Sadauki Omar cmpt[5/24, 12:09 PM] Bintu Novel: 60 "Yaya na meke faruwa ne.''!? tafada tana bin palon da kallo...Hannunta ya rike suka koma cikin dakin ya zaunar da ita gefan gado kana shima ya zauna kusa da ita. Minti biyu a tsakani yace." Aysha ce ta dawo yanzu haka tana dakinta ina fatan baki mance duk irin maganar da mukayi dake ba." Jikinta a sanyaye tace"Eh ban mance ba kuma nayi maka alkawari insha Allahu zamu zauna lafiya da juna ta bangarena ba zaka samu matsala ba." Ajiyar zuciya ya sauke ya mike ya nufi toilet domin watsa ruwa. Shiru tayi tare da zabga tagumi ji tayu duk jikinta yayi sanyi kalau aysha ta dawo gidan yanzu ko wane irin zama zasuyi da juna oho! Ita dai zatayi iyakacin kokarinta gurin ganin sun zauna lafiya da juna insha Allahu ta gefanta baza'a samu matsala ba. Da kallo ta bishi lokacin da ys fito daga toilet din sai taga kamar ransa a bace yake alhalin kuma da zasu kwanta ba haka yake ba asali ma sai da su gama wasanin soyayyarsu sannan sukayi bacci. Wata zuciyar tace mata to ko bai so dawowar ayshan bane.'!? mikewa tayi jikinta sanyi kalau taje tayi wanka a gurguje ta fito ta shirya jikinta lokacin ma tuni ya fita palo don haka tana futa kai tsaye kicin ta nufa. To bangaran Aysha kam kuka taci ta koshi tayi lamo kan bed tana tunanin halin d'an adam ta dauka zai shigo ya rarrasheta kamar yanda ya saba sai kuma taji shiru yanzu shigowarta gidan ya kai awa guda ko motsin su bataji ba ballanta ta ta sanya ran zai shigo dakinta. Yana zauna kan kujera mai cin mutun daya ya dora loptop a cinyarsa yana wani aiki.. "Yayana bari in shiga in tambayi aunty gimbiya abunda take so taci sai in had'a mata kai dai na d'umama maka towon ka."! Safarau ce ke wannan maganar lokacin da take fitowa daga kicin. Cike da kulawa gami da tsantsar so yace." Hakan na dakyau Safa Allah yayi miki albarka." ta nufi dakin ayshan tana murmushi kullum tana so taji yana shi mata albarka shiyasa take kokarin yi masa dukanin abunda yake so Cikin d'ar-d'ar! ta tura kofar dakin ta shiga da sallama. Fitowarta kenan daga bandaki tana goge fuskarta....Safarau ta saki fuska sosai tace"Aunt gimbiya kin dawo ashe sannu ina kwana ina Abbana."!? Ba tare da ta kalli inda take ba ta wuce ta zauna kan sofa. Safa taji zafin abunda tayi mata amma sai ta share tace"Aunty me zan had'a miki na fannin abinci."? Ta d'ago burkitattun idanunta da suka rine da bacin rai ta watsa mata muguwar harara tace"Ance miki da yunwa nazo ne sarkin iyayi da son iyawa bana ci dallah malama fuce ki bani guri mtsssw!! Safarau taji gwiwar ta tayi sanyi sai ta juya ta futa daga dakin ranta a mugun bace! Tana futa ta zabga tsaki tare da daukar wayarta tana dubawa. Duk yanda taso da ta daure abun ya faskara sai da yanayin fuskarta ya nuna wanda kallo daya yayi mata ya gane aysha tayi mata halin nata dama yasan za'ayi haka kawai ba ya son ya kashe mata gwaiwa ne tayi niyar yin abun arziki. Kicin ta wuce tana boye damuwarta. "Safa zo nan."!? muryarsa taji a hankali ta dawo da ta tsuguna kusa dashi. Yace." Ga yanayin yanda kika fito daga dakin aysha ya nuna min akwai matsala ki fada min me tayi miki."!? Dariya tasa har sai da duka dadashinta suka bayyana tace"Kaji ka yayana da wani zance wallahi babu abunda tayi min tans toilet ma lokacin dana shiga shine na fito." Yasan kawai ta fada ne domin ta kare kanta amma yasan ba zata ta'ba shiga dakin aysha ta fito salin alin ba. Girgiza kansa yayi yace."Kawai ba zaki fada min bane shikken ni na fahimci komai kuma zan dauki mataki mai tsauri a kanta." Da sauri ta kalleshi murya na rawa tace"Wallahi babu abunda tayi min Yayana kar kaje kayi wani abu mara dadi kawai fa cewa tayi bata so in futa in bata guri kuma ni wannan ban daukeshi a matsayin laifi ba." Yace."Okey da kuma kika ce babu komai ashe kin iya karya."!? Rufe fuskarta tayi da hannunta tana dariya. Murmushi yake yana kallonta ta mike zata gudu da sauri ya riko hannunta yana mata wani shu'umin kallo. murya a ma'koshi yace. "Yaushe zaki samar min da baby girl me kama dake."!? kunya ta kamata sai ta fara kokorin kwacewa zata gudu shi kuma ya rike ta tamau wai sai ta fada masa ranar.....Fuskarta ta bude ta dunga kyalkyala dariya tana fadin " Ka sakar min hannu to zan fada maka."! Ya saki hannunta aikuwa da gudu ta wuce kicin tana dariya. Ya bita da kallo cike da kauna tabbas safa na kokarin ganin ta kawo zaman lafiya a gidansa dole ne shima yayi kokarin kyautata mata da gudun bacin ranta. Aysha kam tana kwance tana jin maganganun su kasa-kasa sam bata fahintar abunda suke cewa sai dai sautin dariyar Safaraun take ji zuciyarta ta sake tunzura inda a take taji wani irin axababben ciwon kai yayi mata sallama, Cike da karsashi gami da jarumta ya shigo dakin fuskarsa babu yabo babu fallasa ya karasa bakin gadon ya tsaya kanta. Dauke kanta tayi sam bata son kallonsa. Yace."Gimbiyar mata aysha sarauniyar zuciyar Umarulfaruk."! Ko kallonsa ba tayi ba, ya zauns gefanta tare da d'an jan kafarta guda. Ta janye da sauri ta watsa masa harara Murmushi yayi ya shafa sajensa kana yace." atlest koda ba zaki gaishe ni ba yana da kyau ki amsa sallamata saboda ni nasan a cikin musulunci a kai haifeki gaba da baya ba dai-dai bane mutum yayi maka sallama da fatan alkairi ka kasa amsawa aysha." Ta mike zaune tare da d'ora hannunta a goshinta tana matsawa tace"Don girman Allah ka tashi kayi tafiyarka wallahi kana kara min damuwa ne gashi kaina na yi min ciwo." Yace."Ni babu inda zan tashi naje na shigo ne domun mu fahimci juna dani dake muyi zama na lumana da aminci." Ta kalleshi har yanzu hannunta na kan goshinta tace"Yanzu awa na nawa da shigowa cikin gidan me ya hanaka zuwa gurina sai da ka gama duk uzirinka sannan zaka zo kanayi min wata magana nifa wallahi a halin yanzu duk irin maganganun da zaka fada min baza su sanya ni naga hasken ka ba mutuncinka ya riga ya zube a gurina." Murmushi yayi yana kallonta ya rasa wace iriyar mata Allah ya bashi. Hannusa ya dora kan goshinta yana murzawa a hankali yace."Ki bari nayi miki addua insha Allahu xaki samu sassauci." Tankwabe hannunsa tayi ta mike ta bar masa gurin....kan Sofa ta kwanta zuciyarta cike da damuwa wai shin ya za'ayi ma ta iya zama dashi yana ha'intar ta wallahi namiji munafiki ne. Ya mike ya isa inda take ta mike da sauri zata bar gurin ya riketa. Kallon junansu suke ita dashi....Cikin wata irinyar siga ta mayaudaran maza yace."Yace."Aysha don girman Allah ki tsaya ki saurareni ki fahimce ni kan magana why!! ya kike so nayi ne uhhm!! kina so zuciyata ta buga saboda tsananin damuwarki wallahi wannan zaman da muke dake bana sonsa na yarda ko wane irin hukunci zaki dauka ki dauka aikana ki daina in dai zaki huce fushinki." Ta wani lanjare yana karyar da kai kamar wani yaro sai marairaice fuska yake. Ko kallonsa ba tayi ballantana tayi masa magana. ya cigaba da nanikarta yana wasa da jikinta....Ganin yana nema ya tsokano ta ne yasa ta tureshi tana hararasa. Ya kalleta a galabaice yace."Baki san dauriya kawai nakeyi ba saboda rashin ki aysha bana jin dadin komai duk wani abu da kikaga inayi to cikin dauriya nake aysha na amince nayi laifi amma ki barni na gyara da kaina don Allah ki samar min da farin ciki da zaman lafiya kinji ko." Jin abunda yake cewa ne yasa ta kalleshi ya d'aga mata girarsa a marairace yace."Da gaske Aysha wallahi sonki na nema ya kassarani ayi hakuri nayi laifi a barni yau na angonce."! Taji tamkar ta gaura masa mari wai yana sonta amma yake mata iskanci hummm kaji wata magana wai abarshi yau ya angonce lallai namiji kenan. Hannunta ya rike a hankali yace."Please my wife."! Ya mutsa fuska tayi ba tace masa komai ba.......Ya dinga sassauta murya yana mata kalamai masu dadi da nuna mata matsayinta a gurinsa jinsa kawai take amma jikinta ya soma sanyi da kalamansa "Ki yarda dani aysha ba zan iya rayuwa mai dadi ba sai dake wai shin ba kiga yanda na koma bane na rame duk saboda rashinki aysha ki tausayawa d'an uwanki. ki bashi kulawar da kika saba." Yana yi mata wani shu'umin kallo yake maganar. Tace"Wai yanzu me kake so nayi."!? yace."Ina so ki zauna dani lafiya ki kuma zauna da Safarau lafiya." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Zaman lafiya a cikin gidan ka idan kaso za'ayi idan kuma kazo da munafurci to za'ayi ta samun sa'bani don haka ni bani da matsala da matarka kawai dai ka gargadeta ta kiyaye bana son raina zamu iya shekara dari a haka ina rayuwata tana rayuwar ta ban damu ba." Yace."To ai ba halin Safarau bane haka aysha gaba gami da rashin amsa sallamar dan uka ba kana bace safarau bata iya wannan zaman ba, Dazu ta shigo tayi miki magana kin koreta hakan ba dai-dai bane aysha ki fahimci rayuwa yanda take." "Okey ta fad'a maka kenan."!? tafada cike da mamaki! Yace." Eh nine na tambayeta saboda yanayin da naga ta fito. Murmushi me ciwo tayi lallai yarinyar nan munafuka ce komai sai an fadawa miji Allah ya sawake. "Yanzu me kike so kici ta girka miki ko kuma kina so in fita in siyo miki." yafada yana rike da hannayeta. Ba tare da wata kulawa ba tace"Duk wanda kayi dai-dai ne." Yace."Bari in sanya ta tayi miki girki mai dadi." banza tayi masa ya mike ya futa....Binsa tayi da kallo taja tsaki tare da fad'in munafiki kawai." Safa na kicin tana aiki ya shiga ta juyo da fara'a a fuskarta tace."Yayana ka gaji da jiran towonka ka biyo sahu ko."? Fuska a sake yace."Eh mana kin manta dani zaune a palo ina ta had'iyar miyau! shiyasa nazo na kar'ba da kaina kin san fa girkin ki daban yake dana sauran mata idan ina cin abincin ki ina ji tamkar kunnena zai tsinke." Ta dinga kyakyata dariya tana kallonsa ya karaso ciki sosai yana bude buden tukwane. Hade fuska yayi irin baya son wasa yace."Ina towon yake."!? Cikin sigar tsokana tace."Yanzu na bawa Ashiru nace yaje ya cinye.'' Kunnanta ya rike yana murd'ewa a hankali! wata yar 'kara ta saki ta juyo sai ya rungumeta yana sumbutar goshinta yace."Nasan wasa kike ai yanda na himmatu gurin son cin d'umamen towon nan ai idan kinyi haka baki kyauta min ba."! Tace."Ayya Yayana wace ni a koma ka zauna yanzu zan had'o maka insha Allah." Ya saketa tare da kallonta cike da farin ciki yace."Allah yayi miki albarka matata."! Ta amsa da ''ameen Yayana." Har ya kama hanya zai futa sai ya ja ya tsaya ya juyo a nitse yace."Ina dakin Aysha ki kai min can kinji ko." Tace."Insha Allah." Yana futa ta fara tunani itafa bata son shiga dakinta ta dizgata don gaskiya hakurinta ya fara karewa kan irin wulakancin da take mata amma dai tunda umarninsa ne dole ta cika. Dakin ayshan ya koma ya tadda ita inda take waya suke da Azima amma yana shigowa ta katse kiran ta aje wayar gefe. Ya nufi bed dinta ya kwanta rigingine kafafunsa a kasa. Hannu ya ware mata wai tazo. Tayi saurin dauke kanta tana jan tsaki ya wani tale kafafu ko kunya baya ji. A hankali yace."Aysha ina yarona ne ko kin barwa gwaggo."? Shiru tayi masa sai da ya sake wata maganar sannan tace"Yana gurin Mama Fulani." Yayi shiru yana kallonta tare da d'aga mata girarsa. Ta ruga ta gane abunda yake nufi sai kawai ta dauke kanta tana 'kara cin kunu ji take kamar taje ta sha'keshi, ta huta da takaicinsa. A hankali ta tura kofar dakin ta shiga bakinta dauke da sallama....Shi kadai ne ya amsa mata ya mi'ke ta tare ta tare da kar'bar tire din hannunta albarka ya shiga sanya mata ta juya zata futa ba tare da tace komai.....Wani irin fad'uwar gaba ta riski kanta a ciki ganinsu tare a daki daya ya daga mata hankali duk da ba wani abun ta tarar sunayi ba amma taji wani irin azababban kishin ayshan ya sauka a zuciyarta....shikkenan yau babu ita babu kwana a kirjin mijinta shikkenan yau zatayi missing din abubuwa da dama da suke wakana a tsakaninta dashi....Idanunta ne suka ciko da kwalla wanda a maimakon ma ta koma kicin din ta cigaba da aikinta sai ta nufi dakinta ta kwanta gan bed tayi lamo hawaye na zuraro mata a take wani katoton abu yazo ya tare mata a ma'kogwaro. Tunda ya bude kwanukan abincin taji miyan ta ya tsinke sosai take sha'awar cin d'umaman towo. Dauke kanta tayi da sauri don kar ta bada kanta amma gaskiyar magana shine towon ya burgeta sosai. Towon farar shinkafa ne tas da miyar kuka wacce taji daddawa da nama sai kamshin manshanu miyar take abun dau ba'a magana....ga wata ma daidaiciyar roba nan cike da yajin daddawa dama ita gwanar cin yaji. Yace."Aysha bisimillah ki sauko kici fara da wannan kafin ta gama na rana idan ma ba zaki ci abunda ta girka ba to ki fadi komeye kike so na futa na siyo miki." Ta kalleshi ranta a bace tace"Wai don Allah me kuka mai dani ne daka kai har matar taka daga zuwana sai wani tura min abinci kuke sai kace wata jaka kasan ni bana cin towo ku cinye abunku." Yace."Ni wannan yayi min yawa ki sauko ki tayani ci please." ta gane magana yake son janta da ita sai ta shareshi ya mike ya isa in da take....Hannu yasa zai dauketa ta doke hannun sai kawai ya ciccibeta ta dukunkune jikinta cikin kujera haka dai ya dauketa tare da dure ta inda abincin yake. Ta dinga zabga masa harara shi kuma yana murmushi sam bai nuna mata damuwarsa ba sai ma lallabata da yake ya gutsiro towon ya kai bakinta, tana son ci amma sai ta dauke kanta tana zum'bura baki.....Sosai ya matsa jikinta ya dinga sanyaya murya yana lallaminta sai da taga wulakancinta sannan ta fara kar'bar towon tana ci tana ta'be bakinta tare da kawo suka kan girkin karnin nama gishiri yayi yawa miyar ma kauri take....Shi dai duk yana jinta yana cigaba da gutsiro towon yana bata a baki tana lamushewa amma bata fasa sukar girkin ba. Sai da ta tabbatar taci ya isheta sannan ta dauke kanta. Da kanta ta tsiyayi lemo tasha ta dauki ruwa ta sha harda gyatsa ta mike daga gurin. Ya girgiza kansa yana kallonta, a nutse ya fara cin nasa yana yi yana satar kallonta aysha ta tsaya masa a cikin zuciyarsa wanda duk yanda yaso ya yakice ta daga zuciyarsa ya kasa tabbas ya yarda da cewar idan babu ita rayuwarsa na cike da kalubale, ***** Sai yamma likis ta tashi domin bacci ne ya dauketa bayan taci kukanta, a kasalance ta tashi tayi wanka hade da dauro alwala azuhur da la'asr tayi ta mamakin irin baccin da tayi gefe guda kuma tana mamakin dalilin da ya sanya Omar din bai tasheta ba zuciyarta tace mata watakila yana tare da matarsa ne ya manta dake. Kai kishi bala'i ne itafa bata ta'ba tsammanin tana kishin mijinta ba sai yau da Aysha ta dawo gidan domin kin futa palo ma tayi ta takure jikinta kan daddumar da tayi sallah tana tunani, Omar kam ai yana gama cin d'umamen towonsa ya shirya ya nufi fada don da ya shiga dakinta ya tadda ita ba sai kawai yayi fucewarsa ba tare da ya tasheta ba. **** Sai bayan sallahr isha'i ya shigo gidan palon tsit!! kai tsaye dakin safaraun ya nufa....Ya tura kofar ya shiga ta amsa ba tare da ta mike zaune ba Al'amarin sai ya bashi mamaki sosai. Ya zaune gefanta tare da son ya cire mata hijab din data kudundune a jikinta. Ta rike hannunsa tana kokarin mikewa zaune taki yarda su hada ido dashi. Yace"Safa lafiya kike kwance a irin wannan lokacin bayan duk dare kin saba zama a palo cikin kyatacciyar kwalliyarki mai burgewa shin meke damunki ne."!? Zuciyarta ta karye sai hawaye shaaaaa!!! yayi shiru tare da zuba mata ido yana mamakin sauyin da aka samu ta bangaranta. Hannu tasa ta goge hawayenta tace"Yayana kaina ne yake min ciwo tun dazu."! Ya ruke kan da hannunsa kana yace."Kuma sai ki kwanta kina kuka humm! bana so daga yau in kina ciwo kiyi kokarin sanar dani kinji ko."! Ta daga kanta tana jin karyewar zuciya hawaye kuma bai fasa zubo mata ba. Ya rike mata kan sosai yayi mata addua ya matse yace."Insha Allahu zaki samu sassauci tashi muje kici abinci sai kisha magani ko."! Ta mike ya tayata da cire hijab din vest ce a jikinta irin mai matse jiki sai dogon wano na jins sosai Brest dinta suka kara girma....Ya mike tare da daukarta kamar jaririya suka nufi palon suna dariya. Yana kokarin sauketa kan kujera aysha ta fito palon tana rike da Abdul dake ta faman zabga kuka domin ba'a dade da dawo dashi ba , idanunta suka nuna mata abunda ke faruwa sai kawai ta dauke kanta daga kansu ta nufi kofar futa da yaron.....Ya sauke Safaraun da sauri ya isa tare da tare hanya yana kokarin kar'bar yaron mika masa shi tayi ta juya ta koma d'akin ya bi bayanta tamkar wanu jela. *Kika futar min da littafi Allah ya isa!/ Kika karanta baki biya ba kema Allah ya isa!* Accont numbar *07084653263_08089965176* accont numbar *0542382124......Binta Umar gtbank* 24/4/202 *BINTA UMAR ABBALE* [5/25, 10:02 AM] Bintu Novel: 61 Jiki a sanyaye Safa ta mike ta shige dakinta addua take cikin zuciyarta kan Allah ya cire mata kishin aysha dake ranta tabbas a yanzu ta tabbatar da cewar ita da aysha ba daya suke ba a gurinsa dan ganin irin rawar jikin da yake akanta ya sanya gwiwowinta sukayi sanyi kayan bacci ta sanya ta kwanta yunwa ta addabi cikinta....don sai yanzu ma ta tuna da cewar babu abunda ta tsinana a cikin gidan na dangin abinci abunda bai ta'ba faruwa ba tun da tazo gidan rana daya ce bata yi girki ba amma kullum sai ta shirya musu abinci kala-kala masu rai da lafiya. "Aysha kukan me yake yi ne."!? yafada yana dan bubbuga bayansa. Tana kokarin shiga toilet tace" Yunwa yake ji." "Ki bashi nono yasha mana." Yafada tare da binta da kallo....Daf da zata shiga toilet din tace"Bani dashi."! ta shige tare da bugu kofar. Ya zauna kan sofa yana jijjiga shi yaron sai kuka yake gwanin tausayi da'alama nono yake so. Daure da guntun towel ta fito tana cin magani wanka tayi hade da wanke gashinta.....Cikin wata iriyar tafiya ta jan hankali ta gifta shi dressing mirror ta nufa ta zauna kan stool tana busar da gashinta. Ya mike ya isa inda take tare da tsayuwa a bayanta ta cikin mirror din yake kallonta ta shareshi cigaba tayi ta gyara sumarta ta shafeta da mai kana ta samu katon ribbon ta daure cream ta shafa a jikinta ta shafa turaran jiki mikewa tayi yayi saurin tareta da kirjinsa fuskarsa ya murtuke yace."Karbeshi ki bashi abincinsa aysha bana son rashin imani."! Zumbura baki tayi tayi gaba wardrobe ta bude ta dauka mitsitsiyar rigar bacci ta sanya ta zira wani shegen wandon rigar wanda dashi gwara babu. Duk yana kallonta take sha'aninta ga Abdul din sai kuka yake da buge buge nono kawai yake so. Cike da dauriya ya karisa gurinta yace."Kina kaunar bacin raina ko Aysha shin Abdul ne yayi miki laifi ko ni? Wanda yayi miki laifi akansa zaki rama wannan shiga hakki ne." Ta wasa masa wani kallo tace"Da bakina kaji nace kayi min laifi? yayi shiru yana kallonta. "Nonona yake ta tsotsa tun dazu yaki koshi ni kuma nagaji gaskiya." "Shin dama haka kike masa a sashen Nanne."? Tabe bakinta tayi yace." Wallahi hakkin! wannan yaron da kike dauka Allah ba zai bari ba." "Ni kuma nawa hakkin fa."!? Tafada idanunta a tsaye a kansa. "Sai ki barwa Allah zai saka miki kan wanda ya zalince ki."! " Humm Allah ya kyauta dama ai hakane sai an cuceka sannan sai ace ka barwa Allah." "Eh naji na cuceki kiyi hakuri kinjiko taimaka ki bashi yasha kafin ni." Cikin wata kasalalliyar murya ya fadi maganar. Dora mata shi yayi a cikinta ta mike zaune tana dauke kai kokarin ciro nonon take ya sanya hannunsa ta baya yana d'age mata rigar jikinsa sai wani kyarma yake. Wai brest din sun sake girma ds cikowa gasu sumul sumul dasu shatin nippels din yayi baki sosai tsigar jikinsa ta dunga tashi ji yake tamkar shine yake tsotsar nonon ba Abdul ba....Idonsa kur!! a kanta yana kallo don har ya fara futa ma daga nutsuwarsa Tsaki! taja ta juya bayanta wanda ya dawo dashi nutsuwarsa ya kwanta rigingine gefanta rufin dakin ya tsirawa ido yana kallo tabbas yau sai ya taki aysha sai dai duk abunda zatayi masa tayi masa. Bacci yayi ta mike ta isa inda gurin kwanciyarsa yake ta kwantar dashi a hankali yaron tsotso ne dashi ita kuma bata kaunar tsotso ko kad'an. "Ka tashi zan kwanta."! tafada lokacin da take tsaye a kansa. burkitattun idanunsa ya bude yana kallonta yana lumshesu. Ta sake maimata maganar ta. A hankali yace." In tashi inje ina? kizo kiyi kwanciyarki kawai nima ai anan zan kwana." Ta watsa masa harara tare da fad'in"Wane irin a nan zaka kwana ina dakin amaryar taka kaje ku cigaba daga inda kuka tsaya mana."! "Addini kwana bakwai ya halasta min nayi da ita kuma nayi kamar yanda addini ya gindaya saboda haka yau anan nake."! " Mtsssw! Addini ya halatta maka kwana bakwai tare da amaryar ka ni kuma na halatta maka kwana dubu tare da ita saboda haka kaje kawai aysha bata bukatar ka anan gurin. "Baki isa ba." Yafada yana mikewa zaune. Matsawa tayi baya ta jingina da bango yace ." Ba zaki sanya ni ranar lahira na tashi da shanyayyan jiki ba wallahi sai nayi adalci." "A'a to na hanaka kayi adalci ne? nifa cewa nayi kaje nawa hakkin na bar muku kuma wallahi tallahi har ga Allah nake fada maka kar ka wani damu." "Bana so.''! yafada a hasale. Tabe baki tayi....Ya cigaba da cewa " Nace nan dakin zan kwana saboda ina da iko da ko ina na gurina wai me kike tunanin zai faru ne ? da kike ta wani damun kanki kizo kiyi kwanciyarki babu abunda zanyi miki in baki sani ba to yau ina so ki sani a yanzu wannan abun da kike tunani ni baya gabana dama kece kika sanya ni nayi to yanzu ni komai ma baya burgeni zaman lafiya kawai nake so dake in yaso koma meye sai ya biyo baya. "To gwara da kace haka hankalina sai ya kwanta nima naji dadin maganarka domin tuntuni ka daina burgeni zaman lafiya kuma idan kaso za'ayi a cikin gidanka." Shiru yayi mata ta gama tsigalar ta da rashin kirkinta sannan ta nemi guri ta kwanta kai da kafa ita dashi. Mikewa yayi zaune ya dafe kansa yunwa yake ji amma masifar aysha ta hanashi samun nutsuwa mikewa yayi ya nufi kofae fita key din ya zare ya ja kofar ya futa....ta mike da sauri zata kulle kofar sai taga babu key din a jiki tsaki taja ta koma ta kwanta itama yunwar ke damunta ga Abdul duk ya tsotseta. Dakin Safa ya shiga ya tarar da ita lamo a kan bed shigowarsa yasa ta mike da sauri tana ya'ke! yace."Na duba inda kike aje mana abinci babu bakiyi girki bane."!? Kasa tayi da kanta a sanyaye tace"Eh wallahi dazu na nufi kicin din naji ba zan iya ba shine kawai na hakura kaina ne yake ta ciwo har yanzu." Yace."Tashi ki sanya kayanki na arziki muje a dubaki in yaso daga nan mutsa mu siyo abunda zamu ci." Mikewa tayi shi kuma ya futa daga dakin nasa ya nufa domin shiryawa. Tana sanya kaya tana tunani tasan karya take bata wani ciwon kai kawai dai tana so ta kare kanta ne tana jin tsoro kar likita ya dubata yace bai ga wata matsala ba jikinta duk a sanyaye ya ta futa palo ta zauna kan kujera tana jiran fitowarsa. Cikin jallabiya ash color mai karamin hannu ya fito daga dakinsa tana kallonsa ya nufi dakin aysha sai ta dauke kanta da sauri tana sakin ajiyar zuciya. Bacci har ya fara daukarta lokacin da ya shiga dakin sai ya dan ja kafarta guda. Bude idonta tayi wanda suka wani lumshe alamun bacci ya hau kansu....Ya dauke kansa da sauri tare da fad'in"Zamu fita da Safa yanzu zan kaita a dubata tana ciwon kai please kar kiyo dogon bacci nasan baki ci abincin ba." Ta mike a tunzure tace"Sai me? menene dalilin da zai sanya ka tasheni daga bacci kan wata 'yar iskar yarinya nice na d'ora mata ciwon kome? sai kawai in hana idona bacci saboda zaku futa wato gadin gidan zan yi muku ko."!? Tom na fasa ma baccin wallahi kan dai ku futa ku barni ni kadai a cikin gidanan gwara in rigaku fita in yaso idan kun dawo sai na dawo." Fuuuuu! ta mike ta isa jikin wardrobe doguwar riga ta dauko ta zura a jikinta sai wani irin huci take wannan ma ai rainin hankali ne zasu fita da matarsa sai yazo ya fada mata har da cewa da ita kar tayi bacci sun ma mayar da ita maigadi kenan." Karamin hijab ta zura ta nufi gadon Abdul tana kokarin daukarsa ya karasa gurin a gaggauce!. Tureta yayi sai da ta kusa faduwa yace."Wai ke wace iriyar mara hankali ce ne aysha? kawai daga magana sai ki fassarata da wani abu ke duk abunda za'ayi miki ba'ayi miki dai-dai ba wallahi kika sake kika tashi yaron nan yana bacci sai ranki yayi mummunar 'baci! Shashasha! kawai mara hankali."! Yanda ya fadi maganar zaka gane a kufule yake da ita don yau sha rabon da ya kirata da shashasha duk abunda take masa kawai sai da ya girgiza kai amma yau kam ta gama kaishi bango daga magana sai ta fara yiwa mutane ihu!!! Tamkar zatayi kuka tace."Ni kake kira da shashasha."!? yace."An kira ki d'in! ke idan ma da sunan da ya wuce shashasha! aka kiraki dashi ba laifi bane." Tsaki yaja ya juya da rai a 'bace.... Da sauri ta bishi ta rike gefan rigarsa tana ja yana ja aljihun rigar ya yage da mugun karfi ya murd'e hannunta ya cire rigarsa tare da tureta ya bude kofar ya fuce tare da murza key a kofar dakin.. Zubewa tayi tana kuka tare da rike hannunta dake mata zafi Omar ba karamin mugu bane wallahi. Kuka taci ta koshi ta mike sam bata yi yunkurin bude kofar saboda tana ji ya murza key a jikinta yanzu ya tabbatar mata da cewar dole ne tayi musu a gadi a gidan....Takaicin haka ya sanya ta kwanta ba tare da ta cire rigar ba ta dinga wani irin kuka mai ciwo. Tunda ya fito daga dakin ta fuskanci yana tare da bacin rai sai jikinta yayi sanyi kwata kwata bata son taga ransa ya baci. Yace."Tashi muje." Mikewa tayi da sa'bulallan jiki suka fita.....Suna tsaka da zamansu mai dadi tazo duk ta sanya musu kunci da damuwa rana daya kacal duk gidan ya hargitse gaskiya aysha bata kyautawa abunda take. Cikin zuciyarta take wannan maganar....dreving yake fuskarsa a hade tamau duk wasa da dariyar da suka saba shi da ita yau babu sam yaki sakin fuskarsa. A hankali tace"Yayana kayi hakuri kaji ko."!? Ya d'an kalleta tare da mai da hankalinsa kan abunda ke gabansa yace."Me kikayi min wanda zaki bani hakuri."!? Jiki babu kwari tace"Banyi maka komai ba amma naga kamar kana cikin damuwa ne shiyasa nayi magana kasan bana son ganinka cikin halin damuwa." Sanyi yaji a cikin ransa yace."Nagode kwarai da kulawarki a kaina Safa Allah ya barni tare dake."! Yar dariya tayi tace."Ameeen ya rabbi."! Sama-sama take jansa da hira yana amsawa kadan kadan yace."Naga kamar ma kan naki ya daina ciwo ko."!? Tace."Haka yake min dama hawa da sauka amma dai gwara muje asibitin a bani magani." Ya kalleta yana kanne mata ido daya yace."Ko dai nayi ajiya ne ban sani ba."!? Rufe fuskarta tayi tana yar dariya. Yace."Ko bakya sha'awar haihuwa tare dani."? Bude fuskarta tayi tana kallonta yanayin fuskarta duk ya sanja. "Haba Yayana ya kake irin wannan maganar wallahi ina matukar son inga na haifa maka baby girl irin wacce kakeso ina so inta haihuwa da kai har sai kace ka gaji." Dariya yake yana shafa sajensa yace."Babu shakka kice sai in zage dantse nima in dunga bada 'kwayayen 'yan biyu domin so nake ki haifa min yara sama da shirn." Zare ido tayi tana 'yar dariya tace"Gaskiya bazan iya ba Yayana sunyi yawa."! Ya dinga kyakyata dariya yana kallonta yace."ashe duk karyar banza ce Safa kece fa kika ce zaki ta haifa min yara har sai na gaji." Tana dariya tace"To ai kane naji kace sai na haifi sama da ashirin nazo na tsufa ka auro budurwa tabdijam."!!! Dariya yake yana kallonta yace."Ko kin tsufa ko baki tsufa ba Safa idan lokacin aurena yayi sai nayi Kar ki manta aysha mana ai bata tsufa ba na aureki saboda haka ina so ki san da cewar shi aure lokaci ne dashi idan Allah ya nufa zakayi sai kayi babu makawa." Jikinta yayi sanyi 'kalau ta tsura masa ido tana kallonsa yana draving tace."Yayana aure zakayi da gaske."!? Ta gefan ido ya kalleta ya danyi mirmushi ya lura fa da cewar yarinyar nan tana da kishi mutuka yace."Sosai kuwa Safa idan Allah ya kaddara zanyi amma dai a yanzu babu shi a zuciyata kuma bani da budurwa ko bazawara idan kuka iya kula dani kun isheni har karshen rayuwata." Shiru tayi yace."Ya dai kinyi shiru ko? saboda kinji maganar aure." a marairaice take kallonsa tace"Allah Yayana bakaji yanda kirjina yake min zafi ba Allah bana so ka auri ko wace mace na fiso ka zauna damu mun isheka." Dariya kawai yake mata yana draving ita kuma sai kara marairace masa take wai kar yayi aure Jinta kawai yakeyi shi kam babu wacce ta isa ta hanashi aure idan lokacinsa yayi. Haka suka isa asibitin dr Rakiya ce ta dubata ita dai bata fahimci abunda ke damunta ba kawai sai ta bata maganin karfin jiki da sauransu....Sallama sukayi mata tare da godiya. Dai-dai Mai takobi restaurant yayi parking ya fito a nutse ya shiga gurin minti goma yayi ya fito hannuwansa rike da ledoji ya bude motar ya shiga suka dauki hanya. Har daki sai da ya rakata ya aje mata leda guda daya kafin ya futa sai da ya jadda mata cawar kafin ta kwanta ta tabbatar tasha magungunanta sannan. Lokacin da zai futa ji tayi kamar ta jawo shi ta hanashi futa kwalla duk ta cika kwarimin idonta kwanciyarta tayi ba tare da ta kalli ledar abincin ba ballanta ma ta bude ledar maganin....pillow ta rungume a kirjinta hawaye na zubo mata. Ta kwance kan bed hannunwanta harde a kirjinta rufin dakin kawai take kallo taci kuka ta koshi tunanin irin matakin da zata dauka take a kansa. Ko da ya shigo sam bai kalli inda take ba ya aje kedar kan drowar gefan gado ya cire jallabiyarsa daga shi sai gajeran wando ya nufi toilet. Wanka yayi ya fito da gajeran wandon a jikinsa da karamin towel a wuyansa. Ya tsaya gaban mirror ya tsane jikinsa da sumarsa kana ya dauki leda daya ya koma can gefe kan wani chanis cafet ya zauna tare da bude ladar. pride rice ce taji hanta da hadin cowsolow kamshi kawai take gefe guda kuma tsirene wanda yaji kuli kuli da albasa da tumaturi cikin wata katuwar takarda mikewa yayi ya dauko ruwa da lemo a frge ya dawo ya zauna abunsa ya fara cin abincinsa a nutse....Wa'kar mutumin sa *Shata* ya kunna a wayarsa yana saurara sai gyada kai yake kai kace yana cikin nishadi nan kuwa daurewa kawai yakeyi yana jiran abunda zai afku anan gaba. Aysha kam taji zuciyarta kamar ta tsage saboda takaici dama ya saba yi mata haka duk sanda sukayi fada sai ya kunna mata wa'ke-wa'ke yana mata habaici. Mikewa tayi zaune yayi saurin kauda kansa....Sai ma ya fara bin wa'kar da yake saurare, mai taken *'Kudi a kashe su ta hanya mai kyau!* Da sauri ta isa bakin kofar fuuuu! ta bude ta futa ya bita da kallo cike da mamaki....Girgiza kansa yayi ya cigaba da cin abincin sa sai da ya kammala tukkuna ya mike ya futa palon. Kan kujera ya tarar da ita a kwance. Ya tsaya a kanta tare fad'in "Tashi ki koma dakin ki na fito." Banza tayi masa ya runkufa dai dai fuskarta har nuffashinsu na haduwa rintse idonta tayi takaici da bakin ciki yana cin zuciyarta. "Aysha.!" ya ambaci sunanta cikin wani irin voice wanda ya sanya tsigar jikinta mikewa. Ta bude idonta had'a ido sukayi yace."Kiyi min afuwa kinji ko na fito idan nine bakya son gani ki koma dakinki." Mikewa tayi tana kokarin barin gurin saboda yanayin yanda ya babbake gurin yasa tayi taga-taga zata fad'i sai yayi saurin tare ta tafad'a jikinsa rungumeta yayi tsam! tsam! yana sauke wata irin ajiyar zuciya mai zafi! Ture fuskarsa take yi dake kan kafadarta tana kokarin kwace jikinta tace"Dallah ka sakeni na tashi mtsww!! ya sake riketa a jikinsa yana yawo da hannayensa a sassan jikinta. Cizo ta gartsa masa fatar kunnansa tana bugunsa ta ko'ina shi kuma kamar wani maye ya riketa tam! sai faman shafarta yake yana kokarin cire mata riga ihu!! ta kurma jin hannunsa kan brest dinta ya damka yana ya matsawa sai kawai ta haukace masa a palon tana bugunsa ta ko'ina. Sakinta yayi ya mike tsaye yana kallonta duk ya futa daga hayyacin sa ta mike kamar wata zararriya ya rike hannunta sai ta zube a gurin tare da rike kafar kujera duk yanda yaso da ya dauketa a gurin abun ya faskara ta rike hannun kujera tamau! tana kuka da gaggaya masa maganganu na 'batanci. Da kyar ya saisaita zuciyarsa yace."Idan na barki ina zakije cikin daran nan aysha."!? Ba'a sani ba! ina ruwanka da inda zani? Wallahi tallahi dukkanin abunda kake min Allah sai ya saka min mugu azzalimi kawai." Yace."Tashi ki koma dakin ki na kyaleki......Banza tayi masa Ya tsuguna yana kallon fuskarta "Aysha ni mijinki kike jifa da mugwayen kalamai ko."!? " To nima me yasa kake zalinta.'!? tafada tana goge fuskarta. Yace."Ni ban zalince ki ba aysha kece kika zalinci kanki kuma wannan tashin hankalin da kikeyi babu abunda zai hanani yi idan kan Safarau ma kikeyi kina wahalar da kanki ne wallahi gwara ki zauna dani lafiya."! "Wallahi ba zauna da kai lafiya dole ka zauna dani ance ba'a sonka ba'a sonka so dole ne kaje ka zauna da matar so mana." Safarau ta bude kofa ta fito ta tsaya tana kallon ikon Allah. Yace."Sai me aysha idan bakya sona kawai ki san yanda sakiyi dani amma ni ki sani har abada ba zan ta'ba sanja ki a zuciyata ba." "Yayana."! muryar safarau ta bayyana a gurin. Ya juya da sauri yana kallonta kana ya juyo kan Aysha cikin sigar kunsa ba'kin ciki yace.''Kinga illar ko? haka kawai tana baccinta kin tasheta saura ki tashi Abdul ma sai bukatar ki ta biya." Ta mike ranta a tsananin 'bace tayi kan Safarau tana d'ura mata ashar""Ubanki kika fito yi anan gurin shegiya ba'kar munafuka mayyar miji daga jin motsi kin fito munafurci 'yar iska maciyar aman.....! "Keee! Aysha."! ya ka tseta da wata iriyar tsawa! ko kallonsa ba tayi ba ta nufi inda safaraun take ita kuma tayi tsili-tsili....Tana zuwa ta gaura mata mari!! " Don ubanki bukatarki ta biya shine zaki fito kina makale murya da kiran Yayanki ko yar isk..........Tsawar da ya kwatsa mata ce ta katse mata maganar ta ta Juyo tana watsa masa wani banxa kallo tamkar idanunwanta zasu fad'o 'kasa. Rai a 'bace ya kalli Safarau dake tsaye idanunta sunyi jawur! saboda 'bacin rai yace."Safa koma daki kiyi kwanciyarki kinji ko, dama idan ban manta ba kwanaki na fad'a miki cewar dukanin abinda kikaga munayi da Aysha babu ruwanki ido ne naki so wannan ma ba wata matsala bace kije ki kwanta abunki." Ta juya da sanyin jiki bakin ciki tamkar ya kasheta yana kallo ta gaura mata mari bai ce komai ba sai ma korar ta da yayi daga gurin wallahi baza ta dauka ba komai daran dad'ewa sai ta rama marinta kuma ta rama zaginta, kwanciya tayi tana ruzgar kuka. Ya juyo ya kalleta da jajayen idonsa sai sirfa masa rashin mutunci take zuciyarsa na tunzurashi kawai ya tattakata a gurin wata zuciyar tana hanashi cikin 'kunar zuciya ya nuna mata hanyar dakinsa da hannunsa yace."Wuce ki bawa mutane guri mahaukaciyar banza da wofi.' "Oho! ko da wane suna zaka kirani kayi ta kirana dashi ehee! jikina ne dai ba zaka samu ba." Fuuuuu ta shige daki ta buga kofar....Ko banza ta rama abunda yayi mata yanzu zatayi bacci sakayau! tunda ta sanya zuciyoyinsu cikin damuwa da tashin hankali. *Kika futar min da littafi Allah ya isa!/Kika karanta baki biya ba kema Allah ya isa!* My numnars *08089965176_07084653262* accont numbar *0542382124...........Binta Umar gtbank* 25/4/2020 *BINTA UMAR ABBALE* [5/26, 9:55 AM] Bintu Novel: 62 Omar kam zama yayi kan kujera wani irin gumi na yanko masa, hannu biyu ya dafe dakansa da sara masa yana tunanin lamarin kwata-kwata bashi da ra'ayin raba iyalinsa, amma yana ganin idan haka zata cigaba da faruwa to kam babu shakka zai dauke Safa ya sauya mata gurin zama in yaso ita ayshan sai ta zauna anan din....Kwanciya yayi kan kujerar ya rintse idon sa dole ne yayi wani abu akan tashin hankalin nan na aysha. Aysha kam wani sabon wanka ta sakeyi ta saka rigar bacci mara nauyi ta isa inda ledojin abincin suke ta bude ta fara cin abunta babu wata damuwa a tare da ita tana ganin wannan abun da tayi shine dai-dai sai da taci ta koshi sannan ta mike ta bar gurin toilet ta shiga tayi brush ta fito tayi kwanciyarta 'kankanin lokaci bacci ya dauketa. Safarau kam kuka taci ta koshi wanda ya haddasa mata ciwon kan da take karyarsa. Yanda yaga rana haka yaga dare domin kiran sallahr farko a kunnensa ya mike ya nufi dakinsa a gurguje ya dauro alwala ya fito jallabiya ya sanja ya dauki carbi ya nufi masjid. Sai kusan goma ya koma sashen Dalili ya d'an jima tare da Limami suna tattauna wata magana mai muhimmanci Omar ya roki limami kan yana so ya sanya kullum ayi masa saukar al'kurani mai girma kan wata bukata tashi, bayan sun gama dashi ne sai ya nufi sashen mahaifiyarsa nan ya zauna ya karya sukayi hira ya samu sassaucin abunda ke damun zuciyarsa. Koda ya shiga palon shiru ko wacce tana d'akinta Ya nufi dakin Safarau ya nufa ya tadda ta a kwance cikin bargo tsayuwa yayi a kanta tare da kiran sunanta. Ta mike zaune a sanyaye ta gaishe shi....Ya amsa yana jin wani irin tausayinta na ratsa shi yasan abunda akayi mata jiya ba a kyauta mata ba amma kuma duk laifin ta ne mai zai sanya ta fitowa tunda ba da ita ake ba bayan nan kuma ya fad'a mata cewar ta dauke kanta akan dukanin abunda taga yana faruwa tsakaninsa da aysha. Zama yayi gefanta ta takure jikinta ya rike hannunta a hankali yace."Safa daga ni wannan idanun naki basu baccin kirki ba kuma kinyi kuka ko."? Cikin kokarin danne abunda ke damunta tace"Nayi bacci Yayana kaina ne dai ya matsa min da ciwo wallahi." Yace."Sannu kinji ko."! gyada kanta tayi tana jira taji zaiyi mata wata magana da ta danganci abunda ya faru jiya don gaskiya taji masifar haushin marin da aysha tayi mata bai dauki mataki ba. Yace."Da'alama dai yau ni zan shiga kicin kenan in shirya mana bresk fast tunda dai baki jin dadi ki kwanta ki huta kawai. Cikin ya'ke tace"Yanzu nake so in tashi wallahi haba ai mutukar ina raye ba zakayi wannan aikin ba insha Allahu." Rungumeta yayi ya dan buga bayanta a hankali yace."Allah yayi miki albarka Safa kiyi hakuri da abunda ya faru jiya aysha bata kyauta ba amma ki barni da ita kinji ko."! "Babu komai ya wuce a gurina ni dai don Allah kace mata ta daina zagina wallahi ina jin ciwon abun sosai." Yace."Bake kadai ba Safa nima ina jin ciwon abunda aysha keyi ki ta yani da addua kinji ko." Lumshe ido tayi tace."Insha Allah Yayana." Sakinta yayi ya mike sai ta yaye bargon jikinta ta mike tana sanye da riga ita gwiwa ya bita da kallo hamdala yayi cikin zuciyarsa Safa ta soma zama cikakkiyar mace gashinan ko ina na jikinta na bud'ewa zanin atampah ta daura kan rigar sannan suka fita tare kicin ta nufa shi kuma ya nufi dakin Aysha. Tana zaune gefan gado taci uwar kwalliya tare da kashe d'auri Jakadiyar Nanne na gefanta da Abdul a hannunta tana shiryashi hira sukeyi aysha sai dariya take kana ganinta zakace bata da wata damuwa. A nutse yayi sallama ya shiga. Jakadiya ce ta amsa masa kana tayi kasa da kanta cikin girmamawa ta gasheshi dama ta gama shirya Abdul din sai ta mika masa yaron ta mike ta futa tare da fad'in"Na barku lafiya." 'Dakin yayi shiru bayan futar jakadiya Mutuniyar ta wani sha murr!! tare da d'auke kanta daga inda yake tsaye. Shi kam ganin yaronsa ma yasa ya manta da wani abu ya zauna cikin kujera yana dariya tare da lakutar kumatun yaron yana masa wasa shi kuma sai bangale baki yake. Wani irin farin ciki ne yake ratsa shi yaronsa wayo yakeyi kullum duk muguntar da Aysha ke masa bai hanashi kuzari ba. Haushin abunda yakeyi takeji sai ta mike ta bar masa d'akin.....Palo ta zauna kan kujera tare da d'ora kafa d'aya kan d'aya tana karkad'awa.......Kwanciyarsa yayi kan Sofa ya d'ora Abdul din saman ruwan cikinsa suna wasa abunsu Omar yaji duk wani kunci dake damun zuciyarsa ya d'auke dalilin ganin gudan jininsa Abdullahi. Safarau na fito taji gabanta ya yanke ya fad'i ganin *Hakima* a hakimce kan kujera 'kafa d'aya kan d'aya tana karkad'awa. Ganinta cikin uwar kwalliya yayi masifar tashin hankalinta wai dama haka ayshan take da kyau da gayu ? duk sai taji ta sare. Da 'kyar ta dai-dai ta nutsuwarta ta fito sosai Aysha ta d'auke kanta tana ya mutsa fuska tamkar taga kashi. Cikin dauriya tace"Aunty Ina kwana."!? ko kallonta batayi ba ballantana ta amsa mata. Safa ta ta'be bakinta ta wuce d'akinta cikin zuciyarta tace"Idan kin amsa kanki idan baki amsa ba ke kika jiyo ni dai na fita hakkin ki." Abunda ya shiga da ita dakin ta dauko ta fito ta koma kicin din a gurguje ta had'a musu bresk fast ta fito da kayan tana shirya daining, tsaf ta kammala ta nufi daki ta she'ko wankanta itama zama tayi ta tsara kwalliya mai k'ayatarwa ta shirya jikinta cikin les mai ruwan zuma tayi kyau sosai 'barin turare tayi a jikinta ta cokala dauri kusan irin na aysha amma baiyi kyau da tsari irin nata ba saboda ita ayshan Shadda kamfala ce a jikinta duguwar riga wacce muke kira da (buba) anyi mata wani irin sirfani a jiki sosai tayi kyau mutuka. Palon ta fito itama ta zauna kan kujera tana baza kamshi....Aysha ta kalleta a fakaici ta dauke kanta Yarinya sai iyayin tsiya da gasa wato tana nuna mata itama matar gida ce kenan tazo tayi zaune a palo shashasha kawai. Tana tunanin mi'kewa ta bar gurin ya fito daga d'akinta kafad'arsa sa'be da Abdul. Ganinsu a hakimce a palon sai ya bashi mamaki ya kalli gefan da Safa take zaune tayi kwalliya ta bam mamaki kwalliyar da bata ta'ba yin irinta ba tunda ya aureta, Sosai ya shiga tunani Aysha dama kwalliyarta ba sabon abu bane a gurinsa shiyasa bai wani mamakin gani ba. Cikin Fara'a ta mike da sauri ta isa inda yake ta kar'bi Abdul din tana masa wasa sai dariya take ta kalli Omar din tare da fad'in "Yayana Abbana ya girma sosai wallahi." Yace."Yace."Ni kaina ina mamakin girmansa." Dariya takeyi tana lakutar kumatunsa shi kuma sai bangale baki yake yana mata dariya tace''Gaskiya yana da fara'a sosai." Yana zama Aysha ta mi'ke ta shige dakinta wannan rawar kan da yarinyar nan keyi shine yake masifar 'bata mata rai. Safa tace" Ga break fast nan na had'a mana ga aunty kuma ta koma d'aki." Yace."Rabu da ita Safa muje ki hada min nawa duk da dai na karya sashen Mama amman dole in cin abincin matata." Cike da farin ciki suka isa daining din ta hada masa komai ita kuma ta zauna kan kujera sai wasa take da Abdul tana dariya. Ko da ta shiga daki sai ta rasa tunanin ma da zatayi ta lura fa yarinyar nan dukanin abunda za'ayi mata bata nuna taji haushi dubi makirci don Allah ta daukar mata yaro ta rungume sai surutan banza takeyi itafa tafi son mutum mara boye abu a ransa tafiso idan tayi mata ta rama bata dunga wani nu'ku-nu'ku ba tabbas yarinyar ta cika shaid'aniya. Wayarta ta dauka ta kira Nanne suka gaisa marairacewa tayi tace"Nanne don girman Allah ki turo min Ikilima wallahi duk cikin bayina nafi amincewa da ita sosai zata taimaka min zata kuma d'ebe min kewa." Nanne tace"Shikkenan zan turo miki ita insha Allah amma kafin nan ina so in san cewar mijinki ya san da zuwanta." "Eh Nanne shine ma yace nayi miki magana saboda wani lokacin sai Abdul yayi ta rigima na rasa abunda zanyi masa kinga dama gwaggo ce ke goyashi ni kuma ba iya goyo nayi ba." "To shikkenan zata zo in anjima yanzu ina Abdul din."? " Yana gurin babanshi."! Tace."To ki shafa min kansa Allah yayi miki albarka."! "Ameeen Nanne."! sallama sukayi ta aje wayar a kusa da ita yunwa takeji gashi tayi alkawarin ko da wasa baza ta ci abincin yarinyar ba sai dai idan taci bata sani ba. Mikewa tayi ta isa frge ta dudduba babu wani abunci sai lemuka da ruwa kawai. ta rufe tana jan tsaki. Can gurin da suka ci abinci jiya taje tana dubawa akwai sauran nama fal takarda ta dauka tana sansanawa ji tayi a hancinta kamar ya lalace gaskiya baza taci nama da safe ba, kyau ta samu kunun gyada tasha da madara da kosai gwaggo ta riga ta sangarta da cima iri-iri. Zama tayi tana tunani can ta mike ta bude drwar gefan gado inda ta aje kayan da gwaggo ta bata. Ta d'auko jarkar zuma ma dai-dai ciya zama tayi ta bude ta tsiyaya karamin cup ta fara lasa tana ya mutsa fuska a hankali a hankali za'ki da bauri ya game bakinta sai da tasha zumar sosai ta aje ragowar kan drowar kwanciya ta gyara kan bed din tana jiran zuwan ikilima. Tura kofar dakin yayi ya shiga koda ta d'ago kanta taga shine sai ta dauke kanta tare da sake tamke fuskarta. Ya tsaya daga bakin kofa babu fara'a a tare dashi yace."Wannan yarinyar me ya kawota sashen ne."? Ta mike zaune tana kallonsa a she'ke tace"Wai kana nufin Ikilima."? Yace."Kwarai." Cikin gadara tace"Nanne ce ta turo min ita ta taimaka min da wani abun."! Yayi jim! yana nazarin maganarta juyawa yayi ya futa daga dakin ta bishi da wani irin kallo wani irin haushinsa takeji wanda bata so ko fuskarsa ta kalla. Ikilima ta shiga dakin bakinta da sallama. Rankwafawa tayi tana gaishe da ayshan ta amsa a dan sake tace"Ikilima kin dawo sashen nan zaki dinga taimakona kinji ko." Ikilima tace."Hakika naji dadin sake kasancewa tare dake ranki shi dade Allah ya barmu tare." "Yawwa ki shiga kicin ki dafa min indomee da busassan kifi." Ikilima tace"Angama ranki shi dade." Ta juya ta futa daga d'akin ita kuma ta cigaba da charting da Azima. Safa na kicin tana gyare-gyare Ikilima ta shiga da sallama ta gaisheta a nutse ta soma ayyukanta. Safa ta bita da kallo cike da mamaki kawai ta shigo kicin babu wata doguwar magana tana hada-hada ranta a 'bace ta futa daga kicin d'in. "Don Allah da gaske kike zaki zo Azima."? Daga daya bangaran Azima tace" Allah zai zo aysha amma sai na dawo daga dubai insha Allahu zanzo nayi sati biyu." Tace."Yaushe zaki dawo." "Cikin sati mai kamawa insha Allah." Tace."Shikkenan ina sauraron zuwanki akwai labarai 'kawata." Azima tace''Komai yake faruwa idan nazo naji. Sallama sukayi da juna 'bangaran Azima taja tsaki tare da fad'in "Zuwan da zanyi ba naki bane aysha zanzo ne in kafa kaina gurin mijinki kowa tasa ta fishsehi....Test messages din data saba tura masa ta zauna ta tsara kalmomi masu dadi da ma'ana gami da sanyaya zuciyar masoyi ta tura masa. Tsaf Ikilima ta gyara mata dakinta da palo ko ina sai kamshi yake Safarau kam takaici da ba'kin ciki ya sanya ta kulle kanta a d'aki....Aysha kam bayan taci indomeen ta palo suka fito ita da Ikilima ta zauna suna kallo suna hira. Hakan ma ya 'kara d'aga mata hankali duk sai ta tsargi kanta tayi shiru a daki motsi ma bata so tayi. Oho!! Aysha ta ma manta da ita sabgar gabanta kawai take dama Abdul tun safe da babanshi zai futa fada ya tafi dashi sashen Fulani can yake yini taji dadin hakan dama ba kaunar tsotso take ba. Sai kusan karfe biyar da rabi Safarau ta daure ta fito daga dakin ba tare da ta kalli inda Ayshan ke zaune ba ta nufi kicin domin dora sanwar dare hakika dawowar ayshan gidan ya sanya ta cikin damuwa gami da takura. Suna da miyar nama sai kawai ta dafa farar shinkafa da taliya ta soya dankalin turawa babu kwai ta tsane tsaf ta had'a musu abinci ta jere a daining tana ta nukufurci wanda ita Ayshan ma bata san tanayi ba zurga zurgar ta da yayi yawa a gurin ne ma ya sanya ta mi'ke ta shiga daki abunta....Wanka tayi ta shirya jikinta cikin ingilsh wear riga da siket wanda sukayi masifar fito mata da tsarin jikinta ta gyara gashinta kana ta sanya wata hula mai kyau Palo ta fito tana jin sauyin yanayi a jikinta sha'awa ce kawai ke taso mata dama hakane duk ranar data sha wannan zumar yini take tana jin 'kaikayi a gabanta jiki babu kuzari ta zauna.....Ikilima tace"Ranki shi dade me za'a dafa miki na abincin dare."? Kai tsaye tace."Koma meye kiyi Ikilima." Ta mike ta nufi kicin din wanda yayi dai-dai da fitowar Safa suka buga karo da sauri Ikilima tace"Sannu." Wani wawan kallo ta watsa mata ta wuce...Ikilima tabi da kallo na mamaki....Safa na fitowa sosai taga Aysha zaune a palo cikin shigar kananun kaya da sauri ta dauke kanta wani irin abu taji a zuciyarta dangane da Aysha.....Dakinta ta shige ta nufi toilet wanka tayi ta fito itama kananun kayan ta fito dasu riga da wando masu bala'in fitar da sura ta sanya a jikinta Safa akwai gashi sai ta gyarashi sosai ta daure ya sauke a bayanta turare ta fesa a jikinta kusan kala goma domin kamshin turaran da taji ayshan nayi yayi masifar daga mata hankali shiyasa ita ta watsa a jikinta palon ta fito ba tare da ta daura dankwali ba jelar gashinta sai reto yake a bayanta.....ba palon da ayshan take zaune ta zauna ba na gaba dashi ta nufa ta wuce Ayshan taje ta zauna itama tv ta kunna tana kallon catoon Aysha ko a jikinta ballanta ta wani damu kanta da kwalliyar da tayi A yanda take jin kanta babu 'yar iska fad'in duniyar nan da tafi ta komai shiyasa in taga mutum na gasa da ita abun baya damunta. Da sallama ya shigo palon ba tare da ta kalleshi ba ta amsa a ciki, Tsayawa yayi bakin kofar ya kasa shigowa kallonta kawai yakeyi ta d'an juyo tana zum'bura baki. Saurin dauke kansa yayi ya wuce ciki....Sai ya rasa ma wane daki zai shiga nashi ko nata Alwala ya shigo ya daura domin magariba ta gabato. 'Dakinta ya nufa ya d'auro alwalar ya fito yana gyara hannun rigarsa . "Aysha lokacin Sallah yayi yana da kyau ki kashe kallon nan kije ki daura alwala." Wannan maganar da yayi mata itace ta farko tun tashin su ita dashi sai dai kallo kowa jiji da kai da izzah ya hanashi kula dan uwansa....To shima ya fad'a mata hakane saboda rashin abun fad'a yasan dai ba'a kira sallah ba kwalliyar ta ce ta tafi da hankalinsa har ya manta da fad'ansu na jiya. Safarau nacan na kallo taji maganarsa sai ta mike ta d'an fito daf da zai fita ta kira sunanshi "Yayana." A marairace tayi maganar. Ya juyo Saurin dauke kansa yayi chai!!!! Zankad'aziya sunan da ya ambata kenan a zuciyarsa Tayi masa kyau sosai da sosai kayan da yake ta bala'in so ta sanya masa su ta'ki wai kunya takeji yau kuma gashi tasa babu zato. Yace."Safa bari inyi sallah in shigo kinji ko."! 'Daga kanta tayi kamar wata yarinya ya fita da sauri domin ba yaso ya tsawaita tsayuwarsa a gurin kar su kassara shi ya lura ko wacce ta bud'e wuta ta 'bangaran aysha al'amarin ba sabo bane a gurin sa na Safaraun ke bashi mamaki wata zuciyar tace "Watakila tana kwaikwayon Aysha ne aikam yaji dadin hakan.Safa ta soma wayewa. Takaici da mugu mugun 'bacin rai ya sanya ta mi'ke ta bar gurin....Wai shin me yarinyar take nufi ne da wannan abun da take? Wannan ai jahilci ne shiyasa fa tace Ita baza ta zauna da ita ba idan banda hauka da gidadanci kawai daga taji suna magana tsilim! sai ta fito ta sa musu baki tabbas sai tayiwa tufkar hanci domin ta lura yarinyar mugun gasa taje da ita saboda ta rainata. Safarau kam da taga ayshan ta bar gurin itama sai ta nufi dakinta har yanzu zuciyarta babu dadi daurewa kawai take. Sai bayan sallah isha'i ya shigo shiru Safa ta kasa ta tsare ita kad'ai a palo domin tana so ya shigo a gaban idonta kuma ya yabi kwalliyar ta, domin a ganinta kamar yafi kallon aysha ita bai ganta ba sosai. Aikam da ita yayi arba ta mike tsaye da sauri ya saki fuska sosai tare da fad'in" Kina jira in shigo in ga kwalliyarki ko."? rufe fuskarta tayi tana dariya tace"Ba haka bane Yayana ina so ka shigo kaci abinci ne."! Yace."Muje ki bani naci matata." gaba tayi tana wata iriyar tafiya ta daukar hankali Omar kam dauke kansa yayi sanin da yayi da cewar yau ba dakinta yake ba gefe guda kuma baya so sha'awarsa ta tashi bashi da tabbacin aysha zata biya masa bukata shiyasa bai wani zage yana kallonta ba. Tsaf! ta hada masa abincin ta tsiyaya masa lemo ya dauka ya kurba yana sakar mata murmushi ita kuma sai dariya take masa. Cokali ya d'auka yayi bisimillah zai kai bakinsa kenan ta fito daga dakinta ganin inda suke ta nufo ya sanya yin sakare da cokali cike da abinci yana kallonta. Safaraun ma kallonta take har ta 'karaso inda suke tace"Wannan shine adalci ko adali."!? Ya kalleta cikin sigar tambaya yace."Me ya faru kuma."? "Wannan abincin da kake ci itace take da hurumin baka ko ni."!? Sakare yayi yana kallonta....Ta d'aga masa gira ''Ka bani amsa ta mana."!? tafada tare da rike 'kugu ta tsareshi da dara-daran idanunta. Cokalin ya aje babu yabo babu fallasa yace." Idan banci wannan abincin ba kina da abincin da zaki bani ne."!? "Ko ina dashi ko bani dashi cin abincin wannan ba hurumin ka bane a yau Idan kuma shiga hakkin zaku cigaba dayi bisimillah. Yace." Aysha bana son tashin hankali da rigima fa ke baki dafa abincin ba kuma ki hanani cin abinci wannan ba tsari bane." Tace."Menene amfanin Ikilima ? ko dole sai nice zanyi maka girki shiyasa fa nace kaje na baka kwana dubu tare da ita kace kai baka so okey tunda hakane idan kaci abincin ta sai ka kwana da ita." Tana gama maganarta ta bar gurin. Safarau ta dinga jin wani irin gumi na tsinko mata Ta bashi kwana dubu a tare da ita yace baya so lallai Namiji mi'kewa tayi jikinta na 'bari ta shige dakinta kwanciya tayi ta dinga shar'ba kuka kamar ranta zai futa babu shakka Aysha ta gama tozarta ta kuma Shima ya gama wulakantata babu abunda zatace masa. Omar kam jin kalmar da Ayshan tayi yasa ya aje cin abincin In dai zata bari ya kwanta da ita to babu shakka zai iya hakura da komai ciki kuwa har da cin abincin sam bai fahimci halin da safarau ta shiga ba shiyasa bai yi yunkurin binta dakinta ba kawai sai ya nufi dakinsa wanka yayi sanyo jallabiya sabuwar kar kamar wani ango ya nufi dakin Aysha. Ya murd'a kofar d'akin ya shiga da sallama Ta amsa kasa-kasa ya zauna kusa da ita yana le'ken fuskar Abdul dake shan nono a cinyarta...."Aysha ina abincin yake."!? yafada yana kallonta A yatsine tace"Gashi can inda Ikilima ta aje."! Ranshi a dan bace yace."Muje ki had'a min ko me ma ta dafa ne kin san ni bana son cin kazanta fa."! ''Ikilima na da tsafta wallahi don har gwara ita kan waccan kazamar matar taka ni ko da lada aka bani abincinta ba zanci ba." Ya mike ba tare da yace komai ba sam baya so magana ta tsawaita a tsakaninsu daga hakane sai rigima ta 'billo. Ya bud'e kwanukan abincin yana nazarin abuncin. Towon farar shinkafa ne da miyar taushe taji gyada da nama gefe ga abun manshanu nan yace"Gashinan a ido da kyau kamar da dad'i." Mikewa tayi ta isa gurin ta fara zuba masa ya dinga kallonta yana mata addua ta shiriya cikin ransa, ba don ransa yaso ba ya fara cin towon sai don biyan bukatarsa amma a tsarinsa sam baya son wata 'yar aiki ta bashi abinci gwara yayi da kansa. Da kyar ya ci malmala guda ya dauki lemo ya 'babbakawa cikinsa ya sake tokarewa kana ya mike daga gurin.....bed dinta ya nufa ya kwanta kusa da yaronsa daukar sa yayi ya dora a saman cikinsa yana masa wasa. *Kika futar min da book Allah ya isa!/ Kika karanta baki biya ba kema Allah ya isa* Accont numbar *0542382124.......Binta Umar gtbank* My numbars *08089965176_07084653262* *BINTA UMAR ABBALE* [5/27, 8:31 AM] Bintu Novel: 63 A hankali take cin abincin kamar bata so tana ta wani yatsine ya tsine aysha kenan komai ma sai anyi masa yanga da iko ko rabin guda bata iya ci ba ta cire hannunta ba wai dadi ne babu kawai ji tayi tana sha'awar sake cin towo irin na Safarau na jiya miyar towon tayi mata dadi sosai nan taji akwai banbanci da miyar ikilima, ba tare da ta gyara gurin ba ta mike toilet ta nufa taje tayo wanka hade da wanke bakinta ta fito daure da towel wanda ko ratsata baiyi ba gaban mirror ta tsaya ta fesa turaruruka masu kamshin tsiya ta bude wardrobe ta dauko doguwar rigar bacci mai hannun shima ta zura a jikinta ba tare da ta sanya ko da pant ba ballanata breziyya....Tana juyowa yayi saurin dauke kansa Ya mike a nutse yaje ya kwantar da Abdul gadon shi ya jima a tsaye akansa yana masa addua kana ya dawo bed din lokacin har ta kwanta hade da jan bargo ta rufe jikinta. Kusa da ita ya kwanta rigingine yana sauke ajiyar zuciya. Minti biyar tsaki yayi gyaran murya a hankali yace."Aysha kin kwanta ba tare da kinyiwa Abdul addua ba haka dama kike kwantar dashi."!? Ta bude idonta da yanayi na bacci tace"Ina yi masa mana watarana kuma gwaggo tayi." Yace."Ya kamata dai kin dunga kula dashi sosai da yawaita masa addua da kalamai masu kyau akansa haka aka san uwa ta gari." Shiru tayi masa tana lumshe idonta bacci takeji sosai amma kuma tana jin tsinkuli can 'kasanta muguwar sha'awa ke taso mata tasan wannan zumar da ta yini tana sha ce. Sai da bacci ya fara fuzgarta taji motsinsa ya shigo cikin bargon. Ta bude lumsasun idanunta suka hada ido sai ya wani narke fuska yana mata wani sihirtaccan kallo wanda ita kadai yakewa irinsa. Hannu yasa ya riko 'kunguta ya matsa bom-bom dinta ajiyar zuciya suka sauke a tare....Dan ture hannunsa tayi tana zumbura baki. Ya kurawa bakin ido yana ayyana dadinsa a bakinsa duk sanda yake tsotsar bakin aysha yana ji ne tamkar yana tsotsar alawar data fi ko wace alawa dadi a duniya. Girgixa mata kansa yake yana kara kusanta jikinsa da nata. Ta mike zaune tana cire hannunsa daga jikinta. "Ni ka daina yi min wani abu bana so ka kyaleni don Allah bacci nake so nayi." Ya rike hannunta na hagu yana murzawa a hankali a hankali yake lasar wuyanta muryarsa har ta sauya yace."Kifada min abunda kike so nayi miki to."! "Bana son komai ni."! Tafada tana ture fuskarsa. Yace." Karya kike wallahi tun dazu na lura dake ko an fada miki bana gane lokacin da kike cikin sha'awa ne ? Kawai kina so kiyi min yanga ne.". "To wai kai da kake da amarya da bata haihuwa ba meye na damuwa dani bayan nace maka na baka kwana dubu a tare da ita." "Aysha kenan! yafada yana sake nani'karta ita kuma sai tureshi take tana masa rigima shi kuma babu abunda yake fad'a sai " Aysha kenan kamar wani zautacce. Ganin tana nema ta wahalar dashi ne yasa ya sanya mata karfi ya haye kanta ya danne da iyakacin karfinsa.....Tana kuka tana kai masa duka yace."A halin yanzu Aysha banga uban da zai hanani biyawa kaina bukata ba a tare dake gwara ma ki hakura muyi soyayya mai dadi da tsabta idan da rabo ma sai mu samu Muhammad Al'amin, din da kike so." "To ni nace bana so kaje guri matarka mana." "Bana son nata naki nake so yau."!Yafada yana kokarin cire mata rigar jikinta, ita kuma sai harbe-harbe take da kafafunta da kyar ya samu nasarar cire mata rigar, ya jefar da ita a d'imauce ya kifa kansa kan brest dinta ya fara gogo fuskarsa yana kamawa da hannunsa yana sha yana murza daya.......Ajiyar zuciya ta dinga saukewa a hankali a hankali ta fara yin sanyi ta daina buge bugen da takeyi yayin da take jin wani irin ruwa na zurarowa daga gabanta yana yi mata wani irin 'kai'kaiyi a take taji babu abunda take so illah taji shi yana tsotsar ta.....Mikewa ta dinga tana kara sakar masa jikinta hade da tura masa kirjinta da yake ta faman wasa dasu.....Ta dinga rirrukeshi tana shafa bayansa tana wani irin nishi da cije baki. Bakinsa ya cire daga kan brest dinta ya kura mata ido wanda suka kada sukayi jawur. Wuyansa ta sarkafo da hannunwanta duk biyun sai marairaicewa take ta had'e fuskarsu guri guda tana kama tsotsar le'bunansa Wannan salo ba karamin gigitashi yayi ba ya tallafo fuskarta da suka fara tsotsar bakunan jununsa kamar zasu cinye kansu. A galabaice ta cire bakinta daga nasa ya cigaba da kokarin kamawa ta kauda kanta abu guda take so yanzu yayi mata wanda ta lura hankalinsa ma bai gurun. Motsi ta fara yi tana zum'bura bakinta shi kuma duk inda tayi da fuskarta sai yabi yana ta cuku-cukun kama bakinta ta hanashi....Ture kansa tayi sai ya mike zaune ya juya mata baya. A d'imauce ta mike ta rugunme shi ta baya tana wata irin shashsheka....Ya cire ta daga jikinsa yana kokarin sauka daga bed din....Hannunsa ta ruko ya juyo fuskarsa babu walwala...Marairace fuska tayi yace."Me yasa kike son ganin bacin rai na ne aysha? Ta zumbura baki "To me nayi maka."!? Girgiza kansa yayi ya ruga ya gama fahintar inda ta dosa ita tana so ayi mata abu amma ita bata juriya kan komai bakinta yake so ya sha ya isheshi taki bashi dama. " Kanta a kasa tace"Kaina fa kace komai nake so zakayi min to me yasa kuma zaka tashi ka tafi."!? "Ni abunda nake so kin barni nayi ne? girgiza kanta tayi cikin marairaita tace" Kaina sai ka dunga yi min da zafi Allah duk le'bunana zafi suke min. Yace."Okey na daina zan dunga hura miki idan yayi miki zafi amma pls aysha ki barni nayi komai cikin nutsuwa da kwanciyar hankali ke kanki kin san ina cike da tsananin kewarki aysha na daure matuka ki bani hakkina." Yana magana yana karyar mata da kai kamar ba sadauki miskili ba. Kauna da sonsa suka dawo saboda dal a cikin ranta ta rike hannunsa sosai ya riketa a jikinsa suka cigaba da gudanar da rayuwar auransu mai cike da tsabta sosai aysha ta sakar masa jikinta ya tsotseta ta tsotseshi sai da suka kai ki manin awa shida cikin wannan hali sannan suka saurarawa junansu wanka sukayo a tare suka kwanta rungume da juna tamkar basu ta'ba samun sa'bani ba. To bayan ya dawo daga sallahar asubah ma d'orawa sukayi inda suka tsaya Sai kusan karfe takwas sannan suka samu nutsuwa lokacin tuni Abdul ya tashi yana ta kuka amma saboda dukaninsu basa hayyacinsu babu wanda ya saurareshi yaron har yayi ya gaji sai ajiyar zuciya yake saukewa A gurguje tayo wanka ta fito ta barshi a ciki Omar ya zama tamkar wani maye ko a toilet din ma da kyar ya saurara mata ko damuwa bayayi da kukan abdul din shi dai Aysha. Ko kaya bata sanya ba ta dauko shi tana jijjigashi zama tayi ta ciro nono ta sa masa a baki yaron yayi zuciya yaki karba sai ajiyar zuciya yake irin na wanda yaci kuka ya koshi......Ya fito kugunsa daure da towel da wani a wuyansa har yanzu idanunsa jawur suke kuma har yanzu joystick dinsa bata gama kwanciya ba. Yana sanya jallabiya yace."Kin bashi nono wai Kinyi zaune kawai kina kallon yaro na kuka kin kasa ta'buka komai ki bashi nononsa yasha mana. Taji tamkar ta rufeshi da duka. "Wai duk ba kaine ka jawo ba har yayi zuciya yaro na kuka kamar ya shide don rashin imani kana ji ka'ki saurara min ballanta na daukeshi kai kawai kanka ka sani wallahi." Ya juyo bayan ya gama sanya riga yana kokarin kar'bar yaron daga hannunta yace."A wannan lokacin idan na saurara nine zan shid'e ko ma in mutu gabakid'aya aysha don baki san abunda nake ji bane."! Hararasa tayi tace"Shiyasa naji kana min sambatu da buge buge kamar wani sabon kamu." Ya kalleta da jajayen idonsa na minti biyu murmushi yayi yana gyada kansa ya kama hanya zai futa yace."Idan ma zaki kirani da mahaukaci tu'kuro naji kece kika jawo min haukan ai." Ya bude kofa ya fita Abdul sa'be a kafad'arsa. Kai tsaye d'akin Safarau ya nufa da yaron bata cikin dakin dai ya fito ya nufi kicin yasan tana can. Aikam tana tsaye ta kammala had'a break fast tana gyara kicin din ya shiga. Jin kukan Abdul ya sanya ta Juyo da sauri tana kallonsa. Saurin dauke kanta tayi gabanta na wani irin faduwa ganin yanayin da yake ciki tsaf! ta riga ta gama nakaltar mijinta idan yana cikin bukatar mace idanunsa nayi jawur sannan su kankance sai ta fara addau cikin ranta ta dago tana kallonsa lokacin da yake karasowa kusa da ita. Hannu tasa ta kar'bi yaron yace."Gashinan tun asubah yake kuka yaki yin shiru." Cikin daurewa tace"Wayyo Abbana ko dai bashi da lafiya ne."!? tafada tana kallonsa. Ya girgiza mata kai tare da fadin"Lafiyan lau rigima ce kawai." Safa tace"Gaskiya sai dai in yunwa yakeji yayana duba fa kaji yanda yake sauke ajiyar zuciya da alama ya jima yana kuka." Yace."Mamansa ta bashi nono yaki 'karba." Safa ta hau Jijjigashi tace"Yi shiru Abbana ni da ina da nonon sai in baka." Yace."Wannan na jikin ki ba nono bane.? Harara ta watsa masa yasa dariya to itama dariyar tayi cikin dauriya tace"Allah yasa na kammala komai wanka zanyi yanzu amma ba zanyi ba sai na rarrashi babana tukkuna." Yace."Allah yayi miki albarka Safa."! Ta amsa da "ameen." suka futo tare ita ta nufi dakinta da yaron shi kuma ya koma dakin aysha. Ikilima ya gani tana karkad'e karkad'e tana gyara inda suka ci abincin jiya....Ita kuma ayshan na kwanci cikin bargo wani mugun bacci takeji dalili jiya ba wani baccin arziki sukayi ba. Ikilima ta zube har kasa tana gaisheshi ya amsa babu yabo babu fallasa sam! ba zai yarda da wannan tsarin ba.........Mikewa tayi ta futa daga dakin da sauri shi kuma ya murza key a dakin. Bed din ya haye ya janye bargon dake rufe a jikinta bata sanya kaya ba har yanzu towel din ne a jikinta ta bude idonta wanda bacci yaci karfinsu. kallonsa take yana kokarin cire jallabiyarsa Gabanta yayi wani mugun faduwa ganin ya shigo cikin bargon yana kokarin riketa. Ta mike da sauri tana zabga masa harara. Bata fuska yayi kamar gaske yace."Meye haka? kin mike a zabure ki koma ki kwanta ni babu abunda zanyi miki." "Tace" To meye na cire jallabiyarka ni dai nagaji wallahi kawai ka tashi ka tafi dakinka." "Ni kuma bangaji ba kuma ba zan tafi dakin nawa ba." a cunkushe yayi maganar don yaji haushin maganarta. Mikewa take kokarin yi ta bar masa gurin ya rike towel din jikinta take ya sabu'le ta mike zirr!! da ita ta tsaya kansa tana zabga masa harara. A gigice ya mike zaune yana kare mawa sifofin jikinta kallo. Gyada kanta tayi ta nufi wardrobe ya bita da wani matsiyacin kallo na zallahr sha'awa yana jin yanda joystick dinsa ke wani irin harbi....Ba tare da ya san idan kansa yake ba ya mike ya nufeta gadan gadan! Riga take kokarin sakawa ya fuzge ya yar akasa.....Ta sunkuya zata dauka ya riko gudunta....Aysha gabanta ya dinga faduwa ita kam ta gaji da wannan al'amarin. Daukarta yake kokarin yi ta zube a gurin tare da kudundune jikinta guri guda tana kuka "Wallahi ba zaka mayar dani kamar wara tinkiya ba kawai sai ayi ta abu daya jiya kayi da daddare kayi da asubah yanzu ma kace sai kayi ni nagaji bacci zanyi." Kwata-kwata bakinsa nauyi yayi masa ya ma rasa abunda zai ce mata aysha da'dinta sake 'karuwa yayi da ta haihu shiyasa yake jin tamkar bai ta'ba yin sex ba ko d'an yatsan ta ya kalla sai yaji sha'awanta. Nan 'kasan kafet din ya danneta tana kuka da buge buge yana aikin abu daya sam yanzu bata jin dadi sai bakar wahala domin idan ya dinga bugunta baya 'ka'kkautawa. awa uku yayi a kanta yana aikin abu daya kafin ya saurara mata ita dashi duk sunyi firgai-firgai saboda tsabar jigata shi kam jigatar sa bata wahala bace ta dad'i ce itace ta sha wahala mutuka. Sai bayan yayi wanka ya fito ne ya shirya jikinsa sannan ta samu damar mikewa zaune gabanta duk ya tsage sai rada'di yake mata kuka kam taci ta godewa Allah. Safa kam wanka tayiwa Abdul ta dama masa madara ta bashi cikin ikon Allah ya sha ya koshi sai ta goya shi yayi bacci ta takwantar dashi ......Wanka tayo ta shirya jikinta cikin wani mateial mai roba roba ta zauna tayi make up sosai tayi kwalliya sai ta dauki abdul din ta goya shi ta fito palo. Agogo ta kalla taga karfe tara har da rabi ta kalli kofar dakin ayshan shiru basu futo ba har karfe goma sha daya da rabi babu labarinsu sai kawai zuciyarta ta karye ta mike ta koma dakinta ta kwanta tana ta shar'ba kuka wato sun mai da ita 'yar raino kenan sun shige daki tun safe har kusan sha biyu na rana basu fito ba suna can suna soyayya dama ai ta fahimci a yanayin da ya shigo kicin din a dazu ashe dama da niyya ya kawo mata d'ansa domin yasan abunda zaiyi aikuwa wallahi ta daina daukar musu yaro. Kuka taci ta koshi ta kwance abdul din daga bayanta tayi kwanta tare da juya masa baya yaron ya tashi yana ta kuka sharesa tayi wata zuciyar tace ai ba shi yayi miki ba Safa daure ki rarrashe shi ta Juyo ta daukeshi tana jijjigashi yaron yayi 'kinyin shiru sai ta dauke shi suka fito palon har yanzu basu fito ba ikilima ce kawai ke shige da fice tana gyare gyare. Tana zama kan kujera ya fito suka had'a ido cike da kunya gami rashin gaskiya ya karaso inda take zaune....Zama yayi kusa da ita yana kokarin kar'bar Abdul din yace."Wato dai har yanzu yaron nan baiyi shiru ba ko."!? Shiru tayi masa ya juyo yana kallonta ganin idanunta sunyi jawur sai ya sha jinjin jikinsa yace."Kukan me kikayi da safe."!? Ta kalleshi zuciyarta na yi mata sa'ke-sak'e a kansa gaskiya namiji munafiki ne wallahi.....Rashin abin fada yasa tayi shiru. Yace."To tunda kin'ki fad'a min muje ki bani abincin naci.''' "Break fast din da nayi shi tun safe ai sai dai ka jira na rana kuma."! Tafada ranta a bace. Yace." Ban gane sai dai na jira na rana ba wancan abincin dake daining fa."? "Yayi sanyi." tafada tana kauda kanta. Yace."Eh naji muje ki bani naci haka." Ta mike ya bi bayanta da kallo tsaf ya ruga ya gama fahintar Safa da kishi amma yana jin dadi yanda take sarrafashi babu hauka irin na Aysha. Funkaso ne da miyar agushi da nama rago miyar tayi dadi sosai sai kamshi take ga funkason yayi kyau a ido yace."Fara hada min tea kar ki sa sukari sosai." Ta had'a masa bakin tea ya dauka yana kur'ba yanayi wa Abdul wasa suna dariya ita kuma sai kallonsu take a take taji itama tana sha'awar haihuwa sai ta soma taya su wasan tana dariya.....Kamar babu abunda yake damunta.....Tana fitowa suka hada ido Safa ta risinar da kanta 'kasa....Aysha kam dauke kanta tayi ta nufi kicin cikin wata iriyar tafiya ta "kasaita taci wata uwar kwalliya, bayanta kawai ya hanga zata shiga kicin yaji ya rikirkice yayi saurin dannewa da kokarin kawar da abunda ke taso masa saboda baya so dai-dai da kwayar zarra yayi abunda zai bata ran amanarsa amma haki'kanin gaskiya al'amarin aysha nayi masa yawo a kwakwalrsa. Duk da haka sai da ta fahimci sauyi daga gurinsa tun bayan fitowar ayshan hankalinsa ya koma kofar kicin bini-bini sai ya kalli kofar.....Jikinta duk yayi wani irin sanyi wanda a take taji wata iriyar tsanar aysha gami da wani azababban kishinta. Mi'kewa take niyyar yi wata zuciyar tace"Ki daure kar ki nuna musu gazawarki sai ta koma ta zauna tana sakar masa murmushi cikin kissa ta fara 'kir'kirar labarai masu dad'i tana bashi aikuwa hankalinsa ya koma kanta suka dunga kyalkyala dariya tare. Aysha ta fito daga kicin din hannunta rike da plate cike da soyayyan dankali da 'kwai idanunta suka nuna mata abunda ke faruwa. Dauke kanta tayi taja wani matsiyacin tsaki ranta yayi masifar 'baci mutuka wato ya zauna ya tasa ta a gaba yana cin abincinta alhalin ranar girkinta ne sam baza ta yarda da wannan tsarin ba. Safarau na ganin fitowar aysha sai ta sake sakin jikinta sosai ta dinga dariya tana fad'in"Allah Yayana da gaske nakeyi a lokacin naji zafi sosai kai gaskiya ranar nasha wahala." shi kuma yace."Yau ma idan kika yi min gardama haka zanyi miki." dariya tasa tana fad'in"Yayana kenan."! Suka had'a ido Safa ta d'auke kanta ta mai da 'kasa a sake tace"Aunty gimbiya sannu kin tashi lafiya."!? Ya juyo cikin wani irin yanayi yana kallonta sam baiyi tsammanin ta fito ba, ko kallonta batayi ba ballanta ta amsa gaisuwar ta, ta bude kofar dakinta ta shige hade da bugo kofar da karfi. Duk suka bi kofar da kallo Omar baya jin dadi abunda aysha takewa safarau ba sam baya son irin wannan zaman na rashin fahimtar juna dole ne yayiwa tufkar hanci. Ya kalli Safarau dake rungume da Abdu girgiza kansa yayi cikin ransa yake fadin"Kullum yarinya na d'awainiya da d'anki amma baki da abokiyar gaba sama da ita aysha abunda takeyi bata kyautawa gaskiya. "Safa." Ta dago kanta tana kallonsa yace."Please kiyi hakuri kinji ko ki cigaba da abunda kikeyi ni ina gani kuma ina yaba miki kar don aysha ta'ki amsa gaisawarki kema kice zaki tsiri gaba da ita karkiyi itama zata daina insha Allah." ''Haba Yayana kar ka damu wallahi dama ai tun farko na shaida maka ni ta bangarena babu wata matsala insha Allahu zanyi kokarin ganin na kawo zaman lafiya a gidanka ka kwantar da hankalinka." Yace."Alhamdullihi Nagode kwarai Safa Allah yayi miki albarka." Cike da annushuwa ta amasa da "ameeen" zuciyarta wasai ga yanayin yanda taga fuskar ayshan tasan taji haushi tayi mirmishi cikin ranta tace"aunty gimbiya kenan nima ina da tawa kissar mu zuba ni dake. Bayan ya kammala sai ya kar'bi Abdul din ya nufi dakinta dashi, Tunda ta kalleshi sau daya bata sake kallonsa ba tana zaune kasan kafet tana shan tea....Ya zauna kan Sofa yana fuskantarta Dago kai tayi ta kalleshi shima ita yake kallo ta mai da kanta kasa a hankali tace"Ina kwana." Ya amsa babu yabo babu fallasa ya kira sunanta. Fuska a had'e ta kalleshi yace."Me yasa duk lokacin da safa zata gaisheki bakya amsawa ne."!? Shiru tayi masa....Yace."Ina magana kinyi shiru...A fusace! tace"Meye ala'kata da ita da zan amsa gaisuwarta ta rike bana so." Cike da mamaki yake kallonta yace."Wannan ba magana bace aysha kina musuluma kina kokarin kafurtar da kanki Safa 'yar uwarki kice laifi ne don ta gaisheki meyasa wai kullum kike so kiga raina na 'baci ne."!? Banza tayi masa ta cigaba da kur'bar tea dinta. Yace."To daga yau sai yau kar in 'kara gani tayi miki magana kin share wannan ba d'abi'a bace me kya......! kafin ya karasa ta d'aga masa hannu "Don Allah kayi min shiru ka kyaleni mana."! ta fad'a tana kallonsa da tsayayyun idanunta. Kallonta yayi ransa a 'bace! Ta cigaba da cewa" Ni ba munafuka bace kuma bana shiri da munafikin mutum anamimi wato ta zaunar da kai ta shirya maka magana ko? hummm! to a shirye nake wallahi dana ci ubanta ni sa'arta ce da zata dinga kai 'karata gurinka to me take so kayi min ? wallahi kaja mata kunne ta futa sabgata tunda bana shiga tata nice nake da bakin magana amma saboda anfi ni iya munafurci an rigani....Don Uwarta huruminta ne ta baka abinci kaci a yau ai dai ban futa daga lokacina ba har yanzu ballanata tace kai kuma ka bud'e baki da ciki kana ci kana dariya ga sauna ka aje ad'aki to ba zan yarda da wannan tsarin ba."!!!!! Hannun kujera ya daka da karfi! ya mi'ke tsaye cikin tsananin bacin rai yace."Aysha ki kiyayeni wallahi! ki shiga nutsuwarki Saboda rashin d'a'a da kirki ni kikewa tsawa! har kina nuna ni da hannu akan an fada miki gaskiya? Wallahi na daina saurara miki ranki sai yayi mugun 'baci duk ranar da safa ta gaisheki kika ki amsawa kuma kar in 'karajin kina zaginta wannan ai rashin hankalin ne Yarinya kullum na hidima dake da yaronki bakya gani wai shin ke wace irin macace."!? Tana kuka take fad'in"Sai dai duk abunda zakayi kayi min wallahi amma abunda nasa kaina shi zanyi kuma wallahi duk sanda ta sake shiga gonata wallahi tallahi sai na an zane ta a gidanan."! Yace."Kisa a daketa nima na dakeki wallahi"! "To shikkenan Ubangiji Allah yasa ta sake kulani ko kuma in ga yarona a hannunta a ranar sai ta gwammace kid'a da karatu."! " Aysha kiyi abunda kike so nima zanyi abunda raina yake so." Fuuuuuu! ya fuce daga dakin a fusace!!! arba sukayi da Safarau a zaune kan kujera ashe bata bar palon ba, duk yanda yaso da ya dai-dai ta kansa ya kasa sai da ta gane ba tare da yace mata komai ba ya bude dakinsa ya shiga. Kwata-kwata bata wani damu da yanayi da ya fito ba tasan sunyi fad'an da suka saba ne ita tana mamakin me yasa yake kokarin boye mata halin da yake ciki da aysha bai san motsi d'aya yayi ba ta gane inda ya dosa saboda yanda take saka masa ido dangane da zamansa da aysha.... Kwanciyarta tayi kan Kujera ta kuna tv tana kallo abunta, sai taji duk damuwar da take ciki babu ita. Aysha kam kuka taci ta 'koshi tabbas maganar hausawa ta fito inda suke cewa d'an hakin daka raina shike tsone maka ido hakika yarinyar tayi mata bazata da yawa ta lura tana mata kisan mummu'ke ne! wanda ita kuma a rayuwarta ta tsani haka gwara kawai a fito ayi wacce za'ayi....Duk sanda wara rigima zata 'bullo a tsakaninsu ta lura ita ke haddasa musu ita tabbas dole ta sanja taku. Ita babban takaicinta ma yanda ta saki jikinta ya kwana ya hantse yana sasakarta amma saboda shi din butulu ne ya manta yazo yana ci mata mutunci kan shegiyar yarina yar gidan makafi. *** Wanka yayi ya fito yayi shirin zuwa Fada ko da ya fito sai ya tadda palon babu kowa Safaraun ma ta shige dakinta....Fucewarsa yayi ba tare da ya tunkari ko wacce ba. **** "Wai ke Azima waye ya fad'a miki ana sanya ne? wallahi idan nice da tuni an wuce gurin kina da kyau da kudi kina da diri mai kyau wanda ko wane namiji ya gani zaiyi sha'awar ki amma kin tsaya kina fad'in wai ke kunyar Aysha kunyar taci uwarta kawai kiyi ta kanki 'yar gari idan kuma kika zauna kallon ruwa to billahillazi kwado ne zaiyi miki kafa." Azima ta sauke a jiyar zuciya mai zafi ta furzar da wani irin huci a bakinta ta kalli 'kawarta Hasina tace"Hasina maganarki gaskiya ce wallahi tallashi yanda nake son guy nan ina ji uwar data haifeshi ma bata sonsa. Tun yana a matsayin bawa nake sonshi kawai dai ina biyewa aysha ne muna tozarta sai kawai naga ta aureshi bayan tozarcin da take masa wai har tana jin haushi don nace masa bawa wanda ada ita ke kiransa da sunan.....Tabbas nasan yanayi mata yanda take so ne shiyasa ta iya zama dashi kuma na lura tana sonshi....Ni abunda ke daga min hankali shine guy baya sona baya son kallona ko da can ma ballanta na yanzu ko gaisheshi nayi baya amsawa ga wannan matsiyaciyar figaggiyar yarinyar da yake so Duk jarabar aysha sai da ta hakura domin ba karamin so yakewa yarinyar ba tunani nakeyi yaya za'ayi ni na kafa kaina nima na samu matsuguni cikin zuciyarsa. Hasina ta sauke ajiyar zuciya tace"Gaskiya kinyi magana me kyau kuma abar dubawa amma ai baki san wani abu ba k'awata idan kina da kud'i kuma kina neman biyan bu'kata to magana ta 'kare wallahi na gazgata malamai da nake bi domin duk wani mataki da kikaga na taka to da taimakonsu kuma da gudumawarsu idan kin yarda zan raka ki gurin malamina da yake tsaye kan lamurana insha Allah zai taimakeki idan so kike ki mallaki zuciyar Omar a tafin hannunki na tabbata malam Iliya zai yi miki aiki yanda ya kamata." Azima tace"Babu damuwa Hasina ko nawa ne zan iya kashewa kan Sadauki don gaskiya zuciyata tayi nisa a kan kaunarsa. Hasina tace"Shikkenan sai mu bari sai wani satin sai muje amma zamu fita da wuri domin ana cika a gurin kin san duk malamin da ya iya aiki dole ki samu gurinsa cike da mutane. Nan Azima da Hasina suka tsaida ranar zuwa gurin malam Iliya dake can garin bichi. *Kika futar min da book Allah ya isa! Kika karanta baki biya ba kema Allah Ya isa!* My numbers *08089965176_07084653263* Accont numbar *0542382124.....Binta Umar gtbank* _Ina mi'ko sakon godiya ta gareku 'yan uwa masoya na na kwarai nagode sosai da adduoin ku nagode Allah ya bada lada ha'kika ina mutukar alfahari daku kuma na jinjina kaunar da kuke min nagode muku A bisa ta'aziyyar da kukayi min na rashin da nayi na iyayena nagode_ [5/28, 9:42 AM] Bintu Novel: 64 Duk bayan kwana biyu limami da almajirai suke saukar al'kurani mai girma Omar idan yaje gurin yayi ta raba musu sadaka yana zaune cikin almajirai limami zai daga hannu yayi ta addua kan Allah ya biya bukatarsa to cikin ikon Allah sai ya soma ganin sau'ki cikin al'amarinsa a tsakankanin kwanakin aysha tayi sanyi albarkacin alkur'ani mai girma yanzu dukanin abunda ya umarce da tayi masa tanayi babu gardama in dai batayi masa abu to bata iya ba zaman lafiya sukeyi ita dashi.......Kullum Abdul na sashen Fulani idan baya gurinta to yana hannun Safarau.....Wani abu dake damun safarau shine ganin a tsakanin kwanakin da aysha tayi da dawowa ta fara laulayi yau da lafiya gobe babu sai ta d'aga hankalinta sosai ta sanya ido kan aysha tana zargin ko ciki ne da ita. Duk sanda aysha zata gifta ta gabanta ta dinga kallonta kenan sama da kasa aysha ta sanja sosai tayi kyau da haske duk wani alamu ya bayyana na mace mai yaron ciki, shigewa take daki taci kukanta ta koshi don wani lokacin ma idan omar yazo ya tadda ta tana kuka sai dai ta 'kirkiri karya domin ta kare kanta. Wannan 'Dabi'ar data tsiro da ita ta soma damunsa....ko yau ma da ya dawo daga aiki kai tsaye dakinta ya nufa domin ranar girkinta ne sai ya tarar da ita zaune a jikin gado ta takure jikinta cikin hijabi tana kuka don saboda tsananin kukan da takeyi ne ma ya sanya bataji shigowarsa ba. Ya aje jakarsa ta gun aiki ya tsuguna gabanta tare da kiran sunanta. firgigi ta dago kanta tana ganinsa sai ta hau goge fuska tana ya'ke yace."Yau dai ba zaki min 'karya na yarda ba na gani da idona wato dama haka kike rufe kanki a daki kiyi ta kuka safa me akayi miki."!? Wasu zafafan hawayen suka suke tsinke mata. Sai ya janyo ta ya rungumeta a jikinsa yana rarrashinta da 'kyar tayi shiru sai ajiyar zuciya take saukewa . "Kiyi hakuri ki fad'a min abunda akayi miki safa insha Allahu ni zan maganance miki matsalar ki bana so na ganki cikin damuwa." Ta sauke ajiyar zuciya tare da riko hannunsa a hankali tace"Babu komai Yayana kawai na tuno iyayena ne shine dalili." Yace."Ban yarda ba akwai dalili domin sau tari dani dake muke zama muna hirar iyayen naki bakya kuka da shiga yanayi irin wannan ki fad'a min ko aysha ce ke miki wani abu idan na futa."!? Shiru tayi tana sinne kai a 'kirjinsa. Sai ya sake tambayar ta d'ago kanta suna kallon juna "Aysha ce ke miki wani abu idan bana nan ko."!? sai ta sakeyin shuru tana farfar da ido ya tsuruwa fuskarta ido yana mamakin sharri na aysha wato dai ba zata taya shi rike amanarsa ba kenan. Sakinta yayi ya mike tsaye ta mike ita tana kallon yanayin fuskarsa data sauya da bacin rai!! tace" Yayana babu abunda aunty gimbiya take min wallahi ba ita bace." Yace."Magana ai ta wuce safa kin fad'i hakane duk domin ki kareta duk abunda aysha tace zatayi nasan xatayi nafi ki sanin wacece ita." "Allah da gaske babu abunda take min ka yarda da maganata Yayana." Yace."Me yasa dana tambayeki daga farko kikayi shiru."!? kasa tayi da kanta tana wasa da hannunta. Yace."Hakan da kikayi ya nuna min cewar da akwai abunda ke faruwa aysha ta tsawalla miki a cikin gidanan ta hanaki sakewa kullum kina daki kina kuka ina dalili."! "Kayi hakuri Yayana." Shiru yayi ya nufi kofar futa sai tabi bayansa da kallo yana futa ta zauna kan bed tana tunani sam bata so yaje yayi mata masifa data sani takeyi tun farko da ya tambaye ta ta fad'a masa dalili to tace masa me? zuciyarta tace"Kice masa kina son haihuwa kema. sai ta yanke shawarar tunda yau kwananta ne idan ya shigo zata fad'a masa ko zasuje asibiti a dubata. Koda ya fito daga d'akin Safarau sai sukayi arba da juna ya kad'a kansa ya shige d'akinsa ba tare da yace mata uffan ba. Al'amarin sai ya bata mamaki lafiya 'kalau suka rabu da safe lokacin da zai tafi gurin aiki amma ya dawo yana wani cin kunnu....Sai kawai itama ta had'e girar sama da ta kasa ta wuce kicin inda Ikilima ke hidimar dora mata abincin dare tace"Ikilima kiyi min towon semo da miyae busashiyar kubewa kisa min nama sannan miyar tayi yajin attaruhu." Ikilima tace"To ranki shi dad'e anyi an gama insha Allah." Fitowa tayi daga kicin din ta zauna a palo na farko tana kallon tv zuciyarta na wani irin tashi a cikin kwanakin nan tana yawon jin tashin zuciya da bushewar ma'kogwaro tana ganin gobe idan Allah ya kaimu zataje gurin Dr Rakiya ta dubata sam! bata kawo cewar ciki gareta ba. Ya fito cikin jallabiya mai ruwan 'kasa da dogon wando a jikinsa fuskarsa tar!! daga ni wanka yayi don ga alamun ruwa nan a kanshi babu cikakkiyar walwala ya karaso inda take. Remot dake hannun kujera ya d'auka ya sauya tasha kanzil bata ce masa ba, sai ma 'kokarin barin gurin da take yace."Ina Abdu yake."!? Ba tare data kalleshi ba tace."Yana can sashen fulani."! "Ki koma ki zauna zamuyi magana dake." Sai ta koma ta zauna tana kallonsa tayi wani irin shan mur ta lura abunda suka kwana biyu basu yi ba yau shi zasuyi tace"Ina sauraronka. Volom ya rage ya juyo yana kallonta itama shi take kallo. "Aysha menene kikewa Safa wanda ke sanya ta rufe kanta a d'aki kullum tana kuka bana son hayaniya kiyi min magana a nutse."! yana kallonta yake maganar. Tayi shiru tana nazarin maganarsa ta ma rasa yanda zata auna maganar.....Wai shin me yasa Omar ke mata hakane? me yasa yake zuwa yana titsiyeta kan matarsa in dai kaga bacin ransa to akan matarsa ne ? wai me zatayi mata ne? wallahi har mantawa take da ita a cikin gidan sai ta ganta take tunawa da ita amma kullum sai yace tayi mata abu kaza da abu kaza.! " Dake nake magana kinyi shiru aysha yanzu abunda kikeyi dai-dai kenan? yarinyar nan fa marainiya ce gaba da baya gashi tana miki biyayya iya iyawarta amma ke kullum burinki kiga kin 'kuntat........Bai 'karasa maganarsa ba ta mi'ke kai tsaye d'akin Safa ta nufa tana wani irin nishi na 'bacin rai! Ya mi'ke da sauri ya bi bayanta Safa na zaune kan kujerar mudubi tayi wanka ta shirya tsaf tana daura dankwali aysha ta fad'o d'akin, sai ta mi'ke da sauri tana rarraba ido "Aunt gimbiya sann....Omar ya shigo dakin da sauri ya tari gabanta " Kar kice zaki daketa ko ki mareta Allah kika aikata d'aya daga cikin biyu sai na rama mata." Hannu ta d'aga masa tace"Babu abunda zan aikata a cikin abunda kake zargina dashi kawai zan tambayeta ne." Yace."Wace irin tambaya kuma ai dani dake muke magana. Shareshi tayi ta tsaya gaban Safa suka kalli juna Safarau taji gwiwarta tayi sanyi sosai gaskiya aysha tayi mata kwarjina mutuka sai ta sunkuyar da kanta kasa. "Wa kike da suna ki d'ago kanki ki kalleni Zamuyi magana dake."! Safarau ta d'ago fuskarta ta kalleta tana kokarin aro jarumta tace" Ina jinki aunty. "Ina so don Allah ki fad'a min abunda nake miki a cikin gidanan wanda yake sanyawa kina kulle kofarki shin dukan ki nake? ko kuma dariya nake miki? zagin ki nake ko kuma ina miki wani abu makamancin abunda na fada yanzu."? Safarau taji duk gwiwoyinta sunyi sanyi gaskiya idan tace Aysha nayi mata wani abu to tayi mata sharri sai tace aysha ma ko kallon inda take batayi ballanta ta shiga sabgarta ko had'uwa sukayi a palo kowa harkar gabansa yake. " Answer me." Aysha tafad'a tana me tsura mata idonta da suka kad'a Sukayi jawur.....Safa tace"Aunt kiyi hakuri don Allah idan wani abu ya had'aki da mijinki ki daina sanyo ni a ciki ni dai bance masa kina min wani abu ba."! Aysha ta ri'ke 'kugu tana kallonta cike da mamaki ya tana mata magana ita kuma tana sako wata banzar magana wai idan wani abu ya had'ata da mijinta.mtessw!! Omar d'in ta kalla shima ita yake kallo jikinsa ya soma yin sanyi tace"Kaji abunda tace ko wato da kai da ita dukanin ku baku da gaskiya kai kazo ka titsinye ni da tambaya ita kuma na had'a ta da girman Allah ta fad'i gaskiya tana sako min wata magana shin ni da kai akwai wani sa'bani da muka samu wanda ya sanya take wannan maganar."!? Dakin yayi shiru Omar na nazarin maganar ta, Ya kalli Safarau dake jingine da jikin mudubi yace."Safa tsakaninki da Allah da Annabi me aysha ke miki kike shiga kunci da damuwa bana son tashin hankali kuma bana son na shiga hakkin ko wacce daga cikin ku." "Yayana nifa dama bance maka aunt tayi min wani abu ba kaine ka ki tsayawa ka fahimce ni amma nima nasan aunty gimbiya bata ta'ba yi min wani abuba don ta muzguna min." Aysha taja wani matsiyacin tsaki ta bude kofar dakin ta futa.....Ajiyar zuciya ya sauke yace."Banji dadin abunda kikayi ba Safa me yasa kika raba min hankali kan maganar da farko na tambayeki kinyi shiru hakan shine yasa na gazgata al'amarin saboda sanin halin aysha zata iya komai kuma yanzu kince babu komai kar ki 'kara min irin wannan." Cike da 'bacin rai yake maganar. "Kayi hakuri Yayana." tafad'i maganar hawaye na kwaranyo mata. Tausayi ta bashi sosai ya rungumeta yana rarrashinta tayi shiru yace."Idan na shigo anjima zaki sanar min da abunda ke damunki." Sakinta yaya ya futa daga dakin. Ya fito ya tarar da ita zaune a palon suna hira da Ikilima, hanyar futa ya nufa Ikilima tayi masa barka da fitowa ya amsa yana kallon ayshan da gefan ido ita kam kallo ma bai isheta ba domin wani irin haushinsa takeji. Sai bayan isha'i Safarau ta fito daga dakinta ta shirya daining ta zauna palon da su aysha ke zaune. Aysha kam ganin ta zauna sai ta mike ta bar gurin Ikilima ma ta tafi dauko Abdul dafa sashen Fulani. Tana shiga d'aki ta nufi toilet tana tsaka da d'aura alwala zuciyarta ta dinga tashi sai ta fara kakarin amai yi take yaki fitowa, ta fito wurjajan daga toilet din miyau duk ya cika mata baki zama tayi kasan kafet tana mai da numfashi. Ikilima ta shigo dakin da abdul wanda yana ganinta ya fara zillo yana miko hannu ta d'auke shi.....Ganin yanayin da take ciki ya sanya Ikilima tambayar ta abunda ke damunta. "Ikilima bana jin dad'i bakina babu dad'i kije gurin gwaggo kice ta bani goro yanzu." IKilima ta juya zata futa Abdul ya saka kuka yana turjewa shi sai yace gurin mamansa. "Ikilima jeki dashi kawai yanzu idan na kar'beshi shikkenan zai dameni da tsotsar nono." Ikilima ta futa daga d'akin da sauri karo suka ci da Omar yace."Ina zaki dashi yana kuka."!? Kai a kasa tace"Sashen gwaggo zani." Hannu ya mi'ka ya 'kar'bi yaron ya nufi dakinta dashi Ikilima ta bar gurin da sauri. Tana toilet tana kakarin amai ya shiga dakin dake kofae toilet din a bude take yana hangota ciki ya karasa da sauri.... Ganin abunda takeyi ne ya sanya shi ya aje abdul din da sauri ya rirriketa suka fito. "Aysha wane irin amai ne wannan me kika ci? baki da lafiya baki fad'a min ba."? Hannunta ta cire daga nasa ta koma ta zauna tana yatsine fuska shi kansa bata son jin 'kamshin jikinsa ya karaso gurin dai-dai lokacin da Abdul ya rarrafo ya riketa ya mike yana kuka nono yake sonsha. Daukarsa tayi ta d'ora a cinyarta tana kokarin ciro nono ya zauna kusa da ita yana tayata cirowa kanzil bata ce masa ba ya tsira mata ido yana kallo har ta gama shayar da yaron ya kar'beshi cikin sassauta murya yace." Ayshata."! kallonsa tayi da wani irin yanayi ya marairace fuska "Baki da lafiya ko."? " Umm bana jin dad'i." tafad'a tana kokarin kwanciya yace."Allah yasa abunda nake zargi ne." Ido a lumshe tace"Menene kake zargi."!? Kusa da ita ya kwanta yace."Allah yasa ciki ne dake." mi'kewa tayi zaune tana shima ya mike yana kallonta....."Allah ya kiyaye nayi ciki yanzu waye yace da kai zan kara haihuwa dakai cikin wannan halin."! Fuska ya 'bata yace."Wannan wace irin magana kikeyi aysha."!? Sai ta fusata tace"Eh na fad'i abunda ke raina ne kasan ni bana magana biyu kuma bana munafurci Kana maganar ciki da haihuwa bana fatan ta kaje ka haihuwa da wata dama tuntuni ni na fad'a maka ba zan kara haihuwa da kai ba." Yace."Yanzu ke ko kunyae fad'ar wannan magana baki ji ba Aysha."? Harara ta watsa masa tace"Zancan kake so Ni dai don Allah ka tashi kayi tafiyarka kar ka had'a min zafi biyu kaje ka huta kawai." Yace."Tashi muje gurin Dr Rakiya." "Ba yau nayi niyyar zuwa ba kuma idan zani ba da kai zanje ba." tafada ba tare da ta kalleshi ba. Ya mike tare da fad'in "Zan ga ta yanda zaki futa daga gidanan ba tare da sani na ba." Futa yayi daga d'akin, Safa na palo a zaune ya fito ranta duk ya 'baci ta jima zaune a palon ashe yana cikin dakin aysha ita kam bata so yana shiga dakin aysha ranar kwananta Suna cin abinci suna hira sama-sama don gabaki daya hankalinsa da nutsuwarsa yana gurin aysha akwai rigima kenan idan ta tabbata aysha nada ciki a gidan. To bayan sun gama rayuwar auransu ne tana kwance a kirjinsa har ya soma bacci ma yaji muryarta tana magana. Bude idonsa yayi yace."Menene kike cewa ne."? "Yayana cewa nayi Allah ya bani ciki na haihu nima." Ya shafa gashin kanta cikin kulawa yace."Ki kwantar da hankalinki Safa zaki haihu da ikon Allah." Rungumeshi tayi tace"Ina addua sosai Yayana kai ma ka tayani da ita." Yace."Ko da ma abunda ke damunki kenan kike shiga yanayi na damuwa." Hawayenta yaji a kirjinsa tace"Nakasa daurewa ne yayana Allah nima ina so na haihu." Yace."To ki kwantar da hankalinki komai na Allah ne zaki haihu insha Allah." Rungumeshi tayi tana kuka shi kuma yana shafa bayanta haka bacci ya dauke su. Omar sam baiyi wani baccin kirki ba asubar fari ya tashi ya dauke safa dake kwance a jikinsa toliet dinta ya shiga yayi wanka ya dauro alwala kana ya nufi dakinsa. Tsaf ya fito ya nufi masalaci domin gabatar da sallah asubahi a gurguje suka gaisa da Maimartaba ko sashen fulani bai tunkara ba ya nufi sashensa. Kai tsaye dakin aysha ya nufa lokacin tayi sallah ta koma bacci ya shigo yana jan bargon da ta rufe jikinta dashi yana kiran sunanta. Ta bude ido tana kallonsa yace."Ki tashi muje asibitin." Mai da idanunta tayi ta rufe ita ta manta ma da zuwa asibitin. Zama yayi gefanta yana sake janye bargon....."Ki tashi muje asibitin mana. "Kyaleni ba yau zanje ba" "Kamar yaya ba yau zakije ba? ki tashi mana jiya banyi wani baccin arziki ba saboda ke." "Humm! abunda tace kenan ta juya masa baya. Gashin kanta yake shafawa a hankali yake kiran sunanta " Don Allah ka rabu dani." Tafada tana cire hannunsa daga jikinta. Kwanciya yayi gefanta ta mike zaune tana masa wani irin kallo, shima ita yake kallo "Wannan wane irin abu ne ka shigo ka hanani bacci na." "Ba hanaki bacci nayi ba Aysha so nake ki tashi muje asibiti idan kin dawo sai kiyi baccin. Mikewa tayi ta nufi toilet tayi wanka ta fito ya dinga binta da kallo yana sauke ajiyar zuciyar zucia addua yake Allah yasa ciki ne da ita. Sai da ya tabbatar ta shirya sannan ya futa daga dakin nasa ya nufa ya shirya cikin yadi mai ruwan kasa ya fito yana kamshin turare a palo ya tarar da ita tana karyawa Da kunun gyada wanda tasa Ikilima ta dama mata. Sai ya nufi dakin Safarau tana zaune ta ma kasa tashi ballanta ta shirya musu break tsabar bakin ciki da takaicin dake damunta. A cunkushe suka gaisa yace." Zamuje asibiti da Aysha yanzu." Ta kalleshi idanunta na kawo ruwa "Sai kun dawo." tafada tana dauke kanta. Fita yayi daga d'akin Aysha ta mike suka futa Safarau kam bakin ciki ya sakata kwantawa kasan kafet tana kuka. Gwajin farko Dr Rakiya ta tabbatar musu da ciki dan wata uku farin ciki gurin Omar ba'a magana inda Aysha kuma tayi kici kici da fuska ba tace komai ba dai tana jinsu suna ta maganarsu sai da zasu tafi ne tayi mata sallama Dr Rakiya sai shawarwari take bata. jinta kawai takeyi amma ta kudiri aniyar zubar da wannan cikin nata kota halin yaya ne. A mota sai lallabata yake yana rarrashinta da kalamai masu dadi shiru tayi masa in banda kukan zucci babu abunda take haka suka isa gida yana wani irin kula da ita da rarrashinta. Aiki ya wuce yana cike da farin ciki mara misali. Aysha kam zurfafa tayi cikin tunani da neman mafita hakikanin gaskiya bata kaunar sake haihuwa a halin yanzu don haka tun kafin cikin yayi kwari zata san abinyi. Omar kam ya kira wayar ta ya kai sau goma taki d'agawa saboda tsananin haushinsa da takeji wanka tayi ta fito Palo da wayarta a hannunta. Wayar Azima ta kira suka gaisa Azima tace"Yanzu nake shirin kiran ki wallahi, zan ce dake in Allah ya yarda ina kan hanya gobe ko jibi." Aysha tace"Shikkenan ina sauraron zuwanki dama akwai shawarar da zamuyi." Azima tace"To tunda hakane gobe zanzo insha Allah." sallama sukayi ta aje wayar. **** Ko da ya dawo daga gurin aiki sai ya ga sauyi sosai daga gurin Safarau domin da kyar ma tayi masa barka da zuwa ya tambayeta abunda ke damunta tace ciwon kai ya jima yana nazarinta kafin ya fita daga dakin ya kalli daining yaga babu abinci batayi ba kenan tabbas akwai abunda ke damun safarau.....Sai bayan sallahr isha'i ya shigo gidan. Aysha ce kawai ita da Ikilima suna palo suna kallon wata drama ta hausa film Aysha sai dariya takeyi ya tsaya kanta yana kallonta Ikilima ta mike ta bar gurin. "Aysha kinsha maganin ki ko."!? Fuska a sake tace" Eh nasha." "Okey zan futa me kike bukata."? yanda yake maganar yana karyar da kai sai ya bata tausayi tace" Komai in ka siyo min ina so." "Tashi muje tare." Yafada cike da kulawa. Girgiza kanta tayi tace"Kaje kawai na huta a gida." Ya kad'a kai ya fita daga palon ajiyar zuciya ta sauke ta cigaba da kallonta. *** To haka suka kwana ya kasa gane kan Safarau sai fushi takeyi taki sakin jikinta idan ya tsananta mata da tambaya sai ta fashe da kuka tilas ya nufi sashen mamanta ya sanar mata da halin da ake ciki. Fulani da kanta ta shigo sashen Ikilima ta tura ta kira mata Safarau ta futo cikin hijab tana ganinta sai hawaye ya soma zuba a fuskaerta taje ta zauna kusa da kafafunta. Aysha na ganin haka sai ta mi'ke zata bar gurin Fulani tace"Aysha dawo ki zauna." Komawa tayi ta zauna Fulani tace"Safarau saboda ke nazo sashen ku.Shin wai menene yake faruwa ne? kwana biyu mijinki ya sanar dani cewar kina takure kanki cikin daki kina kuka da damuwa wani abun yake miki ko kuma baki da lafiya ne."? Safarau ta sunkyar da kanta tana kokarin mayar da hawayenta Fulani tace"Ba kuka zakiyi mun ba safarau ki fada min abunda akai miki kike wannan kukan." "Mama babu komai wallahi haka kawai nake jin raina na 'baci." Fulani tace"To duk lokacin da kikaji ranki ya 'baci ba kuka Zakiyi ba addua zakiyi sharrin shaid'ain ne wannan damuwar da kike da kuka n bashi da amfani mijinki yana damuwa da hakan." Ta kalli Aysha dake gafanta a zaune tace"Aysha don Allah ku zauna lafiya kema naji yace bakyajin dadi ko? to Ubangiji Allah ya rabaku lafiya." Ta amsa da "ameen Mama." Fulani tayi musu sallama ta tafi sosai al'amarin yake bata mamaki ta kasa gane waye mai laifi tsakanin aysha da Safaraun. Sai wajan biyar da rabi na yamma Azima ta iso sai da taje can sashen su Nanne suka gaisa sa'anan d'aya daga cikin bayin dake sashen suka kaita sashen su Aysha.....Tana shiga ba da wacce ta fara cin karo da ita sai Safarau sukayi kalli juna ko wanne zuciyarsa babu dadi Safa ta dauke kanta ba tare da ta tanka wa Aziman ba ta wuce kicin.....Azima tayi gaba tana fad'in"Zaki ci uwarki ne 'yar iska.....Aysha ta fito daga daki suka rungume juna suna cike da farin cikin haduwa da junansu. [5/29, 9:46 AM] Bintu Novel: 65 Tare suka zauna gefen bed Azima sai wani irin kallon kurrulla takewa aysha kafin tace"Mutuniyar irin wannan kyau haka! shin kin san yanda kika koma kuwa a gaskiya sadauki ya iya kiwo yana miki yanda kike so." Dariya aysha tasa tace"Ke kam 'yar sharri ce wallahi wane irin abunda nake so yana dai cunguna min da zaman hakuri." Azima tace"Haba haba! kawata duk wanda ya kalleki yasan kina hutawa ta ko'ina kin ciko yanzu fa kin kusa kamo ni a jiki dubi fatarki fa."! "Humm! Azima kenan bafa wani abu ne ya janyo min wannan sauyin ba sai d'an tayin dake ciki na." "Bangane ba." Azima ta fad'a tana kallonta. 'Bata fuskarta tayi sosai tace"Azima ciki gareni dan wata uku."! "Kan Uba! ya akayi haka ta faru? kina me har kika sake kika dauki ciki da 'karamin yaro." "Tsautsayi ne kawai 'Kawata wallahi baki ga yanda na shiga damuwa ba saboda cikin nan sanin kanki ne ra'ayi na bana son wannan haife haifen shi ke jawowa mace ta tsufa da wuri sai kiga miji ya daina yayinta." ''Wallahi maganar ki haka take aysha,nima sam bana son haihuwa wallahi zan iya kare rayuwata ba tare da na damu ba don ban haihu ba, amma ke yanzu wace shawara kika yanke kinga dai idan kika bari ya kara wata daya kan ukun to gaskiya kina cikin hatsari don bai zama lallai ya zube ba gwara tun wuri ki san abunyi." Ajiyar zuciya ta sauke cikin yanayi na damuwa tace"Kece kike da magana kawata shiyasa nayi murna da zuwanki nasan zaki sama min mafita kin san ni duk irin wannan harkar ban iya ba." Azima tace"Ki kwantar da hankalin ki 'kawata ni zan fita in anjima insha Allah zan shigo miki da 'kwayoyin da zaki sha kafin safiya cikin zai fice ai duk abu mai sauki ne." Aysha ta sauke ajiyar zuciya ta bata hannu suka tafa tana dariya tace"Na sani a gurinki mai sauki ne 'yar gari." mikewa tayi tace"Bari in sa Ikilima ta kawo miki abinci. Azima ta bita da wani irin kallo tana girgiza kanta ta dinga bin dakin ayshan da kallo tana ta'be bakinta kishi ma'kare a zuciyarta. Safarau na gama ayyukanta sai ta shige daki ta kulle kofarta zuwan Azima gidan ya daga mata hankali mussaman data jiyo dariyarsu cikin daki duk sai ta tsargi kanta da kanta, tayi alkawarin har ta gama zamanta a gidan ta tafi ba zata tanka musu ba. Sai da yayi sallahr isha'i sannan ya shigo gidan....Ya fara Jiyo dariya da saurin maganganu a dakin aysha abun ya bashi mamaki yasan dai aysha ba zata zauna da Ikilima suna wannan hirar ba har da shewa kai tsaye dakin ya nufa cikin yanayi tafiyarsa ta kasaita. Ya tura kofar ya shiga da sallama, sai ya toge a Bakin kofa tare da zura hannunsa guda a cikin aljuhu yana kallonsu. Kafin aysha ma ta ankara dashi ita Azimar ta kula sai ta hau gyara fuska tana wani fari da ido tace"Barka da shigowa." Aysha ta kalli bakin kofa har yanzu fuskarta a sake take tace"Sannu ka dawo."!? Idanunsa a tsaye a kanta ya amsa ba tare da ya kalli gefan da Azimar take ba yace."Aysha ina fatan yinin yau kin kula da kanki kuma kin sha magani kan 'ka'ida." "Eh nayi." tafada tana gyara fuskarta don taji haushin watsin da yayi da Azima. Ya juya zai futa daga dakin tace"Kanaji Azima na gaisheka fa ka share." Bud'e kofa yayi yayi fucewarsa ba tare da yace mata komai ba. Azima taji wani bala'in haushi da takaici amma ko alama bata nuna a fuska ba Aysha tace"Rabu dashi 'kawata idan 'yan wulakancin nasa na kusa nima haka yake min." Azima tace"Don ma ya samu ke d'in bata wasa bace da abunda zaiyi miki sai yafi haka." hannu ta bata suka tafa tace"Keee! Ai wallahi Omar da nayi masa lako lako da tuni na zama abunda na zama ai yana farawa nima nake hawa sam bana saurara masa." "Yayi kyau kinga kina zaune lafiya ita kuma waccan figaggiyar fa shegiya da idanu kamar na tsaka wallahi na tsaneta." Aysha tasa dariya tace"Rabu da ita Azima haukan banza takeyi wallahi sam bata gabana ni ban dauketa a matsayin mutum ba shegiyar yarinya sai kishin tsiya da kissa da munafurci hummm! ke ai da ba don sun same ni a tsaye ba daga ita har shi sai sun takani to don nima bana saurara musu shiyasa abun yazo da sauki." Azima tace"Yayi kyau 'kawata bari in sallah in fita kar dare yayi." mikewa tayi ta nufi toilet din Ayshan ta dauro alwala ta fito tayi sallahr a gurguje ta idar ta dauki mayafinta suka fita tare. Suna zaune tsakiyar kafet Safa na fuskantarshi Yau Omar sangarta yake a baki take bashi abinci sai dariya take kyalkyala masa shi kuma sai tsotse mata hannu yake. Aysha tayi saurin dauke kanta gabanta na wani irin fad'uwa ji tayi kamar ta koma d'aki saboda takaici sai dai ta dake ta nufi kofar fita Azima kam idanunta na tsaye a kansu har sai da Omar din ya tsargu ya juyo suka had'a ido sai tayi saurin dauke kanta ranta idan yayi dubu ya 'baci da sauri tayi gaba Aysha na fad'in"Don Allah ki samo min masu kyau 'kawata sai kin dawo." Azima bata samu damar amsa mata ba ta fuce cike da takaici da bacin rai. A gaggauce ta juyo ba tare da ta kalli inda suke zaune ba ta shige dakinta, toilet ta nufa domin daura alwala. A hankali ya tura kofar dakin ya shiga. Tana zaune kan dadduma bayan ta idar da sallahr ta amsa ba tare da ta kalleshi ba. Kan Sofa ya zauna yana kallonta ta mike tana nannade daddumar yace."Aysha wannan shashashar 'kawar taki me ya kawo ta ne."!? ''Kamar yaya."!? tafada tana kallonsa. "Kin san dai sam yarinyar batayi min ba kuma bana son tarayyarku dake da ita." "Azima bata da wata matsala gaskiya kaine dai kawai ka tsaneta." "Dole in tsaneta aysha saboda ita ke sake tunzura min ke." Shiru tayi masa kawai ta nufi toilet wanka tayi ta fito daure da towel har yanzu yana zaune a dakin. Wardrobe ta nufa ta dauko kayan bacci ya bita da kallon sha'awa tsaf ta shirya jikinta ta fesa turere duk idanunsa na kanta, Yace."Ina Abdul ko yana sashen mama." "Eh yana can." Okey kina nufin can zai kwana ko me."!? "Eh ai mamance da tace haka bani bace."! tafada tana dan turo baki. Shiru yayi yana kallonta yace." Kin san dai bana kaunar wannan kawar taki ko."!? "Wai don Allah meye na damun kanka ne kan Azima wai me zata tare maka ne? shikkenan kawayena baza su kawo min ziyara ba sai kai ta damun kanka." Hannu ya d'aga mata fuskarsa a hade yace."Bana son hauka da hayaniya ni ina miki maganar data dace ke kina d'aga min murya." Ta zumbura baki tana dauke kanta Tsaki yaja ya mike tsaye kana yace."Zan sanya a rufe sashesn nan sam bana bukatar sake ganinta a gurina. Sai ta mike tsaye murya na rawa tace"Haba dai! wai don Allah me yasa kake min haka? Azima fa kawata ce to mai zai sanya don ta ziyarce ni ka dinga jin haushi laifin me tayi maka da har zaka rufe mata kofa? ta tafi wata 'yar unguwa yanzu zata dawo.! Yace."Ta tafi dai gantalin ta ni dai na fad'a miki." ya kama hanya zai futa sai tabi shi ta rike masa riga ya juyo yana kallonta, "Don Allah kar ka rufe kofar nan ba'a haka don Allah ka kyaleta ta shigo." Ido ya tsira mata yana kallo sai marairace fuska take. Yace."Saboda Azima kike hadani da Allah ko? yanzu idan da laifi kikayi min ban isa ki bani hakuri ba amma saboda kawarki kina bani hakuri ta fini mahimanci a gurinki kenan."!? "Ni fa ba haka naje nufi ba kawai kaine baka gane ba Babu dadi mutum yazo gurinka ka wulakanta shi idan ka kwantar da hankalinka ma ba dadewa zatayi ba." Yace."To na hakura muje na duba babyna." Zumburo baki tayi ya rike le'banta na 'kasa yana murzawa a hankali idanunsa har sunyi jaa!! Ture hannunsa tayi ya rike duka hannunwan nata ya bankare mata kirji. 'Yar kara tasa tana kallonsa ya dora kansa saman kirjinta yana gogo fuskarsa. Tsigar jikinta ta mi'ke hannunsa ya zira ya ri'ko kungunta ya hadeta da bango bakinsa ya had'a da nata ya shiga kissing dinta babu ji babu gani Aysha ganin yana nema ya wuce gona da iri ne yasa ta tureshi ya dago shanyayyun idanunsa yana kallonta. To itama kallonsa take tana sake jin felling na taso mata. Yun'kurin riketa yake tace"Wai meye hakane ? kana shiga hakkin me hakki kaje gurin matarka kayi babu ruwan aysha." ta wuce ta bar masa gurin. Kamar wani mara hankali yake binta da kallo yanzu dai ita kad'ai yake muradi amma babu hali saboda yana dakin Safarau. Ya dade ya a tsaye a gurun kafin ya dawo nutsuwarsa ya bude kofa zai futa kenan Azima ta kawo kai.....Sai yayi sauri janyewa ya bita da kallo har ta shigo tana 'yar dariya da fad'in"Afuwa ranka shi dade ashe kana ciki sannu."! Ko kallonta Baiyi ba ya fuce daga dakin da sauri. Aysha ta tare da sauri tace"Sannu kawata amma kinsha hanya ina fatan dai an samu abunda ake bukata. Azima ta cire gyalanta ta aje ta fara kokarin bude jakarta wani karamin kwali ta d'auko guda biyu (misco clear) misco prostol) tace"Wannan k zaki shanye a yanzu da asubah kuma sai ki shanye wannan kafin safiya aikin gama ya gama insha Allah." Aysha tace"Nagode sosai kawata bari ma ki gani na shanye yanzu." Aysha ta mike da sauri zata dauko ruwa....da sauri Aziman ta rike hannunta tace"Ina fatan dai kinci abinci." Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah banci ba ke nifa babu abunda ke damuna yanzu sai cikin nan burina kawai inga ya futa daga jikina. Azima tace"Tom dole dai sai kinci abinci kar ya galabaitar dake." Aysha tace "Tashi muje palo Ikilima ta had'o mana. Tare suka fita palo aysha ta bawa ikilima umarnin kan ta fito musu da abinci. Suna cin abinci Azima na danne-danne a wayarta sai da ta tura masa test din sannan ta mayar da hankalinta gurin cin abincin. Tana kallonsa ya fito daga dakin Safa daga shi sai vest da karamin wando short nickhar ya nufi dakinta sam bata kawo komai ba a ranta ta cigaba da cin abincin....Dake kofar dakin a bude ya barta yasa taji yo sautin miryarsa da karfi yana kiran sunanta. Da sauri ta mike ta shiga d'akin. Yana tsaye tsakiyar dakin da kwalayen magani a hannunsa,Ba tare da wata fargaba ko faduwar gaba ba tace" Gani." Kwalayen maganin yake nuna mata rai a mutukar bace yace."Wane irin magani ne wannan."? ta karba tana dubawa kamar bata sanshi ba. "Ba magana nake dake ba."!? Yafada a tunxure. "Ire-iren maganin da Dr Rakiya take bani ne fa." Yace."Karya kike aysha kina so ki raina min hankali ko."!? Wane irin rainin hankali wai kai don Allah me yasa kake da zargi ne."? tafada a fusace! Mari ya kai mata ta goce da sauri tana kallonsa cike da mamaki! tace"Kina so ki zubar min da ciki ko Aysha."! gabanta ya tsanatsa fad'uwa sai ta fara hawaye Wane irin na zubar maka da ciki kai ka yarda cikin gareni toni wallahi ban yarda ma ina da ciki ba idan kana mafarki to ka farka." Gumi! ya shiga zubo masa wai shin aysha na da lafiyar kwakwalwa kuwa?? Girgiza kansa yayi ya kama hanya zai futa hannunsa rike da kwalayen maganin ta bishi tana kuka rike hannunsa fuzgewa yayi tace"Ka bani magani to." A fusace ya juyo ya wanke mata fuska da mari! "Ki shiga hankalinki dani wallahi duk wani abu da kikeyi kamar a gabana kikeyi gurin da kika aika a kar'bo miki magani domin ki zubar min da ciki sune suka sanar dani to naga wannan gobe ma sai ki sake aikawa a kar'bo miki wani maganin." Ture ta yayi ya futa daga dakin a fusace!! Azima na ganin fitowarsa ta mike da azamah ta shiga dakin. Aysha na durkushe kasa tana kuka ta dagota "Aysha wai meke faruwa ne? na jiyo hayaniyarku. " Azima yaga maganin nan fa."! tafada tana sha'kar hanci Azima ta dafe kirjinta "Innalilihi wa'ina ilahi raji'un garin yaya haka ta faru."!? " Kan drowar fa na aje magani shaf na manta kuma banyi tsammanin zai shigo ya gani ba." Azima taja ta suka zauna kan bed tace"Lallai akwai matsala tunda ya riga ya gani ni tsoro nake ji ma kar sunana ya fito kar ya zargi ko da sa hannuna." "Kar ki damu Kawata nasan halin Omar da bin'kwakwkwafi watakila lokacin da kika fita yasa an bi bayanki ne don yace min wai gurin da kika amso maganin sune suka sanar dashi." Azima tace"Kin gani ko ai shikkenan nasan zaiyi tunanin nice na saki ki zubar da ciki." "Kar ki damu Azima duk yanda zanyi zanyi na kareki ki kwamtar da hankalinki." Azima tace" To shikkenan 'Kawata amma dai gaskiya ina jin tsoron masifar mijinki gobe zan tafi don ban san da wani ido zan kalleshi ba." Tsaki taja tace"Don Allah ki daina damun kanki kan wannamn abun tunani na ya zanyi wace hanyar zan sake bi gurin ganin na zubda cikin nan. Azima tace" Ki kwantar da hankalin ki zanyi tunanin mafita nima bana so ki haihu yanzu wallahi. Aysha ta kwanta tana tunanin yanda zatayi da cikin jikinta sam bata damu da cin mutuncin da yayi mata ba tasan shike da gaskiya ita kuma kome zaiyi sai da yayi amma tana nan kan kudirinta. Kwata kwata Safa kasa gane kansa tayi sai tayi zugum! kawai tana kallonsa ya d'auki pilo ya fita palo kallo ta bishi dashi ta mike tabi bayansa. "Yayana wai lafiya don Allah tashi mu koma daki kaji.! Ya kalleta da jajayen idonsa " Jeki kwanta kiyi bacci Safa zan shigo idan anjima." Ta zauna kusa dashi tana shafa kirjinsa wanda yake cike da gargasa....cikin wata siririyar murya take lallashinsa kan ya taso suje daki. Ya mike zaune ransa a bace Yace."Wai ke dole ne sai na shiga dakin ne? Malama tashi ki bani guri haka."!!!! Safa ta mike tsaye jikinta yayi sanyi tunda suke bai ta'ba yi mata tsawa ba irin yau salau-salau! ta shige daki ta zube kan gado tana kuka taso yau yayi sex da ita ko zata samu ciki ya shiga yanzu sai nan da kwana biyu zai dawo dakinta gashi ya kwana a palo ranar kwananta wannan takaici dame yayi magana. Test ne ya shigo wayarsa dake gefansa. Ya d'auka yana dubawa. _Nasan zakayi mamakin abunda ya faru a yau to ina so ka bani dama in warware maka dukkanin abunda ya faru_ Ya karanta test din ya kai sau biyar yana mamakin daga ina ya fito....tsaki yaja ya aje wayar sai kuma ya dauka ya fara maida amsa. _Da waye nake magana_ Abunda ya rubuta kenan ya tura, minti biyu ta bashi amsa. _"Nice Azima mai kaunarka da bibiyar lamuranka da dukanin abunda ya shafe ka_ Da sauri ya Mi'ke zaune yana sake duba test din _Azima ce mai kaunarka da bibiyyar lamuranka_ Shin wace Azima ce wannan.? Bashi da me bashi amsa dole yasa ya mayar mata da magana. _Ina so in san da wace Azima nake magana_ Ta mike zaune da sauri tana murmushin samun nasara gefan da Ayshan ke kwance ta kalla sai bacci take abinta sai ta mike ta koma kan Sofa ta xauna. _"Azima dai wacce ka sani Aminiyar matarka Aysha_ ta mayar masa da amsa. Ajiyar zuciya ya sauke bayan ya gama karantawa.....Tabbas wannan numbar ita numbar da aka dauki tsawon watanni takwas ana turo masa sa'konnin soyayya da kalamai masu dadi da ita wato dama itace ke masa test irin wannan? tabbae biri yayi kama da mutum. Azima tayi ta sauraron taji abunda zaice taji shiru tafi karfin awa guda a zaune tana jiran amsarsa shiru....Wanda a lokacin shi kuma bacci mai nauyi ya d'auke shi.......Karfe hud'u da rabi Safarau ta fito daga dakinta salau-salau ta isa inda yake kwance yana bacci tukuru....Hankalinta ya koma kan wayarsa dake haske da kiran sallah da alama alarm ne ya saita saboda sallahr asubah...ta dauka domin ta kashe wayar taga test sai ta bud'e tana karantawa. _"Nayi ta tsammanin jiran amsar ka naji shiru to mu kwana lafiya farin cikina."_ Gabanta ya shiga dukan uku-uku sai ta fara bunkice a wayar hannunta sai kyarma yake. Tun daga farkon maganar su har ya zuwa 'karshe sai da ta karanta tsaf_tsaf ta fahimci abunda ke faruwa....Azima ce aminyar matarka Aysha! Innalilihi wa'ina ilahi raji'un!! abunda take iya fad'a kenan ta aje wayar ta mike ta bar gurin....motsin bude kofar tane ya tashe shi ya mike da sauri ya nufi dakinsa. A gurguje yayi wanka ya fito ya shirya zuwa massalaci. Bai shigo gidan ba sai karfe tara da rabi da yaje sashen mamanshi suka gaisa ya shigo da Abdu sa'be a kafad'arsa.....kai tsaye idanunsa suka sauka kan daining wayam! babu komai a kai! Ya nufi dakin nata, tana zaune ta had'a tagumi! hannu biyu ya shigo ta kalleshi tare da dauke kanta tsayuwa yayi kanta yana fad'in"Kina jina ina sallama baki amsa ba Safa ko kina fushi dani ne."!? Idonta ta tsira masa tana kallo yace."Ga Abbanki ku gaisa yau naga ko abun kari babu Allah yasa na tsaya na d'an ci wani abu sashen mama." Ba tace masa komai ba ta 'kar'bi Abdul din ta futa ta barshi a d'akin....Kallo ya bita dashi yana girgiza kansa a fili yace."Mata lamarin ku sai ku....Wayarsa ya dauka ya turawa Azima test. _Ki same ni can harabar gida Zamuyi magana_ Yana tura mata ya mike ya fita.....Safarau ta bishi da kallo Azima ta fito cikin uwar kwalliya ta kece raini ta bi bayansa. "Wai shin meke faruwa ne? Anya aunt Aysha tasan abunda ke shirin faruwa dasu kuwa gaskiya da ta sani da tuni tayiwa tufkar hanci ashe dama Omar haka yake mayaudari mai son matan tsiya dama itafa sam bata yarda da wannan Azimar ba to yanzu ma ina suka tafi ne? bata da me bata wannan amsar jikin ta babu kwari ta mike ta nufi dakin ayshan gabanta na faduwa ta tura kofar ta shiga lokacin aysha ta fito daga wanka.....Dauke kanta tayi ta nufi wardrobe domin dauko kayanta. Kan Sofa ta zauna tace" Aunt Aysha kin tashi lafiya."? Ba tare da ta jiyo ba tace"Lafiya." ta cigaba da kintsa jikinta....Tace"Aunt ina da magana amma ina so kiyiwa maganata kyakykyawar fahimta." Aysha tayi mata banza ta cigaba da shirye shiyenta. Duk sai ta muzanta tana tunanin ma idan ta sanar da Ayshan abunda ke faruwa baza ta yarda ba domin taga alamar ta amince da kawar tata. Mikewa tayi ta kama hanya zata fita, Aysha tace"Ashe gulma ce ta shigo dake ba maganae arziki ba ko."!? Safarau ta juyo ranta a d'an bace tace"Aunt Aysha wannan maganar da zamuyi dake me muhimanci ce amma ga yanayin yanda kika amsa min yasa na gane ba yarda zakiyi ba shiyasa kawai na yanke shawarar barin abata a ciki duk sanda tayi wari zakiji." "Mtsssw!!! Aysha taja tsaki mai tsayi kana tace" Idan naji maganar bata gamshe ni ba ai kinga ba zan yarda ba saboda kin san ni bana shiri da munafikin mutum da munafurci ki bari kawai idan tayi wari naji kamar yanda kika fad'a."!! Safarau ta bude kofa ta futa daga dakin ranta in yayi dubu ya 'baci! Tana futa taja tsaki"Banza munafuka kawai ta 'kullu munafurcinta shashasha 'yar kauye." Aysha ita kad'ai take surutanta har ta shirya ta fito palo lokacin ikilima har ta gama had'a musu break. Wani ke'bantaccan guri suka zauna Omar ya gyara yanayin fuskarsa babu alamun wasa yace."Ke nake sauraro." Azima ta gyara zama a nutse tace"To maganar gaskiya da gaskiya zamuyi da kai kuma kauna da so ne duka ya jawo hakan a tsakanina da kai shiyasa nake yin ruwa da tsaki a cikin al'amuranka Yau sati biyu kenan Aysha na damuna a waya kan inzo tana nema na to sai da nazo sannan ta warware min abunda ke faruwa kuma ta fad'a min nufinta nayi kokari sosai gurin bata shawara kan kan abunda take yun'kurin yi bai dace ba ta nuna min ita shine dacewa a gurinta bata son haihuwa saboda dalilanta kuma kai ma kasan dama tuntuni Aysha ba son haihuwa take ba tace dole sai na samo mata maganin zubda ciki idan ba haka ba zata je da kanta ta samo ganin yanda ta tayar da hankalinta yasa naje na na kar'bo mata maganin amma kuma ban bari ta sha ba saboda ina so ka sani wannan test din da aka tura maka da farko nice na tura maka shi da d'aya numbar ta nace ka shiga d'akin ka d'auke maganin a gaskiya dole ka tsaya tsayin daka kan lamarin Aysha domin batajin magana kuma bata daukar shawara ha'kika idan nice na samu damar data samu wallahi ba zanyi wasa ba zan zauna nayi ta haihuwa domin su 'yayan da take gudu rahama ne a garemu sai wanda Allah yaso bawa wannan shine dalilin da ya sanya nace ka bani lokaci domin mu tattauna maganar dani da kai." ta kare maganar tata kamar wata mutuniyar arziki. [5/30, 10:24 AM] Bintu Novel: 66 Omar ya jima yana mamakin maganganun Azima tabbas dukanin abunda akace masa aysha ta aikata ko shakka ba zaiyi ba saboda ya san zata aikata abunda yafi haka, gumi duk ya jika masa jiki saboda tsabar fargaba da tashin hankali idan hakane gaskiya lamari to Azima na cikin masoyansa na gaskiya tunda har zata ga abunda ya shafeshi ta shiga cikin lamarin tana bada gudumarwar ta dole ya dan saurara mata tunda ya gane ita din mai kaunarsa ce. Ganin yayi shiru yana kallon guri daya ne ya sanya Azima sake sassauta murya tace"Naga kamar baka yarda da maganata ba idan kana shakku sai in kaika gurin dana amso mata maganin ka tambayesu yanda mukayi." Ya kalleta a burkice yace."Bana shakka ko wasiwasi kan abunda kika fad'a Azima, dukanin abunda kika fad'a kan Aysha na gazgata domin aysha bata jin magana kuma zata aikata abunda yafi wannan kawai abun ke bani mamaki sosai wasu na can na nema ido rufe ita Allah ya bata tana kokarin butulce masa tabbas wannan al'amari ba zai tsaya a tsakanina dake ba dole zan nuna mata nasan komai sannan kuma dole ne magabatan mu suji abunda ke faruwa." Azima ta langwa'bar da kanta tana wani firirita ido tace"Gaskiya kam ya kamata ka sanya ido kan iyalinka ka kuma dauki matakin gyara kan Aysha wallahi na rantse maka da Allah ganin kana nuna mata kauna da sone yasa take wani iskancin ka watsar da ita kawai sai ta shiga hankalinta.". Mirmushi yayi mai ciwo ya shafa sajensa yace."Azima son Aysha a cikin jinina yake duk yanda naso da na cireta daga rayuwata na kasa ba zan ta'ba daina son Aysha ba har abadah Aysha jinina ce kuma uwar 'yayana ce ita wannan ba zai sanya in sanya mata ido tana aikata abu mara kyau ba dole sai na dauki matakin gyara a cikin gidana sannan zan samu nutsuwa da kwanciyar hankali." "Gaskiya ne to Allah ya shiryeta da ita da masu hali irin nata." Ya amsa da "Ameen." yana kokarin mikewa. Sai ta sassauta mirya cikin kissa da sigar jan hankali tace"Don Allah ka zauna ina so muyi magana da akai ta fahimta." Omar ya koma ya zauna yana duba agogon hannunsa duk da yau babu aiki amma yana so ya futa fada ya zauna Yace."Ina sauraronki." Azima ta fara wasa da awarwaron hannunta sai wani motsa baki take ta kasa magana. Yace."Duk abunda ke cikin zuciyarki ki fada min kar kiji shakka Azima yanzu na lura kina da hankali kuma kin san abunda kikeyi." Tayi 'Yar dariya mai daukar hankali kana tace"Na tabbata dai kana duba test messages dina na kwanakin da suka gabata yanzu ina so ka bani amsa shin kana sona ko baka sona ni dai har ga Allah tun kafin ka kai wannan matsayi nake sonka ko da can ma kawai ina biyewa aysha ne muna cin mutuncin ka amma cikin raina bana jin dadin abunda muke maka don Allah kayi hakuri kaji ko zaka iya aurana."!? Omar ya tsira mata ido yana kallo babu yabo babu fallasa Azima ta kowane fanni ta cika cikakkiyar mace wanda duk wani namiji mai lafiya ya ganta sai yaji sha'awarta tayi masa kuma yana jin zai iya auranta tunda ba haramun bane hakan amma kuma dole ne ya tsaya yayi nazari kafin faruwan hakan kwata-kwata yanzu shi ba aure ne a gabanshi ba yaga Ayshansa ta dawo mai nutsuwa da hankali. "Karki damu Azima zanyi tunani kan maganar ki Idan Allah ya 'kaddara aure a tsakanina dake zan aure ki insha Allah." Ta sauke zazzafar ajiyar zuciya ta mike tsaye tana 'yar dariya ta murna tare suka jero suna hira sai da suka fito harabar gidan ne sannan kowa ya kama gabansa. Omar fada ya nufa ita kuma ta koma sashen Aysha domin tayi shirin tafiya tunda dai bukatar ta ta farko ta cika. Aysha ta d'aga kai ta kalleta cikin nazari tace"Wai ina kikeje ne da safiya na fito tun dazu ban ganki ba."? Tana gyara zamanta a kusa da ita tace"Ina sashen Nanne muna gaisawa." "Okey nima idan anjima da yamma zan shiga domin na kwana biyu rabona da sashen." Azima tace"Aysha ina ganin fa yau din nan zan tafi wallahi har yanzu jikina a sanyaye yake bana so in shiga tsakaninki da mijinki na lura ganin wannan 'kwayoyin maganin ya d'aga masa hankali gwara in tafi kawai." "Mtsssw! Wai Azima me yasa kike hakane? na fad'a miki babu abunda zai faru wallahi ku sunanki ya fito cikin lamarin zanyi kokarin kareki tunda ai kema ba laifinki bane nice na tilas taki kwana daya kacal sai kice zaki tafi." "Ki bari zan dawo bayan ankwana biyu amma yanzu dai hankalina yayi gida wallahi." Aysha tace"Ai sai kiyi ta tafiya mtssw kin san ma abunda ya faru d'azu."!? Azima tace"Menene."!? "Shashashar yarinyar mana Safarau ita ta shigi min daki wai tana so muyi magana ta fahimta da ita shegiya da taga babu fuska sai ta 'kulle gulma da munafurcinta ta futa." Azima tayi shiru tana naxarin maganar tabbas ta lura da yarinyar 'yar bin 'kwakkwafi ce kuma ta gama fahintar tafi Aysha wayo ta ko wanne fanni d'azu a gabanta suka fita ita da Omar din dole zata zargi wani abun to tunda hakane kuwa zata fara ta kanta tunda ta fara janyo hankalin Omar kanta abunda yayi saura a tsakaninsu shine aure. Tace"Me yasa baki mari shegiya ba tana yawo kamar ka busheta ai idan nice tana fara magana zan tsinka mata mari nace ta fuce min daga daki bana son gulma." Aysha tasa dariya tana fad'in"Kawai sai ta mareta babu dalili ai shiru ma magana ce wallahi sam bana son take shiga sabgata shegiya bini bini zakiji tana ma'kale murya aunt gimbiya ina kwana Yayana Anyi kaza da abu kaza. mtssw! Azima ta 'kunduma mata ashar tana fad'in "Shegiya jikar mayu 'yar gidan makafi kawai." Aysha ta kalleta da mamaki zagin da takewa Safaraun yaso yayi yawa tom wai me yayi zafi ne."!? Gyalanta ta d'auka ta yafa tace"Nifa ko don wannan figaggiyar yarinyar ta gidan naki zan iya tafiya Allah aysha bana so in hude idona in ganta." Aysha ta mi'ke tana fad'in"Lallai 'kawata ke har kin so ki fini kishi ma irin wannan zagi haka gaskiya kina kishina da yawa nagode." Tare suka fita Aysha na fad'in"Sai kace wacce ake kora kin wani rataya jaka zaki tafi ko karyawa bakiyi ba." Azima ta kalli gefan da Safarau take zaune tace"'Kawata dole ce ta sani tafiya wallahi domin ji nayi kamar zan mutu jiya da daddare ana kokarin lashe ni to ni duk maitar mutum dole ya gaji ya hakura don Wallahi kurwata kurr! tafi karfin sarkin mayu ma ba irin wasu ba." Aysha tayi sakare tana kallonta sai ta nuna mata inda Safarau ke zaune ta sunkuyar da kanta kasa tana danne hawayen daje zubo mata. Aysha murmushi kawai tayi don bata da bakin magana. Azima ta cigaba da cewa"Ai da gaskiya ta kawata kema kiyi taka tsantsan dake da yaronki da kuma abunda ke cikinki don wallahi wannan mayar da kike tare da ita da d'ai-d'ai da d'ai-d'ai sai ta cinye ku mayu fa basa tsoron Allah hummm! in banda abu ma irin na mutanan da kawai sai su d'auko wanda bai da asili wanda ba'a san daga inda ya fito ba su rike daga baya ya zama makashinsu Allah dai ya kyau......"Keeee!! mahaukaciya ya isheki haka."! Muryar Safarau ta karad'e palon. sai suka jiyo suna kallonta cike da mamaki. Ta nuna Azima da hannunta tana wani irin huci tace"Ki shiga hankakinki dani wallahi ko kin dauka ban gane inda kika dosa bane? shin wacece mayyar ? wallahi zaki min komai na hakura amma ba zaki min kazafin maita ba na zuba miki ido aikin banza kawai jahila mara kamun kai mace mara daraja da bin mazajen mutane!! duk wani abu da kikeyi wallahi tar! nake ganinki sai dai na kalleki kawai ke har kina da bakin da zaki ciwa wani mutumcin ci to ki sani ina raga miki ne saboda abu d'aya amma wallahi da ba don shi ba sai nayi miki wankin babban bargo banza kawai jahila mai bibibbiyar mazan mutane......"Karaf! a kunnen Omar da ya shigo palon....Azima na ganinsa sai ta fasa abunda tayi niyya ta fashe da wani irin kuka tana nuna kirjinta "Safarau ni kikewa wannan cin mutuncin kike zagina kamar baki sanni ba, da gyara sai cin mutunci da zagi."!! Safarau da Aysha suka dinga kallon Azima cikin mamaki gani irin gurshe'ken kukan da take Aysha guri ta nema ta zauna domin ba zata ta iya jurar tsayuwa ba saboda jirin dake kwasarta. Omar ya tsirawa Safarau ido ransa idan yayi dubu ya 'baci Yace." Safa yaushe ne kika zama mara kunya haka? Ko banza Azima ta girmeki nesa ba kusa ba ai kyayi kokarin ganin kin bata girma shin menene tayi miki kike nuna ta da hannu kina zaginta." Hawaye ta goge tana sha'kar hanci tace"Zagina tayi tana kirana da mayya ni kuma bazan iya jura ba."! Azima tace"Gaskiya Safarau kin ciki mace mai sharri yaushe na zageki na kiraki da mayya daga cewa Ki bani Abdul mu gaisa zan tafi shine na zageki to ai babu komai ga Aysha a zaune itace shaida." Omar ya kalli Aysha dake faman cin kunnu sai ya mutsa fuska take kowa da abunda ya dameshi ita babban burinta taga cikin jikinta ya 'bare. Dauke kansa yayi daga kanta yana jan tsaki! Sam yanzu baya marmarin ganinta ballanta magana mai tsayi ta had'ashi da ita, ya fahimci Safa ce bata da gaskiya tunda dai lokacin da ya shigo bai ji muryar Aziman ba kuma yana da ya'kinin Azimar ba zata kira ta da mayya ba, kawai dai ya lura Safaraun akwai abunda ke damunta na "bacin rai a cikin 'yan kwanakin nan shiyasa har shi bata bari ba gashi nan sai taga dama take girki ko kuma yayi ta mata magana tana shareshi. Fuskarsa a had'e ya kalleta yace." Ki bata hakuri kafin ta tafi kuma wallahi duk sanda na sake ganin kinyi mata figala da rashin kunya ranki sai ya 'baci Safa wannan itace tarbiyar da aka baki kema ina yabon ki sallah zaki kasa alwala to karki sake mu sanya 'kafar wando guda dake."! Fad'a sosai yake mata ta dinga share hawaye murya na rawa ta bawa Azima hakuri ta shige dakinta a guje tana wani irin kuka. Omar ya kalli Azimar a nutse yace."Muje in saukeki a gida ko." Aysha tayi saurin d'ago kanta tana kallonsu Yayi wani irin shan mur!!! ko kallon inda take Baiyi ba ya sa kai ya fuce daga palon Azima tace"Kawata ya kikaga wannan aikin nawa." ta mike da kyar tana kallonta tace"Ai ni na rasa ma abun cewa Azima sharrinki yafi na shaid'an duba don Allah kinyi abu kuma kin juyar dashi kanta." Azima tasa dariya ta bata hannu suka tafa Aysha ya'ke kawai takeyi amma al'amarin ya d'aga mata hankali shin me zai sanya Azima ta tsananta kishinta kan Safarau bayan ba miji suka had'a ba, babban abunda ya sake d'aga mata hankali shine kalmar Omar ta karshe kafin ya fita, Wato dai yana nufin shine zai kaita gidansu anya kuwa wannan al'amarin ba abun dubawa bane.? Ta jima a zaune a palo tana nazarin al'amarin kafin ta mike ta shiga daki kwanciya tayi kan be bacci mai nauyi ya dauketa. To haka dai gidan suka yini cikin bakin ciki da bacin rai ba kamar Safarau da take jin kamar zuciyarta zata fashe saboda kunci da halin damuwa da yake ciki. Shima da ya shigo bai nemi kowacce ba yayi zaman shi a palo yana kallace kallacen sa dama ya riga ya gama ciko cikinsa sashen mamansa, karfe goma sha biyu da rabi na dare ya kashe tv yana kokarin shiga dakinsa ne ya jiyo kukan Abdul dake dakin aysha. Kwata kwata baiyi niyyar shiga dakinta ba duk kuwa da cewar ranar kwananta ne yana so ya nuna mata kuskuranta to amma kukan da Abdul keyi ya daga masa hankali ya riga ya san muguntar aysha zata iya hanashi nono yasha. Ya tura kofar dakin ya shiga hannunwansa goye a bayansa. Tana kwance rigingine Abdul din na saman ruwan cikinta tana lallabashi bacci takeji sosai amma yaron ya hanata sai kalatar nono yakeyi shiyasa in dai yana gurin Fulani take jin dadi. Tana jin sanda ya shigo dakin sai tayi luf ta dauka ai ba zai shigo ba ya kunna fitila haske ya gauraye dakin murya a cunkushe yace."Me akayi masa yake kuka ne."!? "Banza tayi masa ta dauke kanta. Ya sake maimata maganarsa. Da kyar tace" Shi wannan sai anyi masa wani abu zaiyi kuka rigima ce kawai." Ya rankwafa kanta yana kokarin daukar yaron nuffashinsu ne ya had'u guri guda ita dashi suka sauke ajiyar zuciya a tare Abdul din ya dora a kafadarsa yana rarrashinsa yaron ya sake rikicewa da kuka....Sai ya zauna yana duba jikinsa yaji zafi da akwai alamun zazzabi a jikinsa. "Ina magungunansa suke? akwai alamun zazzabi a jikinsa." ta jiyo muryarsa cikin baccin dake fizgarta. Shiru tayi masa sai da ya sake magana sannan ta mike zaune tana mutsika idanu ta sauka daga bed din dauke kansa yayi yana jan karamin tsaki ta je ta dauko masa maganin kar'ba yayi ya mike ya fita, Aysha ko a jikinta ta koma tayi kwanciyarta dama so take ta samu ta sake tayi baccinta. Palo ya zauna ya bawa yaron magana kana ya cire masa riga ya barshi daga shi sai pampas yana jijjigashi dayi masa addua cikin ikon Allah ya samu bacci ya dauke shi sai ya dora shi saman cikinsa ya dafe da hannunsa bacci yake so yayi amma kuma tunanin rayuwa ya hanashi yayi sai gefin asuba bacci mai nauyi ya dauke shi. Karfe bakwai na safiya ya farka ya dauke Abdul din ya nufi dakinsa tunda yake sallahar asubah bata ta'ba wuce shi ba sai yau yau din ma ya tabbatar da cewa tashin hankalin da yake ciki ne ya jawo masa haka....Wanka yayi ya kimtsa jikinsa lokacin Abdul din ya tashi yana ta wasa da kafafunsa, sai ya gyara dadduma ya tada sallah. Lokacin da ya fito palon shiru ko wacce na dakinta sai Ikilima dake ta faman aike-aike da goge goge ta zube har kasa tana gaishe shi ya amsa tare da mika mata Abdul ya fita daga palon ba tare da ya tunkari ko wacce ba. Yana fita sai ya nufi sashen Nanne. Cikin mutunci da mutuntawa suka gaisa tana tambayarsa iyali yace "Sunanan lafiya kalau." Ganin yanayin sa ya sanya tasha jinin jikinta tace"Ina fatan dai lafiya Omar kwana biyu hankalina ya kwanta aysha ta soma samun nutsuwa ina fatan babu wata matsala ko."? Ya sauke ajiyar zuciya tace"Omar Aysha ce ko."!? Ya dago kansa yana kallonta gaskiya yana tausayawa matar saboda itama bata da kwanciyar hankali a kullum zancan ta aysha aysha ha'kika Aysha bata yi musu adalci ba. Omar yace."Nanne ina ganin Aysha zata dawo sashen nan da zama saboda wasu dalilai guda biyu." Tace"Omar fad'a min abunda ke faruwa."!Nanne tafad'i maganar jikinta a sanyaye. A hankali ya warware mata abunda ke faruwa da yanda take yunkurin zubar da cikin jikinta. yace."Ni yanzu tsorona daya shine in fita aiki ta aikata abunda tayi niyya shine dalilin da ya sanya nazo na shaida miki halin da ake ciki. Nanne ta jima kanta a 'kasa wani irin bakin ciki da takaici na cinta ta dago kanta suka hada ido Omar yayi saurin yin kasa da kansa ganin ruwan hawaye a kwarmin idanunta hakika aysha tasa mahaifiyarta ta zubar da hawaye a kanta tabbas batayi mata adalci ba. Tace"Kayi hakuri Omar a halin yanzu ni bani da abun cewa wallahi na rasa yanda zanyi da Aysha amma babu komai idan anjima zan shigo sashen naku insha Allahu. Yace."Babu damuwa Nanne zan koma fada domin yau bamu da aiki." Tace."Allah yayi maka albarka Omar ka dai cigaba da hakuri kaji ko insha Allah kai ke da riba. Ya fita daga palon yana dan jin sassauci a cikin ransa. Nanne ta sanya hannu ta goge kwallar dake idanunta wannan ba'kin ciki dame yayi kama? Wai Aysha me take so ta zama a rayuwarta daga wannan sai wannan a tsakanin kwanakin data koma dukaninsu sun kwantar da hankalinsu ganin ta samu tana zaune lafiya ashe tsugune bata 'kare ba, idan Aysha tayi kuskuran zubar da cikin jikinta to babu shakka zata futa daga cikin al'amuranta gabakidaya zata yafewa duniya ita. Nanne ta kasa barin maganar cikin ranta sai da ta sanar da gwaggo ta dunga salati tana jajanta lamarin.....Tare suka nufi sashensu Ayshan. Aysha murna tayi sosai da zuwansu sai dai yanda taga yanayin Nanne yasa tasha jinin jikinta sai ta rage zumudi da walwalar da take. Fad'a sosai Nanne keyi mata ta inda ta shiga ba tanan take futa ba gwaggo dai tayi shiru sam bataga laifin Nanne ba domin itama lamarin ayshan ya soma furgitata Cikin kuka tace"Nanne nifa bani da ciki kuma wallahi duk abunda yaje ya fada muku kar........! Ai bata karasa maganar tata ba Nanne ta mi'ke tsaye jikinta na kyarma ta zabga mata wani irin mari Aysha ta kwala 'kara zata mike Nanne ta sake kai mata wani marin "Dan Ubanki mijin naki ne makaryaci ashe dama baki da mutunci Aysha ashe baki nutsu kin shiga hankalinki ba ko! kina so kiyi sanadiyata ko Aysha kika kasheni Ban yafe miki ba."! Sai ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya zubewa tayi kasan kafet.! Gwaggo tace" Haba ke kuma Nanne meye haka ? kar kiyi mata baki shi wannan kukan naki bashi da amfani a tare da ita."! Ta kalli Aysha dake cikin tsananin tashin hankali da rud'ani tace"Kiyi maza ki nemi gafarata tun kafin kiga sauyi rayuwa hakika aysha baki kyautawa rayuwarki sannan baki kyauta mana meye ribar ki idan kin zubar da cikin sinna yanzu ba kyajin tsoron Sarki yaji labarin abunda kikayi kin san dai dole ransu ya baci saboda wannan abun da kike so ki aikta ba karamin abu bane gaskiya kin bani mamaki aysha."""" Da rarrafe ta karasa har inda Nanne take ta rirrike mata kafafu tana wani irin kuka tace"Nanne ki yafe min don Allah na hakura dama sharrin shaid'an ne ki daina zubar min da hawaye na hakura zan haihu na hakura na hakura."!! tana kuka take maganar. Nanne ta mike tana gyara yafen ta tace"Gwaggo tashi mu tafi ke kuma Aysha ina nan ina zuba ido naji labarin zubewar ciki karki fasa abunda kikayi niyya." Gwaggo ta mike suka fita rayukan su duk babu dadi....A falo suka tadda Safa ta gaisa dasu cikin mutumci sannan sukayi mata sallama suka fita. 'Karfe biyar da rabi ya shigo yaji kamshi girki tundaga shigowarsa yau Safa tayi niyyar shiga kicin kenan. Zama yayi cikin kujera tare da kurawa kofar dakin Aysha ido......Ikilima ta fito daga dakin suka gaisa nan yake tambayarta Abdul tace"Yana can sashen Fulani." Ya mike ya nufi dakin Tananan a kwance gurin da suka barta taci kuka ta koshi idanunta sunyi fulu-fulu har wani zazzabi zazzabi takeji....Tana jin muryarsa a kanta ta mike da sauri tana watsa masa matsiyacin kallo....''Hankalinka ya kwanta kuma bukatarka ta biya mahaifiyata ta zubda min da hawaye burinka ya cika ka hadani da iyayena kan biyan bukatarka wai shin haihuwa da kai dole ne? zakace lallai tilas sai na zauna da cikinka har da hadani da iyayena wallahi sai Allah ya saka mun." Tana kuka take maganar. Yayi jim! yana kallonta Nanne tazo kenan ? yafada cikin ransa gyada kansa yayi ya juya baya hanyar futa ya kama ta bishi da kallon tsana tana ji kamar taje ta sha'ko wuyansa tayi ta dukansa ko ta huce takaici To haka gidan suka kwana gabakidayansu cikin kunci da damuwa Omar yayi musu kaura baya shiga dakin ko wacce a cikinsu lura da yayi da yanda Safarau ta dauki fushi dashi tun ranar da ya sanya ta bawa Azima hakuri take fushi sai kawai ya watsar dasu idan ba kwakkwarar magana ce ta kama a tsakaninsu baya sauraransu abinci kam sai ya ga dama yake zama yaci idan baiyi ra'ayi ba sai kawai ya zauna sashen mamanshi ya cika cikinsa yayi hira da 'yan uwansa Faisal ma ya zo hutu tare suke cin abinci su sanya d'ansu Abdul a tsakiya suna masa wasa. Baya shiga sashen sa sai kwanciyar bacci wannan lokacin ko wacce tayi bacci zai shiga ya bude dakinsa ya mayar ya kulle.... su raba dare dashi da Azima suna waya sosai take kashe shi da kalamai na soyayya shiyasa baya wani damuwa dasu Wannan sauyin da aka samu ta 'bangaransa yayi mutukar kashe musu jiki mussaman Aysha data bi ta zabge saboda laulayi da fargaba miji baya kula ka ita kuma girman kai ya hanata ta bashi Hakuri..... bangaran safarau kam al'amarin ya dameta don haka sai ta yanke shawarar tunkararsa domin ta bashi hakuri. Karfe goma shaura na dare ya shigo gidan tana jin motsin bude kofarsa ta fito daga dakinta Salau-salau "Yayana barka da dawowa." Ya dan Juyo kad'an ya kalleta babu walwala a tare da ita yace."Sannunki da gida." Karamar jakar dake hannunsa ta kar'ba ya mi'ka mata wayoyinsa kana ya bud'e dakin tabi bayansa. Ita ta taimaka masa ya cire kayan jikinsa ya dinga binta da kallo yana ayyana abubuwa da dama akanta ko da wasa bai ta'ba tsammanin Safa zatayi masa wannan shirmen ba, gyaran murya yayi ta kalleshi yace."Kin daina fushin da kike dani kenan."? Tayi 'kasa da kanta ba tare da tace komai ba girgiza kansa yayi yace."Kin bani kunya Safa wato kema yanzu kin waye kina kokarin ganina cikin matsala shin idan ban samu nutsuwa dake ba da wa zan samu? kin fi kowa sanin irin zaman da muke da Aysha yau da dadi gobe babu dad'i wannan halaye da kuka tsiro min dashi ya sanya ni naji ina jin sha'awar kara aure." Da sauri ta kalleshi idanunta suka fara far-far! Girarsa guda ya daga mata yace."Kwarai kuwa aure zan kara tunda kun kasa bani kulawa ke da Aysha ban san abunda ke damunku ba....."Yayana don Allah kar ka aureta."! tafad'a tana kokarin danne bacin ran dake taso mata tasan tunda yace zai kara aure to babu shakka sai ya 'kara ita tsoronta daya kar ya auro musu wannan Azimar. [5/31, 9:50 AM] Bintu Novel: 67 Fuskarta ya d'ago da hannunsa guda yana kallonta tana ta kokarin danne hawayen dake kokarin zubo mata yace."Safa me yasa bakya so na kara aure."? Ajiyar zuciya ta sauke tace"Ba wai bana so kayi aure bane ni itace bana so ka aura wallahi zata tayar mana da hankali kai kanka ba zaka samu nutsuwa da ita ba." Yayi bala'in shan kunu yana kallonta "Waye yace miki bazan samu nutsuwa da Azima ba? wai mai yasa ku mata kuka fiye son kanku ne ? kan inje in auri wacce baku sani ba ai gwara in auri Azima ta da'de tana nuna min so da kulawa ina tunanin yanda take sona ke da aysha bakwa sona haka a kwanakin baya kinyi min korafi kan messages din da ake yawan turo min nace miki ban san wacece ba to Azima ce shin cikin ku ke da aysha wacece don na tafi aiki ta zauna ta shirya min kalaman soyayya irin wannan? har gwara ke kan aysha idan na dawo gida kina bani kulawa, Ni ina so inga ana kula dani sannan ana nuna min so da tattali babu laifi don na aureta saboda haka ki kwantar da hankalinki Auran Azima ba zai sanya ni na juya miki baya ke kanki shaida ce kan irin son dana ke miki." Safarau taji kamar ta fad'i a gurin saboda tsanin damuwa da tashin hankali aure wata biyar har an daina yayinta za'ayi mata kishiya duk yanda taso da ta hana hawayenta zubowa sai da suka zubo ta....Omar ya rungumeta kam a jikinsa yana rarrashinta da mayaudaran kalamansa sai da ya kashe mata jiki da kalamai sannan ya dagota suka fuskanci juna rintse idonta tayi tace"Nasan kana jin yunwa ko in kawo maka abinci nan." ? Ya daga mata kansa kamar wani karamin yaro. Sauka tayi daga jikinsa ta fita daga dakin tana nanata kalmar innalilihi wa'ina ilaihi raji"un! Tana futa ya sauke ajiyar zuciya ya mike ya nufi toilet wanka yayi ya fito kugunsa daure da towel da karami a wuyansa ya sanya gajeran wando da vest kana ya nemi kasan kafet ya zaune yana duba wayarshi test messages din Azima sun kai guda goma tun safe take turo masa har yanzu bai duba d'aya ba, Yana kokarin dubawa Safa ta shigo sai ya aje wayar da sauri ya tare da abunda yake hannunta, ta zauna tana fuskantarsa tsaf ta hada masa abincin ya tubure wai sai ta bashi a baki haka ta dinga d'iba da hannunta tana bashi yana ci yana mata wani munafikin kallo ita kuma sai dariya take masa. Bayan ya kammala sai ta mike ta gyara gurin ta dawo dakin toilet ta nufa tayi wanka ta fito daure da towel yau mijinta kawai take muradi domin an dade ba'a had'u ba...To shi kuma Omar burinsa kawai ya samu sakewa ya duba sa'konnin Azima ta kirashi ya kai sau biyar yaki dauka saboda gudun fushin Safarau. Ganin Safa ta fito cinyoyinta duk a waje ya sanya shi sauke ajiyar zuciya sha'awarsa ta motsa shima dama a cikin yan kwanakin hakuri kawai yake yana dannewa amma a tsananin bukace yake gashi Azima na sake kunnashi da kalamanta wanda suke kashe masa jiki. Hannu ya bude mata wai tazo aikam Safa babu kunya taje ya rungumeta kam! yana sansana jikinta suka dinga sauke ajiyar zuciya a tare a take al'amarin ya sauya. Kimanin awa daya da rabi sukayi suka samu gamsuwa Safarau addua take Allah yasa ciki ya shiga ta samu kafin Azimar ta shigo itama ta fara tara 'yayanta. Tare sukayi wanka ya daukota suka fito kana kallonsu kaga masoya na gaskiya sai farin ciki suke kamar basu taba samun sa'bani ba kan kirjinsa ya dorata yana shafa dogon gashinta haka bacci mai nauyi ya dauketa. A hankali ya sauketa daga jikinsa ya gyara mata kwanciya ya mike tare da daukar wayarsa ya fita daga d'akin. Kwanciya tayi kan kujera ya fara duba sa'konnin Azima yana murmushi kafin ya gama jikinsa ya mutu murus ya dinga tunano siffofin jikinta muryar ta yake son yaji don haka sai ya fara kirab wayarta. Azima dake kokarin yin bacci ta duba taga numbarsa ce sai ta mike zaune da sauri ta kara wayar a kunnenta tare da narkar da murya...."Babyna me yasa ka'ki d'aukar wayata yau zuciya ta ta kusa ta buga saboda bataji muryar ka." Lumshe ido yayi ya sassauta muryarsa sosai yace."Aiki ne yayi min yawa amma naga test messages dinki duk na karanta naji dadin kalamanki kwarai." Tayi wata shashsheka tana sakin nishi na fitina tace"To ya iyalinka ina fatan suna lafiya? ina Abdul."!? Yace."Kowa lafiya hope kema kina lafiya ya mutan gidan." ? tace."Duk kowa lafiya lau suna gaisheka."Yace."Inanan zuwa mu gaisa sosai zan shigar da maganata gurin manya bana jin za'a ja wani dogon lokaci." Azima taji kamar ta fasa ihu saboda dad'i sai ta fara wata iriyar shagwaba tana narke murya wannan salon yayi masifar rikirkita shi kwanciya ya gyara yana sauraranta sai zuba masa kalamai take shi kuma yana lumshe ido. Fitowar Aysha daga dakinta yayi dai-dai da lokacin da yake fad'in"Waye yace miki bana sonki? idan bana sonki ba zan tsaya na saurareki ba, maganar aysha kuma ki ajeta gefe guda Aysha bata isa ta haramta abunda Allah ya halasta ba aurane dake ba haramun bane saboda haka ni abunda na sanya kaina nakeyi wata mace bata isa ta sani abunda banyi niyya ba" Sai da ta 'karaso tsakiyar palon sanna ya lura da ita dake akwai hasken fitula a palon suka had'a ido,Ya mike zaune da wayar a hannunsa idanunsa tsaye kan Ayshan yace."Zamuyi waya gobe in Allah ya kaimu kiyi bacci mai dad'i." Sai ya kashe wayar yana me tsira mata ido. Kallonsa take ta rasa wane tunani zatayi a kansa ashe haka ya koma? cikin dare sun shanya baki suna bacci ya fito yana cin amanarsu wani irin takaici da bacin rai suka bijiro mata kai gaskiya namiji munafiki ne wallahi duk basa tsoron Allah. Tayi niyyar ta tanka masa sai kuma wata zuciyar ta hanata kawai ta kad'a kai ta wuce kicin yunwa ce ta tasheta dake ta kwanta da wuri bata ci abinci ba tace Ikilima ta bar komai a kicin in tayi bacci ta tashi ta dauko da kanta shine dalilin da ya sanya ta fito palon Idanunsa tsaye kofar kicin din ta fito hannunta da plate a rufe dakinta ta nufa ba tare da ta kulashi ba....Itafa yanzu rayuwar kawai yin ta takeyi babu dadi ga wannan cikin na jikinta ya tsaya mata a ranta.......Tana shiga ta zauna ta fara cin jallop din taliya ce duk da a fulas take batayi mata yanda take so ba tafi son ana saukewa taci to amma bacci yaci karfinta, mikewa tayi domin ta dauko ruwa ya shigo dakin...Bakin frge ya karasa ya rankwafa har jikinsu na had'uwa hannunsa ya dora kan nata ta cire hannunta da sauri ta matsa daga gurin...Ruwa da lemo ya dauko mata ya mai da firge ya rufe. Ko da wasa bata kalli inda yake ba cin abincin ta takeyi a nutse har taci iya inda take so ta mike ta nufi toilet wanko bakinta tayi ta dawo tayi kwanciyarta. Ya mike ya isa bed din tsaye yayi a kanta yana kallonta tana lumshe ido wannan girman kan na Aysha na mugun 'bata masa rai! A hankali ya zauna kusa da kafafunta ta janye da sauri tana jan tsaki, sai ya jawo kafarta guda d'aya yana kokarin d'aga mata rigar bacci. Cikin jin haushi ta buge hannunsa tare da fad'in"Meye haka."! Ajiyar zuciya ya sauke a hankali yace."Na d'auka ai kurma ce."! Tsaki taja ta juya masa baya ba'kin ciki kamar ya kasheta. Ransa a d'an bace yace."Kar ki kuskura ki 'karayi min tsaki kinji ko."! Shiru tayi masa, sai ya fara surutai da neman magana duk don ta kulashi tana jinsa tayi masa banza haka ya gaji da maganarsa ya mi'ke ya fita. Yana fita ta hau goge hawaye tana fad'in "Allah wadaran namiji munafiki Na tsanake Wallahi." Da kyar bacci ya d'auketa. Washe gari wasai ya tashi yanzu ya sauko ya daina fushi dasu ko da zai tafi aiki sai da ya shiga sashen kowacce ya dubata sannan ya wuce gurin aiki. Safarau ta gama girkinta ya zagayo kan Aysha ta yini tana bakin ciki da rashin walwala tasan yanda taga yana rawar jiki tun safe to tasan zai dameta ne kwana biyu tana hutawa dama Abdul ya dad'e a hannun Fulani tun sanda yayi wani zazzabi tace ciki ne yaje ta'bashi shine dalilin da ya sanya ta kar'beshi ta cigaba da rainonsa, Aikuwa da wuri ya dawo gida yau domin biyar ma ba tayi ba kuma bai zarce ko ina ba sai sashensa da idan ya dawo daga aiki da wuri yana shiga fada ko kuma yaje sashen mahaifiyarsa ya huta yau saboda d'okin Aysha babu inda yaje. Ganinsa ya shigo da wuri sai abun ya basu mamaki mussaman Safarau Aysha kam ta riga ta gane abunda yakewa tun safe yake wani lalla'bata da rarrashinta abunda ya jima bai yi mata ba cikin zuciyarta ta kudiri aniyar muzguna masa tayi rantsuwar komai nacin sa ba zai samu abunda yake so ba kuma dama so take su 'keba sai ya fad'a mata wace tsinanniyar ce suke raba dare da ita suna waya. Da yakan kai tara zuwa goma a waje yau kam ana idar da sallahar isha'i ya shigo gidan.....Ya shiga dakinsa ya cire jallabiyar jikinsa 3qutar ya sanya a jikinsa sai singilet fara tas ya fito palon. Aysha na ganin fitowarsa sai ta mike ta bar gurin ya bita da kallo yana girgixa kansa, har tayi wanka ya shirya bai shigo ba sai tayi kwanciyarta tana tunane tunane na neman mafita. Shi kam d'an zama yayi yana kallon tashar Sky movies wani indian film suke mai suna Darr! yana son film din sosai shine abunda ya dauke masa hankali sai kusan goma shaura film din ya kare ya kashe tv dakin Safa ya nufa yayi mata sallama ya fita....Binsa tayi da kallo ranta yayi ba'kikirin ganin yanda yake ta wani rawar jiki kamar bai ta'ba kwanciya da Ayshan ba. Bargon da take rufe dashi ya shiga ya fara lalubenta yana mata magana 'kasa-'kasa, sunanta yake kira cikin wata iriyar siga yana zura hannunsa cikin rigarta. "Ka tashi ka futar min daga d'aki."! Tafada ranta a 'bace! Sake 'kam-'kame ta yayi yana sakin wani irin nishi! Ta mike zaune da sauri tana tureshi yana sake rikota. Kuka ta sanya masa a wahalace tace" Wannan bayi bane kuma zalinci ne kana gaba dani sama da kwana uku kazo kuma kana yi min wani abu sam bazata sa'buba kaje can inda aka saba baka kayi amma ni nan ba banzar macece bace da har zaka dinga yi min irin wannan rainin hankalin wallahi." Rungume bayanta yayi yace."Aysha har abadah ke tawa ce kuma dukanin abunda yake faruwa a tsakanina dake kece sila gaba da kike magana akai har abadah banayi dake bana jin dadin irin irin zaman da muke dake shiyasa ma nazo neman alfarma a yafe min kinji."!! Ta ture kirjinsa tana watsa masa harara"Eh dole kace haka mana saboda jarabar ka ta ciyo ka sai ka tuna da Aysha ko ga Aysha wawuya wacce batasan kanta ba kayi mata ciki ka watsar da ita kana shan shagalinka da 'yan iskan 'yan matanka ai wallahi ka bani mamaki mutuka" "Ni bani da wasu 'yan mata sai ke da 'Yar uwarki Safa kuma ita tuntuni mu dai-daita tsakaninmu kece kikeyin abubuwan da basu dace ba aysha don Allah ki fuskance ni mu fahimci juna." "Dakata wallahi baka isa ka yaudare ni da wad'anann kalaman naka ba tuntuni an riga an wuce gurin ni halinka sai dai in fad'awa wani shi yanzu dai ina so ka fad'a min wacece ne kuke waya da ita jiya."!? " Ban gane maganar ki ba Aysha." Yafada cikin kasalalliyar murya Daurewa tayi ta sake maimata masa maganar yace."Linda ce abokiyar aikina." "Linda."!? tafada tana kallonsa ya d'aga mata girarasa guda. Girgiza kanta tayi babu shakka Omar ya mai da ita hamaguwa Linda ce take yin hausa tar!! Murya da taji na bahaushiyar macace ne. " Idan baki yarda ba yanzu sai na kira miki ita a waya ki tabbatar da ita d'ince aysha ni me zanyi da mace bayan ina dake aysha!!!!!! idan ina gurun aiki sha'awa ta kamani siffofinki kawai nake tunawa dasu nake jin relief."! ya karasa maganar yana goga mata gemunsa a wuyanta. Tsigar jikinta ta soma tashi da sauri ta hankad'e shi tace"Okey Linda abokiyar aikinka ko? itace take hausa kamar bahaushiya sannan abokiyar aikinka Linda itace kakewa kalamai har da fad'in tayi bacci mai dad'i hummm! to sai kaje gurinta ta biya maka bukatunka." Tana gama maganar ta mike ta bar masa gurin kan kujera ta zauna tare da rufe fuskarta da duka hannunwanta. Ya tsaya kanta yana 'kare mata kallo tabbas bashi da tacewa aysha ta gane abunda yake 'boyewa. Dago kanta tayi ta watsa masa wani kallo kana tace"Ka matsa daga kaina mayaudari ma'karyaci Allah ya isa tsakanina da kai."!!!!! A fusace! yace.''Aysha ni kikewa Allah ya isa."!? Sai ta mike itama jikinta ya soma tsuma da hannu ta nuna shi "Nayi maka Allah ya isa sai me? ai kaine ka janyowa kanka ni zaka rainawa hankali ka had'ani da mahaifiyata kaje ka ha'intata wallahi nayi nadamar auranka da haihuwa da kai don da ina da yanda zanyi da wannan cikin na jikina da tuni nayi wallahi sai dai duk abunda zai faru ya faru me za'ayi da Namiji irin......! Omar ya fusata iya fusata kafin ta karasa ya damtse mata baki da hannunsa yana murza le'bunanta cikin mugunta. Ta dunga hawaye tana bugunsa yana rirriketa sai da ya galabaitar da ita sannan ya saketa yana huci! yace." Aysha zaki sha matukar wahala aikana wallahi duk irin son da nake miki ba zai hanani na hukuntaki ba Yanzu ma zan fad'a miki kome ke faruwa saboda 'boye miki sam bashi da amfani ina so ki sani ina daf da 'kara sabon aure." "To sai me don ka 'kara aure? ko ka d'auka zan tashi hankalina ne kamar yanda na tayar da hankali lokacin auran waccan banzar yarinyar bari kaji idan duka matayen garin nan zaka aura ko a jikin aysha saboda sai kana son mutum kake kishinsa wallahi kaje kayi aure aysha bata damu ba domin ba kaina a gabanta ba. Wannnan kalaman sunyi masifar ba'kanta masa rai sai ya dinga huci! yana zufa!!! aysha da bakinta take fad'in bata sonsa bata kishinsa yaje yayi auran bata damu ba, a take wani katoton abu yazo ya tokare masa a ma'koshi ya kai ya kawo a d'akin ita kuma tana watsa masa 'ba'kaken maganganu iya son ranta. Juyowa yayi a fusace! ya ma'kureta a jikin kujera jikinta ya dinga kyarma! sai kuka take to shima kukan zucci yake domin idanunsa yayi wani irin ja le'bansa sai rawa yake yana wani irin cijewa gumi kam sai zuba yake a jikinsa kamar babu Ac a dakin. Da kyar yace." Nine bakya so ko aysha."!??"Bana sonka wallahi saboda ka cika azalimi kuma kai kana da son kanka da yawa ni me zanyi da kai."! Ya dafe kansa ya tsani yaji aysha tace bata sonsa. "Menene nayi miki me zaifi wanda yasa kika tsaneni."!!? Tureshi take yana sake makureta sai haki! suke tace" Kaje ka tambayi kanka abunda kayi min ni bani da lokacin tsayawa fad'a maka." Ya girgiza kansa yana sakin ajiyar zuciya yace."Wato ke ba zaki ta'ba zama lafiya dani ba ko aysha a yayin da kike jin kin tsaneni baki sona ni kuma a lokacin sonki da kaunarki suke 'kara linkuwa a cikin raina Why! Aysha ya kike so nayi miki ne." Yana maganar muryarsa na rawa kamar zai kuka duk ya koma wani kalar tausayi. Kai tsaye tace"Duk hanyar da zan amince maka in soka tsakani da Allah baka biyo ta ba a gurina kullum kai baka da gaskiya kullum cikin munafurtata kake zaka kara aure meye baka samu a gurinmu ? har wani sake fad'a kake zakayi aure to sai me??? nace"Sai me."!?? cikin hargowa take maganar Sai ya hau d'aga hannu kamar wani zautacce! yace."Ya isa!! Ya isa!! nace miki."!! Inaa! Aysha bata san yana magana ba rashin kunya da rashin arziki kawai take masa duk maganar data zo bakinta ya'ba masa take.....Aikuwa ya fusata sosai ya wanke ta da lafiyayyan mari ta kurma! ihu!!! hanyar futa ta kama a guje ya bita ya ri'kota ta baya d'aga ta yayi cakkk!! ta dinga wuntsil-wuntsil tana zaginsa sai ya sauketa Omar yau yaga tashin hankali Yana dureta kan bed ta mike da sauri bakin mudubi ta nufa ta fasa kwalbar turere kansa tayi ido a rufe sai ya mike da azama! ya tare ta ya rirrike hannunta tana kuka tana fad'in"Sai na kasheka maci amana na tsaneka! mugu azalimi nayi nadamar auranka."" Hannun dake rike da fashashshiyar kwalbar turaren yake kokarin murd'ewa ya kasa don ba karamin riko tayiwa kwalbar ba duk ta tsatstsaga mata hannu amma ko a jikinta burinta kawai tayi masa lahani.....Sai ya fara rawar murya "Aysha pls ki bari saki wannan kwalbar zaki jiwa kanki ciwo kar ki lahanta kanki aysha naji nayi laifi Allah ya baki hakuri ki bari nace! kinga baki da lafiya."" Ko kallonsa ba tayi ba kuka take tana fad'in"Ka isa kace zaka yaudareni ni zakacewa Linda ce ko baka fad'a min wacece ba jikina ya bani ko wacece gwara tun wuri ka fito ka fad'a min gaskiyar lamari idan ba hakaba wallahi tallahi sai na illata maka rayuwarka." Yace."To naji na yaudareki Allah ya baki hakuri sakar min kwalbar ki zauna in fad'a miki komai idan kince ma bakya so sai na hakura aini kwanciyar hankalinki nake bukata Uwar 'yayana farin cikina Aysha gimbiyar mata Aysha jinin jikin Omar rayuwa ta kaf-kaf taki ce idan kika kasheni kiyi rayuwa da waye? humm! naji na amsa laifina zan fad'i komai." Da kyar ya samu ta saki kwalbar turaran ya kama tafin hannunta yana dubawa ransa a bace yace."Duba ki ga irin lahanin da kikayiwa kanki aysha me yayi zafi."!? Fizge hannunta tayi ta nemi guri ta zauna tana kallonsa ya zauna kusa da ita....Mintina goma suka dan samu nutsuwa tace" kai nake jira." ! A nutse yace."Kince bakya son rufi da 'boye-'boye ko? to dama duk wannan ba halina bane, Kan nace zanyi aure shine kike nema ki kasheni kiyiwa kanki rauni!! Aurena ba zai rageki da komai ba Aysha saboda nasan ko mata dubu zan tara a gabana kin zartasu a gurina So ki kwantar min da hankali........"Nifa ba wannan surutun nace kayi min ba cewa nayi ka fad'a min wacce zaka aura kuma a ina take." Kai Tsaye yace."Azima ce 'kawarki ita nake son aure a matsayin matata ta uku." Aysha ta dinga binsa da kallo tana kallon abun kamar a cikin mafarki....."Azima Azima Azima sai mai ta fara tunanin wacece Azima ne??? Muryarsa ta dawo da ita "Nasan zaku zauna lafiya da juna kan inje in auro muku wacce baku sani ba."" Bakinta na rawa tace"Wace Azima wai."!? a sanyaye yace."Azima dai taki." Kirjinta ta nuna da hannunta sai wasu lafiyayyun hawaye suka shiga zubo mata. "Abunda zakayi min kenan.!!! Abunda zaka saka min dashi kenan.!! me nayi maka zakaci amanata."!! Sai ta dukufar da kai 'kasa tana wani irin kuka na tsantsar bakin ciki da nadamar wannan rayuwa data ke cikinta. Shiru yayi yana kallonta shima a wannan ga'bar kuma jikinsa yayi sanyi yana ganin kamar be kyauta mata ba, wani gefan na zuciyarsa na fada masa "Ai ba harumun bane don ka auri kawarta kawai ka lallabata ka rareasheta komai zai zo da sauki Rungumo ta yayi jikinsa saboda rashin kwarin jiki da fargaba yasa tayi likif a jikinsa ashe duk wannan abun da takeyi ba komai bane tashin hankali na gaba....Innalillihi wa'ina ilahi raji'un! Omar zai auri Azima amiyarta shin wannan wane irin cin amana ne me tayiwa omar zaiyi mata wannan yankan kaunar meyasa zata amincewa Azima ta haince ta ashe mijinta take so shiyasa mana sai yanzu ta soma gane irin alamomin da take nuna masa wanda da bata ganewa Azima taci amanarta Kuma har idan ya kafe sai ya auri Azima to kam sai dai ta hakura da zama dashi domin ba zata iya bude ido taga Azima a matsayin matar mijinta ba....Hawaye masu d'umi suka shiga zubo mata a kuncinta Azima!! Omar!! Azima!! Omar!!! ita kam sunyi mata abunda baxata ta'ba iya mantawa dashi ba har ta mutu...Wani mugun zazza'bi ne ya rufeta a take jikinta ya soma kyarma sosai jikinta yayi zafi...Duk sai ya rikice ya dinga lallabata " Idan bakya so na hakura aysha ni farin cikin ki kawai nake so da kwanciyar hankali ki fahimce ni matata ba don naci amanar ki ba yasa zan auri kawarki akwai dalilai masu karfi amma na hakura kawai saboda farin ciki ayshata." Aysha sama-sama take jinsa saboda yanda kanta ke wani irin juyawa ta mike a guje ta nufi toilet ta dinga kwara amai Omar ya rikice! sosai ya talfeta a jikinta ta dinga kakari tana hawaye haka duk jikinsu ya baci ya hada ruwa mai zafi yayi mata wanka kallonsa kawai take tana kallon maciyin amana sam ta rasa karsashi da jarumar da zata hanashi ganin abun take kamar almara wai Mijinta da take bala'in so ta bashi duka yardar ta da amanarta shine zai tona mata asiri zai auri kawarta da wannan rayuwa gwara ta mutu ta huta. Nad'ota yayi towel ya kwantar jikinsa sai kyarma yake yaje yayo nasa wanka ya fito gajeran wando kawai yasa yazo ya rungumeta a jikinsa sai kalamai yake mata na yaudara ta'ki tace masa komai sai faman lumshe ido take tana adduar Allah ya dauki ranta ta huta da ganin wannan bakin ciki. [6/1, 9:13 AM] Bintu Novel: 68 Haka suka kwana cikin mawuyacin hali mussaman Aysha da zazzabi ya kusa kaita barzahu Omar duk ya firgice ya shafa mata ruwa cikin daran ya kai sau uku babu sauki gashi yayi yayi da ita tasha magani ta'ki kuka kawai takeyi. Yana idar da sallah asubahi ya shigo gidan dakin nata dai ya koma tananan inda take a kudubdune tana makyarkyata ya zauna kusa da ita. Rarrashinta ya cigaba dayi kan ta tashi suje gurin Dr Rakiya tana jinsa tayi masa shiru ya gaji da magana ya mike ya fita palo ya jima a tsaye a palon yana tunanin mafita ya ciro wayarsa ya nemi numbar Dr Rakiya suka gaisa nan ya fada mata halin da ake ciki lokacin tana kan aiki ne tace idan babu damuwa ya kawo ayshan asibiti haka ya sake komawa dakin lokacin ta daddafa ta shiga toilet yana jin motsin ruwa yasan wanka take sai ya fita a gurguje ya shiga dakin safa suka gaisa yace."Maza ta shirya zasuje asibiti aysha babu lafiya. Dakinsa ya shiga yayi wanka ya kimtsa jikinsa ya fito da key a hannunsa ya koma dakin aysha sai ya tarar da ita zaune kan dadduma ta idar sallah hannu a sama tana kuka da rokon Allah ya dauki ranta ta huta da wannan bakin ciki." Ta matukar bashi tausayi ya karasa inda take zaune ganinsa bai sa ta daina adduar ba "Ya Allah ka dauki raina na huta Allah ka saka min idan an cuceni! Allah nayi nadamar wannan rayuwar da nake cikinta na amince musu sun cuceni Allah ka saka min abunda sukayi min."!!! Omar ya durkusa gabanta tare da yin kasa da hannunta yana kallonta idanunsa jawur yace." Aysha har ta kai ki daga hannu sama ki roki Allah ya kasheki idan kika mutu ni da Abdul fa! me yayi zafi wai ? nace dake na fasa auran azimi a zauna lafiya ni zan cigaba da zama dake da halayen ki aysha ki tashi muje asibiti a dubaki." Ba tare da ta kalleshi ba ta mike daga gurin hijab din jikinta ta cire ta haye bed tana makyarkyata sanyi takeji sosai....Zuciyarsa sam babu dadi ya fita daga dakin duk ya rasa yanda zaiyi baya so ya fadawa nanne halin da ake ciki yasan zatayi mata fada a halin yanzu kuma baya bukatar abunda zai daga mata hankali saboda halin damuwar da take ciki ga cikinsa a jikinta. Ya zauna a palo yana tunani Safarau ta fito a kimtse Yanda ta ganshi yayi zukud'um! sai ya bata tausayi tace"Yayana na shirya." Yace."Safa aysha bata da lafiya amma taki aminta da muje a dubata ya zanyi ne."!? Tace."Allah sarki aunt gimbiya bari na shiga dubata." Sai ta nufi dakin ya bita da kallo duk ya wani burkice. Koda Aysha taga safarau bata damuba safa ta zauna gefan ta A hankali tace"Aunt gimbiya ina kwana ashe bakiji dadi ba to Allah ya sawake." murya na rawa tace"Lafiya Safarau Eh wallahi zazzabi ke damuna ameen nagode." Tunda suke Aysha bata ta'ba yiwa safarau kyakykyawar magana irin ta yau ba. Tace."Aunt ki daur ki tashi muje asibiti kinji Yayana ya shiga cikin damuwa da yawa gashi can a zaune palo." Tace."Ba zan iya zuwa bane Safa kawai kice masa ya samo min magani." Safarau ta mike tana fad'in "Bari na sanar masa.'" Yana zaune inda yake ta fito daga d'akin ta shaida masa abunda Ayshan tace'' Dole haka ya fita zuwa asibitin Dr Rakiyan domin ya kar'bo mata magani. Safarau ta koma d'akin tace"Aunty bari in shirya miki break kafin ya kawo miki maganin Allah ya sawa'ke. Aysha tace''Kar ki damu ikilima zata zo yanzu ki huta kawai." Safarau ta girgixa kanta "A'a aunty nice xanyi miki." A sanyaye tace"Nagode." Safarau ta fita daga dakin Aysha ta shiga tunani ashe dama haka yarinyar take da mutunci a da ta tsaneta! to wai ma me tayi mata ta tsaneta wata zuciyar tace ta aurar miki mijinki ajiyar zuciya ta sauke tace idan hakane kuwa safarau ba ta cancanci in dora mata karan tsana ba in da akwai irin su Azima a gurin ma'kiya maciya amana sune ya kamata mutum ya gujesu hawaye ya fara kwaryanya a fuska.....Wai saboda shi din mugun mayaudari ne fad'i yake ta kwantar da hankalinta in dai aure ne ya fasa yi domin ta samu nutsuwa idan duk jikinta kunne ne baza ta ta'ba yarda da wannan maganar tasa ba tuntuni ta dawo daga rakiyarsa Auran Azima ba zata hanashi ba sai dai ita ta bar auransa har abadah tunda shi d'in butulu ne wanda ya fiye son kansa. Wayar ta dauka zuciyarta na turiri ta nemi numbar Azima bugu guda tayi aka dauka. Hasina ce ta dauki wayar Aysha tace"Ina Azima ne."!? Hasina tace"Wai wacece ke ne kina wa mutane magana cikin isa da gadara ki fad'i ko menene domin dani da me wayar duk d'aya ne." Cikin sanyin murya tace"Aysha ce baki da hurumi cikin maganar da zamuyi da ita don haka idan ta fito ki fada mata na kira." Sai ta kashe wayar tana jan tsaki. Azima na fitowa daga toilet Hasina ta fad'a mata sai taja tsaki ta zauna kan stool tace"Kyale banza Aysha ce fa kawar nan tawa da nake baki labari ko uwarta zanyi mata oho ta kirani waya da sassafe.". Hasina tace."No wander mana naji tana wata magana cikin isa! yo wa zatayi wa isa da gadara wai ita 'yar masu mulki mtsssw! Azima tayi murmushi na takaici tace"Ki rabu da shegiya idan na shiga gidan duk wannan girman kan nata sai na sauke mata shi wallahi, da dai ina tausaya mata amma tun daga ranar da Omar ya fada min cewar ba zai taba daina sonta ba nake jin wani irin kishinta da tsanarta cikin raina shiyasa ai nake so tayi ta haihuwa duk ta tsufa komai abunsa ai dole yaga muninta." Sai suka fashe da dariya har da tafawa....Hasina tace"Ki kirata a waya kiji me zata ce miki." tace "Wallahi bazan kira ta in ta matsu ta sake kirana." Aysha tayi ta tsammanin kiran Azima taji shiru jikinta yayi bala'in sanyi ashe al'amarin nan da gaske ne!? ashe Azima munafuka ce zata iya cin amanarta ashe dama da gaske ne wannan al'amari!!! innalili wa'ina ilahi raji'un! ta jima tana nanata wannan kalmar kafin Allah ya bata damar yunkurawa da kyar! ta dauki hijab dinta dake gefe ta zura ta mike a daddafe ta kama hanyar futa. Suka ci karo da Ikilima ta shigo sama-sama ta amsa mata gaisuwarta tace"Muje sashen Nanne Ikilima ta bata hanya suka fara tafiya ganin tana tafiya tana jiri ne yasa ta roko hannun Ikilima suka fita daga sasheshn. Nanne ita da jakadiya suna zaune suna hira Aysha ta shigo ganin yanayi da ta shigo a jigaje ya tashi hankalin Nanne take jikinta yayi sanyi ta mike tsaye aysha ta karasa da gudu ta rungumeta ta wani irin kuka na fitar hankali "Nanne gwara kawai na mutu na huta na gaji da wannan rayuwa da nakeyi babu dad'i Nanne wai me nayiwa mutane ne a wannan duniyar wayyo!! Allah na shiga ukuna na lalace."! Cikin gunjin kuka take wannan sambatun. Nanne jikinta ya soma rawa ta kamata ta rike a jikinta suka nufi dakinta. zaunar da ita tayi kan bed ta zauna kusa da ita tana rarrashinta itama tuni hawaye ya cika kwarmin idonta hakika yau 'yar tata ta bata tausayi matuka tace" Kiyi shiru ki nutsu ki fad'a min abunda ke faruwa shin Kulu ce tayi miki wani abu ko kuma waye wannan kukan da kikeyi yana d'aga min hankali." "Nanne shine Shine!! wallahi ya cuceni na daina auransa har abadah na tsaneshi yaci amanata."!!! Nanne tace" Shine wa."! kina ta fad'in shine shine ? ki nutsu ki fada min abunda ya had'aku." Tana fyatar hanci tace"Nanne Omar ya cuceni ya cuci rayuwata wai Aure zaiyi ya kuma rasa wacce zai aura sai aminyata da ta riga ta gama sanin sirrina ni me zanyi da shi Nanne wallahi tallahi sai ya sakeni." Wannan kalmar ta batawa nanne rai tace"Ke shashasha bana son shirme da shashanci kada na kara jin kin ambaci kalmar saki duk abunda mijinki zaiyi miki." Aysha ta mike tsaye kamar wata bugaggiya tace"Nanne Azima fa zai aura ki duba lamarin nan fa Nanne kin san yanda nake da Azima kawata ce da na amince mata ta san sirrina daga karshe ace kuma zata zama kishiyata wallahi nanne anci zarafina." Nanne tayi shiru tana manakin al'amarin yaushe Omar zai kara aure basu da labari? Azima Azima anya kuwa Gaskiya idan hakane to wannan karon Omar yaso kansa da yawa duk matan duniya ya rasa wa zai aura sai Azima bayan yasan ita din kawar matarsa ce, aure babu wanda zai hanashi yayi to amma ai ana barin halas don kunya a wannan ga'bar duk abunda aysha zatayi to zatayi shine kan gaskiyarta don gaskiya ba akyauta mata ba mutukar Omar ya auri Azima baiyi aiki da hankali ba. Kuka kawai take tana fad'in"Ni dai Nanne kuce masa ya sakeni don Allah ba zan cigaba da zama dashi a haka ba ni na amince yayi aure amma kada ya auri Azima idan yace tilas ita zai aura to ni kuma tilas ya sakeni."! "Aysha zauna."! Nanne tad'i maganar tana kallonta....Kasan kafet ta zauna ta takur jikinta tana sauke ajiyar zuciya. "Kwata-kwata bana so naji kina maganar saki aysha wai me yasa baki da hankali da hangen nesa ne? wannan kalmar da kike ta fad'i tana janyo miki fushin ubangiji sannan kuma mala'iku suna tsine miki, Don kyautawa kam ba a kyauta miki ba gaskiyar magana nima naji ciwon wannan abu hakika Omar ya shigo da son zuciya cikin lamarinsa kuma banta'ba tsammanin haka yake ba sai yau, aure bamu hanashi yayi ba amma wacce yake yunkurin auran itace bata dace da rayuwarsa ba, to idan ya kafe kai da fata yace dole sai ya aureta ni ko ke bamu isa mu hanashi ba tunda ba haramun ya aikata ba, ina so ki saurare ni da kyau aysha ki fahimci inda na dosa, Shi aure da mutuwa duk lokaci garesu idan ubamgiji ta kaddara Omar zai auri kawarki Azima to tuntuni dama a rubuce yake wannan kuke-kuken da kikeyi ba zai hanashi auransa ba ina so ki kwantar da hankalinki ki zubawa sarautar Allah ido komai kika ga ya faru to haka Allah yaso, wannan tashin hankalin duk bashi ne mafita ba a gurinki abunda ya kamata dake shine kiyi kokari kiga kin kara kama mijinki a hannunki ta inda ko ya auro ta ba zaki xama koma baya ba, na tabbatar rashin samu nutsuwa dake ne yake sa Omar hange-hangen mata ni shaida ce kan irin son da yake miki aysha da kina kula dashi yanda ya kamata to duk wannan al'amarin ba zai faru ba,Omar na sonki yana kaunarki shawarar da zan baki shine ki kwantar da hankalinki ki cigaba da addua zabin Allah ki daina yunkurin daukar mataki ko kuma ki dinga ambatar kalmar saki yin hakan da kikeyi shine shaid'an yake kara samun gurbin zama a jikinki yana sake dagula miki lamuranki Auran Omar da Azima idan da alkairi to Allah ya tabbatar mana dashi idan kuma babu alkairi Allah ya watsar dashi, wannan itace shawarar da zan baki a matsayina na mahaifiyarki." Tana kuka tace"Nanne kina nufin yanzu na koma na zauna dashi alhalin yana cin amanata."!? "Humm! Aysha kenan! nanne ta fada tana murmushin karfin hali tace"Omar Namiji ne wanda yake da iko da komai yana ji da kansa kuma yana kan lokacin sa bazaki hanashi abunda yake so ba kina maganar cin amana aysha ina mazan da suke siyar da kayan d'akin matayen su suje suyi aure wannan ba akanki aka fara ba wai mijinki yaga kawarki ya aura ba'a fara kanki ba kuma baxa a kare kanki ba, ni dai ina kara tunasar dake cewa kuskuren duk daga gurinki ne a yanzu ma kina da damar da zaki gyara kuskuranki tunda kina da sauran lokaci ki kame mijinki ki zauna dashi lafiya rashin kunya da rashin kirki duk babu inda zasu kaiki Kuma wallahi tallahi duk sanda na sake jin kin sake furta kalmar saki a bakinki sai ranki ya 'baci ki kiyaye kije kiyi aiki da shawarar dana baki." Aysha ta dinga wani irin kuka wai shin yaya zatayi ne? rana zafi inuwa 'kuna!!! Nanne kam duk da tana tausaya mata hakan bai hanata yi mata fad'a da tayi maza ta gyara kuskuranta tun kafin lokaci ya kure mata. Jakadiya ce ta le'ko ta sanar musu da zuwan Omar d'in. Nanne tace"Jakadiya tace ya shigo kawai...Jikinsa duk babu kwari ya shiga sai yaji yana jin kunyar hada ido da Nanne ita kuma dake macace mai saukin kai sam bata nuna masa komai ba suka gaisa a mutumce, Yace."Ashe nan tazo batajin dadi ne naje kar'bo mata magani sai na duba naga bata sashen. Nanne tace"Aifa ga alama nan na gani nan ta shigo tana kuka kana tana sanar min da abunda yake da akwai." Sai ya sunkuyar da kansa cikin jin kunya da nauyi yace."Nanne magana ta kare insha Allahu na fasa auran ni dai kawai bukatata ta kwantar da hankalinta." Nanne tace"Haba waye ya isa ya hana abunda Allah ya halasta Omar kaje kayi auranka munayi maka fatan alkairi da samun zuria me albarka." "Wallahi Nanne na hakura da auran nan Mutukar aysha zata samu nutsuwar da nake bukata to zan iya hakura da komai." Nanne tayi murmushi kana tace"Omar kenan to mu dai ba za mu daina yi muku addua ba kuma shi aure zuwa yake ko kana so ka baka so idan Allah ya nufa to sai anyi kai dai kawai ka kyautata adalci." tana gama maganarta ta mike ta futa daga d'akin. Ya kalli gefan da take zaune tana kukan bakin ciki. Cikin tattausan harshe yace."Yanzu Aysha meye amfanin zuwanki sashen nan cikin wannan hali me yasa bakya boye sirrinki tun a can fa nace miki na janye maganar aure me yasa zaki zo ki fadawa Nanne abunda ke faruwa kina so ki sanya ta dinga ganin 'bakina ko? na zauna nayi nazari da tunani nagane cewar yin hakan ba adalci bane duk da ba haramun na aikata ba amma saboda farin cikin ki na janye maganar auren ina so ki samu nutsuwa ki kwantar da hankalinki mu zauna lafiya." Ko kallonsa batayi ba yace."Kiyi hakuri ki tashi muje kina sha maganinki. komai ya wuce insha Allah." Wani kallo ta watsa masa tace"Kamar yanda Nanne ta fada maka cewa mu bamu isa mu hanaka kayi auranka ba don bamu san abunda Allah ya lullu'be ba saboda haka kaje ka auri Azima amma ka sani daga ranar da aka daura maka aure da ita to ni kuma zaka bani takardata don Wallahi ba zan zauna da kai ba." Yace."Wato baki yarda da maganar dana fada miki ba ko aysha."!? Tsaki taja ta dauke kanta sai ya ciro wayarshi ya fara laluban numbar Azima bugu daya tayi ta dauka sai ya bude hands free cikin wata kwarkwasa take masa magana yace."Ina lafiya ya mutan gida.'' ta sake makale murya da fad'in"Duk sunanan lafiya suna jiran ranar zuwanka. Yace."Azima wannan alakar dake tsakanina dake ina tunanin daga yau ta warware kiyi hakuri kawai." sai ta fashe da kuka tana fadin"Shikken mutuwa zanyi dama d'azu haka na yini da zazzabi kuma nasan ciwon sonka ne don girman Allah kar kayi min haka." Kashe wayar yayi ya aje sai ta sake kira Aysha ta d'auka "Wallahi ina sonka zan iya sadaukar da rayuwata kanka kar ka manta kai namiji ne na mace hudu zan zauna da matanka lafiya." "Wallahi kin bani mamaki Azima yanzu dama haka kike? na amince miki kin ha'ince ni ashe dama mijina kike so shiyasa kike bibiyata nagode Azima bani da abinda zance miki." Kashe wayar tayi hawayen bakin ciki na zubo mata Azima tayi sakare da waya a hannu lallai ma ashe yana tare da aysha ya kirata har yake ikirarin ya fasa auranta wato ya fada mata ta nuna rashin yardar ta, tabdijam aikam ba zata ga samu taga rashi ba, hannu na kyarma ta nemi numbar Hasina. Sun jima cikin dakin yana rarrashinta kafin ya shawo kanta suka koma sashen su hankalinta ya dan kwanta kad'an jin cewar ya janye kudirinsa na auran Azima tana adduar Allah yasa da gaske yake har zuciyarsa. Ranar Dashi da Safarau haka suka yini suna hidima da ita a palo shi kansa yaji dadin yanda ta sake take magana dasu ya zauna tsakiyar iyalinsa suna hira cike da walwala da farin ciki. Ko da suka shiga daki haka ya dinga lallabata da kalamai masu dadi har ya samu ta sakar masa jikinta suka kwana suna soyayyar su washe gari suka tashi cikin walwala da farin ciki. To Aysha ta soma sakewa tana sanya ido kan shige da ficen mijinta sosai take kula dashi da bashi kalamai masu dad'i kullum ya dawo daga aiki suna tare a palo sai kusan goma suke tashi Safarau taji dadin sauyin da aka samu ta bangaran aysha yanzu ta lura dama kwanciyar hankalinta shine zaman lafiyarsu a gidan." *Tsugune bata 'kare ba* Azima da Hasina ne gaban wani mutum bakikirin mai siffar samudawa yana zaune da wasu tarkace a gabanta wanda kana ganinsa kasan cikakken d'an tsubbu ne na gani kasheni. Ko da ya gama jin abunda yake tafe dasu sai ya sanya dariya yace "Wannan abun ba wata matsala bace babba duk yanda za'ayi zai taimaka mata zaiyi mata aikin da zai sake karkato mata da hankalinsa kanta amma dole akwai sharadi idan ta amince shikkenan. A take tace" Ta amince ya fadi ko wane sharadi ne yace."Zata aje sallahr guda daya cikin salloli biyar tsawon sati guda wacce sallah ce take gani zata aje. A take tace"Ta aje sallahr asubahi boka yace"To bukata ta biya wani koka ya mika mata mai kurzunu-kurzunu ya bata wani bakin ruwa cikin robar faro yace kije ki daureye gabanki ciki da bai duk ki kwakule ko ina ki kawo min. Azima ta fita waje wani karamin daki ta shiga taje tayi yanda yace mata ta dawo da ruwan daurayar a cikin koka ya karba ya sansana yana murmushi ya dauko wani bakin abu ya barbada a ciki yace."Ki tafi da wannan gida kina zuwa kiyi wanka da ruwan kina ambatar sunansa da fad'in "Kin cinye zuciyarsa da izinin aljanar arzikila hankalinsa zai dawo gareki domin da ita na had'a aikinki zata taimaka miki sosai, itace zata dinga hura masa wutar sonki a cikin zuciyarsa. Azima tayi godiya tare da zube masa makudan kudi suka dauko hanya tana zuwa gida ta shiga toilet ta kwabe kayan jikinta tas ta wanke jikinta tana ambatar sunan Omar da fad'in" Omar na cinye zuciyarka sai na mallake ka da izinin aljana Arzikila." Tas ta wanke jikinta ta fito a take ta soma jin jikinta yayi nauyi sai ta kwanta bacci mai nauyi ya kwashe ta. Da wata iriyar azalzalar zuciya ya tashi wanda da kyar ya samu yayi wanka yana tsaka da shiryawa aysha ta shigo tinkis tinkis domin cikinta ya soma girma ganin yanayin sa yasa ta gane yana da damuwa sai ta cigaba da tayashi sanya kaya tana tambayarsa abunda ke damunsa yace.""Babu komai ya tashi da nauyin jiki ne da kyar ya karya yayi musu sallama ya fita......To ko da ya zauna a ofis ma kasa kata'bus yayi kawai sai ya tsinci kansa da d'aukar wayarsa ya fara neman numbar Azima. [6/2, 9:42 AM] Bintu Novel: 69 Azima na tsaka da bacci taji ringing din wayarta ta lalubi wayar ta kara a kunne jin muryar Omar ya sanya ta mikewa da sauri tana mutsika ido wayar ta sake rikewa tana wata iriyar shashsheka dace"My Man yau ka tuna dani ko ina kwanace ciwon sonka zai kasheni ina fatan zanji magana mai dadi daga gareka. Omar ya murza fatar goshinsa yana jin yanda sautun muryarta ke kashe masa jikinsa yace."Na kasa hakura dake Azima ya za'ayi ne ina bukatarki a tare dani ba tare da anja dogon lokaci ba." Tayi wata siririyar dariya tare da fad'in"Wallahi ko yanzu a daura mana aure da kai a shirye nake." Yace."Ki bari zanzo yau da daddare zamuyi magana insha Allahu." Sallama sukayi ya aje wayar sai yanzu ya samu sassauci a cikin zuciyarsa ya fara aikin dake gabansa. Aysha da Safarau ne zaune a palo suna cin abinci Safarau tace."aunty Aysha ni kuwa kin fahimci yanayin Yanda Yayana ya fita dashi kuwa kamar bashi da lafiya." Aysha tace"Nagani Safa na tambayeshi yace."Wai ya tashi da nauyin jiki amma kirashi a waya muji lafiyarsa." Safarau ta dauki wayarta dake gefe a aje ta fara neman numbar Omar din Suna tare da Sulaiman a ofis ya ga kiran a 'ka'idar sa baya daukar wayar iyalinsa gaban kowa da yaga numbar Safarau ce sai ya share har ta katse ta sake kira nan ma bai dauka ba. Jiki a sanyaye tace"Aunt kina dai ji ko."!? Aysha tace"Bari in kirashi da waya mu gani." Sai ta fara yunkurin tashi Safarau tace"Bari in dauko miki wayar aunt" Aysha ta koma ta zauna tana cije baki wannan cikin na jikinta yazo mata da sauyi kala-kala komai take karfin hali kurrum take. Safarau ta karaso hannunta rike da wayar Aysha ta karba ta fara kiransa. Lokacin suna sallama da Sulaiman har wayar ta shigo ta katse bai dauka ba ta kara kira nan ma ta katse bai daga ba, kufula tayi ta aje wayar tana jan tsaki tace"Ke nifa jikina na bani babu wani abunda ke damunsa kawai tsabar wulakancin sa ne ya tashi kar ki 'kara kiransa a waya mu zuba masa ido muga inda ya dosa." Safarau tayi shiru tana nazarin maganar ayshan. Bayan Sulaiman din ya fita ya koma ya zauna a nutse ya dauki wayar tashi ya fara kiran numbar aysha......Koda ta duba taga shine sai taki dauka ya kira sau kusan uku ta share sai ya koma kiran ta safarau Aysha ta hanata dauka itama ya kira kusan sau biyu sai ya hakura ya aje wayar ya cigaba da aikinsa zuciyarsa na azalzala masa ya tashi kawai ya tafi gidansu azima ita kawai yake so ya bude ido ya gani. Karfe biyar ya shigo gidan Aysha ce kawai a palo safarau na kicin tana hidimar abincinsu na dare....yayi sallama ta amsa masa a ciki...Mikewa tayi da kyar ta karasa ta kar'bi abubuwan dake hannunsa har da wayoyinsa tayi gaba saboda yanayin tafiyar tata yasa yazo ya shige ya bude dakin ya shiga itama ta shiga ya dinga bin fuskarta da kallo ganin yanda take cin kunu ne yasa yace."Me akayi kuma naga sai faman shan 'kamshi kike ko nayi wani laifin ne gimbiya."!? Tace."Haba ba dole in 'bata rai ba, ka fita ka barmu cikin fargaba mun kiraka a waya ka'ki d'aukar wayar kana tunanin ranmu zaiyi dadi." Sai ya karasa inda take ya rugumeta a jikinsa yana d'an shafa bayanta yace."Aysha sarkin fushi ayi hakuri naga kiranki lokaciin ina tare da ba'kone okey shiyasa nima dana kira aka rama kenan." !? Fari tayi da ido tace"Eh mana kai ma kaji inda dad'i." Sai yasa dariya yace."Ai ni duk abunda zakuyi min baya bani haushi sai dai ya bani dariya." Tace."Ai dama baka da zuciya." Wani sihirtaccan kallo yayi mata yace."Kin manta tuntuni kin cinye min zuciyata aysha."!? ta lumshe ido tana sauke ajiyar zuciya kiss ya manna mata a kumatu yace."Bari nayi wanka na fito na duba babyna kwana biyu ana shiga hakkina da yawa in nayi magana ayi min wayo da dubara yau ba zan yarda ba." Tana dariya tace"Wallahi baka isa ba ai nace na yafe maka kaje gurin 'yar uwata ka sauke bukatunka haka kawai ka kasheni da raina kai fa kanka ka sani ta ko wane fanni baka da sauki." Murmushi kawai yayi ya nufi toilet sai tabi bayansa tana fad'in"Bari na had'a maka ruwan wanka ko."!? Yace."Aysha bari kawai jeki huta zan had'a da kaina nagode miki." 'Ki tayi sai da ta had'a masa ruwan wanka yana tsaye yana kallonta fuskarsa dauke da 'kyataccan murmushi yana mamakin wai yau shine tare da ayshan sa suke zama irin na ma'aurata tabbas addua ba 'karamar garkuwa bace a gurin ko wane muslumi Tace."Ko nayi maka wankan ne."? Girgiza kansa yayi yana lumshe ido yace."Bari kawai aysha kan ki tsokano ni kije ki huta kinji ko Allah yayi miki albarka ya barni dake." Tace."Ameen Annuri." Fita tayi daga toilet din ya bita da kallon so da sha'awa a halin yanzu duk abunda aysha tayi a gurinsa dai-dai sunfi karfin sati hudu rabon da su hada shimfida da ita yana cike da tsananin sha'awanta amma saboda ta nuna masa sadaukarwa ya sanya ya daure ya hakura, yake sauke dukanin lalororinsa gurin Safarau to dake hausawa sunce rai dangin goro ne sai yaji yana marmari aysha bawai don ya gundura da safarau ba ko d'aya kawai saboda ya saba shiga raga biyu ne shine dalili amma ta ko wane fanni safarau bata da makusa yana masifar jin dadinta kuma duk jarabarsa tana gamsar dashi gata da wata iryar baiwa wacce shi kadai ne ya santa. Aysha kam wardorbe dinsa ta bude ta dauko masa jallabiyar sa da gajeran wando ta dauko manshi da yake shafawa coco butter ta zauna gefan gado tana jira ya fito. Daya daga cikin wayoyinsa taji alamar sa'ko ya shigo sai ta sanya hannu ta dauka tana dubawa. Sabuwar number ce inda Allah ya rufa asiri kenan. _"Da fatan ka tashi aiki lafiya to Ubangiji Allah ya kara maka d'aukaka gami da nasara a rayuwarka, Ina so in san da kamar 'karfe nawa zaka zo domun in shirya maka kaina."_ Wani irin gumi ya tsinkewa aysha ta dinga duba sa'kon hannunta na kyarma!! "Yaushe zaka zo domin in shirya maka kaina." duk cikin wasi'kar wannan kalmar itace tafi daukar hankalinta shin Omar neman mata yake ko meye? hannu na kyarma tayi yunkurin kiran numbar sai kuma zuciyarta tace"Idan kin kirata kice mata me? jikinta a sanyaye ta aje wayar tana jin wani irin juyi a cikinta. Ya fito daure da towel a daure a 'kugunsa, sai tayi ta 'kokarin danne damuwarta tana so tayi amfani da shawarwarin da Nanne ke bata kan ta dinga tsayawa tana bukince kafin ta yanke hukunci. Da kyar ta danne damuwarta ya zauna yana goga mata danshin ruwan jikinsa a jikinta murmushi kawai take ta dauki mai tana shafa masa shi kuma sai sun'kulinta yake ya ta'ba nan ya ta'ba can har sai da yasa ta dariya.....Wayarshi ce tayi 'kara dake tana gefanta sai ta d'auka kallo daya tayiwa numbar tagane sai ta share mika masa tayi ya karba yana duba fuskar wayar, ta gefan ido ya saci kallonta aysha na kallonsa sai tayi kamar ma bata ganshi ba ta tsalleke can kan bed din tana shafa masa mai a bayansa. Haka sai ya bashi damar daga wayar da sauri yace."Zan kira ka anjima kad'an." Kashe wayar yayi ya aje ya juyo yana mata shu'umin kallo tace"Wannan kallon fa habibi." Ajiyar zuciya ya sauke yace."Aysha kin riga kin gama kashe min jiki gashi yamma tayi ya za'ayi ne."! Tace."Komai kake so zanyi maka ka bari sai anjima ko." Sai ya saki fuskarsa yana dariya "Alhamdullhi. Yau kince in shirya zan gwangwanje zan barje gumina." Yanda yake fad'in maganar ne yasa ta dinga kyalkyala masa dariya shi kuma ya dinga kallonta da jan ido yana girgiza kai yace."Dariya kike min ko."? Hannu ta d'a masa tana girgiza kai sai ya shammace ta da sauri ya riko hannuwanta duka biyun da hannunsa daya ya tallafo kanta bakinta ya hada da nasa ta shiga kissing dinta a d'imauce. Sai da ya tsotseta son ransa sannan ya saketa da jan ido yace."Kika sake min dariya yanzu zanyi me gabakid'aya." Aysha ta sauka daga bed din tana zanga masa harara shi kuma sai dariya yake mata ya biyo ta a baya palo suka fita yana tsokanarta Safarau ta fito daga d'akinta cikin gawurtacciyar kwalliya safarau kusancin su da Aysha yasa ta soma ganewa yanzu kwalliya take sosai ta kananun kaya hakan na sake janyo hankalinsa gareta ..Yanzu ma kwaliyyar ta ta tafi dashi sosai ya dinga satar kallonta har suka zauna a daining domin cin abinci yana kallonta tare da jin sha'awarta yana ganin kaf duniya babu wanda ya kaishi sa'ar mata Cike da walwala da farin ciki suke cin abincin ko kusa ko alama aysha bata nuna masa komai ba tana so taga abunda zai faru nan gaba aikuwa wayarshi ake ta kira ya'ki dauka ya kai sau biyar Safarau tace"Yayana kanaji fa ana kiranka." Yace."Safa kyale kawai kiran bashi da muhimanci ne." Sai suka share kawai suka cigaba da hira Ya dan kalli agogon hannunsa yace."Zan d'an fita yau amma ba wani dad'ewa zanyi a waje ba ina fatan babu matsala." Aysha tace"Babu Allah ya dawo da kai lafiya." Mikewa yayi ya nufi dakinsa cikinsu babu wacce tayi yunkurin binsa sai suka cigaba da hirarsu cikin fahintar juna. Ya fito cikin wata rantsatstsiyar shadda wagambari ruwan kasa anyi masa din hannu tazarce ce sai yayi amfani da hula dara 'yar gaske kamshin turare kawai yake kafafunsa sanye da takalmi rufaffafe irin na gidan sarauta. Dukaninsu suka bishi da kallon mamaki! irin wannan kwalliya haka kamar wanda zashi daurin aure Ya riga ya gama tona kansa a gurin aysha Safarau aka bari a ruwa. Kallo guda tayi masa ta dauke kanta tana mamakin halin cin amana irin nasa....Yazo ya tsaya kansu yana gyara links din hannunsa Safarau tace"Yayana irin wannan ado haka! hummm! ko dai zance zakaje ne."!? Harararta yayi yace."Ke wane irin zance kuma ana zaune lafiya yanzu yanzu zan dawo gurinki muyi zance mai dalili." Sai ta sa dariya tana fad'in"Aunty gimbiya ki shiga cikin maganar nan fa ki duba ki ga irin kwalliyar da mijinki yayi gaskiya ni ba zan barshi ya fita da ita ba." Murmushin karfin hali kawai tayi tana kallonsa yana kallonta ko kunya babu.....Safarau ta mike tsaye da gaske take wai sai yaje ya cire kwalliyar tayi yawa ai su yafi kamata yayiwa kwalliyar ba mutanan waje ba." Omar ganin tana nema ta bata masa lokaci sai ya sha mur!! yace."Wai ke meye hakane? ni ina ruwana da 'yan mata kallo basu isheni ba mtsssw ke kin fiye kishi Safa." Kad'a kansa yayi zai fita. Aysha ta rike hannun Safarau murya a cushe tace"Kyaleshi safarau duk inda zaije yaje ke menene na tayar da hankalinki." Omar na jinta amma dake hankalinsa nacan wajan Azima bai sa ya tsaya ba yayi saurin fita domin yana jin tsoron su gano zance ya tafi. Safarau ta zaune jikinta a sanyaye tace"Aunty anya kuwa yana da gaskiya wallahi jikina yayi sanyi anya kuwa aunt."? Murmushi tayi me ciwo tace"Me kika fahimta dangane da kiran da ake masa a waya." Safarau tayi shiru gabanta na fad'uwa tace"Na fahimta aunt na fahimta zance ya tafi wallahi ko kaffara ba zanyi ba." Tace"To kingani shiyasa nace ki rabu dashi domin in kika tsananta masa ranki ne zai 'baci kin san dai halinsa." Sai kwalla ta cika kwarmin idonta "Wallahi aunty ina jin tsoro kar yaje yayi aure tazo ta hana mu zaman lafiya muna zaune 'kalau nafi son mu zauna daga ni sai ke."! Aysha tace" Yanzu ke a tunaninki kina ganin zai iya zama damu mu biyu mijinki fa sarkin zara ne da son mata Safarau duba da kyau ki kalli irin baiwa da kyau da hallitar da ubangiji yayi miki ni idan nice namiji Allah ba zan kalli wata macan ba." .Safarau tace"Aunty kenan wai dani kike kwantance Allah bashi da godiyar Allah meye bakya masa menene baya samu a gurunmu shine yake faman kule-kulen mata mtswww!! sai hawaye shaaaaa!! aysha ta saki baki tana kallonta lallai ne safarau kukan dadi take. Tace."In dai kai Omar ne to zaki karar da hawayenki wallahi gwara ma ki daina 'batawa kanki rai! idan aure zaiyi yaje yayi ni yanzu na daina damuwa Safarau na gane halayensa da d'abi'unsa to kinga dole muyi hakuri tunda haka Allah yayi shi ko wancan karon da kikaga hankalina ya tashi nasan kina da labarin inda yaje ya rakito auran Azima kawata yake son aura shine dalilina da ya sanya na tashi hankalina amma yanzu tunda ya janye auranta yaje ko wacce mace zai aura ya aura wallahi babu damuwata." Safarau ta goge fuskarta tace"Aunty wannan 'kawar taki dama na tsaneta wallahi munafuka ce naji dadi da maganar auranta ya ruguje." Aysha ta dinga bata labarin irin sha'kuwarsu da Azima da irin hallacin da tayi mata a rayuwa Safarau tayi ta mamaki tace"lallai aunty d'an adam abun gudu ne. To har karfe goma da rabi gogon naku bai shigo gida ba yana can suna soyayya da Azima domin har ya samu ganawa da mahaifiyar ta dake mahaifinta ya rasu shekaru biyar da suka gabata sun riga sun gama magana da mahaifiyarta tace zata sanar da kawunan Azima insha Allahu su da kansu zasu zo gabanan Mai martaba a tsaida magana. Azima tamkar ta zuba ruwa a 'kasa tasha saboda murna da farin ciki a gaskiya in dai da akwai bokaye irinsu wannan bokan da yayi mata aiki to gaskiya kukan su ya kare a duniya tunda bukata tana biya da gaggawa. Hira suka sha cikin had'addan palon da aka had'a masa kayan alatu da cima iri-iri Omar yaga gata da tarairaiya gami da kwarkwasa gurin Azima gashi ta sanya wasu matsiyatan kaya da suka fito mata da shatin jikinta duk ta susuta shi yana dai daurewa ne kawai da yayi yunkurin tafiya sai ta sake dauke masa hankali da hira sai kusan Karfe goma sha daya sannan sukayi sallama da juna sai da taga tashin motarsa sannan ta juya ta koma gida cike da farin ciki da annushuwa bukatar ta ta kusa biya omar ya kusa zama mallakinta. Aysha kam na gani sha d'aya tayi sai tace"Safa ya kamata muje mu kwanta wannan fa ba dawowa zaiyi yanzu ba saboda haka ni kam zanje na kwanta sai da safe." Safarau ta mike tana fadin"Aunt xaman me zanyi nima Allah ya tashe mu lafiya." ko wacce ta shige dakinta rayukansu duk babu dadi. Tana toilet tana wanka ta jiyo motsi kamar an shigo dakin....Tana fitowa taganshi yana cire rigarsa ya cire dogon wandon ya zauna daga shi sai singilet da gajeran wando Jikin dauriya tace"Ka dawo kenan." Tsabar yanda yake a matse ya sanya ya kasa amsa mata ya 'kura mata kafiran idanunsa masu cike da zallahr sha'awa har ta karaso inda yake.....Tsaf ta fahimci halin da yake ciki sai ta dauke kanta ta fara kokarin sanya rigarta....Rikota yayi yana sansanta "Aysha ina al'kawarinmu." ? yafada murya a sha'ke! Zuciya ta ciyota a d'an harzu'ke! tace"Wane alkwari kuma."!? yana matsa mata jiki yace."Kin manta ko."!? ta'be bakinta tayi tayi bala'in shan kunu "Don Allah sakeni in sanya rigata"! 'Kin sakinta yayi sai ma ya hau warware towel din jikinta yana mata shu'umin kallo ranta yayi masifar 'baci ta sanya iya karfinta ta tureshi tana ja masa karamin tsaki! kamar maye ya mike da sauri zai janyo ta... Hannu ta d'aga masa! " Dakata." tafada babu wasa a fuskarta....Ya rungume hannu a kirji yana kallonta ta zura rigar baccinta ta kalleshi tar!! tace"Wai don Allah kai me yasa baka da amana ne? meya sa zamu amince maka ka dinga ha'intar mu waye ka mayar yaro a cikin mu? idan ka dauki Safarau yarinya to ni kasan duk abunda zakayi sai dai na kalleka wallahi na tsani munafurci a rayuwata bana so in amince da kai ka munafurce ni meye don ka fada mana cewa aure kake nema? Ko kuma ka fad'a mana cewa zance ka tafi zamu hanaka ne? bamu isa mu hanaka abunda Allah ya halasta maka ba! Naga test din budurwar taka to me zaka 'boye min wallahi kome zakayi a halin yanzu sai dai na kalleka kawai."!! Jiki a sanyaye yace."Zo ki zauna in fada miki abunda ke faruwa." Harara ta watsa masa tace"Ni bana son borin kunya kasan dai ba karya nayi maka ba ko."!? yace."Eh bakiyi karya ba gaskiya ne shine dalilin da ya sanya ma nace kizo ki xauna na fad'a miki komai."! "Magana ai ta wuce kawai ni ina so duk abunda zakayi ka daina rufa-rufa ka fito fili ka fad'a min komai ni wannan halin naka shine yasa nake bala'in jin haushinka wallahi." Yace."Allah ya baki hakuri gimbiyar mata ai shine nace kizo in fad'a miki yanda al'amarin yake." Fuska a tur'bune taje zata zauna sai ya rike hannunta ya d'ora ta a cinyarsa wuyansa ya d'ora a kafad'arta, kana ya fara magana kamar haka. "Aysha kamar yanda kika fahinta hakane aure nake nema insha Allah abunda ya sanya nake 'boye muku saboda ina gudun tashin hankalinku shine kawai dalilina amma yanzu naji dadi sosai da kika fahimta kuma baki dauki lamarin da zafi aysha shiyasa kullun nake alfahari dake a cikin rayuwata." Ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin danne damuwarta tace"Yanzu akan wane mataki ake kan maganar auran kuma matar taka a ina take nifa bana so kaje ka dauko wacce zata lalata mana zamantakewar mu." Gabansa ne ya fad'i da sauri ya aro dauriya da jarumta ya dora aransa ai ko da wasa ba zai fad'a mata cewar Azima bace sai dai kawai in an daura aure ta gane dama baiyi niyyar had'asu gida d'aya ba yayi niyyar warewa Azima gidanta daban domun samun zaman lafiya. Yace."Zakuji dad'in zama da ita aysha domin itama kamar Safa take bata da hayaniya gata da nutsuwa bama tare zan had'aku da ita ba." Ajiyar zuciya ta saki tace"To Allah ya sanya alkairi." Ya amsa da '"ameen yana jin wani irin kunyarta da tausayinta....Aysha kam daurewa kawai take tana addua cikin ranta tabbas Allah ya jarrabeta da miji mai son matan tsiya to babu yanda ta iya akan yaje ya nemi matan banza gwara yayo auran sun xauna. Da lallashi da banbaki omar ya hillaceta ta amince masa suka kwana suna soyayya babu irin sambatu da ihun! da baiyi ba gogon naku ya rikice har da 'kananun hawaye a gaskiya samu mace kamar ayshan sa sai an tona duk da tana cikin halin damuwa da kuma yanayi na ciki hakan bai hanata ta rikitashi da salonta ba. ***** Mahaifiyar Azima batayi 'kasa a gwiwa ba ta nufi gidan Kawun Azima ta fad'a masa abunda yake faruwa Alhaji Ayuba yaji dadin lamarin dama a 'kagare yake sam baya kaunar ya 'bude ido ya dinga ganin Azima na yawo a gari ita ba budurwa ba ita ba bazawara ba, nan take yace."Zaije gidan Sarki domin a tsaida magana hakika yaji dadin wannan lamari sallama sukayi itama ta fito cike da farin ciki da annushuwa Azima zatayi aure gidan sarauta habaici da sharrin da mutanan gari keyi a kan Azima duk ya kare itama za tayi aure insha Allahu. ***** Washe gari ya kasance ranar babu aiki Saturday yaci baccinsa ya koshi a dakin Aysha don sai kusan karfe goma sha biyu na rana ya fito duk suna zaune a palo suna kallo suka ga ya shiga dakinsa, Safarau ta mike ta bishi dakin....Yana cire jallabiyar jikinsa tace"Nasan dai wanka zakayi ko."!? yace."Kwarai kuwa jikina duk yayi nauyi Ki had'a min ruwa mai d'umi. Toilet din ta shiga ta had'a masa ruwan tana kokarin fitowa ya shiga sai ya rike hannunta ta kalleshi kashe mata ido d'aya yayi yana d'age mata gira sai tasa dariya ta gane abunda yake nufi ya tsirawa bakinta ido tace"Me zanyi maka wai." Harararta yayi yace."Kema kin sani ai."! Tace"Tom cire kayan." A shagwabe yace."Cire gajeran wando babu wahala kece zaki cire min da kanki." Sai ta gyada kanta tana murmushi taje ta matsa masa man goge baki ta mika masa ya fara wanka bakinsa sai da ya gama tukkuna ya shige cikin kwamin wanka ita ta shiga ta fara cud'ashi yana mata wasanni na soyayya kai Omar mayaudari ne yasan duk yanda yakeyi gurin siye zuciyar mace cikin kwamin wankan nan sai da ya gama ya mutsa mata jiki kana ya kyaleta. *** Aysha na kallasu suna dirma gurin karin kummalo ma ya langwa'be wai dole sai ta zauna a cinyarsa ta bashi a baki ita kuma ta'ki aminta saboda tana jin kunyar Aysha, wanda ita kuma ta 'bangaranta take ganin hakan ba wani abu bane a yanzu ta d'auki Safarau a matsayin kanwarta kuma abokiyar zamanta shiyasa dukkanin abunda zasuyi da Omar din a gabanta bata wani damuwa saboda tasan itama idan ta kama hakan zasuyi a gabantam....Idan ma da akwai kishi a tsakaninsu to duka suna kokarin dannewa. Sai da ya gama sangartasa sannan ya mike ya fita kai tsaye Fada ya nufa sai yaci sa'a iyayen nasa ne kawai a cikin fadar yaji dadin hakan ya zauna suka gaisa a nutse yace."Dama ina tafe da wata mahimiyyar magana ne." Duka sai suka mai da hankalinsu kansa, domin suji maganar da yake tafe da ita. [6/3, 9:29 AM] Bintu Novel: 70 Galadima yace."Ka fad'i ko wace irin magana ce Sarki na sauraran ka muma muna sauraran ka da kunnan basira." Omar ya gyara zama kai a kasa yace."Allah yaja mana da ranku ya kara muku lafiya da nisan kwana maganar da nake tafe da ita shine............Omar ya zayyana musu maganar neman auransa na Azima da yanda sukayi magana da mahaifiyarta ya cigaba da cewa yana so ayi komai a gama cikin 'kankanin lokaci." To cikinsu babu wanda maganar ta girgiza sai ma farin ciki da Sukayi Galadima yace."Hakika babu wani bunkice da zamuyi mai tsauri kan mahaifin yarinyar saboda sananne ne a siyasan ce ya bada gudumarwarsa kafin Allah ya dauki rayuwarsa sai dai ita yarinyar da kake nema a kanta zamu tsaurara bunkicenmu idan babu wata mishkila a tare da ita insha Allahu za'a daura maka aure da ita kamar yanda kaso." Waziri yace."Haka shine dai-dai Omar muna tayaka murna ubangiji Allah ya sanya albarka." Omar ya amsa da "ameen." yana jin wani irin farin ciki na ratsa shi. Mai martaba kuwa kana kallon fuskarsa zaka gane yana cikin walwala da farin ciki Hakika ta ko wane fanni yana alfahari da d'ansa Omar tabbas yaci sunansa Sadauki Ya tabbatar da cewar yaronsa zai iya gadar kujerar sa ta mulki saboda a'kidunsa da kuma zurfin tunanin sa yana gani duk namijin da ya iya wakiltar mace sama da d'aya to ba 'karamin jajurtacce bane. *** Ko da ya fito fada kai tsaye sai ya wuce sashen mahaifiyarsa Ita da Faisal ne a zaune a palon kan wata katuwar dadduma suna hira Abdul na cinyarta yana wasa. Ya shiga da sallama a bakinsa da gudu Abdul din ya mike yaje ya rungumeshi shi kuma ya daukeshi yana sumbatar kumatunsa. Faisal yace."Mama wannan yaron ja'iri ne wallahi duba ki gani har ya gane Ubansa." Fulani tayi murmushi kana tace"Af a gayawa Abdul wayo yana sane da kowa a gidanan yasan babansa sarai." Omar na dariya ya karaso ya zauna dashi a jikinsa Faisal ya mika masa hannu sukayi musabah ya gaishe da Fulani ta amsa a sake tana tambayarsa iyalinsa yace."Duk lafiyan su lau." Hira suka shiga yi a tsakaninsu kafin Omar din ya shigo da maganar dake tafe dashi. Fulani tayi shiru tana nazarin maganar ta dago kanta tana kallonsa babu yabo babu fallasa tace"Jarumi gidanka ya soma samuwa da zaman lafiya amma kake nema ka rakitowa kanka aure yanzu shin ko dai matan naka nayi maka wani abu ne."? Murmushi yayi ya dan shafa sumarsa yace."Ko d'aya mama wallahi a halin yanzu babu wacce nake samun matsala da ita dukaninsu muna zaune lafiya mussaman Aysha, kawai ina da ra'ayi had'a mata ne ina so in cika sinnar Annabi Muhammad SAW." Fulani tace"To babu laifi A'ina ka samo yarinyar kuma?" Sai ya hau dawurwura! ta dinga kallonsa cike da zargi tace"Yaya ne naga kana sin'ke kai! karfa kaje ka dauko mana 'yar 'kananun mutane mara tarbiya." Yace."Mama wannan dai yarinya ce nitsatstsiya mai hankali kuma mahaifinta sananne ne a gari kafin mutuwarsa ina ganin baza'a samu wata matsalaba daga gurinta." Ajiyar zuciya ta sauke tace"To Ubangiji Allah yasa za'ayi damu." Ta kalli Faisal tace"To kaga yanda akeyi ko cikin shekara biyu ya had'a mata uku kai ka tsaya shashanci Faisal wai meke damunka ne."!? Sai ya sunkuyar da kansa kasa yace."Afuwa mama nima na kusa aure insha Allah kuma 'yar gida zanyi ina fatan babu matsala." Fulani tace"Wace irin matsala kuma? Ai kawai ka sanar dani a'ina ka samu matar ko can 'bangarena ka nufa ne."? Ya sosa kansa tare da yin kasa da kai yace."Aarifa ce Ta 'bangaran Baba Waziri." Sai ta saki fuska sosai tace."Kayi dace da samun kintsatsiyar yarinya Allah ya sanya za'ayi damu saura wancan shima yazo ya duba cikin dangi idan bai samu a nan ba to sai ya nufi zaria zai samu." Sadauki da Faisal sukayi dariya tace"To ai idan ba haka akayi ba sai ya zauna domin naga kamar ba auran ne a gabansa ba. Hira suka cigaba dayi har Abbas din ya shigo anayi dashi nan ta shigar masa da maganar da ake tattaunawa yace."Shi a yanzu bashi da matsala yana da matar aure a hannu suna dai-dai ta kansu ne. *** To a tsakankanin kwanaki biyu Omar duk ya tsangwami kansa dalili yana ta sauraran kira daga gurin mahaifansa yaji shiru shine ya takure kansa ya rage walwala cikin iyalinsa kullum fuska a daure idan Sunyi magana sai yace su kyaleshi Aysha tunda taga yana wannan iskancin sai ta tattara shi ta watsar dashi yanzu ta kanta take cikinta ya shiga watan haihuwa yau da lafiya gobe babu Safarau ce mai shishshige masa wataran su rabu lafiya wataran kuma suyi kaca-kaca don yanzu itama ta daina raga masa wani abun yanayi take taka masa burki sai ya shiga taitayinsa mussaman idan yana neman biyan bukatarsa. Yau wata biyu kenanan da Maganar auransa da Azima babu wani cigaba ta fannin iyayen nasa don har kawunta Yazo sunyi magana da Galadima yace."Ya bari suna wani bunkice ne idan an kwana biyu zasu nemeshi. haka ya tafi duk gwiwoyinsa a sage. Kullum suna manne a waya idan yaje ofis bashi da aiki sai waya da Azima duk ya wani susuce duk kwanan duniya ana kara rura wutar sonta a cikin zuciyarsa, Wanda ita kuma take samun wannan damar take kara rikitashi tana d'aga masa hankali da kuka kan itafa ta gaji da zuba ido shiru har yanzu Basuyi magana ba Duk ranar da haka ta kasance a tsakaninsu to daga aiki can gidansu yake nufa ya raba dare yana aikin rarrashinta da lallabata, anan take samun damar ciyar dashi kayan asirinta da take yawon kar'bowa babu dare babu rana haka yaje dawowa gida cikinsa a cike da abincin Azima wanda yaji kayan tsubbu Ko kallon Abincin Safarau bayayi idan ta matsanta masa sai yaci sai ya hau kanta da masifa da bala'i......haka ta ta'ba faruwa a gaban Aysha ya dinga falla mata rashin kirki da arziki Aysha tayi bala'in jin tausayin ta sosai wai sai ta tsaya tana masa kuka Girgiza kai kawai take tana jin da ita yayiwa wannan iskancin babu shakka baza su kwashe kalau ba....Tana da can kan kujera ta kira Safarau taje ta zauna kusa da ita shi kuma yazo ya wucesu da key a hannunsa da alama fita zaiyi babu wacce ta tanka masa a cikinsu ya kama hanya ya fita suna kallonsa yana harararsu. Sai bayan ya fita aysha tace"Wallahi ki daina zama gabansa kina kuka Safa domin zaiyi masifar raina ki ni meyasa bayayin wannan masifar saboda bai ga fuska ba, shin dole ne sai yaci abincin da kikace ga abinci yaci yace baya ci ba sai ki rabu dashi ba cikin ki ko nasa, ni ban hanaki kiyi masa girki ba amma wallahi kiyi kokari ki kwaci 'yan cinki da mutuncin ki tun kafin dare yayi miki......To tun daga lokacin Safa ta sanja taku ba komai yake mata ta hakura ba, Akwai ranar da ta'kiyin girki dashi ya saboda baci yake ba sai dai a zubar ya dawo aiki da wuri yace ta kawo masa abinci wannan karon ma a palo sukayi dramar Aysha na zaune turus!!! da ciki a gaba tana kallonsu.....Safa tace"Ni kam banyi girki da kai ba wallahi."! Yace."A kan me? abincin ki ko nawa? ko kuma kece kike aurena da har zaki d'ora tunkuya ki sauke kice bakiyi dani ba okey sai ki shiga kicin kiyi min domin yunwa nakeji yau babu inda zani." Aysha tayi sakare tana jiran amsar da zata bashi aikuwa sai ji tayi tana fad'in"A gaskiya Yayana sai dai kayi hakuri yau ma kaje can inda ka saba ci su baka amma mu nan mun riga mun sauke mun cinye abunmu." Ya fusata iya fusata! dama me neman kuka ne aka jefeshi da kashin awaki ya dinga sirfa bala'i a gidan yana masifa da tashin hankali lokacin Safarau sai jikinta yayi sanyi har tayi nufin zuwa kicin din tayi masa Aysha tace"Ke Safa kizo kiyi zamanki ina dalili kina tsaye a gurun nan idan da tsautsayi zai iya marinki domin ba a cikin hayyacinsa yake ba." Fad'ar wannan magana da Aysha tayi sai fad'an ya dawo kanta"""Dama nasan duk abunda Safarau takeyi min kece kike zugata to sai me! don kun hanani abinci eyeee! sai akayi yaya? don kun hanani na samu nutsuwa daku! Ko yanzu ina da inda zani inci abinci irin wanda nake so kuma bani kulawar data kamata kuje ku ri'ke duk wani abunda ya shafeku bani da ra'ayi."!! ya shige dakinsa a fusace! ya fito cikin shiri! fita yayi ya barsu a gurin suna mamakin Al'amarin. Safarau ta kalli Aysha dake cije bakinta saboda tsananin bacin rai! ta riga ta gama gane abunda ke sashi wannan zafin zuciyar *Maganar Auransa ce* Domin Nanne ta riga ta sanar mata da cewar maganar auran tana a matsayin 'kila wa'kala saboda bunkicin da Galadima ya sanya akayi musu ya nuna musu cewar yarinyar bata da tarbiya shiyasa sukayi masa shiru kan maganar......"Aunty Anya kuwa Yayanmu na cikin hayyacinsa kuwa ki duba kiga abunda yakeyi kamar wani zautacce."! "Lafiyarsa Lau Safa yana so ya huce fushinsa a kanmu ne." "To aunty me mukayi masa da zai dinga yi mana haka.!"? Aysha tayi murmushi me ciwo tace" An hanashi aure shine yake jin haushin mu." Safarau ta ta'be bakinta tace"Aunty meye namu a ciki don Allah? gaskiya lamarinsa sai addau anya ma kuwa wannan yar iskar budurwar tasa tq barshi haka ba kuwa."!? "Safa sanin gaibu sai Allah nima jikina ya soma sanyi da abunda yakeyi wallahi Mu cigaba da zuba masa ido kawai yanzu dai tunda hakane ki cigaba da girkn dashi gudun samun matsala idan yaci shikkean idan baici ba an dai futa hakkinsa." ***** Kwanaki uku ya tsira yana fushi dasu sai ana hud'un ne ya sauko yw dinga raragefe da neman shiri saboda jarabarsa ta ciyo shi ya dinga jan safarau da wasa da dariya dama aysha ko giyar wake yasha ba zai tunkare ta ba saboda yaga ko kallon nahiyar da yake ma batayi. Safa kam ta d'an sakar masa jiki babu yabo babu fallasa ya zauna cikinsu wai dole sai sunyi hira dashi Idan Aysha na magana sai yayi tsilim ya sanya baki Aysha tayi shiru tana harararsa oho!! ko a jikinsa idan ta sake wata maganar sai ya sa baki karshe da haushi ya isheta sai ta mike da kyar ta bar musu gurin....Safarau ma ta mike tayi shigewarta daki....Sai dai ko zama ba tayi ba ya shigo dakin.....Ya dinga yi mata wayo da dubara ya samu ya ra'bi jikinta ya sauke nauyin dake damunsa. **** Ranar Juma'a bayan an sauko daga sallah Omar ya nufi sashen Nanne saboda a lokacin yana da tabbacin Baba Galadima na sashen, Suka gaisa da Nanne cikin mutunci da girmama juna yace."Yana son magana da Galadima Nanne ta shiga ta sanar masa, ta fito tare da fad'in"Kana iya shiga Sai kuci abincin tare." Yace."Nagode Nanne." Baba Galadima na zaune kan wata dadduma gabanshi kwanonin abinci ne kusan guda shida sai lemuka da kayan marmari birjik ya amsa sallamarsa A nutsr yace."Bisimillah *Magajin Sarki!* dake wani lokacin da sunan suke kiransa. Omar ya zauna a nutse yana mi'ka gaisuwarsa Galadima yace."Na riga na san abunda yake tafe da kai kafin mu fara maganar mu fara cin abinci tukkuna."! Omar ba don yaso ba ya sanya hannu da bisimillah ya fara cin abincin....Sai bayan sun kammala cin abincin Galadima ya gyara zamansa a nutse yace."Kazo kaji in da aka kwana akan magabar ko."!? Omar ya risinar da kansa 'kasa. Galadima yace."Hakikanin gaskiya iya bunkince munyi kan yarinyar nan da kake nema kuma mun tabbatar da abunda ke da akwai Omar wannan yarinya bata dace da ta zama matarka ba kuma uwar 'yayanka saboda hujjojin da muka samu masu karfi ne a kanta kaga na farko dai yarinya mutane da dama suna zarginta da cewar ba cikakkiyar macece ba, wato tana yawo 'kasa-'kasa da sunan sana'a tana zubda mutuncinta kaga kuwa wannan bata cancani da ta zama d'aya daga cikin alhalin wannan gidan ba duk da mun shaida da cewar mahaifinta mutumin kirki ne amma wannan ba zai sanya mu muna ganin kashi da rana mu taka ba." Omar ya dinga goge gumin dake tsatstsafo masa a gushi ya dago yana kallon Galadima da jan ido wato idan ya kasance Azima 'batacciya ce to babu shakka 'Yarka ma 'batacciya ce."!!!! Abunda zuciyarsa take ta ingiza shi ya fad'a kenan!!!! Da kyar yace."Ranka ya da'de ni ina ganin wannan ba zai hana aure ba Wallahi duk sharri ne irin na mutane tabbas Tana kasuwanci amma ni a yanda na yarda da tarbiyarta ba zata ta'ba zubar da 'kimarta ba na yarda da yarinyar sosai ranka shi dade wannan duk sharri ne na mutane ina so a bani dama na aureta domin ina ganin kamar idan nayi hakan nayi jihadi ne." Galadima yayi shiru yana nazarin maganar kafin yace."To shikkenan Omar mun amince maka da auran wannan yarinyar domim ba musan abunda yake lullu'be ba Allah ya sanya alkairi cikin lamarin yanzu sai ka fad'i a dadin lokacin da kake so a daura auran insha Allahu ni zan nemi waliyin yarinyar domin mu tsai da magana." Wani irin farin ciki da annushuwa ya sauka a zuciyarsa godiya ya shiga yi yana fad'in"Za'ayi komai a gama cikin sati uku ko biyu nagode Allah ya kara girma." Galadima yayi murmushi tare da fad'in "Babu kalmar godiya a tsakanina dakai Omar hakkinmu ne mu tsaya kai da fata kan lamuranku gabakid'aya Ubangiji Allah ya sanya alkairi a ciki Allah ya tayaka ri'ko." Omar yayi masa sallama ya futa zuciyarsa wasai da farin ciki. Sashensa ya nufa palon shiru babu kowa sai ya dinga mamakin suna ina yau babu hira kenan! ba tare da wata damuwa ba ya zauna cikin kujera wayarsa ya dauko yana sakin wani murmushi na jin dadi Test ya turawa Azima cewar komai ya kammala auransu nan da sati biyu uku don haka ta fara shiri." Kiranta ne ya shigo wayar tashi bai san sanda ya dauka ba....Azima ta dinga murna tana dariyar farin ciki Shima taya ta murnar yake yana wani 'kan'kantar da murya tare da lafewa jikin kujera yana lumshe ido sosai yake sauraran sambatun Azima da take masa...."Nayi maka tanade-tanade masu kyau baby na shirya maka kaina! zan kula da kai zan jiyar da kai dad'in da baka ta'ba jin irinsa ba a rayuwa zan kula da kai domin ina mutukar sonka fiye da kaina!!!! Cikin wata iriyar murya take masa wannan maganar Omar ya shagala da inda yake kawai ya dinga biye mata.....Cikin wannan yanayi Aysha ta fito palon ta same shi...Sai ta zauna kan kujerar dake fuskantarsa tana kallonsa sai wani walwala yake kamar wanda akayiwa albishiri da gidan aljanna....Ganin ayshan yasa ya tsahirta da abunda yakeyi ya dai dai ta zamansa tare da cire wayar a kunnensa yace."Okey zan 'karasa jin tanade-tanaden da kikayi min anjima! bye." Ya kashe wayar yana fuskantar aysha da fuska a sake. Itama kallonsa take babu yabo babu fallasa yace."Gimbiyata ya akayi ina abokiyar taki take ne."!? Shiru tayi masa tana kallonsa yace."Kin san abunda ke faruwa kuwa."? Girgiza kai tayi alamun bata sani ba." Yace."My second wife tace tana mi'ko gaisuwarta gurinku, mussaman keee."! Murmushi tayi tace"Shiyasa naganka cikin walwala da farin ciki ko? komai ya kammala yanzu an daina jin haushinmu ana ganin kamar mune muka hana aure hummm! Allah ya sanya alkairi." Ya amsa da ''ameen." Gimbiya Aysha." Share shi tayi ta tsirawa tv ido ba tare da tana fahimtar abunda ake a tv ba lallai duniya budurwar wawa wai yau itace Omar ke fad'awa baki da baki zaiyi aure lallai idan baka mutu ba kana da shauran kallo. Haka dai ya 'karaci surutan sa ya mi'ke ya fita cike da walwala da farin ciki ya kusa mallakar Azima sarauniyar zuciyarsa. ***** 'Bangaran Azima kuwa shiri takeyi sosai Hasina na tayata A tarihin Azima kaf bata ta'ba aikata zina ba sai mad'igo take d'an ta'bawa shima ba sosai ba wani sa'in ne idan sha'awa ta kamata take biyawa kanta bukata da d'an ya tsanta! *Wa'iya zubillahi!* To wannan ne ya sanya suka shirya ita da Hasina takanas ta kano suka nufi garin Sakwato domin ta samu maganin da zai dawo mata da budurcinta domin ya kankaro mata martaba da daraja a gurin Omar. Sun samu magunguna masu kyau da tsada Azima ta saki kudi sosai suka dauko hanyar gida inda suna sauka Azima ta fara amfani da tarin magangunan matan da ta siyo garin sakwato na matsi dana ni'ima......Kullum sai ya kasance duk sanda suka gama waya da Omar din saboda tsabar bukatuwa da yanayin yanda magungunan ke tasiri a jikinta yasa bayan sun gama waya babu dare babu rana sai ta tusa d'an ya tsanta a cikin headquarter d'in ta sosai ta kwakule tas! har sai ta samu ta kawo sannan take hakura, *Ubangiji Allah ka kiyashe mu da ta'bewa* 'Bangaran Gidan Sarki kam shiri suke sosai dangane da auran dalili bikin auran ya kasance guda biyu dana Faisal da 'yar gidan Waziri shiyasa komai ya dagule. Saura sati daya d'aurin aure Ashiru da Yunusa suka dinga shiga da wasu manya manyan jakuna na fata sai da suka shida da guda ashirin da hudu suka jere a palo kana gogon naku ya shigo ya tadda su Aysha na bin jakunkunan da kallo, Kishi a ma'kare a zuciyar Safarau wato har gida ya kawo musu kayan lefan sa to meye amfanin abunda yayi. Ya tsaya kansu hannunwasa duka cikin aljihu yace."Iyayen gida gashi ku duba ku gani ko akwai abunda ake bukata sai na sanya a siyo." Safarau ta kalleshi da jan ido tace"Haba Yayana wannan ai rainin hankali ne kayan ma sai ka kawo mana mungani ba zaka barmu muji da abunda ke damun mu ba ka duba fa kaga halin da aunyna ke ciki haihuwa ko yau ko gobe." Yace."Daga abun arziki sai fad'a Safa Allah ya huci zuciyarku wannan akwatinan ba na kowa bane naki ne ke da Aysha ko wacce ta dauki set d'aya." Aysha tace"Babu albarkacin wata 'yar iska da zanci kai kasan ba rashin suttura nake ba ka kwashe kayanka bana so." Safarau tace"Ni haka wallahi bana bukata." Ransa a 'bace yace."Meye amfanin wannan abun da kukeyi? ke Safa na lura yanzu zaman Aysha kikeyi a cikin gidan nan duk umarin da ta baki shi kikeyi to billahillazi ki kiyayeni ki shiga hankalinki dani! kema duk kin bi kin zama wata shashasha Shin kishi hauka ne? ko kuma akanku ka fara aure."!!!Fad'a sosai yake zazzaga musu aysha ta zabga masa wani matsiyacin tsaki ta mi'ke zata bar gurin Wuf!! ya ri'ke hannunta yana huci! suka had'a ido da ita....Sai ya sassauta ri'kon da yayi mata ganin yanayin da take ciki ya ta'bashi Ayshansa duk ta koma wata iri cikin jikinta ya kalla sai ya sakar mata hannu ta kama hanyar dakinta. Fushinsa ya huce kan Safarau ya dinga zabga mata rashin mutunci...Ta mike a guje tana gurshe'ken kuka ta shige d'akinta Hijab dinta ta zaro ta fito a gigice ta kama hanyar fita kafin ma ya ankara tuni ta bude kofa a gaggauce ta fice! ya mike da azama ya bi bayanta Sashen Fulani ta nufa sai ya rufa mata baya. [6/4, 10:35 AM] Bintu Novel: 71 Inda Allah yasa harabar gidan babu jama'a sosai da a yanda safarau ke sauri tana goge hawaye tilas wasu su fahimci abunda yake faruwa.... to sai Allah ya rufa asiri jama'ar da suke kai kawo a harabar gidan basu da yawa kuma hankalinsu duk ya dauke gurin ayyukansu hakan ya bata damar isa sashen Fulani cikin wani irin yanayi na damuwa da tashin hankali. Cikin damuwa Fulani ta gyara zamanta tana kallon Safaraun dake wani irin kuka gwanin ban tausayi tace"Safarau kiyi shiru ki fad'a min abunda ke faruwa kin tayar min da hankali wallahi bana kaunar wannan hawayen naki idan wani abu mijinki yayu miki ki fad'a min ni a matsayin uwa nake a gurinki zan magance miki matsalarki." Ta d'ago kanta tana kallon Fulani tana kara jin kaunar matar a cikin zuciyarta hakika bata da abunda zata saka mata dashi komai na rayuwa ta yi mata tunda tazo gidan bata barta tayi kukan rashin iyaye ba sai ta dinga tunanin me yasa ma tazo zata d'aga mata hankali yana da kyau duk wani abu da Omar din zai mata ta hakura ta khaleshi don darajar mahaifiyarsa......Tana tsaka da wannan tunanin ya shigo da sallama Fulani ta amsa masa babu yabo babu fallasa jikinsa a d'an sanyaye ya zauna yana mika gaisuwarsa ba tare da ta amsa ba tace"Me yake faruwa ne ? Safarau ta shigo tana kuka ina fatan ba kaine kayi mata wani abun ba." Shiru yayi domin bashi da tacewa. Tace"Shirun ka ya nuna min cewar kaina silar zubar hawayen marainiyar Allah, to kafin na yanke hukunci ina so in san abunda tayi maka ka sanya ta cikin damuwa." Sai ya sake yin kasa da kansa cikin jin kunya sai dai yayiwa safarau karya amma shi tunda suke bata ta'ba yi masa laifi ba. Cikin 'bacin rai Fulani tace"Kai nake saurare Omar." Yace."Mama girki takeyi ta hanani don nayi magana shine laifi." Fulani tayi jim! tana nazarin maganar ta kalli Safarau tace"Hakane kina girki kina hana mijinki."? Safarau tace"Eh hakane Mama." cike da mamaki Fulani tace"To kan wane dalili kike aikata haka." Sai wasu zafafan hawaye suka shiga zubo mata tace"Mama yau kusan wata biyu da kwanaki kenan idan mukayi abinci baya ci kullum zan aje masa haka zan dauke ya lalace bai ci ba, to shine na daina a je masa abinci saboda lalacewa yake. Fulani tace"Omar kaine baka da gaskiya saboda 'barna sai ayi abinci da kai a ajiye maka ka'ki ci kuma saboda isa kayi fad'a wannan ba dai-dai bane to tukkuna ma ina kake cin abinci kai da kake da iyali sai ka bar nasu kaje kaci a waje."!? Sai ya fara kame-kame Fulani tace"To kar in 'kara jin wata 'baraka ta fito daga cikin iyalinka shin kai ba abun alfaharinka bane kawunan matanka sun had'u mai zan sanya kai ka dunga cusguna musu shin ko don za kayi aure shine kake kokarin sauya d'abi'a."? Omar yayi shiru da kai 'kasa bashi da bakin magana. Fulani tayi masa fad'a sosai da sosai bai ta'ba ganin 'bacin ran mahaifiyarsa ba sai yau akan kuma safarau dole ya kiyaye domin idan akwai abunda ya tsana a duniya bai wuce ganin 'bacin rai a fuskar mahaifiyar tashi ba. Fulani ta kalli Safarau tace "Ki goge hawayen ki kinji ko In dai ina raye a duniya ba zakiyi kuka da takaici ba duk wani abu in da yayi miki idan bai gamsheki ba kiyi maza ki zo ki fada min insha Allahu zan magance miki matsalar ki." Safarau ta goge fuskarta sai yanzu zuciyarta tayi sanyi tace"Nagode Mama Ubangiji Allah ya kara girma yaja kwana." Sallama tayi mata ta futa shi kuma Omar din ya zauna gefanta yana sake rarrashinta baya so ta dalilinsa ta sanya bacin rai a ranta shiyasa sai da ya tabbatar da ta gamsu da rarrashinsa sannan ya yi mata sallama ya fita. **** To a tsakankanin kwanaki biyun da suka gabata Omar ya dai-dai ta ya rage abunda yake musu yanzu hankalinsa ya dauke gurin sabgar bikinsa da ya kasance saura kwanaki hudu masu zuwa. **** Yana tsaka da aiki Akande Ya shigo ofis din nasa suka gaisa yace."Ina fatan ka samu labarin abunda ke faruwa ."!? Omar yace."Me yake faruwa ne." ? Akande yace."Ranar Monday me zuwa zamuje Togo bud'e sabon company mu na sarrafa Kayan abinci Kuma shugaba yace."Kaine zaka jagoranci tafiyar saboda idan da kai komai sai yafi tafiya dai-dai sannan baza mu dawo ba sai komai ya dai-dai ta company ya fara aiki tukkuna." Omar yasha mur!! yana kallo Akande yace."Shin wai me yasa Yalla'bai yake yi min hakane? kana sane da cewar yau saura kwanaki uku daurin aurena kuma zai shirya tafiya dani duk yawan ma'aikatan dake company nan dole sai ni nifa nagaji wallahi ko wace irin tafiya sai ace dole sai dani gaskiya wannan karon dole ne in shigar da korafina kan wannan al'amarin zan iya aje aikin wallahi." Akande yace."Haba Oga Omar ai saboda kwazonka da jajurcewarka ya sanya Yallabai ke son sanya ka cikin al'amari yasan idan ka sanya hannu kan al'amarin zai fi tafiya dai-dai nima na fahimci dalilin da ya sanya Yallabai din ya kasa fad'a maka maganar baki da baki saboda yana jin nauyin fad'a maka yasan cewa daf kake daka angwance amma ni ina ganin babu matsala ai idan an daura aure ranar juma'a ranar litinin sai kawai mu wuce tare da iyalinmu kai ka dauki amarya kawai mu wuce tare ko yaya kace."!? Ajiyar zuciya ya sauke yace."Zan duba maganar ka abokina."! Akande yace."Yawwa ko kaifa kasan Yallabai na mutukar sonka dalili kenan da ka taka wannan matsayin da kake kai a wannan company nasan kana sane da d'umbin jamar dake maka 'bakin ciki da hassada kan baiwar da Allah yayi maka da yanda yallabai ke karrama ka shine dalilin da ya sanya nake so ka basu kunya domin idan ka bujire to dama su haka suke so bukatar su ta biya." Omar yace."Kar ka damu Akande duk nasan abunda ke faruwa a wannan masana'antar kawai nasa ido ne ina kallon kowa kuma magana ta wuce insha Allahu na amince da tafiyar." Akande ya mike tare da mika masa hannu yace."Ni zan koma ofis." Sallama sukayi ya fita shi kuma ya cigaba da aikin dake gabansa. **** Sai yamma li'kis ya shiga masarautar domin sai da ya tsaya suka tattauna da Yallabai Aliko kan tafiyar sannan ya nufo gida cike da nasarori a rayuwarsa. Kai tsaye d'akin Aysha ya nufa jikinsa duk a sanyaye kwana biyu kawai idan ya tuna da ita sai yaji gabansa ya fad'i sai ya fad'i kalmar innalilihi sannan yake samun sassaci......Tana zaune kan sofa da wata 'karamar loptop a cinyar ta kallo take na film din barkwanci na Marigayi Rabilu Musa Dan Ibro shi da Marigayiya Aisha d'an kano, Dariya take ti'kawa yanzu babu abunda ke d'ebe mata kewa sai irin wannan fina finan....Tana dariya ta amsa masa sallamarsa ya karaso inda take zaune yana le'ken abunda take kallo yace.''Wai ke bakya gajiya da kallon wannan haukan ki zauna kina ta dariya aysha kamar wata shashasha." Tace."Don dai baka tsaya ka kalli film din ba wallahi kai ma sai kayi dariya yace."Yau dai zan tsaya na kalli film din nan inga abun da kikewa dariya a ciki." Loptop din ta kashe ta mike tsaye da kyar! sai ya riketa yana d'an hararata yace."Ina zakije aysha ke bakya tausayawa kanki ko."!? tace"Nasan wanka zakayi shine zan had'a maka ruwa." Yace."Nagode Aysha kije ki huta zan had'a da kaina." Sai ta koma ta zauna da kyar! tana ya mutse fuska yini guda haka take fama da ciwoka 'kafafu mara baya kwankwaso da dai sauransu....Ya fito daga toilet daure da babban towel dinta da karamin a hannunsa yana tsane jikinsa yace."Aysha lokacin haihuwar ki yayi har ya gota baki haihuwa ko dai zamu koma gurin Dr Rakiya ne."!? Girgiza kanta tayi tace"Dama yana haka ai ko mutum ya 'kara lokaci ko kuma mutum ya rage lokaci babu gurin da zamuje insha Allahu zan haihu idan lokaci yayi.'' Yace."Bana son ganinki da wannan 'katon cikin wallahi.....Murmushi tayi tace"Duk abunka baka kaini ba domin ni ajikina yake cikin yau yini nayi da ciwon mara inaji ma haihuwa zanyi."Yace."Allah yasa Aysha Allah ya rabuku lafiya."ta amsa da "ameen." Yace."Wai duk babu rigunana ne a dakinki aysha." ? Tace"Gaskiya babu domin idan an kawo wanki ina kai maka su dakinka bari in dauko maka." Da sauri yace."Zauna bari na dauko da kaina." Sai ya fita daure da towel din a jikinsa....Itama mikewa tayi tabi bayansa, Safarau na tsaye a bakin daining tana gyarawa taga ya fito haka gashi dama tubarkallah ya kara 'kiba da girma sai wani motsi jikinsa yake dariya ce ta kusa kufce mata ta 'kunshe bakinta tana kallonsa ya kalleta tare da girgiza kansa ya shige dakinsa. Sai suka fashe da dariya ita da Aysha dake kokarin zama kan kujera....Safarau tace"Wai!! tubarkallah mutum sai kace yana cin 'karfuna jiki duk a murd'e! humm! Aysha dai shiru tayi ita kad'ai tasan abunda ke damunta......To ko da ya fito ma bai tsaya ba sai kawai ya fita domin daf ake da a kira sallahr magariba. ***** Washe gari ya kasance saura kwana biyu daurin aure gidan ya dan soma hargitsewa da jama'a sai hada hada ake da shirye shirye ranar kuma Aysha ta tashi da wani irin ciwon mara da ciwon baya ga kafafu sun ri'ke da kyar take tafiya shiru tayi bata fad'awa kowa ba ta dinga daurewa har sai da gwaggo ta shigo da yamma ta fahimci nakud'a takeyi a fakaice tace"To idan taji ciwon yayi tsanani tayi maza tayi musu magana tace"To zatayi." Omar kam ai hankalinsa ya dauke sai shige da fice yake sam bai gane halin da take ciki ba ya shigo dakinta yana neman a gogonsa neman duniya ba'a ganshi ba dakinsa ya nufa domin ya duba nan ma babu sai ya nufi dakin Safarau sai kace jaraba kamar shi kadai ne agogonsa....Tare suka dunga neman agogon da Safarau basu ganshi ba. Aysha ma ta kokarta ta shiga dakinsa lokacin yana dakin Safarau ta fara bunkicen neman agogo wata loka ta bu'de tana dubawa a take ta ciro wasu katikan d'aurin aure da sukayi masifar daukar hankalinta ta kurawa katin ido tana kallo. _Mai girma Sarkin Kano Sarki Salisu Abdullahi Na farin cikin gayyatar 'yan uwa da abokanan arziki daurin auran 'yayansa wanda za'ayi ranar Juma'a 5/7/2005 Za'ayi daurin auran cikin gidan Sarki da misalin karfe biyu da rabi bayan sallahr juma'a_ *UMARUL FARUK SARKI SALISA* DA *AZIMA AMBASSADOR ILIYASU* *FAISAL SARKI SALISU* DA *ARIFA WAZIRI ABDULLAHI* Wani irin kyarma! jikinta ya hau yi sai ta kasa tsayuwa da kafafunta ta zube a gurin gumi sai yanko mata yake a take taji wani irin jiri na d'ibar bakinta ya bushe 'kam! sai 'kakalo miyau takeyi babu hali domin ma'kogwaronta ya riga ya gama bushewa katin daurin auran kawai take ta kallo tana jin yanda kanta ke wani irin bugawa da mugun karfi.....Cikin wannan yanayi ya shigo dakin ya same ta sam bai lura da halin da take ciki ba ya wuce kan mirror dinsa yana kara dubawa tare da fad'i sai kace "Almara Aysha na aje abu da hannuna nazo ina nema.'' Shirun da yaji tayi ne yasa ya juyo yana kallonta ganin halin da take cikine ya sanya gabansa ya fad'i da sauri ya kalli abunda yake hannunta yaji wata iriyar fargaba ta kamashi 'Karshen tika tiki tik!!!!! Aysha taga abunda yake ta 'boyewa rashin abun fad'a ne yasa ya kama hanya zai fuce daga d'akin.....Cikin wani irin zafin nama! ta mi'ke tsaye! jikinta na kyarma!!! ta tunkareshi da katin daurin auran a hannunta yana kokarin bude kofar ta doke hannunsa....A sha'ke! tace" Wannan katin d'aurin auran waye."!? Ya kar'ba yana dubawa tamkar me neman wani abu a jiki ya d'ago kansa da kyar yace."Nawa ne."? Kafin yayi aune! ta yanka masa wani bahagon mari!!! Tana wani irin huci!!!!! taci kwalarsa wani irin karfi yazo mata a lokaci tace"Ni zakayi wa haka ko? ni zaka cuta ko! Allah ya isa tsakanina da kai! Allah ya isa!!!!! ta fad'a da wani irin sauti!!!! hankalinsa ya tashi matuka Aysha ce ta mareshi tabbas da ba don cikin dake jikinta ba da sai yayi kasa-kasa da ita a gurin sai yayi mata dukan da bai ta'ba yi mata irinsa ba. Yana wani irin huci! ya fuzge hannunta dake sha'ke da wuyansa ya tureta dan saura kad'an ma ta fad'i saboda yanda ya sa mata karfi ya bude kofar dakin ya fita.....Ta biyo bayansa a gigice ko nauyin cikin jikinta ba tayi wani irin zagi take masa na "Idan ka cika kai d'an uwarka! da ubanka ne! ka sakeni! macuci Azzalimi na gama auranka."!!! Wuyan rigarsa ta ri'ke tamau! yayi yayi ya cire ya kasa, Safarau ta fito taga halin da ake ciki sai ta tsorata mutuka don ganin yanda siffofin ayshan duk suka sauya ga Omar din ya tsaya kawai yana kallonta tana zaginsa ya kasa kata'bus!! tazo tana kokarin cire hannunta daga wuyansa murya na rawa take cewa" Haba Aunty Aysha me yayi zafi ke dashi haka! karfa ki manta mijinki ne a tsakaninku babu haka aunty aysha komai yayi miki kiyi hakuri don girman Allah ki daina cewa ya sakeki."!! "Safarau wallahi tallahi yau sai wannan d'an iskan mutumin ya sakeni gwara na kare rayuwata a haka kan in zauna dashi dama tuntuni na fad'a masa ko ni ko Azima to tunda ya za'bi Azima a kaina sai ya sakeni."!!! Safarau gabanta ya yanke ya fad'i! " cikin inda inda tace"Aunty ban fahimci maganarki wacece kuma Azima bayan tuntuni an riga an rufe shafinta." ''Ke da Allah yi mana shiru shashasha kawai ta ina aka rufe shafin Azima to bari kiji gobe kina tare da ita a cikin gidanan a matsayinta na matar mijinki." Jiki a sanyaye Safarau ke kallon Omar yana tsaye idanunsa sunyi jawur kamar gauta tace"Yayana da gaske Azimar zaka auro mana." ? Dauke kansa yayi ya ma yar kan Aysha a kufule yace."Wallahi Aysha idan baki cika min wuya ba ranki zai 'baci mara hankali kawai wacce bata san ciwon kanta ba wai da kike wannan abun kin isa ki hanani nayi abunda nayi niyya ne? a da na janye auran Azima daga baya Allah ya bijoro da al'amarin ke baki isa ki hanani na raya sunna ba." Tace."Ka gama magana babban munafiki maciyin amana ai bance kar ka aureta ba ka aureta amma ka saki Aysha yanzu."!!! Da karfi ya fuzge hannunta ya kama hanya zai futa ta bishi a guje!! ta baya taci kwalarsa har sai da ya jiyo hankali a tashe tace"Wallahi sai ka sakeni zaka futa." Omar ya dinga zufa yana gargadinta ta sake kar ta kara furta kalmar saki.....Aysha idanunta sun rigama sun gama rufewa zaginsa take ta uwa ta uba....Wanda yayi dai-dai da shigowar Baba Galadima Nanne cikin palon lokacin ne ita kuma ta kara rike masa kwalar riga tana wata girgiza tace"Idan ka isa kai haifaffe ne cikin Uwarka da Ubanka to ka sakeni a yanzu."!! "Innalilihi Wa'ina ilaihi raji'un!!!! Baba Galadima da Nanne sukayi sak! suna kallon d'iban albarkar da 'yarsu takeyi.......Cikin wani irin yanayi na 'bacin rai Galadima ya 'karasa inda suke tsaye wanda ganinsa bai sanya Ayshan ta dawo hayyacinta ba....Ya kalli Omar rai a 'bace! yace." Saketa kamar yanda ta bukata."!!! Omar ya d'ago jikitattun idanunsa yana kallon Galadiman dake tsaye a kansu, sai kawai bakinsa ya hau motsi! Galadima ya buga masa wata iriyar tsawa tare da fad'in "Nace ka saketa kamar yanda ta bukata ka nuna mata kai d'in haifaffe ne cikin Uwarka da Ubanka!!!Nanne ta 'karaso gurin da sauri baki na rawa zatayi magana! Ya d'aga mata hannu tasan halin mijinta sarai bai iya 'bacin rai ba shiyasa ma ba sosai take fad'a masa abubuwan da Ayshan keyi ba take barin abun cikin ranta don da ya sani da tuni aysha ta gane bata da wayo.....Gefe ta koma tana sharar hawaye shin wannan masifa dame tayi kama. Omar ya dinga dawurwara yana ya'ki da zuciyarsa tamkar wanda ake rurawa wuta ake ingizashi yace." Aysha kije na sakeki saki d'aya!!! Safarau ta kwallara wata razananniyar 'kara ta dora hannu aka tana kuka tare da fad'in "Wallahi nima sai ka sakeni!!! Galadima kam najin Omar ya ambaci kalmar saki sai ya kama hanya ya fita abinsa.....Aysha ta cika masa kwalar riga tayi wuri-wuri! tana kallon palon Can ta hango Nanne kan kujera kanta a 'kasa, sai d'akin ya soma juyawa da ita yayinda gunjin kukan Safarau ya dinga ratsa kwakwalwarta sai ta zube a gurin wani irin mahaukacin jini ya yanke mata. Safarau tayi kanta a guje ta rungume tana wani irin kuka na fitar hankali "Aunt Aysha ki tashi innalilihi wa ina ilahi raji'una yau mun shiga uku! Allah ka kawo mana d'auki wayyo Nanne kizo kiga Ayshanki kar ta mutu."!!! Tana wannan maganganun tana tatta'ba Ayshan.....Nanne ta mike jikinta a sanyaye ta kama hanya zata futa daga palon wani irin sarawa kanta yake da ta san abunda zata gani kenan da bata shigo ba Gwaggo ce ta sanar mata da cewar ayshan babu lafiya dalili kenan da ya sanya ta lalla'ba Mijin nata suzo su duba jikinta kuma sun tadda tashin hankali....Ita wani irin yanayi takeji a jikinta mara misali....." Nanne kar ki tafi ki dawo Ayshanki tana cikin halin taimako Nanne ki dawo."! Safarau ke wannan maganar tana ihu!! Nanne bata jiyo ba ma ballanta ta dawo ta fice cikin yanayi na tashin hankali da rashin makama. A gigice ta mi'ke tana kallonsa yana tsaye 'ki'kam! a kansu zai had'a zufa yake tace"Idan wannan baiwar Allah ta mutu kaine sila Wallahi banta'ba tsammanin haka kake ba sai yau nima nayi nadamar auranka."!!! tana gama maganar ta kama hanyar futa. Omar ya zube gaban Aysha dake kwance cikin jini! ya d'aga hannunsa yana dubawa tamkar yana neman wani abu fuskarta ya tsirawa ido, sai ga hawaye a fuskarsa tattaro ta yayi ya rugumeta 'kam! 'kam a jikinsa yana wata iriyar shashshekar kuka......sai sumbatar fuskarta yake da kumatunta duk ya rasa ma me zaiyi hawaye sai fita yake a idonsa in banda ambatar sunanta babu abunda yakeyi "Ayshana na janye wannan sakin da ya ratsa a tsakaninmu dake na mai dake dakinki kiyi hakuri ki zauna dani da halina nace miki babu wata 'ya mace da zata kaiki matsayi a gurina aysha me yasa kike min haka!? me yasa bakya yarda dani Aysha kin jawo mana shiga matsala! innalillhi wa'ina ilahi raji'in!!! Ya dinga nanata kalmar yana shashshekar kuka gashi ya rungumeta 'kam-'kam a jikinsa cikin wannan hali Fulani da gwaggo sula shigo suka same shi. Gwaggo ta dauko ruwa mai sanyi ta fesa a fuskarta ganin nuffashinta ya dan dawo ya sanya Fulani ta umarceshi da ya daukota su wuce asibiti. Ya ciccibeta cikin rashin karsashi gami da karyewar zuciya suka fita a wannan lokacin Omar ji yake zai iya hakura da komai mutukar ayshansa zata rayu. Kai tsaye asibitin Malam suka nufa ko da suka isa cikin gaggawa ma'aikata suka fito da ayshan suka dorata kan wani gado emagency aka nufa da ita likitici kusan biyar a tsaye a kanta domin ceto rayuwarta. Dr Hamisu wanda ya kasance d'aya daga cikin likitocin dake duba iyalin gidan Sarki ya fito yana goge fuskarsa Omar yaje gefe ya fad'a masa abunda ke da akwai Hannu na rawa ya kar'bi takardar ya sanya hannu Dr Hamis ya koma cikin dakin cikin gaggawa suka shirya aysha domin yi mata Cs saboda ta riga ta gama galabaita ba zata iya haihuwa da kanta ba......Cikin ikon Allah da nasara suka samu nasarar ciro kawawan yara duk mata masu kama da junansu wasu narse dake tsaye a gefe suka fara aikinsu na gyara yaran....Sai da komai ya kammala sannan Dr Hamis ya fito yayi musu albishir cewa ta haihu an samu twins duk mata, Omar ya kalleshi da jajayen idanunsa yace."Ya jikin mamansu." ? Dr Hamis yace."Alhamdullhi tana bacci yanzu sai zuwa dare idan ta farka insha Allah zata tashi garau! sai ya sauke ajiyar zuciya ya mike ya bar gurin can wani guri ya nufa cikin asibitin ya zauna yana kukan zucci wanda har sai da ya fito fili ya ciro hankici yana tsane hawayen fuskarsa shin wai wace iriyar kaddara ce ta rikito musu shi da aysha ne? me yasa bai hakura ya zauna da ita da halayenta ba, to wai shin ma meye dalilin da ya sanya ya nace lallai sai ya auri Azima meye abunda ya burgeshi a tare da ita!! to duk wad'an nan amsoshin bashi da mai bashi amsarsu sai kawai ya mike ya hau zaga gurin yana tunanin mafita.[6/5, 10:52 AM] Bintu Novel: 72 Yana tsaka da zagaye gurin wayarshi ta fara ruri sai ya share bai dauka ba har ta gaji ta katse aka dinga kiran wayar kamar babu gobe tilas tasa shi fito da wayar daga aljuhunsa yana dubawa dama sai da ya tsammaci ita ce ya dauka tare da kara wayar a kunne. Ajiyar zuciyarta yaji kafin narkakkiyar muryarta ta fara magana. "Haba Yalla'bai laifin me nayi kuma inata kiran waya ka'ki d'agawa idan nayi laifi ayi hakuri." Koda jin muryar Azima sai ya rikice murya na rawa yace."Azima bana cikin nutsuwa ne kiyi hakuri Aysha na asibiti a halin yanzu anyi mata aiki an ciro tagwayen yara yanzu haka muna asibiti." Sai ta sake narke muryarta gwanin tausayi tace"Ayya Allah Sarki 'kawata kace ina gaisheta da kyau kafin nazo dubata." Yace."Karki damu in ta dawo hayyacinta zan fad'a mata." Tace."Shikkenan yanzu zuwan naka ya ruguje ko gani na shirya tsaf kai nake jira." Yace."Kiyi hakuri a yanzu dai bani da nutsuwar da zanzo gurinki muyi wata magana koma meye da akwai ki bari sai Allah ya kaimu i war haka ina tunanin kin zama matata." "Shikkenan." kawai tace ta kashe wayar....Hasina dake gefanta a zaune tace"Wai me yace miki ne."!? Azima ta ciji d'an yatsanta cikin takaici da jin haushi tace"matarsa ce ta haihu shine ya manta dani yana can yana rawar jiki a kanta humm! baki ga ma kafin ya dauki wayar tawa ba sai da yaga dama anya ba sai nayi wani abu kan aysha ba." Hasina tace"Kece ai tuntuni nake fad'a miki cewar ba shi kadai zaki mallake ba har da ita shegiyar tunda dai kin fuskanci yafi sonta to me zaki tsaya jira da ita." Azima tace"Ki bari tukkuna na shiga daga ciki idan naga al'amarin babu sauki wallahi sai nayi maganinta yanzu ni takaicina wannan lemon dana had'a masa shikkenan anyi asara kuma ya kwana lalace za'ayi." Hasina tace"Ki sanya a firji kawai ko kankara yayi sai ki dauko shi kisa masa ruwa kin san dai ba xakiyi asarar kudinki ba kuma wasu malaman ba azubar musu da magani idan kinyi haka mybe duk wani shiri da kikeyi a kansa ya ruguje gwara ki san yanda zakiyi yasha lemon nan." Tace."To ko muje asibitin ne da sunan munzo duba ayshan sai in jashi in bashi yasha lemon." Hasina tace"Ki dai bari gobe tayi idan an daura aure ai dole yazo inda yake ke kuma sai ki aikata aikinki." Tace."Shikkenan haka za'ayi kawar arziki." Tafawa sukayi suna kyalkyala dariya. **** A hankali ta bud'e idonta ta dinga bin dakin da kallo dishi-dishi take ganin iyayen nata a tsaye a kanta ta d'an waiwaya gefanta Safarau ce a tsaye ta 'kura mata ido hawaye sai kwaranya yake a fuskarta, hannu ta mi'ka a hankali ta kamo nata hannun ta ri'ke tamau! safarau ta matsa sosai kusa da ita.....'Daya gefan nata ta kalla sai ta ganshi 'ki'kam! a tsaye ya hard'e hannuwa a 'kirji yana kallonsu. Da sauri ta d'auke kanta wasu zafafan hawaye suka shiga zubo mata. Fulani da gwaggo suka 'karasa bakin gadon suna mata sannu kai kawai take iya d'aga musu tana nuna musu cikinta da hannunta bakinta duk ya bushe saboda tsabar wahala da fargaba duk abunda ya faru ya shiga dawo mata daki-daki! Gwaggo tace"Ki kwantar da hankalinki aysha kin haihu lafiya kin samu yaranki 'yan mata masu kyau da lafiya kamar ki yanzu abunda ke gabanmu shine samun lafiyarki." Sai ta bud'e baki da kyar tace"Gwaggo gwara min mutuwa da wannan rayuwa."!!!! 'Dakin yayi tsit!! kowa na sa'ka abunda ke ransa....."Kaico! kaico Gwaggo me yasa na kasa Hakuri ne! gwaggo kullum sai kunyi min nasiha nayi hakuri da rayuwa! Gwaggo da inga wannan rana gwanda Allah ya d'auki raina na huta."!!!!!!! Sai ta fara shashshe'kar kuka tana tari tare da ri'ke ciki. Safarau tace"Aunty ki daina kuka akwai matsala akwai damuwa a ciki kina cikin halin ciwo ba'a son motsi 'kwakkwara a tare dake." Tana kuka take maganar Aysha kam tari ta cigaba dayi ma'kogwaronta ya wani bushe ruwa kawai take so tasha. Fulani ta kalleshi da jan ido yayi wani sakare a tsaye kamar wani sakarai tace"Kayi tsaye kan mutane malam mara tunani da sanin ya kamata kaje ka kira likita wannan tarin da take kar ya tsanatsa yazo ya magance shi." Ya kama hanya ya futa salau-salau!! aysha har ya fita idanunta na kansa tana ayyana abubuwa da dama a tare dashi Wai Saki!!! ita abun ma mamaki yake bata. Tare suka shigo da Dr Hamis yaga halin da take ciki ransa yayi masa rashin dad'i don dai duk sun fi karfin yayi musu fad'a ne yasa yace."Yana so suje waje zuwa anjima sa dawo." Hakanan suka fita Fulani tana takaici da jin ciwon abunda yaron nata ya aikata. Dr ya shawo kanta da kyar ta daina tarin sai dai kirjinta na harbawa sosai ya duddubata a nutse ya kalli Omar din yace."Akwai damuwa tare da ita yalla'bai yana da kyau a dinga kiyaye abunda zai tayar mata da hankali a irin wannan lokacin babu abunda take so sai kulawa da rarrashi." Omar ya sauke ajiyar zuciya mai zafi ya furzar da huci daga bakinsa yace."Dr Insha Allah za'a kiyaye.....Idanunta ta bude wanda sukayi mata nauyi sosai tace"Dr Bani ruwa insha." Yanda ta fad'i maganar dole ka tausaya mata Dr Hamis yace."Kiyi hakuri Madam zaki sha ruwa amma ba yanzu ba." Murya a hard'e tace"Sai yaushe kenan." ? Yace."Nan da wani lokaci kankani." Lumshe idonta tayi kawai tana kalato miyau da kyar tana had'iyewa a wannan ga'bar tafi bukatar mutuwa da rayuwa shiyasa take addua kan Allah ya dauki ranta ta huta da bakin ciki. Tana jin sanda aka bude kofa aka fita daga dakin batayi yunkurin bude idonta ba sai da taji hucin numfashin mutum akanta sannan ta bude ido ta sauke kansa fuskarsa daf da tata....le'bansa ya kai saman goshinta ya sumbata kana ya zauna gefanta had'e da ri'ke hannunta guda duk ya wani susuce ya koma tamkar maraya Ta dinga kallonsa yayinda hawaye ke zirara ta gefunan idanunta bakinta sai motsi yake tana so tayi magana amma ta kasa saboda rashin abun fad'a. "Aysha."!!!! Ya ambaci sunanta can cikin ma'koshi!! dauke kanta tayi a hankali tana kokarin cire hannunta daga nasa. Ya sake kiran sunanta cikin wata iriyar murya mara amo " Aysha! Na maidake d'akin ki kimin afuwa kinji ko duk abunda ke faruwa a tsakanina dake da zamantakewar mu akwai sharrin shaid'an da kuma rashin hakuri na fad'a miki babu wata mace a gabana data zartaki tsautsauyi da kaddara suka sanya na datse igiyar aurena guda daya dake kanki da kuma bin umarnin Baba galadima Aysha nace na mai dake dakinki ina so ki sanya a ranki dani dake mutuwa ce zata rabamu."! Jinsa kawai takeyi ba tare da tana fahimtar sambatun surutan da yake mata ba dalilin baccin da ya fara cin karfinta....Shi kuma bai gane ba sai surutai yakeyi mata da bada hakuri amma har yanzu bai furta cewar ya hakura da auransa ba. Sai da ya lura tayi bacci sannan ya mike da kyar ya futa daga d'akin! kana kallonsa a lokacin sai ka dauka sabon mahaukaci ne saboda rashin nutsuwa yana fita iyayen nasa suka bishi da kallo mussaman Fulani girgiza kanta kawai takeyi cikin ranta kuwa bata ganin laifin kowa sai nashi a ganinta duk shine ya jawowa kansa shiga wannan matsala domin dai itama bata san abunda ke faruwa ba sai da gwaggo ta sanar mata irin dauki ba dad'in da ake ta fama sannan ta sani hakika abunda Omar yayiwa aysha sam bai kyauta ba kuma dole ne itama ta zauna taja kunansa idan da hali ma ya fasa auran Azima domin samun kwanciyar hankalin Ayshan. *** Gida ya koma yayi wanka ya shirya a gurguje komai yakeyi yanayi ne ba don dad'i ba fada ya nufa inda iyayen sa maza suke, dama shi suke jira don haka sai suka mi'ke a nutse suka fito fadawa na baza musu babbar riga Omar da kansa ya bude musu kofar motar suka shiga ya zauna mazaunin dravar da kansa yaja su suka nufi asibitin da aysha ke kwance. Lokacin da suka isa asibitin aysha bacci take sosai Dr Hamisu ya jagorance su zuwa dakin da take to ganin halin da ayshan ke ciki ya sanyaya musu jiki Galadima mahaifinta ma ya shiga halin damuwa gami da dana sani hukuncin da ya sanya omar din ya yanke kan ayshan ai hannuka baya ru'bewa ka yanke ka yar! futa kawai yayi daga dakin ya bar Maimartaba da Waziri dashi Omar din suna kara tambayar Dr yanayin jikin nata. Dr Hamisu yace."Jikinta alhamdullhi domin muna sanya rai idan ta tashi daga wannan baccin zata dawo normal sai kuma abunda ba'a rasa ba sai dai kuma tana bukatar nutsuwa da kwanciyar hankali domin bunkice ya nuna tana cikin fargaba da damuwa da alama akwai abunda ke damunta." To dukaninsu sun san abunda ke damun Ayshan don haka tsakaninsu da ita addua ce kawai......Sarki! Da Waziri sun jima a dakin kafin su fito daga d'akin ko wanne na dauke da damuwa kan faruwan al'amarin. Can dakin da babys din suke suka nufa gabakid'ayansu yaran an shiryasu gwanin sha'awa suna cikin kaya iri d'aya sai bacci suke....Sarki ya daukesu daya bayan daya yayi musu addau yana cike da farin cikin wannan baiwa da Allah yayi masa. Kowa sai da ya dauki babys din yayi musu addua Omar ya kasance nakarshe gurin daukar yaran ya jima yana musu addua sannan ya mi'kawa nurses din yaran ya kama hanya ya fita daga dakin, yayi murna da samunwar yaran amma idan ya tuno abunda ya afku sai yaji komai na duniya ya gundireshi ya zaiyi ne da wannan kaddara komai ya samu bawa to da sanin ubangiji amma kuma wani lokacin dan adam shike janyowa kansa shiga matsala sai daga baya kuma yazo yana fad'in Allah ne ya jarrabeshi. A ranar dai haka kowa ya kwana zuciyarsa babu dadi Safarau da gwaggo da Jakadiyar Nanne sune suka zauna asibiti tare da aysha har garin Allah ya waye babu wacce ta rintsa a cikinsu fargaba da damuwa duk sun damesu mussaman safarau sai tuno rayuwar da sukayi da aysha takeyi shikkenan duk wannan ya shud'e yanzu zata sauya sabuwar rayuwa da zama da wata kishiyar ba Aysha ba a zaman da sukayi da aysha sam bata dauketa a matsayin kishiya ba sai 'yar uwa domin ba karamin 'karuwa take da ayshan ba ta fanni zamanrakewar aure tasab ayshan tafi ta dubara a nan tayi mutukar 'karuwa da aysha kuma bata ta'ba tsammanin tana da saukin hali ba sai da Allah ya dai-daita tsakaninsu tana gani itama watarana abunda Omar yayiwa aysha 'yar uwarsa to zaiyi mata wanda yaci uwar nata dole ne tayi taka tsantsan! idan da hali ma itama ya sawwa'ke mata kawai sai ya zauna da 'yar gwal. To alhmdullhi aysha ta samu domin da tashi garau ta tashi Dr ya shigo ya dubata sosai shima yayi farin ciki ganin ta sake kuma da ya dubata yaga ta rage damuwa sai yace su Safaraun su zauna su d'ebe mata kewa........Cikin hikima da dubara irin ta mutanan da gwaggo take rarrashin ayshan da nuna mata misalai iri-iri da kuma nuna mata muhimamcin hakuri a rayuwa, Sosai nashihar gwaggon take ratsa tace"Gwaggo abubuwan da sukayi ta faruwa tsakanina da Omar na sani wallahi akwai halina yanzu nake sake gane ya rayuwa take yanzu nake da nasanin abunda na aikata a baya hakika nayi amfani da damar da na samu a baya na aikata ba dai-dai ba amma insha Allahu zan kiyaye gaba kuma zan dinga mayar da komai ba komai ba a rayuwa gwaggo yanzu bana nadamar auran Omar da kawata Azima Allah ya sanya alkairi ya basu zuria mai albarka....Tsabar tausayin aysha ya sanya gwaggo share hawaye tace"Yawwa aysha haka nake so ki zama nutsatstsiyar mace mai sanin ya kamata ina mai tabbar miki da cewar dukkanin abunda aka ginashi kan turba mata kyau hanya ta cin amana to baya wani tasiri zakiga gaskiyar lamari ya fito kinanan a zaune za'a dawo gurinki ana nadama to kinga hakurin ki yayi riba ko kuma baki sa'bi Allah ba, shi namiji idan yace zaiyi aure zuba masa ido akeyi domin a irin wannan lokacin duk abunda za'a fada masa ba zai dauka ba, ke idan kika tsananta ma auranki sai ya mutu kamar yanda ya faru akanki saboda haka irin wannan abu bama fatan ya sake faruwa a tsakaninku aysha kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki ki koma dakin mijinki ki rungumi 'yayanki dakin mijinki shine yafi miki daraja da mutunci." Aysha tayi murmushi mai ciwo tace"Gwaggo ba zan iya komawa inyi zaman aure da Omar ba har a zuciyata nake jin na rabu dashi har abada hakan ba yana nufin na 'kullace shi ba wallahi ko d'aya kawai na hakura dashi Zan raini yarana har su girma idan da akwai rabon na sake aure sai nayi amma na hakura da zama da Omar." Safarau tace"Haba aunty Aysha ashe dai baki hakura din ba, ko wane d'an adam yana kuskure a rayuwarsa wallahi shima na tabbata ba'a son ransa haka ta faru a tsakaninku ba, kuma a halin yanzu yana cikin nadama kiyi hakuri don Allah ki dawo mu cigaba da zama da juna aunt aysha." Aysha shiru tayi kawai ba tare da ta sake cewa komai ba, nurses suka shigo dauke da babys Gwaggo tace"Har sun gama baccin kenan."? daya daga cikinsu tace"Eh gashi an shiryasu yana da kyau mamansu ta gwada basu nono su sha." Gwaggo tace"Gaskiya kam ai sunyi hakuri ma....Safarau ta kar'bi d'aya gwaggo ma ta kar'bi daya....Daya daga cikin nurses din ta d'an gyarawa Aysha zamanta ta kar'bi d'aya ta ra'ba mata a jiki Safarau ta taimaka mata suka ciro nono suka sanyawa yarinyar a baki aikam ta kama tana tsotsa aysha tace"Wai wacece babba a cikinsu." Narse din tayi murmushi tace"To Allah ne masani wanda dai aka fara cirowa ita za'a kira da babba." Gwaggo tace"Bari ki gani ni zan gane wacece babba idanunsu take kallo duk iri daya komai nasu iri daya hatta da 'yan yatsu tace"Anya zan iya ganewa kuwa wannan ai sai su dinga rikita mutane domin kamaninsu yayiwa." Safarau tace"Tabbas gwaggo amma kuma kamar wannan ta hannuna tafi haske ita waccen tana da duhu ko." ? Narse din tace"Kwarai kuwa tanan ma za'a iya ganesu." Aysha kam mirmushi kawai takeyi tace"Gwaggo a bani d'ayar na bata tasha itama." Narse din ta kar'bi wacce take hannunta gwaggo ta d'ora mata wacce take hannunta.....Shayar da yarinyar take tana kara jin kaunarsu cikin zuciyarta ta d'ago kanta tana kallon gwaggo tace"To tunda an kasa gane wacece Hasana ni zan sanja musu suna dama gwaggo kin ta'ba fad'a min cewar idan na haihu a gaba ina da 'yancin sanyawa yara na suna ko."!? Gwaggo tace"Aysha yaushe mukayi wannan maganar!?bana son neman fitina da." 'Yar dariya tayi kad'an tace"Gwaggo kin manta ne amma wannan maganar tamu dake bai wuce shekara biyu ba." Gwaggo tace"To aysha na manta ne ai." Gwaggo na sane take bagarar da maganar saboda tasan halin ayshan da neman fitina da tashin hankali son samu a barwa yaran sunansu wato Hasana da Husaina. "Safarau ta kalla a nutse tace" Safa nayi miki takwara da wannan dake hannunki insha Allah sunanta Safarau." Cike da farin ciki tace"Da gaske aunty! wayyo naji dadi wallahi na samu takawara auntyna nagode sosai." sai ra rungume yarinyar a jikinta tana goge hawaye. Tace"Gwaggo ita kuma wannan taci sunanki Sa'adatu." gwaggo tace"To maddalah ina godiya da wannan karamcin aysha Allah ya raya masu tafarkin addinin isalama." Aysha ta amsa da 'ameen tana jin kaf duniya bata da masoya kamar gwaggo da Safarau tunda sune suka tsaya kan al'amuranta. **** To can Gidan sarautar kuwa al'amura sun soma daukar zafi domin angwaye dai sai kai kawo suke tare da abokansu gida ya dauki harami jama'a ba'a magana jama'ar Kawun Azima ma duk nan suka had'u Sarki ne ya bada umarin haka sai da jama'a suka hallara tukkuna aka fara daurin aure. Auran Omar aka daura da Axima kan sadaki dubu dari sannan aka daura auran Faisal shima sadaki dubu dari daganan sai limami yayi addua tare da fatan zaman lafiya ga amare da angwaye jama'a suka fara shiga Fada domin mi'ka gaisuwarsu......Sai bayan da aka daura auran ne ya samu nutsuwa hankalinsa ya dawo jikinsa ya tuna da Aysha a asibiti.....Nan yaja tawagar abokanshi na gurin aiki da suka samu damar hallatar daurin auran suka nufi asibiti domin duba ayshan. Kan idonta suka shigo dakin sun kai su bakwai ko sama da haka, suka gaisa da gwaggo suna tambayar ta mai jiki tace"Jiki kam alhamdullhi har bakin gadon da take kwance suka karasa suna gaisheta da jiki, Aysha ta sanya dauriya a ranta tana amsa musu ba tare da ta nuna komai ba...shi kuma ganin haka sai ya dinga gabatar mata dasu da sunayensu d'aga kai kawai takeyi ba tare da tace komai ba......Ya karasa inda Safarau ke zaune ya kar'bi Yarinyar dake hannunta ya mika musu sai wani washe baki yake yana fad'in "Allah ya albarkace ni da samun 'yara kyawawa masha Allah yanzu burina mamansu ta samu lafiya....Sulaiman dake mutum ne mai barkwanci yace." Kai Yalla'bai gaskiya kai d'an gata ne ga sabon aure ga kyautar babys masu kyau to Allah yasa shekara mai zuwa mu dawo mu dauki irin wannan guda biyu." Sai kawai suka d'auki dariya gabakid'ayansu har dashi......Sukayiwa aysha alkairi sosai kana sukayi musu sallama Bayansu yabi yana baza babbar riga.....Gwaggo da Ayshan da Safaraun suka bishi da kallo cikin d'umbin mamaki! Gwaggo tace."Babu shakka! dubeshi don Allah!! wai dariya ma yakeyi oh! ni Sa'adatu namiji komai 'kan'kantarsa namiji ne sai yayi halinsa." Safarau tace"Ni gwaggo baki ga ma na kasa cewa komai ba hummm."!!! Aysha kam rintse idonta tayi tana jin wani irin kunci cikin zuciyarta Wai Omar ne ya gayyato abokanansa suka zo suna yar mata da magana rayuwa kenan! ai idan shine kad'ai ne yayi saura a duniyar nan ta hakura dashi har abadah. Dakin ya dawo fuskarsa a sake yaji dad'in ganin ayshan ta samu lafiya ba kamar jiya ba, shine dalilin da ya sanya walwalarsa ta 'karu ya tsaya gefan gadon yana tambayar gwaggo yanayin jikin nata tace"Jiki alhmdullhi ai gatanan kana kallo mu kam mungodewa Allah." Sai ta mike ta bar dakin. Shiru ya ratsa tsakaninsu Safa tace"Hala an daura auran naga sai washe baki kake kamar anyi maka albishir da gidan aljanna."! Ya kalleta a nutse yana nazarin maganarta ganin irin hararar da take kwad'a masa ne ya sanya ya d'auke kansa ya mayar kan Aysha...'Kasa-'kasa yace."Gimbiyar mata aysha ya jikin naki ina fatan dai babu wata matsala ko."!? Aysha ta d'aga kanta ba tare da tace uffan ba. Safatau taja tsaki tana watsa masa kallon raini tace"A'a ina kake kiran gimbiya anan? ai duk gurin nan babu gimbiya kaje dai can ka nemi gimbiyarka." Yace."Ke kuma meye haka Safa! duk me ya kawo wannan maganar ne? tsakanina da aysha akwai kyakyawar fahintar juna mun fahimci junanmu tun jiya idan kika ce zaki shiga abunda be shafeki ba zaki sha wahala ne."! Ta'be bakinta tayi ta kauda kanta....Sai ya ja karamin tsaki ya mai da hankalinsa kan Aysha duk ya rasa ma abunda zai ce mata. Yace."Aysha ina fata dai babu wata matsala ko." ? ta bude idonta tana kallonsa a nutse tace"Me ya dame ka da abunda ya shafeni ina ce yanzu baka da hurumi da abunda nake ciki saboda haka ni bana son damu da takura kaje kawai ka cigaba da sabgarka Allah ya sanya alkairi." Ya zauna kusa da ita yana tattare babbar rigar dake jikinsa hanninta ya rike a sanyaye yace."Wannan maganar banji dadinta ba aysha nine nake da hurumi dake da dukanin abunda ya shafeki saboda har yanzu kina a matsayin matata ta sinna kinga kuwa dole in damu da halin da kike ciki." Ta kalleshi tare da sakin murmushi na karfin hali tace"Bayan ka sakeni kuma kake maganar ni matarka ce ta ina na zama matarka." ? Kansa ya dafe yana jin wani irin kunar zuciya yace."Bana so kina 'kara tuna min da wannan mummunar 'kaddara aysha ba laifi na bane? amma ai ina furta kalmar saki a gareki nace na janye aysha har yanzu ke d'in halaliyata ce."! "Humm." ! Abunda tace kenan domin bata kaunar wata magana me tsayi ta sake had'asu sam bata yarda da wannan 'kaulin ba tunda ya saketa ta haihu to ta bar hannunsa har abadah." Maganganu yake mata yana sake bata hakuri da rarrashinta kan ta kwantar da hankalinta a tsakaninsu komai ya wuce kaddara irin wannan baza ta sake faruwa ba." Aysha dai shiru tayi masa......Safarau ta mike zata fita ya kira sunanta cikin wata iriyar murya jiyowa tayi tana watsa masa harara yace."Zo ki tayani rarrashinta.....Girgiza kanta tayi ta bude kofa tayi fucewarta wani irin haushi yake bata ta lura shi mutum ne wanda ya fiye son kansa da yawa. [6/6, 9:10 AM] Bintu Novel: l73 Bin ta yayi da kallon mamaki har ta futa daga dakin. Ya lura Safaraun ta dauki al'amarin da zafi wanda a ganinsa abu ne da bai shafeta ba zata ara ta yafa har tana kokarin yi masa rashin kunya abunda bai ta'ba faruwa ba a tsakaninsu dole ne ya taka mata burki kan abunda takeyi domin tana nema kuma ta wuce makad'i da rawa a yanzu kuma sai yaji ya tsani kyakykyawar ala'kar dake tsakanin Safaraun da Ayshan don da kansu ba a had'e yake ba yana ganin da duk haka baza ta faru ba zai samu sassauci ta 'bangaran Safara'un....To koma dai menene aikin gama ya riga ya gama a yanzu duk wani abu da zasuyi sai dai suyi su gaji su hakura don aure an daura shi, a halin yanzu bashi da wata damuwa kuma sai ta aysha burinsa bai wuce ta samu lafiya ba ta koma dakinta tunda dai Allah ya taimakeshi yana furta kalmar sakin ya janye shine babban abunda in ya tuna yake godewa Allah yasan da bai yi gaggawar mai da ita ba ta haihu to da akwai matsala babba a gareshi. Cikin wani mayaudarin kallo ya juyo da fuskarta yana narke mata shanyayyan idanunsa da wata iriyar siga ta yaudara irin tasa yace." Aysha ko a mafarki ban ta'ba tsammanin zan auri wata ba bayan ke! banta'ba tsammanin zan auri 'kawarki ba Aysha! ki sani duk abunda Allah ya kaddarawa bawansa to babu makawa sai ya faru ban auri 'kawarki domin na tozarta ki ba aysha har abadah tsakanina dake babu cin zarafi ina so ki sanya a zuciyarki cewar Omar bai iya yin rayuwa sai dake dani da duk wani wanda ke 'kar'kashina kece walwalarmu idan babu ke aysha nima babu ni! Na ro'ke ki kan wannan abu da ya faru a tsakanimu ki mayar dashi kaddara karki 'kullace ni aysha! domin nima ba'a son raina na furta wannan mummanar kalma a gareki ba, nasha fad'a miki tsakanina dake babu saki bare yaji don haka ina so ni dake mu kashe mu binne mu magance matsalarmu."!! Maganganunsa sun so su kashe mata jiki saboda yanda yake wani sassauta murya yana matsa mata hannu yasa ta d'an ji tausayinsa amma bata nuna masa ba ko a fuska.....Ta motsa kad'an tare da zare hannunta dake cikin nasa a nutse tace"Yanzu an dai d'auran auran ko."!? Yace."An d'aura Aysha ko akwai damuwa a ciki nifa idan kikace bakya so wallahi zan iy.......! kafin ya 'karasa ta katse shi ta hanyar d'aga masa hannu kallonsa take cike da mamaki! Lallai Omar ya raina mata hankali wai ita zaiyi wa barazana mtwwww!! "Ni dai ban ce komai ba cewa nayi an daura aure sai kace " Eh an daura ba sai kaja wata magana." Shiru tayi tana dan sauke numfashi kana ta cigaba da cewa " Ai magana ta 'kare kuma ni dakai kar ka 'kara tunanin zan sake zaman aure da kai! Wallahi na gama har abadah yanzu babu abunda ke gabana illah in samu lafiya in raini 'yayana ina so ka cire aysha daga cikin rayuwarka....duk abunda kake so na fahimta na fahimta kuma yanzu nagane cewa kaddara ce ta sanya ka auran Azima kamar yanda ka fad'a to yanzu ma ina so ka jingina abunda ya faru a tsakanina da kai a matsayin allon kaddara.......Ka saki Aysha Allah ya musan ya maka da wata matar saboda haka ni bani da wata damuwa a halin yanzu kuma kar kayi tunanin zan'kullace ka a cikin raina ko d'aya zan ta d'aukar abunda ya faru a tsakaninmu a matsayin kaddara Allah yasa haka shi yafi alkairi."!! Ya lalubi hankici cikin aljuhunsa ya tsane gumin fuskarsa kana ya dago kansa yana kallonta a halin yanzu kunyar had'a ido yake da ita saboda yanzu ya lura duk wani abu da zai fad'a ba zaiyi tasiri a gareta ba Aysha ta riga ta gama fahintar son zuciyarsa ne yasa ya auri kawarta, wanda shima wani lokacin idan ya zauna sai yayi ta nazarin al'amarin wani sashe na zuciyarsa yana fad'a masa cewar abunda ka aikatawa aysha bai dace ba....To sashen da yafi karfi a zuciyarsa shike 'kara tunzura shi da fad'a masa ai ba haramun ka aikata ba don ka auri kawarta zata iya mutuwa ma ka auri yayarta ko kanwarta saboda haka ka kwantar da hankalinka kishi ne kawai irin na mata idan tagaji zata daina. Fuskarsa da akwai alamu na 'bacin rai! yace."Idan kina fad'ar wannan magana aysha sai naga tamkar wata jahila wacce bata da ilimin addini shin kin manta da cewar har yanzu kina a matsayin matata ko kina so ko bakya so akwai sauran igiyoyina a kanka saboda haka ki kiyayi furta irin wannan kalamai idan ba haka ba zaki shiga fushin ubangiji."! Kallonsa tayi cikin wani irin yanayi tace"Kamar yaya? ban fahimci inda maganarka ta dosa ba yaushe ka janye kalmar sakin da kayi min? kaje ka zauna kayi tunani mai kyau ka bincika sosai shin tsakanina da kai wa za'a kira da jahili ni dai a iya sanina shine idan namiji ya saki mace da tsohon ciki daga ranar data haihu shikkenan ta 'kare iddah tana da damar tayi abunda take so ta kuma za'bi mijin da take son auran babu wani wanda zai ta kura mata, idan kuma saki uku ne ya ratsa a tsakani to ta haramta har abadah da wannan mijin da ya saketa har sai ta sake sabon aure sabon mijin data aura yayi auratayya da ita 'kaddara tasa sun rabusu ko wani abu makamancin haka to nan ne ya halasta wannan tsohon mijin nata ya dawo neman auranta idan tana da ra'ayin sake zama dashi ta aureshi idan bata da ra'ayi sai ta sake za'bar wanda ya kwanta mata a cikin masu neman auranta." Yace."Nafi ki sanin wannan 'kaulin shiyasa ai nake so ki fahimci cewar ni tun kafin ki haihu na kudurta a zuciya na mai dake kuma na furta da bakina." Ta kalleshi cike da takaici tace"Kana da shaida."!? Sai yayi shiru yana kallonta da mamaki! yace."Bani da shaida sai Allah sai kuma ke."!!!!! Tsaki taja tace"Idanunka sun rife kana kokarin ka kauce hanyar gaskiya ni dai nasan bani da wani nauyi yanzu a kaina don haka kyaleni na huta gajiya." Yayi zukud'um!! yana kallonta da idanunsa da suka soma rikid'ewa da 'bacin rai! ya lura zai sha tababa da ita......"Aysha kada muyi haka dake."!! ya fad'a cikin sar'kewar murya! kana ya cigaba da cewa"Na rantse da wanda nuffashina ke hannunsa kafin ki haihu na mayar dake dakin ki har yanzu ke matata ce ta sinna." Tace"Lallai ma harda rantsewa ko? wallahi babu ruwana kai da Allah yana kallonka hummm."!! Takaici kamar ya kashe shi shin yanzu waye zai d'aga yace."Shine shaida a gabansa ya abun ya faru Safarau ce kuma lokacin da ya furta ya mai da ayshan bata gurin shi kad'ai ne sai ayshan dake sume!!! Takaici da damuwa suka sanya shi kasa daukar wayar da amaryar tasa ke yi masa wayar tayi ta ringing yana ji yaki dauka sai sa'ke-sa'ke yake da dai yaga babu haza sai ya mi'ke harda buge babbar rigarsa bai tanka mata ba ya kama hanyar futa daga d'akin....Aysha ta bishi da kallon mamaki! har ya fice daga dakin. **** Nanne kam kasa zuwa tayi asibitin sai da tana jin labarin dukanin abunda ke faruwa daga wurin gwaggo taji dadi matuka da yanda take samun labari ayshan ta samu lafiya kuma tagwayen yara suna cikin koshin lafiya. **** Ranar da daddare Azima sai da ta matsa Omar yaje gidansu wanda ada shi baiyi niyar zuwa ba yayi niyya ya kwanta ya huta yayi kuma tunanin yanda zai warware matsalarsa da aysha tabbas a halin yanzu ba shiga tsuntsu bashi ga tarko babu wanda zai yarda da maganarsa na cewar ya janye sakin da yayiwa ayshan kafin ta haihu. Haka yanaji yana gani ya nufi gidan su Azima domin kiran da take masa a waya har ya soma bashi haushi. To ganin irin shararriyar kwalliyar da amaryar tasa taci ne ya sanya ya mance da damuwar da yake ciki sihirtaccan kamshin da takeyi ya dinga d'ibar sa yana binta da wani mayen kallo na sha'awa duk wani sassan jikinta a waje yake saboda yanayin rigar da ta sanya a jikinta tubarkalla dama ga Azima cikakkiyar mace ta ko wane fanni sai kawai yaga ta rikid'e ta koma masa tamkar Ayshansa sha'awarsa ta 'kara 'kaimi!! bai san sanda ya jawo Azima ba ya rungumeta 'kam! a jikinsa ya dinga sansana jikinta yana sha'kar kamshin turaren jikinta wanda ya gauraya da turaran sihiri na mallaka,Azima ta samu abunda take so sai itama ta soma narke masa a jiki tana masa wasanni salo salo tana wani irin nishin dad'i, Omar yaji duk ya gigice ya kwantar da ita kan doguwar kujera yana kokarin cire mata riga.....Cikin 'yar kunya ta ri'ke hanunsa wai hanashi take so tayi amma gangar jikinta nason abunda yake mata....Cikin wata sha'kakkiyar murya yace?"Pls Aysha ki bari inyi kinji ko ina da damuwa."!!! Azima taji wani irin fad'uwar gaba ya rikoto mata jin ya ambaci sunan Aysha a madadinta....Sai ta hau tureshi daga jikinta shi kuma kamar wani maye yana kara na'nikarta duk ya d'auka Aysha ce kamar wani bugagge. Haushi da takaici suka cika zuciyar Azima sai kawai ta fashe da kukan ba'kin ciki tana kaico da wannan rana!! Kukanta ne ya dawo dashi cikin nutsuwarsa ya hau duba inda yake har ga Allah ya dauka har yanzu yana tare da aysha a asubiti shaf ya manta Azima ce! ya dan sassuta murya tare da fad'in "Sorry Azima Zuciyata duk babu dadi Wallahi na dauka Aysha ce kiyi hakuri zan koma gida yanzu haka kaina keyi min ciwo ina so in samu in huta sosai." Tana kuka tace"Yanzu abunda kayi min shine dai-dai! kana tare dani kana kiran Wata haba! wannan wace irin rayuwa ce! wallahi har kasa naji na tsani aysha yanzu! gaskiya ka gyara zamantakewar gidanka idan ba haka ba za'ayi ta samun 'baraka a tsakanimu." Kansa ya dafe cikin damuwa mai tsanani yace."Azima kar kiga laifina a kan dukkanin abunda zanyi a halin yanzu bana tare da aysha mun rabu duk kan dalilin auranki! Aysha na kwance a sibiti babu lafiya ko babu komai aysha 'yar uwata ce kuma uwar 'yayana ce dole in damu da halin da take ciki karki manta saboda son da nake miki ya sanya ni gangancin sakin aysha amma komai zai warware insha Allahu." Tunda taji ya ambaci kalmar saki ga Aysha take jin wani irin farin ciki na ziyartata babu shakka kamar yanda ya fad'a yana sonta to hakane tunda har ya iya sakin aysha kan ya aureta dole ne itama tayi masa uziri kan dukkanin abunda zaiyi mata. Zama tayi kusa dashi tare da kamo hannusa guda ta rike tana wani marairace fuska tace"Ayya gaskiya banji dadin wannan al'amari ba, ni wacece da har zaka saki matarka uwar 'yayanka gaskiya tun wuri kaje ka lalla'bata ku dai-dai ta kanku idan ba haka ba jama'a zasuyi ta kallona a matsayin wacce ta sanya ka saki 'yar uwarka." To dama neman d'an tayi yake sai kawai ya fara warware mata dukanin abunda ya faru har sakin ya gifta a tsakaninsu sannan ya kare maganarsa da fad'in"Lokacin dana furta kalmar saki a gareta a lokacin nace na janye ma'ana na mayar da ita dakinta, Aysha ta yarda da hakan ta nuna ita ta gama aurena har abadah wannan shine dalilin da ya sanya ki kagani cikin damuwa." Azima tace"Gaskiya al'amarin baiyi dadi ba amma dai ka cigaba da rarrashinta idan kuma ta'ki aminta sai kawai ka rabu da ita ai babu dole tunda ba ita kadai ce mace a duniya kana dani kana da Safarau duk wani abu da kake tunanin aysha zatayi maka na jin dadin rayuwarka to nayi al'kawarin ni zanyi maka wanda ya fishi shiyasa kawai nake so monday tazo muyi tafiyarmu naje na jiyar da kai dad'in duniya wanda zai sanya ka manta da duk wata matsalar da ke damunka." Wad'annan kalamai nata sunyi masifar tasiri a gareshi sai ya saki jikinsa sosai ta ciyar dashi abincin data shirya masa da lemon da yasha kayan asiri tas! ya cinye abincin ya shanye lemon har yana neman 'kari yanzu duk wani abu da ya fito daga hannun Azima to mai dad'i ne da armashi. Azima bata barshi ya tafi ba sai da ta gama ya mutsa masa lissafi sukayi tsotse tsotsen su da shafe shafen su kana ta rakashi motar sa wanda kafin yaja motar ma sai da suka 'bata lokaci suna abu daya sannan yaja motar ya tafi. Omar ya kwana cikin tsananin bukatuwa da wata iriyar gawurtacciyar sha'awa duk a dalilin irin turaren sihirin da azima tayi amfani dashi wanda yake ingiza mutum zuwa ga makusancin sa turaran yayi masifar tasiri a tare dashi kwana yayi yana mafarki gashi kan Azima yana sex da ita sai ihu! yake! Haka ya tashi da gabansa a mi'ke yayi -yayi! ya kwanta abun ya faskara! sai ya fara tunanin mafita zama yayi gefan bed yana tunanin yanda zaiyi ya shawo kan Safarau ta amincewa bukatarsa....Shi dai a halin yanzu ba zai iya zuwa asibiti da joystick a mi'ke ba sai kace wani sandar rake sosai fa ta mi'ke! tana harbin iska ji yake da za'a zube masa mataye dari zai ya dasu. Wayarsa ya dauka ya kira Safarau lokacin ta samu bacci sai gwaggo ce ta dauka suka gaisa yace."Gwaggo zan turo dravar ya dauki Safara'u yanzu, zata d'an dafa min abunda zan karya dashi in yaso idan ta kammala ni da kaina zan dawo da ita." Gwaggo ta kalli inda safarau ke kwance tace"Ayya To ai ga Safaraun kuma bacci take wallahi yanzu ya za'ayi kenan? yarinyar nan ta gaji kwana biyu kenan rabon da tayi wani baccin kirki sai yau yana da kyau a kyaleta ta huta! idan babu wata matsala ba sai ka sanya a kar'bo maka kayan karin can 'bangaran Fulani." Yace."Eh na sanya an kar'bo min gwaggo ta kinga ni dai na kasa ci abincin wallahi saboda ba cimata bane ki dai daure ki tasheta gwaggo yanzu zata dawo."! Gwaggo tace"Ai kam za'a shiga hakkinta to tunda ka matsa bari a tasheta." Yace."Yawwa gwaggo nagode direba nan kan hanya insha Allah." Kashe wayar yayi yana sauke ajiyar zuciya....Gwaggo ta d'an bubbuga matashin safarau dukaninsu bacci suke daga ita har Ayshan, ta bude idonta da alamun bacci sosai gwaggo tace"Yi hakuri Safa ki tashi mijinki ya kira waya wai zai turo direba ya daukeki yanzu zaki masa abun kari."! Safarau ta mike zaune tana fad'in"Gwaggo da kin sani kin kyaleshi wallahi kawai neman magana ne sau anawa ake masa abun karin yana 'kin ci sai yau da rana tsaka yace ga zance ga magana. Gwaggo tace"A'a Safarau ban sanki da haka ba mijinki ne fa kibi umarninsa kije kiyi masa abunda ya umarce ki kiyi ke dai kin fita hakkinsa." Mikewa tayi ta nufi toilet ta wanke bakinta ta fito gwaggo tace"Tun safe aka kawo mana kayan kari ki had'a ko tea ne kisha kafin ki tafi." Tace"Gwaggo barshi kawai bana jin yunwa mybe ma ni da saka wani abu a cikina sai da rana.'' Sunanan zaune suna hira kasa-kasa kar su tashi ayshan narse ta shigo ta shaida musu zuwan direban Safarau ta mike ta fita bayan tayiwa gwaggo sallama. Idanunsa da hankalinsa na kan agogo yana ta dakon zuwanta ya kai gwaro ya kai mari a palo zuwa d'akinsa hankalinsa bai kwanta ba har sai da yaji sallamarta cikin palon sannan ya sauke ajiyar zuciya. Yana waigowa idanunta suka nuna mata abunda ke faruwa! me zata gani!!! gabanta ne ya fad'i ta tsurawa gabansa ido! tana kallo....Shima ya sai ya kalli inda take kallon ba tare da wata kunya ko fargaba ya karisa inda take toge a bakin kofa....Tsabar tsoro ya hanata karasawa tsakar palon ganin ya dunfarota ne yasa ta nemi hanyar tserewa ita gani tayi ma tamkar bashi ba, aikam taku guda tayi ya fizgota da karfin gaske ta fada kirjinsa gabanta ya dinga faduwa tace"Innallihi! Menene ke faruwa don Allah sakeni naje na had'a maka abinda zakaci." Yace."Ba abunda ya sanya ni nasa aka dauki ba kenan!." Kafin tace komai ya cicci'beta! ya nufi dakinsa da ita dureta yayi kan bed ta mike da sauri tana kuka tare da rokonsa yace."Wai meye kike haka sai kace wata bakuwar abun ki bari kawai na samu nutsuwa dake ni da kaina zan mayar dake asibitin." Tana kuka tace"Ni wallahi bana son wannan harkar ta kara shiga tsakanina da kai na hakura nima kaje gurin amaryaka ka biya bukatarka ai ba haka hallitarka take ba da duba kaga yanda duk ka sauya hallita." Yace"Tsabar sha'awa ce tayi min yawa Safa bakya tausayina kinje kin had'a kai da Aysha kuna ta muzguna min akan na 'kara aure shin a kaina ne aka ta'ba had'a mata uku da zaku bi ku takura min kuna take min hakki! idan nayiwa aysha laifi ke sai ki fad'amin laifin dana yi miki kawai saboda tsabar zalinci sai ki hanani biyan bukatata." Tace."Menene amfanin matar da ka aura yanzu ba sai ka kyaleni na huta ba." Yace."Matar dana aura bata tare ba data tare a dakinta bazan zo gurinki ba." Safarau ta fara kuka tana dukansa ta ko'ina amma gogon naku ma bai san tanayi ba haka ya hau kanta ya dinga sasakarta yana bugunta sai da yayi sau uku sannan ya saurarawa marainiyar Allah a wannan lokacin ne ya samu sassauci a tare dashi. Iya galabaita Safarau ta galabaita a hannunsa wanda shi kansa yasan ya bata wahala dole tasa ya dauketa da kansa ya kaita toilet tare sukayi wankan tana jin wani irin mugun haushinsa haka ta fito ta nufi dakinta kaya ta sauya ta fito da idanu a jeme! ba tare data saurareshi ba ta kama hanya tayi ficewarta direban da ya kawo ta shi ta nema da ya mayar da ita asibitin lokacin kuma Omar din ya fito cikin sabuwar jallabiya fara kar!! ya sanya hula fara mai raga tas! dashi kamar wani balarabe ya kar'bi key hannun direban ya umarceta da ta shiga motar haka ta shiga tana kumbure kumbure! yaja motar suka fita daga gidan. Cikin mota babu wanda ya shiga harkar wani shi yana draving yana sa'ke-sa'ke a zuciyarsa ita kuma tana ta faman dauke dauken kai kwata-kwata bata so ta had'a ido dashi yanzu duk wani 'kima da girmansa da take ganin a kaso dari kashi hamsin sun zube shiyasa ma bata san sanda take masa rashin kunya ba. Gyaran murya yayi ya dan kalleta tare da mai da hankalinsa kan abunda yake yace."Ya jikin aysha ina fatan dai babu wata matsala ko.? Shiru tayi masa bata bashi amsa ba yace."Safa na lura fa kina daukar abunda ya faru tsakanina da aysha da zafi ina ganin wannan ba abunda ya shafeki bane kin san mun saba irin wannan fad'an da Aysha mu shirya kanmu idan kika tsananta ke zamu bari a ciki. Ta kalleshi babu yabo babu fallasa tace"Dole inji zafin abunda kayiwa Aysha saboda nima macace data san ciwon kanta ina tunanin watarana nima zaka iya yi min abunda yafi wanda kayiwa aysha, Yanzu kai fisabillihi bakaji kunyar abunda ka aikata mata ba, 'kawarta fa kuma aminyarta data riga ta gama sanin sirrinta ita ka aura duk matan duniya ka rasa wacce zaka aura sai ita wai shin ma menene ya rud'eka da ita mace babu fasali babu komai."!!! Murmushi yayi yace."Ke da Aysha kun kasa fahimtar abunda nake so ku fahimta, shi aure fa lokaci ne dashi idan Allah ya 'kaddara maka zakayi zakayi babu wanda ya isa ya hana." "Wannan ba kaddara bace son zuciyarka ne wallahi ai ka bani mamaki da kazo kana raragefe a kaina na dauka ai yanda kake zumud'i kan auran zaka manta dani sai kuma gashi kana da amarya ka dauko ni ka sauke bukatarka ashe ina da sauran mutunci a idanunka." Yace.''Kinyi magana kin kuma bawa kanki amsa dama ni ai bance baki da mutunci ba kullum ke mai daraja ce da kuma mutunci a gurina....Maganar kuma na dauki daga asibiti tana da dalili na farko dai kinga bazan zauna in kashe kaina ba bayan nasan ina daku ke da aysha dole tasa ni sanyawa a dauko min ke saboda amaryata ba ta tare ba da ta tare da duk ba'azo nan ba can zanje na barje gumina."!!!! Safa kamar ta d'ora hannu aka tayi ta zumduma ihu! haka taji lokacin da yake maganar sai kawai tayi gum! da bakinta tana tir da mugwayen halayen wasu mazan! tana jinsa yana ta magana tayi masa banza......Ta bangaransa dama haka yake so yaso ya kashe bakinta shiyasa ya yanko mata wannan maganar saboda yasan dole zata ji zafinta ta daina masa rashin kunya. Tsaf! suka shiga suka sami aysha zaune a gefan gado narse guda na tsaye a kanta tana lura da yanda take shayar da yaran nono.......Gwaggo ko na gefe guda tana kallonsu. Hankalinsa na kan ayshan ya shiga dakin....Safarau kam bakin gadon ta karisa tana taimakawa narses din. Ya gaishe da gwaggo a mutunce yana tambayarta jikin ayshan tace"Jiki alhamudullhi kullum sake samuwa yake mu kam mungode Allah." Yace."Shine abun godiya gwaggo." narses din suka gaisheshi suka fita sai ya mi'ke ya isa bakin gadon inda safarau ke tsaye tana gyarawa aysha rigar jikinta ta fito mata da nono guda d'aya takwararta tace bata koshi ba sai kokarin yin kuka take. Yana tsayuwa yaji tsigar jikinsa na wani irin mi'kewa ya 'kurawa lafiyayyun brest din Aysha ido yana jin wani irin shocking a jikinsa wai ita aysha komai nata daban yake dana sauran mutane ne? to bashi da mai bashi wannan amsar dole ta sanya ya aro dauriya da jarumta ya sanya a ransa, ya dan zauna gefanta yana kallon fuskarta.....Tana kallon duk yanayin da yake ciki mamaki kawai take a cikin ranta ayi mutum sai kace ayu!! saboda jaraba....Ba tare da ta kalleshi ba tace"Antashi lafiya."!? baki na rawa yace."Lafiya Aysha ya yanayin jikin naki." ? "Alhmdullhi."! tace ba tare da ta kalleshi ba, ya kalli Safarau yace." Ki lura da kyau fa kar yarinyar nan ta 'kware da nono naga kamar yana so yayi mata yawa." Duk suka kalleshi tare da girgiza kai! sun san neman magana yake sai suka 'ki tanka masa sai gwaggo ce tace"Ai wannan 'yar sarkin tsotso ce kwana a yini ana shan nono ko tausayawa uwarta ba tayi." Dariya ya hau yi yana kallon babyn yace."Ai lafiya ce gwaggo idan ban manta ba haka Abdul yayi gurin tsotso ko?"! yafad'i maganar yana kallon Aysha....Dauke kanta tayi ba tace masa komai ba. Safarau tace"Gwaggo na fi son takwara ta tasha nono ta koshi ta fiki 'kiba da wayo na lura wannan mai sunan naki raguwa ce domin da zatayi kwazo irin naki da munji dad'i! Gwaggo na dariya tace"Ahaf! ai ko 'kin'ki ko kin so Sa'adatu sai ta fiki himma da 'kwazo baki kirarin mi bane sa'adatu sa'ar mata duk gidan da babu sa'a babu sa'a!! Dariya suka sanya dukaninsu har da ayshan su kabar Omar a cikin duhu sai yayi ta kallansu yana nazarin mujadalar da suke. Sai bayan sun tsagaita da dariyar ne ya kalli gwaggo a nutse yace."Gwaggo anyi wa yaran hud'uba kenan to masha Allah." Gwaggo tace"In banda abunka waye mai yi musu hud'uba kaine ubansu inace kunyi magana da Maimartaba kan sunayen da za'a samu mu nan muna abunmu ne kawai." Aysha ta kalli gwaggo rai a 'bace tace"Kai gwaggo ya kike so ki dawo da hannun agogo baya ashe bakya son takwarar da nayi miki kenan.",! murmushi kawai gwaggo tayi. Tace."Ni dai na gama rad'awa yara na suna *Sa'adatu Safara'u* Sai ya bita da wani irin kallo na al'ajabi! Aysha ce tayi wannan tunanin mai kyau da ma'ana shi idan da ta tasa ne zai barwa yaran sunansu *Hassana da Husaina* amma yaji dadin abunda tayi nayi wa Safara'u takwara ha'kika babu abunda zasu cewa safarau sai godiya. Ta 'bangaran gwaggo ma matar tayi a rayuwa kuma ta cancanci ayi mata komar don haka kamar yanda mahaifiyar yaran ta fad'i sunan to dashi zaiyi musu hud'uba.....Ya kar'bi wacce take hannun Gwaggo yace."Itace Sa'adatu ko."? gwaggo tace"Eh." Sai ya kara bakinsa a kunnata yayi mata hud'uba da sunan Sa'adatu. Ya kar'bi ta hannun Safara'u itama yayi mata hud'uba da sunan Safara'u.....Ya dinga kallon yaran nasa yana jin wani irin dadi da farin ciki na ratsa shi hakika ba karamin baiwa Ubangiji yayi masa ba yaransa kyawawa masu lafiya....Yace."Gwaggo naji dadi sosai yara na duk kamanni na suke daukowa." Gwaggo tace"Babu shakka kam! da alama kafi ayshan karfin jini amma itama ai suna dauko wani abu nata da kai da ayshan akwai yanayin kamanni na jini." Yace."Gwaggo mu barshi dai a matsayin na fita karfin jini ita raguwa ce fanni komai shiyasa suka d'auko kammanina." Gaggo najin yana nema ya kauce hanya sai ta mike ta bar dakin....Tana fita wayarsa ta fara kara yana dubawa yaga Azima ya dan saci kallonsu suna magana da juna, sai ya aje yarinyar dake hannunsa ya fita daga dakin minti biyar ya dawo dakin yana kallonsu a nutse ya kalli Aysha yace."Aysha Azima naso ta shigo ta dubaki." duka suka watsa masa wani irin kallo domin jin abunda ya fad'a! [6/7, 10:08 AM] Bintu Novel: 74 Ganin irin kallon da suke masa ne ya sanya ya kama hanya ya futa yana jinjina kansa, a ganinsa ba wata matsala bace don Azima ta duba Aysha ai kulawa ce da nuna ka damu da mutum ta 'bangaran Azima bai ta'ba fuskantar wata matsala ba a dangane da matansa burin ta kullum ta zauna lafiya dasu. Azima na zaune gefan gwaggo Hasina kawarta na gefenta a zaune sai kalallame gwaggo suke da da'din baki gami da ladabin karya Gwaggo har ta soma jin Azima ta soma shiga ranta tunda ta lura yarinya ce mai hankali da kaunar zaman lafiya tana gani idan aysha zata nutsu ta kwantar da hankalinta to zasu zauna lafiya da juna. Yace."Bisimillah ko." Tare suka mike Azima da Hasina sai yayi gaba suka rufa masa baya. Idanunta tar! ta shiga cikin dakin suka had'a ido da aysha dake gadonta na kallon kofar shigowa....Kamar yanda ta kasa dauke ido daga kanta haka itama Azimar ta ki dauke nata idon daga kanta har ta karisa bakin gadon tana nazarinta. Cikin kulawa da iya barikanci Hasina ke gaida aysha tare da yi mata barka tana fad'in"Ina yaran namu suke."!? Omar ya mi'ka hannu ya kar'bi yarinyar dake hannun Safarau ya mika mata ta kar'ba tana ta washe baki fadi take yaran kuwa kyawawa tubarkallah." 'Dakin yayi shiru har yanzu an rasa wanda zai fara yiwa wani magana tsakanin Aysha da Safarau da Azima kallon kallo kawai ake Hasina ce kawai take sambatun surutun ta a dakin. Azima ta kalli Aysha tare da sasauta murya tace"'kawata sannu ina fatan kin samu kai lafiya to Ubangiji Allah ya raya mana babys ke kuma Allah ya baki lafiya." Cikin dakiya tace."Ameen nagode."! dakin yayi shiru safarau sai zabga musu harara take kamar idonta zai fad'i wallahi tafi karfin ta kula ko wace 'yar iska a cikinsu.....Omar na hankalce da kallon banzan da take musu ransa ya 'baci amma sai ya share ya cigaba da hiran yaran sa da Hasina data rud'e a kansu sai tankasu take. Aysha dai da tagaji ta kalli Safarau a nutse tace"Safa dauke min yara ki fita dasu a dakin nan."! Shiru ya ratsa dakin Safarau ta mike a nutse ta kar'bi yarinyar dake hannun Hasina ta fita da ita ta dawo ta dauki d'ayar ma ta fita da ita. Hasina sai ta tsargu! ranta ya 'baci sosai ! tace"Daga zuwa abun arziki sai sharri ya biyo baya To ni kam 'Kawata na futa sai kin fito." Ta kama hanya ta futa daga d'akin....Azima ta mike tsaye ranta a 'bace tace"Aysha wai me yasa ke baki san mutunci ba ne nasan abunda kikewa fushi har kina d'auke min kai! saboda na auri mijinki to ki sani komai 'kinki da abu idan Allah yaso sai ya faru aikin banza kawai yanzu meye laifin Hasina don ta zo duba ki babu komai mune muka kawo kanmu gaba idan kin ganni a inda kike ki sanya gatari ki sare min kafafu."!!! Ta kama hanyar futa ranta a bace taji ciwon shariyar da Ayshan tayi musu...Karo suka buga da Safarau ta dauke ta ta watsar tare da jan tsaki! Azima ta bita da wani irin kallo na takaici zuciyarta kamar ta buga ta fuce fuuuuu! Yana tsaye a inda yake abun ya faru sai kawai ya dauki laifin ya dora shi kan aysha yana ganin duk laifin nata yanzu meye laifin wanda ya nuna kulawarsa a kanka....Ransa a 'bace ya bi bayan su Azima. Shiru dakin yayi ko wacce bakin ciki tamkar ya kasheta ba kamar Safarau tanaji tamkar ta had'iyi zuciya ta mutu aysha kam bata ji ciwon irin maganganun da Azima ta fad'a mata ba tasan tana so ta nad'e tabarmar kunya ne shiyasa ta hau wannan fuffukar! Tayi kuma a banza inda aysha ce wanda takeyi dominsa ma a halin yanzu baya gabanta. Suna kokarin fita daga asibitin ne suka hangoshi Hashina ta tsayar da motar bangaran da Azima ke zaune ya karasa ya runkufar da kansa sosai yake lallashinta da bata hakuri kan abunda ya faru tace"Haba ka duba fa kaga wulakacin Aysha shin tana nufin kawata mayya ce zata lashe mata 'yaya kome? wannan ai cin fuska ne da tozarta dan adam! kuma na lura Yarinyar nan Safarau kamar ta zama yarinyar ta don ba kaga kallon banzan da tayi min ba ni burina idan na tare a gidanka mu zauna lafiya dasu amma na lura had'e min kai zasuyi saboda haka yana da kyau! ka ja kunnenta gaskiya bana son raini dukaninsu idan sun so mu zauna lafiya da juna zamu zauna idan kuma sun nuna ba hakaba to ni nafi so iya wulakanci." Yace."Duk wannan maganar bata taso ba ke Hasina ke akayiwa laifi kiyi hakuri wannan d'abi'ar aysha ne wanda idan tayi mutum zai ga kamar ta wulakantashi amma Aysha na da kyakkyawar mu'amula da mutane ke shaida ce.." Ya fadi maganar yana kallon Azima...Tace"Yanzu dai kana nuna min cewar abunda tayi shine dai-dai."!? Hannu ya d'aga tare da d'age kafad'a yace."No ba haka nake nufi ba kawai ina so ita Hasinar ta fahimci al'amarin domin bana so maganar tayi tsayi a tsakaninku saboda samun kyakykyawar jituwa cikin ku bana so wata ta 'kullaci 'yar uwarta." Sai kawai ta girgiza kanta tana mamaki gami da jinjina al'amari da tsara magana irin tashi anan yana nufin yana so ya wanke aysha ne bayan yasan kuma tayi musu abunda bai dace ba." 'Dan kallonta yayi a fakaice yace."Ina fatan kin gama sallama da dangi kin kuma shirya jakarki gobe idan Allah ya kaimu da wuri zamu tafi." Tace."Komai nawa a kammale yake bani da wata matsala yace."Shikkenan to sai munyi waya kenan." Kallonsa tayi tana narke fuska tace"Kana nufin ba zaka zo da daddare ba."!? Ya dan shafa sajan fuskarsa yana mata wani irin kallo yace."Bana jin zan zo da daddare Azima mu bari sai gobe kawai karki damu insha Allah i yanzu muna tare da juna." Tayi wani fari da ido tace"Shikkenan Allah ya kaimu." Hannu ya daga mata Hasina taja motar suka fita daga asibitin....Ya sauke ajiyar zuciya mai zafi duk sanda suka had'a ido da ido da Azima sai ya sake jin kauna da sonta na kara nunkuwa a zuciyarsa. "Wallahi aunt Aysha Azimar nan ta bani mamaki sosai yanzu ita ba taji kunyar hada ido dake ba gaskiya wasu mutanan basu da mutunci da sanin ya kamata." Aysha ta danyi murmushi tare sa gyara zamanta tace"Safarau kenan aini tuntuni mutane sun koya min hankali wallahi ke a yanzu a tunanin ki Azima zataji kunyar had'a ido dani hummm! har yanzu ba san sharrin mutum ba mussaman irinsu Azima wanda zaka amince musu su kuma su ha'ince ka, nasan tazo munafurci ne tam idan jurinta sanya ido kan aysha itace a wahale miji ne dai na bar mata shi shikkenan fa maganar." "Wallahi aunt ba shikkenan ba har yanzu kina da sauran damarki a hannu wacce za ta sanya ki ki rama irin rashin mutuncin da tayi miki.... Ta aure miki miji tazo tana kokarin zaginki mtwsss! Safarau ta 'karasa maganar tana wani irib huci kishi sai cinta yake kamar zai cinye mata zuciya. Aysha ta zuba mata ido tana kallo sai ta dinga tunano lokacin da ta dinga yin haukan kishi da za'a auro ta!! girgiza kanta kawai tayi a tabbas a wancan lokaci tayi tsananin kishin safarau mutuka...amma yanzu sam bata daukarta a matsayin kishiya sai yar uwa, 'Bangaran Azima kuwa kwata-kwata bata jin kishinta ko d'aya a cikin ranta ita fa abunda yayi mugun daga mata hankali da al'amarin shine yanda Omar ya munafurce ya yadaureta kan auranta shine kawai yake bata marai ashe zaka iya amincewa da namiji shi kuma ya tona maka asiri a yanzu dai sam bata ji kishin Azima cikin ranta saboda tasan ala'kar da zata sanya taji kishinta ta datse shiyasa kawai ta kwantar da hankalinta. Ya shigo dakin fuskarsa babu yabo babu fallasa yana kallon yanda safarau ke huci tana zagin Azima da fad'in ta cika mara mutunci kuma butulu maciyar amana." Gyaran murya yayi ya sake had'e fuska yana kallon Safara'un Yace."Wai ke yaushe kika koyi rashin mutunci da rashin arziki ne? shiru tayi tana kallonsa ya cigaba da cewa "To idan don ni kike wannan abun ki daina sam bakya burgeni wallahi! Idan kuma don Aysha kikeyi nasan ba wani burgeta kikeyi ba ki tsaya a matsayinki kawai! sai ayi abu kiyi ruwa kiyi tsaki! ke wato kinfi kowa iya rashin kunya ko? meye laifi don Azima tazo duba Aysha kike zaginta.!"? Aysha tace" Wannan fad'an da kakeyi ba safarau zakayi wa ni zakayi wa shi domun nice nayi abunda ya 'batawa masoyiyarka rai har ka fusata kake nema ka mance wacce tayi maka hallaci meye Safarau bata yi maka ba na rayuwa ko don kaga marainiya ce gaba da baya shiyasa kullum idan ka kwaso jarabar ka da masifar ka sai ka sauke a kanta to shiga hakkin yayi yawa! kana maganar tana zagin Azima ita Azimar wane irin zagi ne batayi mata ba, baka ta'ba cewa komai ba! ko ka mance ranar da kace lallae sai safarau ta bata hakuri alhalin laifin na Azima ne saboda tana jin maganar ka da kuma biyyaya tabi umarnin da ka bata, idan kace zaka zalince kan wata 'yar iskar matarka wallahi Allah sai ya saka mata."! Safarau na kuka tace"Ki kyaleshi aunty Aysha yayi min duk abunda yake so ai kamar yanda kika fad'a ne cewar don yaga ni marainiya ce shiyasa komai sai ya d'ora min babu komai ni duk wanda ya zalince ni na barshi da Allah." Kuka take sosai tana tuno iyayenta. A duniya ya tsani yaji kukan safarau don haka duk sai ya rikice ya karasa gurin yana kokarin riketa ta tureshi tare da fad'in"Babu abunda zaka ce min ka kyaleni kawai." Aysha taji dadin yanda safaraun take masa turjiya taki sauraransa sai ba'ka'ken maganganu take ya'ba masa iya son ranta.....Ransa a tsananin 'bace ya bar asibitin gwaggo ta shigo tana tambayar su abunda ke faruwa...Nan Safarau ta warware mata komai jikinta yayi sanyi tace"Dama nima a jikina naji zuwan yarinyar nan ba alkairi bane kafirar yarinya mai ladabin karya kawai Kiyi hakuri Safarau kinji ko komai da kikaga ni yana da lokaci insha Allah komai zai wuce kamar ba'ayi ba." **** Daran ranar suka raba suna waya da Azima tana ta kashe masa jiki da salon soyyarta wanda har ya 'kago safiya tayi su had'u da juna saboda yanda yayi tsananin bukatuwa da ita. Tun dare sukayi sallama da iyayen nasa don haka ko da ya shirya kai tsaye gidan su Azimar ya wuce sam baiyi tunanin zuwa asibiti gurin su Aysha ba saboda yana ganin rainin hankalin nasu yayi yawa shiyasa ya dauki al'kawarin watsar da lamarin su tafiyar ma sai dai suji yayi kuma tare da wacce basa so in yaso don bakin ciki sai mutu........Har palon mahaifiyar tata ya shiga suka gaisa tana ta murna da sanya musu albarka Azima ts fito cikin shiri tayiwa mahaifiyar ta sallama taja jaka ta fita. Can filin jirgi suka hade da abokanan tafiyar tasu wanda ba duka ne zasu tafi da iyalinsu ba Omar ne kawai sai Akande da Sulaiman sauran basa tare da iyalinsu. Tunda ya sha'ki wannan sihiritaccan turaran na Azima kansa ya kwance sai ya manta ma a inda yake kuma tare dasu waye yake soyyarsu suka shiga yi Azima ta dinga wani langwabe masa tana mammatsa masa jiki shi kuma sai kara rikicewa yakeyi Allah Allah yake su sauka ya samu ya sauke nauyin dake damunsa don a tsananin bukace yake da ita. Hotel na mussaman suka kama, Omar bai saurari kowa ba ya janye Azima suka nufi wani daki na mussaman wanda aka kawata shi da kayan more rayuwa.....Suna shiga ya rungumeta tsam tsam ita ta bashi hadin kai sosai suka fara shafar junansu har ta kaisu ga kan bed Azima da kanta ta cire kayan jikinta gogon ganin zahirin halitar ta sai ya wani susuce ya hau kanta yana aikin abu daya.....Al'amari yayi nisa a tsakaninsu Omar ya shiga jikinta sosai ya fara aiki ita kuma tana rirrikeshi tare da tura masa jikinta sosai kamar ta saba da harkar yanda take masa ya dinga bashi mamaki mutuka yaso ace da yazo shiga jikin Azima ya shiga da kyar kamar yanda ya keta budurcin Aysha da Safarau shin me yasa ita yaji ta a bude!? babu mai bashi amsar tambayarsa don haka sai ya cigaba da bugunta da karfi da karfi burinsa kawai ya samu ya kawo abun ya fassakara ya kai kusan awa biyu a kanta ko daya baiyi ba takaici duk ya isheshi yanzu inda Aysha ce ko Safarau ya san da tuni ya kawo ya kai sai uku, gumi ya dinga zirara a jikinsa gashi kamar wani maye ya manne Azima sosai yana sakin nishi na wahala ba na dadi ba burinsa a lokacin kawai yaji ya samu stysifend amma kamar kara rura masa wuta ake Azima ta'ki gamsar dashi......To itama nata bangaran hakane don ita tuntuni ta samu gamsuwa shi take jira har ta soma gajiya kafafunta sai rawa suke suna kyarma yayinda kasanta ke mata tsiko da zafi daurewa takeyi tana mamakin mai ya hanashi samun nitsuwa ne! can dai taga ya mike tare da zare jikinsa daga nata ya dafe kansa gashi sandar girman nasa sai 'kara girma takeyi bukatarsa na kara ninkuwa....Bakin ciki da takaici suka yi masa 'kawanya Yayinda yake neman mafita sai kawai yaji ta a bayansa tana shafa shi a zuciye ya juyo ya sauke 'bacin ransa wani bahagon mari ya kwad'a mata a fuska a fusace! Yace."Shin ke wace irin jakkar macace wacce bata da mamora!! Nafi karfin awa? biyar ina aikin abu daya a kanki babu wani sassauci ki fad'amin wace iriyar hallitace ke a cikin mata."!!! Azima ta dafe kuncinta tana kallonsa tsabar bakin ciki da takaici ya hanata magana yaja wani matsiyacin tsaki ya mike ya nufi toilet ya hada ruwa ya shiga ciki ya kwanta takaicin duniya ya isheshi ga abu yazo mararasa ya tare sai murda masa takeyi ga gabansa yaki kwanciya.....Idanu a lumshe ya dinga cizan lilps dinsa yana tunano siffofin Aysha da yanda yake samu gamsuwa da ita ya cigaba da tunano soffofin Safarau itama da yanda yake samun biyan bukata da ita ya dinga matse jikinsa yana sauke ajiyar zuciya a hankali a hankali ya soma jin gabansa na kwanciya hamdalah yake yi a zuciyarsa kana ya mike ya fita daga ruwan ya fara wankan tsarki har yanzu da sauran takaici a tare dashi, Ya fito daga toilet din fuskarsa a cud'e babu walwala ko ta kwabo ya shirya jikinsa yana kokarin barin dakin ta kira sunansa ya juyo yana watsa mata banzan kallo gabanta ya shiga faduwa sosai sai ta sunkuyar da kanta kasa ta rasa ma abinda zata ce masa. Yace."Dole ki sunkuyar da kai 'kasa mana saboda kin san baki da gaskiya ko."!? Ta dago kanta tace"Ban gane bani da gaskiya ba me nayi maka na rashin gaskiya ka gama biyan bukatarka akaina sannan zaka saka min da tsiy.....ba ta karasa ba ya buga mata tsawa! yace."Tunda maganar kike so ayi bari na dawo.'' Ya zauna kujerar dake fuskantar ta tsabar kwarjinsa ya sanya ta sunkuyar da kanta kasa anya kuwa shirin jikinsa bai fara karyewa ba irin wannan cin mutunci da yake mata yayi yawa." Yace."Ina so in san inda kika kai budurcin ki! kin san ni dai ba yaro ne bane kuma kafin ke!! na san mata biyu kuma ina da ya'kinin nine na keta budurcinsu babu laifi kinyi kokari gurin ganin kin gyara kanki don kar in gane amma shiga ta farko na gane ke d'in ba budurwa bace babban abun bakin ciki da takaici yanda kika kasa gamsar da jarumin namiji irina a gaskiya da na san haka kike da banga dalilin da zai sanya ni na aure ki ba."! Hawaye ya fara zirara a fuskarta mirya na rawa tace"Wallahi ni cikkakiyar budurwa ce don babu wani namijin da ya taba kusantata sai kai! kuma da kake maganar na kasa gamsar da kai ai dai-dai kenan! baka san maza sunfi son mata irinmu ba ni nasan ina daya daga cikin mata masu daraja saboda ka nuna garaje ne yasa baka gamsu ba amma na tabbata ko yanzu ka 'karayi zaka samu gamsuwa fiye da wacce kake samu gurin matanka." Yace."To Idan baki san namiji ba mai ya sanya naji ki a bude kuma kike mu'amula dani tamkar wacce ta saba da harkar, Kina magana nazo na karayi naji ke yanzu kina tunanin zan sake kusantarki cikin wannan yanayi kije kawai ki nemi magana yarinya baki da lafiya." "Kai kaga Omar bana son rashin mutunci wallahi tallahi ni ba zan dauki raini da 'kaskancin da kakewa matanka ba ni dai-dai nake da kai me nayi maka zaka tisani a gaba kana cin mutuncina wallahi nasan nafi sauran matanka da akaje a gid....." Baki fisu ba." ya katseta ya cigaba da cewa "Ta ina kike tunanin kinfi matana daraja bayan kin kasa gamsar dani!! baza ki ta'ba fin su ba har abadah ." Yana gama maganarsa yasa kai ya fice daga dakin......Azima ta fashe da kuka tana bubbuga gadon wannan wace irin masifa ce ko dai bata da lafiya ne."! wayarta ta dauka ta kira Hasina ta sanar ma abunda ke faruwa....Hasina tayi mamaki sosai tace"Yanzu Azima duk yanda kika kashe kudi a kan mutumin nan bai samu gamsuwa dake ba? tabdijam! to shi kuwa wannan wane irin mutum ne."!? "Wallahi nima nayi mamakin al'amarin Hasina ko dai bani da lafiya ne."!? Hasina tace"Gaskiya to idan da gaske yake bai gamsu ba to yana da kyau kijie asibiti a dubaki." Tace"Zuwa a dubani ya zama dole Hasina don in kinga irin rashin mutuncin da yayi min sai kiyi mamaki har marina fa yayi." Hasina ta rike baki tana mamaki tace"Babu shakka aikin da kikayi masa ya soma warwarewa sai ki sake damtse idan ba haka ba wallahi kan wannan matsalar zai iya sakinki." Azima tace"Yau daya daya kwanta dani naji ba zan taba iya rayuwa mai dadi ba sai dashi saboda ya d'and'ana min zumarsa mai da'di a bakina dole ne duk inda zan shiga na shiga na nemawa kaina mafita wannan karon mallaka za'ayi masa mai zafi don gaskiya bana son ya su'bce min." Hasina tace"Hakan yana da kyau nima gobe nake saka ran zuwa gurin malamina idan kina da bukatar wani abu sai kiyi magana a fada masa." Tace"Yawwa kice masa yayi min aiki kan Omar din mallake min shi nake so ayi ko nawa ya bukata ki biya insha Allahu idan mun dawo zan baki." Hasina tace"Karki damu insha Allah zan sanar masa halin da kike ciki." sallama sukayi da juna sai a lokacin ta samu sassauci a ranta taje tayi wanka tana tunanin yanda zata shawo kan Omar din ta lura baud'addan mutum ne mai wata iriyar akida dole ta rarrashe shi ta kuma kwantar da kanta. [6/8, 10:34 AM] Bintu Novel: 75 Azima ta mike da kwarin jiki ta nufi bandaki wankan tsarki tayi sannan tayi na soso da sabulu ta wanke jikinta tas! ta fito ta zauna ta tsantsara kwalliya har dasu gashin ido le'bannan yasha jan janbaki kamar wata tsohowar karuwa ta sanya wani damammen sket iya cinya da riga mai madauri a wuta mai gidan nono cibiyar ta a waje dama ba wani gashin arziki ne da ita ta taje shi tsaf ta samu ribbom mai gashi-gashi ta daure dashi....Sai ta nemi guri ta zauna tana jiran shigowarsa tayi alkwarin sai ta bashi mamaki! ba yana cewa ita bai san wace irin hallita bace cikin mata to zata bashi mamaki mutuka sai ta gigita tunaninsa. Omar kam yana fita ya kira Sulaiman yace."Gwara mu fara abunda ya kawo mu garin nan muyi mu koma gida kasan sam bana son zaman kudu." Sulaiman yace."Haba Mutumina na dauka, ko bayan mun gama abunda ya kawo mu zaka zauna ka huta kai da amarya." Yace."Girgiza kansa yayi yace.'' A halin yanzu Allah Allah nake muyi abunda zamuyi mu koma gida wallahi kwata-kwata bana son tafiya mai tsayi irin wannan in ba dole ba." Sulaiman ya girgiza kai yana mamakinsa mutumin dake da sabuwar amayarya shike tunanin komawa gida ai idan shine ya samu ya kufce sai ya tsaya ya 'barje guminsa sosai sai ya huta da amarya yanda ya kamata amma a yanda ya fahimci omar din kamar yana da damuwa kawai yana boye musu ne. Azima tananan zaune aka buga kofar kafin ta bude sai da ta tambayi waye? akace abinci ne aka kawo miki." sai taje ta bude wani katon inyamiri ta gani rike da plate mai murfi ya kura mata ido yana kallo sai lashe baki yake...Sai lokacin ta tuna da kayan jikinta tayi saurin kar'bar abincin taja tsaki tare da mai da kofar ta rufe.....shi kam ya jima a tsaye yana tunanin shin wannan matar karuwa ce ko kuma matar wani ce tabbas idan karuwa ce babu abunda zai hanashi lalla'bowa ya kwashi ganima domin tsarin hallitar jikinta tayi masifar tafiya da imaninsa. Tana zama ta bude abincin tana ya mutsa fuska sam! baiyi mata ba ta mayar da murfin ta rufe! kwanciya tayi tana latsa wayarta tayi tunanin kiran omar din saboda irin yunwar da takeji ta kira ya kai sau goma bai dauka ba kuma yana ganin kiran wani mugun haushinta yake ji sam baya ma so ya koma gidan ya ganta duk yanzu hankalinsa da tunaninsa ya koma gida kan iyalinsa daga ya tuno lamarinsa da aysha sai yaji duk abunda duniya yayi masa zafi. Basu shigo hotel din ba sai kusan tara na dare lokacin har kwalliyar Azima tayi fumfuna! tayi bacci ta gaji ga yunwa dake addabarta don ko da aka kawo musu abincin dare bata ci ba duk da uban naman dake cikin abincin sam baiyi mata ba towon shinkafa ne da miyar agushi a cewar ta miyar karni take ba zata ci ba. A gajiye ya shigo so yake kawai yayi wanka ya kwanta don tuni sun tsaya wani restaurant sunci abinci babu yunwa a tare dashi. Kallo guda yayi mata ya tur'bune fuskarsa wayoyinsa ya aje kan kujera ya cire rigar jikinsa ta mike da sauri tana taimaka masa ya kalleta da idanunsa da suke dauke da gajiya shigar da tayi ta dan burgeshi amma idan ya tuna abunda ya faru tsakaninsa da ita sai yaji wani takaici ya kama shi. Sai wani rungumeshi take tana shafa kirjinsa dake yalwace da gashi bakikkirin ya samu ya yakice da kyar ya shiga toilet din tuni joystick dinsa ta mike sam bai so haka ba saboda yasan takaici zai 'kunsa gurinta shiyasa ma sam baya son kallonta. Wanka yayi ya fito jikinsa da gajeran wando da towel a rataye a wuyansa kwata-kwata yaki sakar mata jikinsa ta mika masa siglet kar'ba yayi ya zira ya nemi guri ya zauna....Tace"Hony yunwa nakeji tun dazu wallahi abincin da suka kawo sam baiyi min ba tun safe haka nake." Wani kallo yayi mata yace."Me kike nufi yanzu?" ta wani narka murya tana shafa bayansa "So nake muje gurin cin abinci tunda dare baiyi ba." "Ashe zaki kwana da yunwa yarinya tunda na shigo wallahi ba zan sake fita ba yinin yau nayi shine a tsaye So idan kin damu kici abinci da suka baki ai baki fi sauran mutane ba." "Azima tayi shiru jikinta duk yayi sanyi...Shi kam loptop dinsa ma ya hau dubawa so yake kawai ta matsa daga jikinsa ya samu gabansa ya kwanta baya so ya sake jin sha'awar sex har sai ya koma cikin iyalinsa. Azima ta mike da jiki a sanyaye taje ta dauki abincin da aka kawo mata na dare ta ta tuttura towon zuciyarta na tashi ta mike taje ta wanke hannunta ta dawo ta nani'ka jikinta anasa shashshafa masa kirji take tana murza masa nipples loptop din hannunsa ta kusa faduwa saboda wani irin kyarma! da jikinsa yake yi tsabar sha'awa so yake ya hanata abunda take masa amma saboda yana jin dadi ya kasa magana sai ya daina ganin komai da abunda ke loptop din ya rufe ya aje juyowa yayi jikinsa na kyarma ya kamata ya matse a jikinsa ajiyar zuciya ya dinga saukewa mai zafi yana murza brest dinta ita kuma sai tuttura masa takeyi....Cire rigarta tayi tayi tikkk! ya dinga binta da kallo kamar maye ta haye kansa tana tura masa Brest dinta dai-dai bakinsa ya kama tamkar yaro karami yana tsotsa ta dinga mika tana sakin nishi. Gajeran wandon ta cire masa ya cire singilet din duk ya wani susuce! joystic dinsa ta kama da hanni biyu tana murzawa! sai kawai ta zura a bakinta tana tsotsa kamar alawa. Omar ya damki gashin kanta yana nishi.....Ganin yana jin dadi yasa ta kara dagewa tana masa wasa ya dinga wani irin abu kamar zai shid'e....Azima dadi duk ya isheta....Da sauri ya burkita ta kasansa ya hau kanta ya fara aiki. Tofa!! jama'a abu daya ake tayi yaki ci yaki cinyewa tun anayi dad'i har ya aka soma jigata Azima tayi mutukar galabaita saboda wahala tana bashi hadin kai yana bugunta da karfi duk don ta gamsar dashi amma gogon yaki gamsuwa. Ganin yana neman kasheta sai ta fara kokarin guduwa ya makureta a gadon ya rufe mata baki da hannunsa daya sosai yake aiki yana nishin wahala so yake yaji wannan mugun dad'in da akeji yayin saduwa amma ya kasa ji.....Sai ga wasu zafaffan hawaye na tsananin wahala da jigatuwa na zuba a fuskarsa cije baki kawai yake yana karkarwar jiki tamkar wani mara lafiya.....Wani tunani ne ya fad'o masa a rai duk da ya san yin hakan ya sa'bawa shariar musulunci haka ya take domin biyan bukatarsa kawai sai ya dinga ayyana wa a ranshi da Aysha yake sex sai ya fara tunanin siffofin jikin aysha da manyan nonowanta! abun mamaki da al'ajabi kawai sai ya fara jin wannnan dad'in ya soma ziyartarshi aikuwa kamar mahaukaci ya dinga bugun Azima yana kiran sunanan Aysha!!!! shiiiiiii! ahh!! Ayshasaa!!!!!! Duk da tsanani bakar wahalar da take ciki sai da ta fashe da kukan bakin ciki jin sunan wacce yake kira ita ta dage tana kara mi'ka masa yana ci amma yana kiran sunan babbar ma'kiyarta!!! wannan bakin ciki dame yayi kama....Gashi ya sakar mata nauyinsa motsi 'kwakkwara ta kasa yi ballanta ta huce fushinta.....Cikin ikon Allah da kiran sunan Aysha ya samu yayi realizing jagwab! ya kwanta rif da ciki kan bed din yana wani irin numfashi Azima ta mike zaune cikin wahala da jigatuwa tace",Allah ya isa tsakanina dake wallahi."!!! Ya bude lumsassun idonsa yana so ta sake maimaita abunda ta fad'a aikuwa sai yaji ta sake fad'in"Wallahi dole nayi Allah ya isa domin anci mutuncina ana jin dadi dani ana kiran wata shegiy.....Kafin ta karasa ya mike zaune cikin zafin nama ya gaura mata mari wanda har sai da taga gilmawar taurari sai ta dafe kuncinta lebanta sai rawa yake ta rasa ma abunda zatace. Cikin bacin rai yace."Ni kikewa Allah ya isa da Uwarki! nine nan ya kamata nayiwa Allah ya isa saboda kokarin ki na halakar dani! Wane irin dad'i kika bani? shiru tayi tana faman kifta ido ya cigaba da cewa"Babu wani dadi da naji a tare dake sai tsabar wahala idan ba don na siffantaki da ayshan ba kina gani dani dake zamu kai labari ne a wannan daran! Wallahi ba zan sauka daga kanki ba sai nayi miki raga-raga don sai na biya bukatata ko ta halin 'kaka ne!! to sai kika ci sa'a na siffatanki da Siffofin Aysha da ni'imarta da kuma yanda nake gamsuwa da ita Allah yasa na samu biyan bukatata! haka kawai kin sani sa'bon Allah! Ai ban san haka kike ba wallahi.!""" Kuka wiwi! takeyi tana jin wata iriyar nadama na kamata lallai d'a namiji bashi da mutunci ko kadan ko da yake dole dama zata fuskanci wannan matsalar tunda dama ba son Allah da annabi yake mata ba asiri tayi masa amma inda hallaci baici ace yayi mata wannan rashin mutuncin ba. Mikewa tayi ya sanya gajaran wandonsa sai surutai yake yana yayya'ba mata ba'ka'ken maganganu har da fad'in shi da yake da lafiyayyun mata bai san wane tsautsayi ne yasa ya aureta ba." Ita dai Azima daskarewa tayi a gurin kukan ma ta kasa yi saboda tsabar bakin ciki da takaici! tana kallonsa ya fito daga wanka ya gyara jikinsa ya dauki pillow yayi kwanciyarsa kan dugowar kujerar dake dakin........Jikinta sanyi kalau ta mike ta isa inda yake kwance sai ya mike da sauri tare da buga mata tsawa! "Tashi ki bani guri na samu nasha da 'kyar! zaki cuceni." Tace."Don girman Allah kayi hakuri gobe muje asibiti ni dai ina ganin bani da lafiya ne."! Yaja wani matsiyacin tsaki kana yace."Ba yawan zuwa asibiti ne ya kawoni garin ba aiki ne ya kawo ni idan kin damu kije da kanki domin ba zan bar aikina in tafi yawon kaiki asibiti ba."!! Jikinta a sanyaye ta mike ta bar gurin toilet ta shiga taci kukanta ta koshi wai itace d'a namiji yakewa wulakanci duk darajarta duk kudinta duk mutuncinta da maza suke gani yau itace omar kewa iskanci anya kuwa zata iya kyaleshi ba sai ta dauki fansa ba.! wanka tayi ta fito tana tunanin mafita....Omar kam bacci mai nauyi ya daukeshi yaji dadi mararsa sakayau babu jaraba shiyasa ya saki jiki yake bacci harda munshari! *** Yau satin Aysha guda a asibiti alhamdullahi ta samu sauki sosai don in ka ganta sai kace wacce ta haihu da kanta saboda yanda tayi wani 'bul-'bul ta sake cika da kwarjini jego takeyi tamkar a gida don asibitin daki guda aka ware mata ita da yayanta sanin da akayi daga gidan data fito......Kullum suna tare da Safarau sun manta da da Omar sai dai jefi jefi idan 'yan gidan sunzo suna zancensa suke tunawa dashi Abbas ne a tsaye a kansu yana basu kulawa sosai duk umarni ne daga gurin Omar din shiyasa duk wani halin da suke ciki yana samun labari daga gurin Abbas din.......Yau dai yayi niyyar kiran su domin ya sauka daga fushin da yake dasu wayar safarau ya kira sai yaji a kashe a lokacin tasa ta a chaji....Sai ya kira ta aysha aka ci sa'a ta shiga...Aysha dake tuntuni ta goge numbar wayarsa a wayarta yasa bata gane wanene ba ta dauki wayar a nutse tayi sallama tare da fad'in"Da wa nake magana."!? "Dawa nake magana."? ya mamaita tambayar a cikin ransa. Wai shin aysha me take nufi ne! har ya dauki zafi! sai kuma ya sauka ya sassauta murya " Kina waya da mijinki kina tambayar dawa kike waya Aysha."!!! Gabanta ya fad'i sai ta ciro wayar daga kunanta ta duba tabbas! numbarsa ce wani irin shan kunu tayi kamar yana kusa da ita tace"Mijin Safarau da Azima dai! ya kake!?." Yaji ciwon maganar da yanda ta amsa masa a wulakance sharewa kawai yayi yace." Omar mijin Aysha ne har abadah idan kina tamtama to ki bari ya dawo kiga zahiri! yanzu ba zanyi doguwar magana dake ba dama na kira ne naji lafiyarku data yarana ina fatan duk kuna lafiya."!? Tace."Kowa lafiya." Sai ta kashe wayar tana jin takaici da haushi a zuciyarta tace ka dawo d'in inga abunda zakayi kaji mutun da wani abu wallahi babu wanda zai takura min na koma auranka." Safarau ta fito daga bandaki tana daure da alwalar sallahr azuhur tace"Aunty ke da waye ne kike ta surutu ke kadai." Aysha tace"Mijikin ne ya kira waya yana min wani sambatu." Ta'be bakinta tayi tace"Aunty don Allah ii daina cewa mijina wallahi haushi nake ji mtws! kafin tace komai wayar ta sake kara ta duba taga shine sai taki dauka har ta katse! safarau ta tayar da sallahrta yayin da wayar keta ruri aysha taki kulawa har safarau ta idar da sallahar kana ta daga wayar ba tace komai ba ta mikawa safaraun....Kamar ba zata kar'ba sai kuma ta 'karba a cushe tayi sallama. Ya sauke ajiyar zuciya mai zafi! a sanyaye yace."Na dauka ai ba zaku dauki wayar ba, Shin Safa wai me yasa kema kika sauya hali ne? da halayenki masu kyau da koyi amma yanzu duk kin lalace saboda zama da madaukin kanwa ko."!? Taji zafin maganarsa amma sai ta danne tace"Ni kam ban sauya halayyata ba duk sunanan kaine dai ka sauya hali saboda ka kara aure kaga gwara muba ka lokaci kaci amarcinka duk ranar da ka tuna damu shine dai-dai. 'Dan karamin tsaki yaja yace."Ki daina yi min wannan maganar safa nifa da wannan auran nawa dashi gwara babu wallahi yanzu nake tunanin ya akayi ma haka ta faru."! Safarau ta kalli aysha tana mamaki! to itama Ayshan mamakin maganarsa takeyi da yake wayar a hands free take tana jin duk abunda yake cewa. Ya cigaba da cewa" Yanzu haka hankali duk ya dawo kanku Allah Allah nakeyi mu gama abunda ya kaimu garin na dawo cikin iyalina." Tace"Da dai ka zauna a can tsawon wata uku ko biyu ka ci amarcinka ka kacinye tas! sai ka dawo.'' Tsaki yaja yace."Wato dai ba zaki daina ba ko."! "Humm! Yayana kenan." Tafadi maganar tana boye dariya yace."Ki kula da kanki da kyau cikin sati mai kamawa ko mun gama ko bamu gama ba ni zan dawo gida domin nayi kewarku sosai." Tace"To Allah ya dawo da kai lafiya." Ta kashe wayar tana kallon Aysha tace"Aunty aysha kinji mutumin ki ko? wai har ya gaji da amarcin yana so ya dawo gida, Wallahi bana so ya dawo saboda nasan takura min zaiyi." Aysha tace''Hakuri zakiyi Safa idan ya dawo din ki kula dashi wata'kila a can din bai samu yanda yake so ba kin san dai halinsa da jarabar tsiya." "Tab wallahi aunty indai abunda zai dawo dashi kenen bana so don tun ranar da yayi wa gwaggo karyar inje in masa abinci na dawo daga rakiyarsa bashi da imani wallahi bakiga irin muguntar da yayi min ba har yanzu mara ta ciwo takeyi dalilin wannan abu." Aysha na dariya tace"Haba 'kanwata ya ina yabon ki sallah kuma zaki kasa alwala ai na lura kina kokarin daurewa fitinarsa yanzu kuma me yasa? karfa kice don bama tare dashi ba zaki kyautatawa mijinki ba yin hakan ba dai-dai bane." "Wallahi aunty a yanzu dai ba zan iya jurewa ba gaskiya nace miki fa tun ranar da yayi min wannan muguntar mara ta ke ciwo shiru kawai nayi." Cikin kulawa aysha tace"To ko ciki ne dake."? Da sauri ta kalleta tana washe baki "Aunty Allah yasa ciki gareni dana ji dadi." "Insha Allahu shine Safa bari Dr ya shigo ko test ne sai ayi miki a gani ko."! Cikin jin nauyi tace" Nagode aunty dama idan mutum nada ciki yana farawa ne da ciwon mara."? 'Kwarai kuwa ai wani cikin ma a ranar da ya same shi yake nuna kansa nima ina addua Allah yasa ciki gareki kanwata." Safarau ta dinga jin wani kaunar aysha na ratsa jiki da jininta tana ji a duniya bata da babban masoyi sama da ita da fulani da maimartaba a cewarta yanzu Omar ba ya sonta. **** To kusan asibiti uku Azima taje zance dai daya suke fada mata shine lafiyar ta lau bata da wata matsala kuma ko wane namiji zai iya yin sex da ita yaji dad'i....Don haka sai ta hakura ta zauna ta dinga bankar maganin bature na kara ni'ima da d'adi ta dinga shan kayan marmari don dai duk ta zama zam-zam.....Inda gogon naku yake tsabga mata wulakanci kusufa-kusufa idan jarabarsa ta ciyo shi ya haye kanta yayi ta lugudarta yana kiran sunan Aysha ko Safara'u! Har ta gaji ta daina jin haushi ita dai tunda in ya hau kanta tana samun gamsuwa shima yana gamsuwa shikkenan ko sunan uwarsa zai kira yaje yayi ta kira....Yanzu burinta bai wuce su koma gida ta bazama ba gurin malamai sai tasa an daure masa baki dashi da matan nasa....Wannan kudirin shine a cikin ranta. **** Duka-duka Satin Aysha biyu aka sallameta sai da suka tabbatar da ingatuwar lafiyarta data babyanta sannan suka nufi gida.....Nanne tasa an gyara mata dakinta komai an sanya mata gadajen yan biyu na can gefe guda da sauran kayyayakin su yanzu Nanne Kula take da Aysha sosai ta daina kyararta Aysha ta cigaba da jego mai kyau ta ko wane bangare tana samun kulawa don kullum Fulani sai ta shigo ta duba su ita da yaran.......Kuma kullum cikin rarrashin ta takeyi kan ta koma dakinta ta kula da 'yayanta Aysha dai jinta kawai takeyi saboda yanzu wani irin kwarjini take mata. Safarau kam dama da suka dawo daga Asibitin kai tsaye sashen Fulani ta ya da zango Fulani bata takura mata ba kan ta koma sashensu sai ta kyaleta ta cigaba da zama anan din kamar jira ake ta dawo gida sai ciwo yau da lafiya gobe babu amai zazzabi da zubda miyau!! Fulani dai ta gane juna biyu gareta ganin tana boye-boye da jin kunya sanya ta kirata take tambayar ta kunya duk ta ishi safarau sai ta kama inda-inda Fulani tace na lura cike ne dake kuma kina 'boyewa ko Safa."? sai ta sunkuyar da kanta tana wasa da hannunta fulani tace"Wata nawa ne."? Cikin kunya tace"Mama ai baiyi kwari ba duka duka baifi sati uku uba." Tace''Ya akayi ki san baiyi sati uku ba ."? Tace."Aunty Aysha tasa akai min test a asibiti suka fad'i kwanakin cikin." Fulani ta sauke ajiyar zuciya cikin kulawa tace"To Ubangiji Allah ya ingata ya rabaku lafiya .'' Cikin zuciyarta ta amsa da 'ameen" To kamar yanda Aysha ke samun kulawa haka Safarau ke samun tsantsar kulawa daga 'bangaran Fulani abun dai sai godiyar Allah dukaninsu sun samu kwanciyar hankali sun manta da wani Omar da amaryashi shine dai kullum cikin kira awaya kamar masifa Aysha kam sai ya kira sau ashirin bata dauka ba sai taga dama take dauka... Safarau kam tana kula shi ita amma ba sosai ba wani lokacin ma da fad'a suke rabuwa....Omar yanzu duk ya zama wani iri ga aiki ga tension din mata idan kuka ganshi sai ya baku tausayi gefen Azima kuma ta bude masa wuta kullum sai ta tayar masa da sha'awa sunyi sex kamar ayu da matarsa haka suka koma saboda jaraba....Duk ya rame sai uban 'kasumba a fuska. [6/9, 9:05 AM] Bintu Novel: 75 Azima ta mike da kwarin jiki ta nufi bandaki wankan tsarki tayi sannan tayi na soso da sabulu ta wanke jikinta tas! ta fito ta zauna ta tsantsara kwalliya har dasu gashin ido le'bannan yasha jan janbaki kamar wata tsohowar karuwa ta sanya wani damammen sket iya cinya da riga mai madauri a wuta mai gidan nono cibiyar ta a waje dama ba wani gashin arziki ne da ita ta taje shi tsaf ta samu ribbom mai gashi-gashi ta daure dashi....Sai ta nemi guri ta zauna tana jiran shigowarsa tayi alkwarin sai ta bashi mamaki! ba yana cewa ita bai san wace irin hallita bace cikin mata to zata bashi mamaki mutuka sai ta gigita tunaninsa. Omar kam yana fita ya kira Sulaiman yace."Gwara mu fara abunda ya kawo mu garin nan muyi mu koma gida kasan sam bana son zaman kudu." Sulaiman yace."Haba Mutumina na dauka, ko bayan mun gama abunda ya kawo mu zaka zauna ka huta kai da amarya." Yace."Girgiza kansa yayi yace.'' A halin yanzu Allah Allah nake muyi abunda zamuyi mu koma gida wallahi kwata-kwata bana son tafiya mai tsayi irin wannan in ba dole ba." Sulaiman ya girgiza kai yana mamakinsa mutumin dake da sabuwar amayarya shike tunanin komawa gida ai idan shine ya samu ya kufce sai ya tsaya ya 'barje guminsa sosai sai ya huta da amarya yanda ya kamata amma a yanda ya fahimci omar din kamar yana da damuwa kawai yana boye musu ne. Azima tananan zaune aka buga kofar kafin ta bude sai da ta tambayi waye? akace abinci ne aka kawo miki." sai taje ta bude wani katon inyamiri ta gani rike da plate mai murfi ya kura mata ido yana kallo sai lashe baki yake...Sai lokacin ta tuna da kayan jikinta tayi saurin kar'bar abincin taja tsaki tare da mai da kofar ta rufe.....shi kam ya jima a tsaye yana tunanin shin wannan matar karuwa ce ko kuma matar wani ce tabbas idan karuwa ce babu abunda zai hanashi lalla'bowa ya kwashi ganima domin tsarin hallitar jikinta tayi masifar tafiya da imaninsa. Tana zama ta bude abincin tana ya mutsa fuska sam! baiyi mata ba ta mayar da murfin ta rufe! kwanciya tayi tana latsa wayarta tayi tunanin kiran omar din saboda irin yunwar da takeji ta kira ya kai sau goma bai dauka ba kuma yana ganin kiran wani mugun haushinta yake ji sam baya ma so ya koma gidan ya ganta duk yanzu hankalinsa da tunaninsa ya koma gida kan iyalinsa daga ya tuno lamarinsa da aysha sai yaji duk abunda duniya yayi masa zafi. Basu shigo hotel din ba sai kusan tara na dare lokacin har kwalliyar Azima tayi fumfuna! tayi bacci ta gaji ga yunwa dake addabarta don ko da aka kawo musu abincin dare bata ci ba duk da uban naman dake cikin abincin sam baiyi mata ba towon shinkafa ne da miyar agushi a cewar ta miyar karni take ba zata ci ba. A gajiye ya shigo so yake kawai yayi wanka ya kwanta don tuni sun tsaya wani restaurant sunci abinci babu yunwa a tare dashi. Kallo guda yayi mata ya tur'bune fuskarsa wayoyinsa ya aje kan kujera ya cire rigar jikinsa ta mike da sauri tana taimaka masa ya kalleta da idanunsa da suke dauke da gajiya shigar da tayi ta dan burgeshi amma idan ya tuna abunda ya faru tsakaninsa da ita sai yaji wani takaici ya kama shi. Sai wani rungumeshi take tana shafa kirjinsa dake yalwace da gashi bakikkirin ya samu ya yakice da kyar ya shiga toilet din tuni joystick dinsa ta mike sam bai so haka ba saboda yasan takaici zai 'kunsa gurinta shiyasa ma sam baya son kallonta. Wanka yayi ya fito jikinsa da gajeran wando da towel a rataye a wuyansa kwata-kwata yaki sakar mata jikinsa ta mika masa siglet kar'ba yayi ya zira ya nemi guri ya zauna....Tace"Hony yunwa nakeji tun dazu wallahi abincin da suka kawo sam baiyi min ba tun safe haka nake." Wani kallo yayi mata yace."Me kike nufi yanzu?" ta wani narka murya tana shafa bayansa "So nake muje gurin cin abinci tunda dare baiyi ba." "Ashe zaki kwana da yunwa yarinya tunda na shigo wallahi ba zan sake fita ba yinin yau nayi shine a tsaye So idan kin damu kici abinci da suka baki ai baki fi sauran mutane ba." "Azima tayi shiru jikinta duk yayi sanyi...Shi kam loptop dinsa ma ya hau dubawa so yake kawai ta matsa daga jikinsa ya samu gabansa ya kwanta baya so ya sake jin sha'awar sex har sai ya koma cikin iyalinsa. Azima ta mike da jiki a sanyaye taje ta dauki abincin da aka kawo mata na dare ta ta tuttura towon zuciyarta na tashi ta mike taje ta wanke hannunta ta dawo ta nani'ka jikinta anasa shashshafa masa kirji take tana murza masa nipples loptop din hannunsa ta kusa faduwa saboda wani irin kyarma! da jikinsa yake yi tsabar sha'awa so yake ya hanata abunda take masa amma saboda yana jin dadi ya kasa magana sai ya daina ganin komai da abunda ke loptop din ya rufe ya aje juyowa yayi jikinsa na kyarma ya kamata ya matse a jikinsa ajiyar zuciya ya dinga saukewa mai zafi yana murza brest dinta ita kuma sai tuttura masa takeyi....Cire rigarta tayi tayi tikkk! ya dinga binta da kallo kamar maye ta haye kansa tana tura masa Brest dinta dai-dai bakinsa ya kama tamkar yaro karami yana tsotsa ta dinga mika tana sakin nishi. Gajeran wandon ta cire masa ya cire singilet din duk ya wani susuce! joystic dinsa ta kama da hanni biyu tana murzawa! sai kawai ta zura a bakinta tana tsotsa kamar alawa. Omar ya damki gashin kanta yana nishi.....Ganin yana jin dadi yasa ta kara dagewa tana masa wasa ya dinga wani irin abu kamar zai shid'e....Azima dadi duk ya isheta....Da sauri ya burkita ta kasansa ya hau kanta ya fara aiki. Tofa!! jama'a abu daya ake tayi yaki ci yaki cinyewa tun anayi dad'i har ya aka soma jigata Azima tayi mutukar galabaita saboda wahala tana bashi hadin kai yana bugunta da karfi duk don ta gamsar dashi amma gogon yaki gamsuwa. Ganin yana neman kasheta sai ta fara kokarin guduwa ya makureta a gadon ya rufe mata baki da hannunsa daya sosai yake aiki yana nishin wahala so yake yaji wannan mugun dad'in da akeji yayin saduwa amma ya kasa ji.....Sai ga wasu zafaffan hawaye na tsananin wahala da jigatuwa na zuba a fuskarsa cije baki kawai yake yana karkarwar jiki tamkar wani mara lafiya.....Wani tunani ne ya fad'o masa a rai duk da ya san yin hakan ya sa'bawa shariar musulunci haka ya take domin biyan bukatarsa kawai sai ya dinga ayyana wa a ranshi da Aysha yake sex sai ya fara tunanin siffofin jikin aysha da manyan nonowanta! abun mamaki da al'ajabi kawai sai ya fara jin wannnan dad'in ya soma ziyartarshi aikuwa kamar mahaukaci ya dinga bugun Azima yana kiran sunanan Aysha!!!! shiiiiiii! ahh!! Ayshasaa!!!!!! Duk da tsanani bakar wahalar da take ciki sai da ta fashe da kukan bakin ciki jin sunan wacce yake kira ita ta dage tana kara mi'ka masa yana ci amma yana kiran sunan babbar ma'kiyarta!!! wannan bakin ciki dame yayi kama....Gashi ya sakar mata nauyinsa motsi 'kwakkwara ta kasa yi ballanta ta huce fushinta.....Cikin ikon Allah da kiran sunan Aysha ya samu yayi realizing jagwab! ya kwanta rif da ciki kan bed din yana wani irin numfashi Azima ta mike zaune cikin wahala da jigatuwa tace",Allah ya isa tsakanina dake wallahi."!!! Ya bude lumsassun idonsa yana so ta sake maimaita abunda ta fad'a aikuwa sai yaji ta sake fad'in"Wallahi dole nayi Allah ya isa domin anci mutuncina ana jin dadi dani ana kiran wata shegiy.....Kafin ta karasa ya mike zaune cikin zafin nama ya gaura mata mari wanda har sai da taga gilmawar taurari sai ta dafe kuncinta lebanta sai rawa yake ta rasa ma abunda zatace. Cikin bacin rai yace."Ni kikewa Allah ya isa da Uwarki! nine nan ya kamata nayiwa Allah ya isa saboda kokarin ki na halakar dani! Wane irin dad'i kika bani? shiru tayi tana faman kifta ido ya cigaba da cewa"Babu wani dadi da naji a tare dake sai tsabar wahala idan ba don na siffantaki da ayshan ba kina gani dani dake zamu kai labari ne a wannan daran! Wallahi ba zan sauka daga kanki ba sai nayi miki raga-raga don sai na biya bukatata ko ta halin 'kaka ne!! to sai kika ci sa'a na siffatanki da Siffofin Aysha da ni'imarta da kuma yanda nake gamsuwa da ita Allah yasa na samu biyan bukatata! haka kawai kin sani sa'bon Allah! Ai ban san haka kike ba wallahi.!""" Kuka wiwi! takeyi tana jin wata iriyar nadama na kamata lallai d'a namiji bashi da mutunci ko kadan ko da yake dole dama zata fuskanci wannan matsalar tunda dama ba son Allah da annabi yake mata ba asiri tayi masa amma inda hallaci baici ace yayi mata wannan rashin mutuncin ba. Mikewa tayi ya sanya gajaran wandonsa sai surutai yake yana yayya'ba mata ba'ka'ken maganganu har da fad'in shi da yake da lafiyayyun mata bai san wane tsautsayi ne yasa ya aureta ba." Ita dai Azima daskarewa tayi a gurin kukan ma ta kasa yi saboda tsabar bakin ciki da takaici! tana kallonsa ya fito daga wanka ya gyara jikinsa ya dauki pillow yayi kwanciyarsa kan dugowar kujerar dake dakin........Jikinta sanyi kalau ta mike ta isa inda yake kwance sai ya mike da sauri tare da buga mata tsawa! "Tashi ki bani guri na samu nasha da 'kyar! zaki cuceni." Tace."Don girman Allah kayi hakuri gobe muje asibiti ni dai ina ganin bani da lafiya ne."! Yaja wani matsiyacin tsaki kana yace."Ba yawan zuwa asibiti ne ya kawoni garin ba aiki ne ya kawo ni idan kin damu kije da kanki domin ba zan bar aikina in tafi yawon kaiki asibiti ba."!! Jikinta a sanyaye ta mike ta bar gurin toilet ta shiga taci kukanta ta koshi wai itace d'a namiji yakewa wulakanci duk darajarta duk kudinta duk mutuncinta da maza suke gani yau itace omar kewa iskanci anya kuwa zata iya kyaleshi ba sai ta dauki fansa ba.! wanka tayi ta fito tana tunanin mafita....Omar kam bacci mai nauyi ya daukeshi yaji dadi mararsa sakayau babu jaraba shiyasa ya saki jiki yake bacci harda munshari! *** Yau satin Aysha guda a asibiti alhamdullahi ta samu sauki sosai don in ka ganta sai kace wacce ta haihu da kanta saboda yanda tayi wani 'bul-'bul ta sake cika da kwarjini jego takeyi tamkar a gida don asibitin daki guda aka ware mata ita da yayanta sanin da akayi daga gidan data fito......Kullum suna tare da Safarau sun manta da da Omar sai dai jefi jefi idan 'yan gidan sunzo suna zancensa suke tunawa dashi Abbas ne a tsaye a kansu yana basu kulawa sosai duk umarni ne daga gurin Omar din shiyasa duk wani halin da suke ciki yana samun labari daga gurin Abbas din.......Yau dai yayi niyyar kiran su domin ya sauka daga fushin da yake dasu wayar safarau ya kira sai yaji a kashe a lokacin tasa ta a chaji....Sai ya kira ta aysha aka ci sa'a ta shiga...Aysha dake tuntuni ta goge numbar wayarsa a wayarta yasa bata gane wanene ba ta dauki wayar a nutse tayi sallama tare da fad'in"Da wa nake magana."!? "Dawa nake magana."? ya mamaita tambayar a cikin ransa. Wai shin aysha me take nufi ne! har ya dauki zafi! sai kuma ya sauka ya sassauta murya " Kina waya da mijinki kina tambayar dawa kike waya Aysha."!!! Gabanta ya fad'i sai ta ciro wayar daga kunanta ta duba tabbas! numbarsa ce wani irin shan kunu tayi kamar yana kusa da ita tace"Mijin Safarau da Azima dai! ya kake!?." Yaji ciwon maganar da yanda ta amsa masa a wulakance sharewa kawai yayi yace." Omar mijin Aysha ne har abadah idan kina tamtama to ki bari ya dawo kiga zahiri! yanzu ba zanyi doguwar magana dake ba dama na kira ne naji lafiyarku data yarana ina fatan duk kuna lafiya."!? Tace."Kowa lafiya." Sai ta kashe wayar tana jin takaici da haushi a zuciyarta tace ka dawo d'in inga abunda zakayi kaji mutun da wani abu wallahi babu wanda zai takura min na koma auranka." Safarau ta fito daga bandaki tana daure da alwalar sallahr azuhur tace"Aunty ke da waye ne kike ta surutu ke kadai." Aysha tace"Mijikin ne ya kira waya yana min wani sambatu." Ta'be bakinta tayi tace"Aunty don Allah ii daina cewa mijina wallahi haushi nake ji mtws! kafin tace komai wayar ta sake kara ta duba taga shine sai taki dauka har ta katse! safarau ta tayar da sallahrta yayin da wayar keta ruri aysha taki kulawa har safarau ta idar da sallahar kana ta daga wayar ba tace komai ba ta mikawa safaraun....Kamar ba zata kar'ba sai kuma ta 'karba a cushe tayi sallama. Ya sauke ajiyar zuciya mai zafi! a sanyaye yace."Na dauka ai ba zaku dauki wayar ba, Shin Safa wai me yasa kema kika sauya hali ne? da halayenki masu kyau da koyi amma yanzu duk kin lalace saboda zama da madaukin kanwa ko."!? Taji zafin maganarsa amma sai ta danne tace"Ni kam ban sauya halayyata ba duk sunanan kaine dai ka sauya hali saboda ka kara aure kaga gwara muba ka lokaci kaci amarcinka duk ranar da ka tuna damu shine dai-dai. 'Dan karamin tsaki yaja yace."Ki daina yi min wannan maganar safa nifa da wannan auran nawa dashi gwara babu wallahi yanzu nake tunanin ya akayi ma haka ta faru."! Safarau ta kalli aysha tana mamaki! to itama Ayshan mamakin maganarsa takeyi da yake wayar a hands free take tana jin duk abunda yake cewa. Ya cigaba da cewa" Yanzu haka hankali duk ya dawo kanku Allah Allah nakeyi mu gama abunda ya kaimu garin na dawo cikin iyalina." Tace"Da dai ka zauna a can tsawon wata uku ko biyu ka ci amarcinka ka kacinye tas! sai ka dawo.'' Tsaki yaja yace."Wato dai ba zaki daina ba ko."! "Humm! Yayana kenan." Tafadi maganar tana boye dariya yace."Ki kula da kanki da kyau cikin sati mai kamawa ko mun gama ko bamu gama ba ni zan dawo gida domin nayi kewarku sosai." Tace"To Allah ya dawo da kai lafiya." Ta kashe wayar tana kallon Aysha tace"Aunty aysha kinji mutumin ki ko? wai har ya gaji da amarcin yana so ya dawo gida, Wallahi bana so ya dawo saboda nasan takura min zaiyi." Aysha tace''Hakuri zakiyi Safa idan ya dawo din ki kula dashi wata'kila a can din bai samu yanda yake so ba kin san dai halinsa da jarabar tsiya." "Tab wallahi aunty indai abunda zai dawo dashi kenen bana so don tun ranar da yayi wa gwaggo karyar inje in masa abinci na dawo daga rakiyarsa bashi da imani wallahi bakiga irin muguntar da yayi min ba har yanzu mara ta ciwo takeyi dalilin wannan abu." Aysha na dariya tace"Haba 'kanwata ya ina yabon ki sallah kuma zaki kasa alwala ai na lura kina kokarin daurewa fitinarsa yanzu kuma me yasa? karfa kice don bama tare dashi ba zaki kyautatawa mijinki ba yin hakan ba dai-dai bane." "Wallahi aunty a yanzu dai ba zan iya jurewa ba gaskiya nace miki fa tun ranar da yayi min wannan muguntar mara ta ke ciwo shiru kawai nayi." Cikin kulawa aysha tace"To ko ciki ne dake."? Da sauri ta kalleta tana washe baki "Aunty Allah yasa ciki gareni dana ji dadi." "Insha Allahu shine Safa bari Dr ya shigo ko test ne sai ayi miki a gani ko."! Cikin jin nauyi tace" Nagode aunty dama idan mutum nada ciki yana farawa ne da ciwon mara."? 'Kwarai kuwa ai wani cikin ma a ranar da ya same shi yake nuna kansa nima ina addua Allah yasa ciki gareki kanwata." Safarau ta dinga jin wani kaunar aysha na ratsa jiki da jininta tana ji a duniya bata da babban masoyi sama da ita da fulani da maimartaba a cewarta yanzu Omar ba ya sonta. **** To kusan asibiti uku Azima taje zance dai daya suke fada mata shine lafiyar ta lau bata da wata matsala kuma ko wane namiji zai iya yin sex da ita yaji dad'i....Don haka sai ta hakura ta zauna ta dinga bankar maganin bature na kara ni'ima da d'adi ta dinga shan kayan marmari don dai duk ta zama zam-zam.....Inda gogon naku yake tsabga mata wulakanci kusufa-kusufa idan jarabarsa ta ciyo shi ya haye kanta yayi ta lugudarta yana kiran sunan Aysha ko Safara'u! Har ta gaji ta daina jin haushi ita dai tunda in ya hau kanta tana samun gamsuwa shima yana gamsuwa shikkenan ko sunan uwarsa zai kira yaje yayi ta kira....Yanzu burinta bai wuce su koma gida ta bazama ba gurin malamai sai tasa an daure masa baki dashi da matan nasa....Wannan kudirin shine a cikin ranta. **** Duka-duka Satin Aysha biyu aka sallameta sai da suka tabbatar da ingatuwar lafiyarta data babyanta sannan suka nufi gida.....Nanne tasa an gyara mata dakinta komai an sanya mata gadajen yan biyu na can gefe guda da sauran kayyayakin su yanzu Nanne Kula take da Aysha sosai ta daina kyararta Aysha ta cigaba da jego mai kyau ta ko wane bangare tana samun kulawa don kullum Fulani sai ta shigo ta duba su ita da yaran.......Kuma kullum cikin rarrashin ta takeyi kan ta koma dakinta ta kula da 'yayanta Aysha dai jinta kawai takeyi saboda yanzu wani irin kwarjini take mata. Safarau kam dama da suka dawo daga Asibitin kai tsaye sashen Fulani ta ya da zango Fulani bata takura mata ba kan ta koma sashensu sai ta kyaleta ta cigaba da zama anan din kamar jira ake ta dawo gida sai ciwo yau da lafiya gobe babu amai zazzabi da zubda miyau!! Fulani dai ta gane juna biyu gareta ganin tana boye-boye da jin kunya sanya ta kirata take tambayar ta kunya duk ta ishi safarau sai ta kama inda-inda Fulani tace na lura cike ne dake kuma kina 'boyewa ko Safa."? sai ta sunkuyar da kanta tana wasa da hannunta fulani tace"Wata nawa ne."? Cikin kunya tace"Mama ai baiyi kwari ba duka duka baifi sati uku uba." Tace''Ya akayi ki san baiyi sati uku ba ."? Tace."Aunty Aysha tasa akai min test a asibiti suka fad'i kwanakin cikin." Fulani ta sauke ajiyar zuciya cikin kulawa tace"To Ubangiji Allah ya ingata ya rabaku lafiya .'' Cikin zuciyarta ta amsa da 'ameen" To kamar yanda Aysha ke samun kulawa haka Safarau ke samun tsantsar kulawa daga 'bangaran Fulani abun dai sai godiyar Allah dukaninsu sun samu kwanciyar hankali sun manta da wani Omar da amaryashi shine dai kullum cikin kira awaya kamar masifa Aysha kam sai ya kira sau ashirin bata dauka ba sai taga dama take dauka... Safarau kam tana kula shi ita amma ba sosai ba wani lokacin ma da fad'a suke rabuwa....Omar yanzu duk ya zama wani iri ga aiki ga tension din mata idan kuka ganshi sai ya baku tausayi gefen Azima kuma ta bude masa wuta kullum sai ta tayar masa da sha'awa sunyi sex kamar ayu da matarsa haka suka koma saboda jaraba....Duk ya rame sai uban 'kasumba a fuska. [6/9, 11:07 AM] Bintu Novel: 76 Yau dai duk jarabarsa yayi rantsuwar ba zai taki Azima saboda tsananin wahalar da yake sha kafin dadin yazo sai kace wani mahaukaci ya tsani abunda yake yi wanda a shara'ance ma haramun ne ransa na 'baci yana sex da ita yana kiran Aysha ko Safarau shiyasa ma ya fara kokarin dauriya da kudirin daina biyewa son zuciyarsa yana sabon Allah kuma ya lura ta 'ban garanta sam bata damuwa da abunda yakeyi tunda ta nuna masa damuwarta ranar farko bata sake nunawa ba ga wata irinyar jaraba data tsiro masa dashi mutukar yana gida shikkenan ta dinga damunsa idan taga yaki sauraranta sai tayi zigidir haihuwar uwarta tayi ta yawo a gabansa tsirara to shi kuma nan hankalinsa zai tashi ya biye mata ya shiga wahala ita kuma tayi ta nishad'antuwa tana masa sambatu Azima har taso ta zarta Omar gurin jaraba da alama tana daya daga cikin jinsin mutanan nan da ake kira da hajirai....To ganin irin abunda takeyi ne ya sanya gari na waye wa sai ya fice don watarana ma a can company da suke aiki su Sulaiman suke samun sa wannan yasa aikin nasu yayi saurin kammala sai abunda ba'a rasa ba, yanzu saura kwana biyar su wuce gida. Yana kwance kan doguwar kujera jikinsa sanye da dogon wando na wani milk din yadi babu riga a jikinsa gashin kirjinsa yayi luf abun sha'awa bacci yake ji sosai amma kuma ya kwad'aita dajin muryar iyalinsa gabakid'aya yanzu hankalinsa yayi gida sai kiran wayarsu yake sunki dauka idan ya kira ta Aysha sai ya kira ta safarau duk suna gani sun shareshi ya mike zaune tare da dafe kansa wannan had'in kai nasu na mutukar bashi haushi wai idan daya tayi masa abu maimakon dayar ta rarrasheshi ta kula dashi sai itama ta cusguna masa mussaman Safarau da take biyewa aysha kan abunda takeyi masa. Cikin wani mitstsin wanda wanda duk ya shige matse-matsin ta da wata figaggiyar riga wanda duk brest din ta a waje ta fito daga d'akin yana ganin ta fito ya dauke kansa yana cin kunu yanzu duk wannan tsarin jikin nata baya burgeshi....Tana zuwa ta sa'kalo wuyansa ta d'ora fuskarta ya kafadarsa tana masa magana kasa kasa "Honey muje ka kwanta ka huta kaji! muje inyi maka tausa naji dadi yau daka zauna a gida." Omar tsaf ya fahimci dabararta tana so yaje ya kwanta ta turmusheshi bai zai iya ba yace."Na fahimci abunda kike so kuma bazan yi ba wallahi kika matsa min Azima zan fita in bar miki dakin haba!! wannan wace iriyar masifa ce duk kin mai dani wani sususu! kisa na dinga abunda be dace ba to bari kiji daga yau na daina tarayyar aure dake sai kin samu lafiya a karan kanki kina gamsar dani ba sai na kira wata ba." Azima taji haushi sosai tace"Wai me yasa kake yi min hakane? kullum da irin kalar zagin da cin mutumcin da zakayi min ai idan haushi ne nice yafi kamata naji haushin abunda kake min amma saboda ka samu gamsuwa yasa na kyaleka kana kiran sunan matanka ban damu ba tunda dai nasan ni'ima ce kuma kana jin dadi har ka gamsu to meye abun tada hankali da bakar magana." Yace."Ni dai na fad'a miki karki kuskura ki 'kara kusantata ni ba shashashan namiji bane da zaki sani ina sabon Allah." Tace."To idan ban kusance ka ba wazan kusanta kaine fa mijina kuma kaine ka horar dani kan komai idan baka biya min bukatata ba waye zai biya min."!? Yace."Karya kike kice nine na horar dake dama can kin iya abunki karfa ki manta ke din ba cikakkiyar mace bace so sai kije ki nemi wanda ya fara horar dake bani ba." Kuka ta farayi ya mike yana fad'in"Fita zanyi in bar miki dakin idan kinyi shiru na dawo." Ya mike ya shiga daki rigarsa ya fito da ita a hannu kamar wani mara nutsuwa ya kama hanyar fita yana kokarin sanya rigar. Azima kuka take hai'kan tana jajantawa kanta wannan wane irin cin mutunci ne Omar keyi mata idan ba zai iya zama da ita ba ai sai ya sawake mata auransa....Yanzu tasan dadin namiji sosai shiyasa kullum take kwana da sha'awa ta tashi da ita bayan haka kuma ga irin magungunan da take sha na kara mata sha'awar da namiji yanzu ma abunda ke cinta kenan.......Kofar dakin aka buga ta goge fuskarta da sauri domin ta dauka matar Sulaiman ce dake takan shigo su gaisa ba tare da ta rufe jikinta ba taje ta bude kofar....Wannan katon Inyamirin ne a tsaye hannunsa rike da wani plate mai murfi sai suka fara kallon juna ita dashi Axima ta fara ayyanawa a ranta cewar mutumin zaiyi karfi da dad'i saboda yanayin girman jikinsa kamar Omar yake dama ta ta'baji ana fad'a cewar dad'in namiji ko wanne da irinsa matar da tayi aure aure itace zata shaida hakan....Nan da nan sai ta d'arsa sha'awarsa cikin ranta mussaman da taga yana kallonta da nonowanta a take tsigar jikinta ta fara tashi ta fara jin wani magana d'iso na fizgarta gareshi. Mika mata plate din yayi cikin hard'addiyar hausarshi yace."Baby ko kina da wata bukata ne."!? Azima ta wani lumshe ido ta daga kanta....Aikuwa sai ya fara waigen gabansa da bayansa ganin babu kowa kawai ya afka cikin dakin....Sai ta zira key a jikin kofar....Ta juya baya tana wata iriyar tafiya ya bi bayanta da kallo yana lashe bakinsa blet dinsa ya soma kwancewa tuni gabansa ya mike sosai ya cire rigar jikinsa Azima na hango yanda girmansa yake sai taji wani irin ruwa na tsiyayo mata ta mike zaune da sauri ta cire yalolon wandon dake jikinta wata iriyar kwanciya tayi aikuwa guy nan ya d'imauce ganin gabanata a zahiri ga brest dinta da suka tsone masa ido tuni yazo ya afka kanta ta bude masa jiki sosai ya shige ta......."Waiyoo! mutumin karfi ne dashi don har yaso ya zarta Omar din sai ta dinga ihy! tana rirrikeshi dadi duk yasa ta rasa yanda zatayi salo-salo ya dinga yi mata tana bashi a hadin kai,.....Kuma abun mamaki tana jin sanda yake kawowa a sa'banin Omar da sai yafi awa daya bai kawowa ba wannan kuma ya kawo sau uku gashi gabansa har yanzu a mike yake sai ta fara tunanin dama sharri ne irin na da namiji ita dama tasan cikkakiyar macace mai lafiya saboda tsabar iskanci zaije taje ta nemi magani to yanzu tunda dai ta gane lafiyarta lau yaje ya rike jijiyarsa zata nema a gurin wasu sha'awar data yanke kenan.....mintina talatin suka kwashe suna biya junansu bukata kafin su gamsu Azima tace"Kullum kana zuwa idan ka fahimci wanda muka zo dashi ya fita." yace."Babu matsala mikewa yayi ya zira kayansa ya kama hanyar fita Azima ta kirashi yaja ya tsaya yana mata shu'umin kallo mirmushi tayi tace"Babu shakka kai din jarumi ne kuma gwarzo ne dole inyi maka kyauta." Shi dai murumshi kawai yake Azima ta dauki Tsadaddan agogon Omar da yake ji dashi ta mika masa Aikuwa ya kar'ba da sauri yana washe baki sosai yasan tsadar agogon da muhimancin sa, tace"Okey kar ka damu ko sai gobe ina sauraran zuwanka." Yace." okey babu damuwa fita yayi daga dakin ransa fari kwal gaskiya yaji dadin mu'amula da ita domin ta ko wane fanni tayi ga kyautar agogo ya samu wanda kudinsa suka tasamma dubu dari me zaice kuwa ai gobe zai sanya ido sosai yaga fitar Omar ya lalla'bo ya kwashi ganima! **** Tofa a tsakanin kwanaki biyar Azima da kwarton ta sun kulle sosai suke mu'amula tamkar mata da miji yana ganin Omar ya fita zai fakaici idon mutane ya lalla'bo suyi abunda zasuyi su gama.....Al'amarin sai dinga bashi mamaki ganin ta daina takura masa ko ya shigo bata zuwa inda yake duk wata magana da zasuyi ita dashi nesa nesa to ta bangaransa sai yaji dadin hakan ya cigaba da kokarin boye damuwarsa akan ya sa'bi Allah......Shine ya karan tilasta mata kan ta sake zuwa asibiti a dubata kafin su koma gida...Tace masa zataje yana fita ta kira mutumin nata a waya ta fad'a masa yace."Ki rabu dashi kawai tunda dai ke kin san lafiyarki lau kar ki wani damu zan jiraki a bakin gate ki fito muje gidan wani abokina kawai. Aikuwa haka akayi Azima ta shirya tsaf! ta fita ta iskeshi a bakin gate kamar yanda ya fada din ya dauketa suka nufi gidan abokinsa......Rayuwa sukayi da ita dashi mai muni Azima idanunta duk sun rife ta manta cewa ita din d'iyar musulumai ce ta biyewa arne suna sa'bon Allah.........Sai da suka kammala sukayi wanka suka ci abinci sannan ya d'aukota da nufi mai da ita hotel din....Aikuwa motar su na shiga tasu Omar na shigowa mai dauke da tambarin sunan company su a jikin motar......Direba ne yake jan motar kuma shi kad'ai ya dawo domun daukar wasu muhiman takaddu, Tsaf ya hango Azima gaban motar Emeka tana kyalkyala dariya tare da kai masa duka shi kuma sai kokarin kamo fuskarta yake yana so su had'a baki kiss.....Yaji wani irin yammm! a jikinsa zare ido yake sosai yana so ya tabbatar shin itace ko kuma kama ce! fitowa tayi daga motar Emeka ya fito da jakarta a hannunsa kai tsaye yaga sun nufi bene inda dakunansu suke.....Sai ya bude motar ya fito jikinsa na kyarma!! ya bi bayansu..... Yana isa kofar dakin ya ganta a kulle da alama sun shige ciki tare sai ya murd'a handle din yana kokarin budewa yaji ta a kulle kwankwasawa ya hau yi kamar wani zautacce....."Waye ne."!? ya jiyo muryarta shiru yayi yana zufa!!! Azima ta sake fad'in"Wai waye ko Halima ce."? tana nufin matar Sulaiman."! Omar yayi shiru gumi sai tsinko masa yake. Sawun tafiyarta yaji zata koma tana fad'in "To tunda dai an'ki magana shikkenan."! Sai ya tsananta bugun kofar tamkar zai jijjigeta har bugun ya fara daukar hankalin mutane!!! Azima ta dawo da baya tana jan tsaki! " Wannan Halima ta damu mutane sai kace wata tsiyar zatayi min." Emeka yace."Baby kyaleta kawai kuzo muyi mu gama akwai aiki a gabana." Tace"Bari dai na bud'e mata inji menene nasan baxa ta tafi ba sai kace mayya." Yace."okey kiyi sauri." wayarsa yake latsawa yana cike da farin ciki....Azima ta karaso kofar tana fad'in"To ai tunda gani zan bude miki kofar sai ki daina buguwa haka Halima kin fiye kauyanci wallahi."! ta murza key din tare da bude kofar! Rugugugugu!!!! Gabanta ya yanke ya fad'i ganin mutumin dake tsaye a gabanta! sam batayi tsammanin dawowarsa cikin wannan lokacin ba saboda tasan idan ya fita kullum da safe to sai dare zai dawo ko wani abun yake bukata aikowa yake yace ta duba cikin jakarshi ta dauko masa.....Bakin na rawa tace."Honey sann....Yau ka daw...! ko wani abu ka man....ta ne."!? Ya kalleta da jajayen idanunsa kamar gauta yace."Ina kwarton naki yake."!? "Innalilihi wa'ina ilahi raji'un!!!! Iya abunda ta iya fad'a kenan sai ji tayi ya kai mata wani irin mugun duka a baki ya hankad'ata cikin d'akin ya mayar da mukulli ya kulle .....Yana huci! yace." Ashe ke musuluma ce Azima!! har kina iya furta wannan kalmar kina kuma aikata ashararanci....Na gani!! naga komai! na ganki karkiyi min wata magana."! Sai ta d'ago kanta tana kallonsa fuskarta sha'be sha'be da hawaye ga bakinta ya fashe sai zubar da jini yakeyi hannu ta hau d'agawa ta ma kasa cewa komai saboda tsabar rud'u da tashin hankali!!! "Honey wai kina ina ne please kin san akwai aiki a gabana kizo muyi mu gama ina so inje in fara aikina."! Omar ya juyo hard'ad'iyar maganar Emeka dake cikin kuryar dakin kwance a kan gado.....Sai ya nufi dakin yana wata iriyar tafiya kamar namijin Zaki!!! Emeka ya mi'ke zaune a zabure! wayar dake hannunsa ta fad'o kasa sai ya fara lalubar singlet dinsa da ya cire hannu na rawa ya sakko daga bed din ya rakube jikin bango yana makyarkyata ha'kika yanda yaga Omar din na huci da numfarfashi! ya bashi tsoro ya razana shi yasan baushen mutum bai iya kishi ba kuma dukaninsu daga mazansu da matansu suna da tsanani kishin junansu tabbas yasan yau kashin sa ya bushe mai kwatarsa sai Allah watakila ma karshen sa ne yazo shikkenan ga ranar da yake jin tsoro tazo sai kawai ya nemi hanyar fecewa singlet dinsa a hannu ga wayarsa da murfin ya cire.....Omar ya kwashe masa kafafu sai gashi ya fad'i a gurin!! Da sauri ya mi'ke ya kaiwa Omar din wani wawan duka! yayi saurin kaucewa ya samu iska! Emeka ya samu damar isa kofar fita da gudu Omar ya iskeshi ya sake kwarfe masa kafufu ! Emeka ya zube a gurin yana ihu!!! Omar ya take masa murfin gwiwa yana murzawa ihu! Emeka yakeyi "Please Oga!! kar kayi min rauni! bani da laifi sai nata Wayyo Ogaa""" Omar ya cire blet din jikinsa ya shiga tafka masa ta ko ina! Azima na jin ihun! Emeka sai hankalinta ya tashi sosai ta mike da kyar tana wuri-wuri a gurin can ta hango mitsitsin gyalanta kan kujera ai da sauri ta dauka ta yafa ta bude kofar dakin da sauri ta fuce Omar tafkar Emeka yake tamkar wanda Allah ya aikoshi sai da yayi masa lilis ya farfasa masa jiki ya kumbura masa fuska duk hallitunsa suka sauya yana numfashi da kyar sannan ya kyakeshi ba tare da ya mai da belt din ba ya fita......Wayam!! babu Azima yayi wuri-wuri a gurin tamkar wani mara hankali ya kalli kofar dakin nan ya ganta a bude hakan ya nuna masa cewar ta samu hanyar tserewa ai a guje ya fita ya rufa mata baya. Azima na fita bakin gate ta fara dawurwura sai rufe fuskarta takeyi bata so aga yanda bakinta ya fashe mota take so ta samu sam babu sai ta fara tafiya da kafa tana waiwayen bayanta can!! wata katuwar mota ta karyo kwanta tayi gaba da ita!! Can gefen hanya ta gangara jikinta jina jina da jini kafafunta sun karye 'baras sunyi wani daga-daga tamkar ba jikin mutum suke ba....Ita kuwa dama tuni ta suma.....Wasu mutane dake gefan titi masu siyar da fetur dake sunga daga inda ta fito da gudu daya ya tsallaka titin ya nufi cikun hotel din kafin ya karasa sun buga karo da Omar a rikice yace."Yallabai wata yarinya yanzu ta fito daga nan gata can mota ta take ta." Ba tare da ya tsaya sauraransa ba ya nufi cab tsallaken titin inda ya hango cincirindon mutane tabbas itace abunda zuciyarsa take ta ayyana masa kenan aikuwa yana zuwa ya ganta kwance tamkar matacciya ga kafafu a kwankwatse! sau kawai ya kama kukan zuci ido jawur yake kallon Azima wannan wace iriyar kaddara ce ta afko masa innalilhi wa ina ilahi raji'un! Ai kafin kice kwabo tuno police sun iso gurin nan ka samu aka tattara Azima aka wuce da ita babban asibiti domin dai al'amarin nata yayi masifar tsananta......Omar bai bisu asibitin ba domin nunawa ma yayi bashi da wata ala'ka da Azimar yana kallo jama'a sukayi dafifi suka bi bayan police din, shi kuma ya koma cikin hotel din hankali a tashe. Omar ya sanya aka bashi numbar wayar mamalakin hotel din ya kirashi yace."Babban case ne a faru a hotel dinsa yazo yanzu......Aikuwa mintina ashirin ne ya kawo mutumin inyamuri ne dan kimanin shekaru ar'bain da biyar zuwa hamsin kana ganinsa zaka gane mugun cristar ne saboda yanayin shigarsa.....Wani guri suka zauna Omar ya fada masa abunda ke faruwa! Wani irin gumi ya shiga ketowa mutumin ba tun yau ba mutane suke kawo masa magana kan Emeka suna fad'in Ya sanya ido sosai a kansa lalatacce ne yana bin mata karuwai harda ma matan aure tabbas yau ya gazgata maganar domin ya san Omar ba zaiyi masa karya ba tare suka nufi room din Omar din Nan Baba Tinde yaga Emeka kwance yana wani irin nishi na wahala....Ko da ya d'ago kansa yaga shugabansu Baba Tinde sai ya fara kuka murya na rawa yace."Sorry sir tsautsayi ne sir......! please ban nemeta ba itace ta neme ni sir......Wani wawan duka Baba Tinde ya kir'ba masa a baki sai ga bakin ya karkace yana zubar da jini!!! Ya dinga zaginsa yana cin mutuncinsa tare da fad'in "Bai isa ya tozarta shi ba ko kuma ya 'bata masa suna ya 'bata masa sana'arsa ba sai ya d'auki tsautsaran mataki a kansa.......Emeka ya dinga wani irin marayan kuka yana tausayawa kansa...Omar kam kama hanya yayi ya fice daga dakin can 'kasa ya sauka ya fara neman numbar Sulaiman ya shaida masa abunda ke faruwa....Hankali a tashe Sulaiman da Akande suka nufi hotel din, sai da suka tausayawa Omar ganin yanda duk ya zabge lokaci kankani nan suka zauna suna rarrashinsa da bashi baki suna nuna masa ko wane mutum akwai irin kaddararsa ya dauki al'amarin a matsayin 'kaddara wacce ta riga fata....Omar dai jinsu kawai yake sai tsane gumi yake yana tunano irin artabun da suka buga da Aysha kan auran Azima ashe aysha tasan babu alkairi shiyasa tace bata so shi kuma son zuciyarsa ya rinjaye shi gashi Azima ta shigo cikin famly dinsu mai tsabta gami da kyakykyawar nasaba zata 'bata tabbas a auran Azima da yayi tsawon sati uku babu abunda zai d'orar na farin ciki sai dai bakin ciki!!! Tuntuni ya kudirta a cikin ransa ya saketa saki biyu amma ba zai furta mata yanzu ba sai taji sauki tukkuna. Kukan zuciya ya cigaba dayi yana kuma nanata kalmar Innalilihi wa'ina ilahi raji'un! Sunan Zaune Baba Tinde ya sauko yana goge gumin fuskarsa securities din dake gurib ya kira suka nufi dakin da Emeka yake. Dauko shi sukayi kamar wani gawa suka sashi a mota ko ina zasu kaishi oho! Baba Tinde yazo ya tsaya gurin su cikin turanci yake baiwa Omar hakuri yana fadin"Wai Ya fadi duk irin hukuncin da yake so ayiwa Emeka tunda ya shiga huruminsa Omar yace."Kawai ya kyaleshi dai ya barshi da Allah yasan kafin ya koma gareshi zai saka masa Ranar suka sanja hotel domin Omar ji yayi sam ba zai iya sake zama a cikinsa ba. To sai da Azima tayi kwana uku a sibiti sannan Sulaiman ya taushi zuciyar Omar sukaje dubata halin da take ciki yayi masifar girgiza su tabbas wannan duniya abar tsori ce shiyasa duk rintsi duk wahala mutum ya kiyaye sa'bawa dokokin ubangiji Azima ta aikata munanan laifuka na farko *Mad'ogo Zina da auran wani a kanta Shirka* ma'ana had'a Allah da waninsa sannan ta amince da maganar dan tsubbu ta daina yin sallahr asubahi sallah mai muhimanci da tarin lada abu na karshe data aikata shine cin amana ga 'kawarta data yarda da ita ta bata dukanin sirin ta Ubangiji yayi mata kwaf d'aya yanzu ya rage ya nata kuma Allah yasa abunda ya faru da ita ya zama izina ga dukanin masu irin halinta. Duk yanda Omar ke 'kinta sai da ya tausaya mata don dukanin kafafunta a yanke su ga wasu irin d'inki a fuskarta duk tayi dameji don idonta guda daya ma baya budewa sosai sai wani irin ruwa yakeji da kyar take numfashi kallo guda yayi mata ya kama hanya ya futa daga dakin har su Sulaiman din suka fito kana su wuce gurin aikinsu suna jajanta al'amarin To a tsakankanin kwanakin ne kuma fargaba da damuwa suka dabaibayi aysha haka kawai sai taji gabanta ya yanke ya fadi musamman idan ta tuno da Omar din sai gabanta ya tsanata faduwa Gashi dan kiran ma da yake musu a waya ya kwana biyu bai ba sai taji duk ta damu tana so taga yana kiran wayarta tana wulakanta shi abun nayi mata dadi.....Yau dai ta kudurta a ranta in Safa ta shigo zata bugi cikinta ko ita yana kiranta. To Safa na shigowa ko zaman minti biyar batayi ba cikin dubara Aysha tace"Safa mijinki yayi zuciya ne kwana biyu baya kiran waya ko kinyi masa laifi ne."!? Safa dake cikin damuwa ta laulayi tace"Wallahi aunty ni har mantawa ma nake dashi nifa laulayin nan ya sani a gaba aunty wayar ma sai ta kwana ta yini a kashe hummm! aunty kowa ka gani da d'ansa ka kalleshi ashe haka kuke shan wahala"!? Aysha tasa dariya tana fad'in"Wato da ke kin dauka al'amarin na da sauki ko? sai ma kinzo haihuwa tukkuna."! Cikin sigar tsokana ta fadi maganar Safa tace"Don Allah aunty daina fad'ar min da gaba."! Aysha dariya kawai take mata itama na taya ta dariyar.....Tace"Kin same za'ayi yanzu."? Girgiza kanta tayi tace"Ki dauko wayarki sai ki kirashi ko kiyi maaa test nasan i dan ya gani zai kira watakila zuciya yayi mana kwana biyu." "Allah aunty da kin kyaleshi wallahi ni bana son damuwa yanzu kin san halinsa da ba'ka'ken maganganu yanzu zai 'bata mana rai kan jakar matarsa." Aysha tace"Ke baki da wayo dallah kije ki dauko wayarki ai ba laifi bane don kin tura masa tes ko kinyi masa plashing idan ba kyaso ya san kin damu dashi zan kare ki." Safa ta mike ta fita tana fadin "Autyna kenan."""" Aysha nan zaune ta shigo da wayar tace"Kawai kiyi masa flashing yafi 'kona rai nasan zaiji haushi ya kira wayar.....Aikuwa sai Safa tayi masa flshig har sau biyu ta aje wayar suka zauna jiran tsammani. Kusan mintina arba'in babu amsa sai duk jikinsu yayi sanyi Aysha tace"Babu shakka yayi fushi da yawa ki sake yi masa wani." Safa ta sake masa nan ma bai kira ba. takaici duk ya ishesu Safa tace"Dama na fada miki aunty yaushe zai kula da wani flashing yana tare da wannan banzar jakkar maciyar amana kawai ki kyaleshi aunty." Aysha tace"Yo ni dama meye ya dame dashi kawai saboda ke yasa nace kiyi masa wannan dubarar tinda ya gani yaki biyowa shikkenan sai a rabu dashi." Omar kam aiki ne yayi musu tsanani shiyasa sam bai mai da hankali ba koda ya duba yaga safa ki masa flashing sai ya aje wayar kawai ya cigaba da aikinsa yana so ya samu sarari sai ya kirata a nutse. Sai bayan sallahar la'asar sannan ya kira wayar Aysha tace"Safa maza zi ki dauka." Hands free ta bude wayar tayi sallama ya amsa cikin wani yanayi da kasalalliyar murya duk wannan karsashin da karfin sautin muryarsa babu shi. To su kansu sai da sukayi mamaki wannan wane irin yanayi ne ko dai bashi da lafiya ne? Yace."Safa sai yau kika tuna dani ko? a maimakon ki kira waya sai ki dinga flashing meye amfanin haka."!? Tace"Kayi hakuri ban san ma nayi ba."! "okey ya kuke ya jikin naki? Mama tace kina ta fama da zazza'bi ko."!? tace." Eh." yace."Ina tafan kina shan magani."! Eh naji sauki ma."! Yace."Tom Alhamdullhi." Shuru sukayi Aysha tayi sakare tana jin yanayin maganarsa tamkar ta wani majiyanci Anya kuwa! Yace."Safa ina 'Yan biyu na ina fatan suna lafiya ina Abdul kina kulawa dasu ko."!? Tace"Eh sunan kalau sunyi wayo Abdul kuma kullum sai yayi rigima yana kiran dady dady!."! Sai yasa dariya yace."Kice masa dady nan tafe insha Allahu." Tace"Aifa kamar kun 'kara kwanaki kan kwanakin da ka fad'a zakuyi." Yace."Eh wata 'yar matsala ce ta Same ni Safa kiyi min addua." ! Sai kawai taji idanunta na kawo ruwa! ta kalli Aysa da kanta yake a sunkuye bakin ciki duk ya isheta wato ita da bai damu da ita ba ba zai tambaye ta ba lallai Omar! Tace"Yayana wace irin matsala ce nifa nace naji muryarka wani iri."! "Karki damu Safa ba wata matsala bace mai tsauri tuntuni ma na magance ta okey zan kashe wayar yanzu ina aiki zan kiraki idan anjima." Kashe wayar yayi.....Safa tayi sak! tana kallon Aysha tace"Aunty Aysha anya Yayana yana da lafiya kuwa."!? Ajiyar zuciya ta sauke tace"Nima naji yanayinsa Safa Allah ya sawa'ke mai." Safarau ta amsa da "ameen" suka cigaba da hira sama-sama Aysha na danne abunda ke damunta a cikin zuciyarta. [6/10, 9:32 AM] Bintu Novel: 77 To haka dama rayuwa ta gada yau da dadi gobe babu rayuwar da Omar keyi a yanzu sam baya jin dadinta yayi mutukar nadamar auran Azima a rayuwarsa yanzu tunanisa ya zaiyi gurun fadawa iyayensa abunda ya faru mussaman maihaifiyarsa fulani da babu yanda batayi dashi ba kan ya janye maganar auran Azima ya'ki yanzu wani irin kunyar Baba galadima yake ji saboda farkon al'amarin ya zaunar dashi ya fada masa wacece Azima duk iya bukicen da sukayi a kanta babu shaidar arziki amma duk ya biyewa son zuciyarsa ya watsawa masoyansa kasa a ido..duk sanda ya tuno da lokacin da galadima ya umarce shi ya saki aysha sai yaji wani irin bakin ciki da takaici na kama shi yana tunanin garin ya akayi har haka ta faru babu shakka ya cika butulu da ya iya sakin aysha a gabansa.....Yayi nadama sosai kullum cikun kukan zucci yake da neman yafiyar ubangiji tabbas yanzu ya fahimci cewar baya cikin hayyacinsa a lokacin da ya auri Azima kuma tabbas yasan bai kyauta mata ba. Kusan kullum da daddare suna tare da safarau ya waya hakan sai yake debe masa kewa ko da wasa bai ta'ba tambayarta ina aysha ba zasuyi hira dashi sosai yayi ta tambayarta yaransa wani lokacin ma yace ta bawa Abdul wayar yayi tai masa gwalatu yana dariya.....To 'bangaran Aysha duk sanda Safarau zata fad'a mata sunyi waya da Omar sai hankakinta ya tashi tayi ta tsammanin ko zai kirata a waya sai taji shiru lokaci 'kan'kani ta shiga damuwa wato dama duk abunda yake fad'a akanta 'karya yake to in dai hakane itama zata kama kanta sai ta fara adduar Allah ya cire mata sonshi da take ji cikin zuciyarta. **** Yau Satin Azima biyu a asibiti alhamdullhi ta dan samu lafiya tunda tana gane mutane duk sanda ta kalli kafafunta sai ta fashe da wani razannan kuka tana nadamar abunda ta aikata, duk sanda Omar yazo asibitin ta dinga kuka kenan tana bashi hakuri da kanta ta fad'a masa aikin da tayi a kansa har ya aureta tana kuka tana komai take neman gafararsa.....Shi dai sai dai kawai ya kalleta baya iya cewa komai sai dai tu'ajibi da mamakin al'amarinta. *** Alhamdullahi Company yayi kyau duk wani abunda suke bukata su gabatar a company sunyi shi tare da jagorancin Jarumi kan Komai wato sadauki duk da yana cikin tsananin damuwa da tashin hankali sam bai bari al'amarin ya shafi aikinsa ba Omar za'kwa'kuri ne kan komai....Company ya fara fitar da na'uin kayan abinci iri iri kayan masarufi masu kyau da inganci abun dai sai dai muce Allah ya inganta ya kuma sanya alkairi......... **** Kwana biyu kacal suka 'kara yi bayan kammaluwar aikin nasu suka nufo gida, ko wannen su na murna da farin cikin ganin iyalinsa. Dawowarshi tayi musu bazata mutu'ka.....Tun sanda labari ya riski Aysha sai gabanta ya tsananta fad'uwa sai ta fara tunanin irin artabun da zasu sha dashi....Safarau ta shigo cikin kyakykyawar shiga tayi wani masifar kyau! da kwarjini ta kara cikowa yayin da fatar jikinta ta sake gogewa sai sheki takeyi kana ganin ta kasan me yaron ciki ce tana cikin wani leshi brown wanda kudinsa ya tasamma dubu hamsin tayi ado da glod kirar dubai ta shigo dakin Aysha tana ya mutse fuska. Koda Aysha taga uwar kwalliyar da taci sai taji wani abu ya dan soki zuciyarta da sauri ta kawar da abun ta saki fuska sosai tace"Eyee Wato kinji ya dawo har kinje kinyi wanka kin tsantsara kwalliya da kullum kina lafke ke baki da lafiya waye-waye! "Allah aunt ba'a son raina ba nima mama ce ta matsa min tana jin labarin dawowarsa tace maza inyi kwalliya babu dadi yazo ya same ni kaca-kaca shine fa na shirya amma da dan ta nice sai dai ya same ni a haka." Aysha tace"Hakan da kikayi shine dai-dai yana da kyau kema ki bashi mamaki."! Safa tayi shiru tana wani tunani tace"Aunty a cire fa maganar wasa cikin wannan maganar tawa Allah aunty mutukar ba zaki koma dakin ki ba to nima na bar auranshi don gaskiya ba zan iya zama da shaid'aniyar matar nan ba." Kallonta tayi kawai tana mamaki tace"Aikuwa zakiyi kaffara Safarau zaki koma dakin mijin ki Azima kuma ina ruwanki da ita ba fa a gida daya zaku zauna ba." "Eh duk da haka dai aunty aysha ba zan zauna a gidan ba mutukar babu ke." Aysha tace"Safarau kenan aini kuma na gama yayina na gama idan kuma kina so dole sai kin zauna da wata to zance ya sake wani auran." Safa bata san sanda ta harareta ba tana zumbura baki aysha dai dariya kawai takeyi. Kimanin awarsa daya a cikin fada tare da iyayensa maza yana zayyane musu abunda ya faru tsakaninsa da Azima Omar bai rage musu komai ba dangane da al'amarin to dukaninsu babu wanda bai shiga rud'ani ba da jin abunda ya faru....Baba galadima yace."Yanzu ina ka baro Yarinyar."? Yace."Tana can asibiti nace a cigaba da kulawa da ita har lokacin da zata samu lafiya in yaso sai a daukota." Galadima yace."Hakan shine dai-dai amma tilas iyayanta da 'yan uwanta su san abunda ke faruwa kana kuma su san halin da yarsu take ciki." Waziri yace."Wannan shine magana." Maimartaba kam shiru yayi yana jajanta al'amarin addua kawai yayi cikin zuciyarsa da Allah ya tseratar masa da yaron sa. To ko da ya fito daga fada kai tsaye sashen su ya nufa wasu bayi na biye dashi a baya suna rike da wayoyinsa da kuma karamar jakkarsa to da yake kullum sai bayi sun shiga sun gyara shiyasa ko ina tsaf ya bude dakinsa a nutse yana shiga ya zube wayoyinsa da karamar jakarsa ya xauna gefen bed tare da rintse idanunsa hannunsa yasa ya rufe fuskarsa ruf yana tunanin abubuwan da suka faru......Ya jima zaune kafin ya mike cikin sanyi jiki yayi wanka ya fito ya shirya jikinsa cikin wani Pakistan irin na maza wani rufaffan takalmi yasa kana ya nufi sasashen mahaifiyarsa domin su gaisa. Sosai Fulani ta tar'be shi kana ganinta kasan tana cikin annushuwa da farin ciki yaronta ya dawo cikin aminci Omar ya dinga mamakin yanda Abdul ya girma yayi wayo sosai tamkar wanda yayi shekara bai ganshi ba haka ya daukeshi ya rungume a jikinsa wanda da kyar ya samu yaci kayan abincin dake gabansa hankalinsa ya dauke kan wasa da Abdul wanda dama sun saba kafin tafiyarsa shiyasa suka masifar shakuwa da dan nasa. Da kyar ya samu yaci Abincin Abdul na taya shi duk yayi faca-faca da gurin ya zubar da lemo da sauransu Fulani ta kira wata baiwa dake aike aike a sashen tace"Ta dauke Abdul din taje ta gyara masa jiki aikuwa yaron sai yasa rigima wai bai yarda ba da kyar ta fita dashi yana kuka da kiran dady.......Sai da aka gyara gurin sannan ya nutsu ya samu damar sanar da ita al'amarin da ya faru sosai fulani tayi mamaki ita kanta sai da tayi nadama bai omar din ba tace"Kaga abunda akaita guje maka kenan amma dake Allah ya kaddara maka wannan kaddarar sai da haka ta faru naji dadi da auranku da yarinyar baiyi tsayi ba ballanta a samu zuria saboda haka yanzu abunda nake so da kai shine kaje ka sasanta tsakaninka da Aysha ta amince ta koma dakinta wannan kawai zakayi min ka burgeni." Ya sauke ajiyar zuciya mai zafi yace."Mama tun ranar dana furta kalmar saki kan Aysha na janye na kudurta a raina kan cewar na mayar da ita itama Ayshar tasan da wannan saboda haka yanzu dakinta kawai zata koma." Fulani tace"To Alhamdullahi ai duk mu yanzu mu dauka ai sai bayan ta haihu kayi wannan furucin shiyasa jikinmu duk yayi sanyi muna jiran dawowarka to tunda abun hakane ni da kaina zan iske Mahaifitar yarinyar in shaida mata abinda ke da akwai sannan ina fatan ka shaidawa iyayenka maza yanda abun yake." Yace."Sai zuwa dari zan shiga sashen Baba galadima zan sanar dashi a nutse nasan mutum ne mai fahimta kuma a gabansa komai ya faru sai ince ma shine silar afkuwar lamarin. Tace"To babu laifi Ubangiji Allah ya had'a kan iyalinka ya kuma dai-dai ta zaman su." Ya amsa da "ameen." Gaskiya duk wanda ya rasa uwa dole yayi kuka. Cikin hirar ne take shaida masa cewar Safarau ciki gareta na kusan wata uku....Aikuwa ya dinga washe baki Omar na da masifar son 'yaya a rayuwarsa sai ya fara adduar Allah yasa itama ta dinga haihuwar 'yan biyu. Wannan labarin da ya samu daga gurin mahaifiyarsa shine ya kwad'ai ta masa shiga sashen Nanne domin tin zaman sa gaban mahaifiyar tasa take shaida masa da cewar Safa kullum na sashen suna tare da Aysha yaji ransa ya 'baci sam! wannan amintar tasu da kuma kusancinsu baya kaunarsa saboda shi suke cuta dama kuma yana cike da Aysha da takaicin da take 'kunsa masa ya sani sarai ita ke sanya safarau wataran nayi masa rashin kunya shiyasa itama ya tattara ta ya watsar don ya gaji da wulakancin da take masa.... *"Tofa! idan Aysha na takama da jinin sarauta! To shima fa Yana takama da nashi sarauta* Zamu ga wanda zai riga karaya a tsakaninsu. Aysha na kuryar dakinta suna cin abinci wanda Ayshan ta girka musu da kanta Aysha yanzu a fagen girki babu abunda za'a nuna mata sai abunda ba a rasa ba zamanta na wannan lokacin gurin mahaifiyarta yasa ta iya abubuwa da dama idan tayi abinci Safarau ta dinga santi kenan abunka da me yaron ciki, Nanne tana masifar jin dadin yanda Aysharta ta koma ta nutsu tayi hankali sosai yanzu tana alfahari da aysha a ko wane irin yanayi ne shiyasa kwata kwata yanzu bata takura mata kuma ta kudiri aniyar cewar baza ta tursasa ta ta koma hannun Omar ba tinda shi baiji kunyar sakinta a gabansu to suma baza suji kunyarsa ba. Nanne ta kar'be shi hannu biyu suka gaisa hankalinsa nakan baby Safa dake gefanta a kwance tana tsotsar hannu yace."Nanne haka yaran nan suka girma ashe."? Tace."Aikam gasu nan sunyi wayo ai kasan dama irinsu basu iya girma ba tubarkallah." Sai ya mike ya isa inda yarinyar take ya dauketa fuska a sake ya kai bakinsa kan nata ya sumbuta, aikam sai yarinyar ta fara 'bangala dariya shima yasa dariyar yana kallon Nanne yace."Yarinyar nan fara'a gareta Nanne." Tace"Haka take ai ko motsa guri akayi sai ta hau dariya ta dauka wasa ake mata ta gaji mai sunan nata safarau." Sai ya sake rungumeta a jikinsa yace."Har Halin ma Allah yasa ta gaji irin nata." Nanne tace"To ameen ya rabbi." Dakin Ayshan ya nufa da yarinyar a sa'be a kafadarsa Nanne ta bishi da kallo sai taga kamar ya rame ba kamar sanda ya tafi ba. Aysha na cikin wasu ingilish wear riga da siket irin na jins siket din ya dan kama mata 'kugu sosai rigar ma haka ita rigar irin mai yankakken hannu ce mai kamar vest gaban rigar da adon stons a jiki ta tattare gashin kanta ta daure da katon ribbon duk da ba wata shahararriyar kwalliya tayi ba idan ka ganta a lokacin sai kaji kamar ka sace ta ka gudu Aysha shigar kananun kaya nayi mata masifar kyau!!! Hira suke da safarau ya bude dakin ya shigo bakinsa dauke da 'yar 'karamar sallama. Dukaninsu suka jiyo suna kallon bakin kofar 'kamshin turaransa ya gauraye d'akin......Idanunsa tsaye kansu ya 'karasa tsakiyar dakin ya nemi guri ya zauna kan Sofa. Safa tace"Yayana sannu da hanya ashe kana tafe jiya baka fad'a min ba." Murmushi yayi mai kyayartawa yace."A kan me zan fad'a miki zan dawo Safa nasan idan na sanar dake dawowata zaki fad'awa wanda bana so su sani shiyasa kawai na baki mamaki."! Tayi dariya ha'koranta duk suka bayyana tace"Sannu da zuwa to bari in had'a maka abinci kaci kasha lemo duk dai nasan kaci abinci gurin mama nasan ba zaka ki cin wannan ba na mussaman ne." Yace."Safa ba wannan ne a gabana ba kece a gabana Mama tayi min albishir mai dadi mai yasa duk wayar da mukeyi dake baki fad'a min ba ko an hanaki sanar min ne."!? Yana sane ya fad'i maganar yasan aysha zata tsargu aikuwa ta tsargu din sosai kuma taji haushin shariyar da yayi mata sai ta fara tunanin abunda zatayi masa ta huce! Safa ta dinga mirmushi tana fad'in"Haba Yayana ba haka bane wallahi ni babu wanda ya hana ni na fada maka kawai dai ina jin kunya ne." Yace."Kunya ta 'kare tunda nasani kuma cikina ne nasan sanda nayi abuna to meye abun kunya don kin fada min." Shiru tayi tana murmushi yace."Tashi muje in duba babyna mu gaisa dashi.". Sai ta kalli Aysha da sauri!! Yace."Meye kika yi saurin kallonta ko sai ta baki umarni ne."!? Safarau tace"Kai Yayana ni ba haka nake nufi ba yanzu dai kaci abinci tukkuna." Yace."Ai komai kikace yanzu dai-dai ne zuba min amma bada yawa ba." Ta bude abinci ta zuba mishi shinkafa ce da miyar kifi irin manya manyan nan sai kamshi miyar takeyi tace "To ka sakko 'kasa mana." Hannu ya mika ya dauki plate din yana da kan kujerar ya fara cin abincin......Duk da ba wani abinci ne na 'kakale ba yayi masa dadi sosai babu karnin kifi ko kadan sai kamshi da miyar takeyi ya cinye tas! ta mika masa lemo yasha tace"Ko in 'karo maka abincin." ? Yace."Ya isa haka da dai banci wani sasashen mama ba da naci da yawa domin miyar tayi min dadi sosai." Tace"Aunty Aysha ce tayi nima naji dadin abincin sosai wallahi. Ya kalli Aysha da gefan ido ya lura kamar hankalinta ma baya kansu abincinta kawai take ci sai kawai ya zage ya dinga kallonta yana 'karewa jikinta kallo kafin kice kwabo sha'awa ta kamashi komai na Aysha na mussaman ne Aysha ta zama tamkar wata balarabiya waye zai ce ita ke shayar da 'yab tagwaye nonowanta ko na wata budurwar albarka ko ina a jikinta a cike dam babu rama ya tsurawa shara'bar ta ido dake siket din ya d'an tattare daga 'kasa dan in ka sanya ido ma har cinyar ta zaka gani sai ya shagala da kallonta yana sauke ajiyar zuciya.....Jikinta ya bata da sauri ta dago kai suka had'a ido yayi saurin kauda kansa yana shafa sajensa ta'be baki tayi ta yagi tissue ta goge bakinta ta kalli Safa tace"Ya kamata kiyi gaba da mijinki Lada ya isa zan sa a gyara min daki in samu in kwanta in huta kafin waccan 'yar rigimar ta dawo ta hanani bacci." Safarau tasa dariya ''Kai aunt Aysha yau korata kikeyi kenan aikuwa zan sa gwaggo ta dawo miki da ita ta hanaki ki huta." Tace"To Safa me zakiyi kuma bayan mijikin ya dawo kije ki kula dashi." Safarau ta mike tana fad'in"Aunty Aysha kenan." Hanyar fita ta nufa so take ta basu guri su gana da juna su dai-dai ta tsakaninsu shiyasa duk abunda aysha zatayi mata take kokarin biye mata duk dan ta dawo dakinta. Safa na futa ta mi'ke ta nufi bakin window tana wata iriyar tafiya tana sane take motsa mazaunanta kuma babu abunda zatayi bakin window din kawai don ta d'aga masa hankali ta mike domin ya ganta cikin kayan da yake mayatar son yaga tasa irinsu. Aikuwa gumi ya dinga yi yana binta da kallo kamar yaje ya rungumeta haka yake ji da kyar ya mike ya fita daga dakin ransa idan yayi dubu ya 'baci! wannan girman kan na Aysha na masifar 'kona masa rai! **** Bayan Sallahar isha'i ya sake zuwa sashen wannan karon gurin Galadima yaje Nanne ta shiga ta sanar da zuwansa ta fito tace masa ya shiga. Sai da suka ci abinci tukkuna suka nutsu ya fada masa abunda yake tafe dashi. Galadima yace."Idan dai ka tabbatar da haka d'in ne to meye amfanin zaman aysha a tare damu kayi saki kuma ka janye a lokacin ta tabbata matarka insha Allah,saboda haka ka kwantar da hankalinka insha Allahu zaka cigaba da zama da matarka." Godiya yayi sosai yayi masa sallama ya tafi. Koda Nanne ta shiga dakin bayan tafiyarsa ya sanar mata da abunda ke da akwai sai ta nuna rashin amincewar ta kan lamarin tace"Sam! bata yarda ba kawai tana ganin ya fad'i hakane saboda babu yanda zaiyi ai a gabanta komai ya faru me yasa bata ji lokacin da yace ya mai da ita ba karya kawai yakeyi." Wannan kace nacen sai ya jawo musu 'bacin rai! a tsakaninsu abunda bai ta'ba faruwa ba suka rabu ran kowa babu d'adi! Washe gari da safe kafin ya futa fada ya sanya aka kira masa ayshan dama tunda ta ji kiran tasan maganar ce......"Aysha Omar yazo min da wata magana mai muhimanci kuma na zauna nayiwa maganar kyakykyawar fahimta tabbas abunda Omar ya fad'a gaskiya ne saboda tun yana yaro na san halinsa nasan abunda zaiyi da wanda ba zaiyi ba Omar ba zai yarda kuyi zaman zina ba lokacin da na umarce shi kan ya sake ki nayi miki hakane domin kiji d'acin da mace takeji lokacin da aka saketa sannan nayi hakane domin ya zama gargadi a gareki hakika lokacin kin bani haushi mutuka aysha shiyasa na yanke wannan hukuncin a kanki sanin kanki ne babu uban da zai so a saki 'yarsa, wannan dalilan dana fada miki sune suka sanya ni na umarce shi da aikata haka, To dake Ubangiji nasan auranki dashi a take bayan yayi sakin Allah ya nufe shi da janyewa ma'ana ya mai dake saboda haka ina so ki nutsu ki maida komai ba komai ki koma dakinki ko rungumi 'yayanki, Duk wata mujadalah ta 'kare a tsakaninki da mijinki saboda yarinyar da ta asassa tashin hankalin a tsakaninku Allah ya saukar da ikonsa a kanta yau tsawon sati biyu kenan da rabuwarsu da Omar din yanzu haka tana kwance a asibiti cikin halin taimako to kinga kenan duk abinda aka barwa Allah komai yakan zo cikin sauki." Aysha ta dinga mamakin maganar mahaifin nata Omar ya rabu da Azima tun ba'aje ko ina ba! shin me hakan yake nufi? dama da wace niyya Azima ta shigo rayuwarta me ya had'asu da juna har ya saketa? bata da me bata wannan amsa dole sai shi mai gayya mai aiki. A hankali tace"Baba ba wai na'ki jin maganar ku bane A'a ba haka bane wallahi ina so ku 'kara bunkice sosai kan maganar da ya kawo muku a kai Kuma ina so a kira Safarau ta zama shaida a gabanta komai ya faru kuma nima ina da sauran hankalina banji sanda ya furta da bakinsa cewar ya mayar dani ba har sai da na haihu tukkuna sannan yazo asibiti yana cewa ya mai dani dakina, idan hakane kuwa kaga na riga na haramata a gareshi tunda na haihu ina da ikon in za'bi abinda nake so a rayuwata." Baba galadima jikinsa yayi sanyi da jin maganar 'yar tashi hakika maganar ta abar dubawa ce sosai yana da kyau su tabbatar da gaskiyar al'amari kafin su yanke hukunci dole zasu yi zama a dakin taro dukaninsu wanda abun ya shafa domin a warware matsalar.....Yace."Ki tashi kije babu komai zan duba maganarki." Mikewa tayi ta futa ranta fari tas ta rantse kafin ta koma hannunsa sai ta bashi wahala duk taurin kansa sai yayi mata kuka ta tabbatar da nadamarsa sannan zata koma hannunsa. Misalin karfe goma na safe Fulani ta shigo sashen suka gaisa cikin girmawa da Nanne Aysha ta fito daga kicin cikin girmamawa ta tsunguna har kasa ta gaida Fulani kana ta mi'ke ta cigaba da aikinta. Fulani tace"Nanne magana mai muhimanci ce take tafe dani tsakanin yaron nan Omar da Aysha. Nanne ta fahimci inda maganar take sai ta gyara zama a nutse tace"To ina sauraron ki Mai babban d'aki. Fulani tace"Ashe mune muke ta abunmu tuntuni Omar ya janye sakin da ya ratsa tsakinsa da Aysha kafin ta haihuwa sai jiya da ya dawo yake shaida min da haka shiyasa nace zan shigo da kaina muyi maganar na kuma rarrashi aysha don Allah ayi hakuri a yafi juna Aysha ta koma dakinta ta rungumi 'yayanta." Nanne tace"Ban tari numfashinki ba mai babban d'aki! Fulani tace'Ina sauraronki.'' Nanne tace"Omar zai iya zuwa ya fad'a miki magana ki yarda da ita saboda yana so ya kare kansa kuma yans bukatar aysha ta koma dakinsa, to zancan gaskiya maganar da yake fada muku ba gaskiya bace A gabana ya saki Aysha kuma banji lokacin da yayi wannan furucin ba har na bar dakin.....Bai furta irin wannan al'amari anayin sa ne a gaban shaida idan kuma yana da shaida to sai ya fad'a wallahi Aysha zata koma dakinsa mutukar an tabbatar da shaidar sa gaskiya ce." [6/11, 9:36 AM] Bintu Novel: 78 Fulani tayi shiru tana sauraron jawabin Nanne cikin nutsuwa tace"Hakane kuma maganarki a gaskiya tunda babu wanda yaji ko ya gani a lokacin da yace ya mayar da matarsa to dole ne a tsaurara bunkice akai duk da dai a jikina ina ji Jarumi ba zai fad'i son ransa ba kawai don biyan bukatarsa dai-dai gwargwado yana da ilimin addini ina ganin ba zai aikata abunda zai je ya dawo ba, amma dai d'an yanzu ba'a shaidarsa mussaman kan batu na aure tabbas zamu zauna dashi akan maganar insha Allah ya tabbatar min da waye shaidarsa kuma waye ya ji ko ya gani lokacin da ya furta ya mayar da ita." Nanne tace"Wannan shine gaskiyar magana dama ba wai ina adawa da komar aysha dakinta ba A'a ni nafi son ta koma dakinta domin shine suturarta ina dai so a tabbatar da gaskiyar magana ne." Fulani tace"Duk na gane abunda kike nufi Nanne kuma kina da gaskiya ai babu komai insha Allahu komai zaizo cikin sau'ki."! Hira suka cigaba dayi suna jajantawa juna abunda ya faru dangane da auran Omar din da Azima nan Aysha ta sake tabbatar da gaskiyar lamarin taji dadi sosai da Allah ya tona asirin Azima da wurwuri wani gefan kuma na zuciyarta taji tana tausayawa Azima rayuwa kenan idan kasan farkon ka baka san karshen ka ba yanzu Azima sai dai ta dinga yawo a keken guragu Allah yasa mufi karfin zukatanmu ameen. Omar kam ganin Fulani bata sashen sai ya matsawa Safa kan dole sai tayi masa matsar kafafu a cewarsa wai duk jikinsa ciwo yakeyi sai yayi d'ai-d'ai a palon Abdul na saman sa suna wasa. Ita kam Safarau tsoron kusantarsa take saboda tasan halin jarabarsa yasa ta dinga baya baya dashi.....Wani Shu'umin kallo yake mata yana bin kyakykyawar fatarta da kallo goshinta sai she'ki yake yayin da idanunta suka kara haske ya kai idonsa kirjinta yaga sun cika sosai tsigar jikinsa ta fara tashi Safa duk tana lura da irin kallon da yake mata kuma ta gane a cikin sha'awa yake ita tun da ta samu ciki ta daina kaunar al'amarin nan bata so, tace"Tunda bacci zakayi kawo Abdul din a mika shi gurin Mai kula dashi." murya a harde yace."Tashi muje in fada miki wata magana."Shiru tayi masa. Ya mike tare da Abdul din dake son yin bacci a jikinsa....Dakin da yake a madadin nata ya nufa sai ta bishi da kallo cike da mamaki shikkenan ya dawo yanzu zai fara takura mata. Ta jima kafin ta mike tabi bayansa sai ta tarar dashi har ya cire kayan jikinsa daga shi sai gajeran wando Abdul yayi bacce ya kwantar dashi kan kujera. Tana shiga ya ware mata hannuwansa duka biyun wai tazo. Tace"Yayana meye haka don Allah duba fa kar ka manta fa a sashen Mama kake don Allah kasa kayanka." Yace."Safa bani da kuzarin saka kaya yanzu bacci ma nake ji ga gajiya data dame ni nace kiyi min tausa kin'ki ko" Tace"Ba wai na'ki bane Yayana nima bani da wani kuzarin kirki shiyasa. Ta karaso a hankali ta zauna a kusa da kafafunsa ta fara matsa masa jiki sama-sama....Ido yake lumshewa yana cije lips dinsa ya bude jajayen idanunsa da suka rine da sha"awa ya kalleta a hankali yace."Safa baki tambayeni amaryata ba.". Zumbura baki tayi tace"Allah Yayana idan kana so muyi hirar arziki ka daina min maganar wannan maci amanar meye ruwana da ita." Murmushi yayi ya shafa hannunta dake cinyarsa yace."Bana so muyi fad'a safa yanzu lalla'ba ku nake saboda na gane kune mataye nagari dama duk abunda ya faru a baya tsautsayi ne insha Allahu mun daina fad'a." Ta'be baki tayi ta cigaba da matsa masa jiki shi kuma yana shafa hannunta yace."Kin san menene."!? Tace."A'a." Ina tsananin 'kaunarku dake da Aysha Ko da nayi tafiyar nan ma hankalina na kanku burina kawai na dawo na same ku amma me yasa yanzu bakya bani kulawa ko kuma aysha ke zugaki a kaina uhmm!." "Babu ruwan Aysha ina ganin kaine duk ka jawo komai daka dinga nuna rashin adalci sannan kaje ka auri kawarta ai wallahi ina ganin duk abunda tayi maka bata yi laifi ba don kaine ka jawowa kanka." Yace."Okey kina so ki fada min cewa itake dora ki hanyar da zaki 'kin bin umarina ko? ai ba haka na aure ki ba ada duk abunda nace miki kiyi kinayi babu musu, yanzu kuwa kin mai dani wawa duk abunda kike so shi kikeyi kina so ki koyi d'abi'u irin na Aysha ko. Rai a 'bace tace"Yayana ka daina ganin laifin aysha da kokarin d'ora mata laifi wallahi aysha mutuniyar kirki ce sai wanda ya zauna da ita ne zai gane halinta duk abunda ya dinga faruwa da kai da ita a baya dana zauna nayi tunani sai na gane cewa duk laifin kane kuma Aysha tunda muke da ita wallahi bata ta'ba shirya min magana ba akanka ko tace nayi maka rashin kunya da sauransu kullum idan nayi ba dai-dai ba sai ta gyara min Aysha bata kishina yanzu a baya ma rashin fahimta ne yasa ta dinga kishina amma yanzu ni na tabbatar da cewar tana kaunata tsakani da Allah." Shiru yayi kawai yana jinta sai da ta gama sannan yace."Tana baki shawara ki kula dani ki bani hakkina me yasa ita bata kula dani umm? kina kallo daga tafiya na dawo ko kallo ban isheta ba Aysha baza ta ta'ba canzawa ba." "Yayana dole fa sai kayiwa aunty aysha uziri a irin wannan lokacin domin ka 'bata mata rai ka 'kunsa mata bacin rai da ba'kin ciki kawai kaje ka cigaba da rarrashinta fushi ba naka bane a halin yanzu."! Yace." Duk wata magana dai ta 'kare wacce akeyi domin ita bama tare a halin yanzu to sai me kuma? Sai ku zauna ku biyu kamar yanda kuke bukata." Ta kalleshi cike da mamaki tace"Bangane maganar ba. Murmushi yayi me ciwo yace."Safa na saki Azima tsawon sati biyu da suka wuce." Safarau taji gabanta ya fad'i! duk 'kin da takewa Azima sai da taji wani iri a jikinta. Jiki a sanyaye tace"Yayana me yayi zafi haka? aure da bai fi wata d'aya ba har anyi an gama gaskiya banji dadi ba." Hanci ya lakuce mata yana wani lumshe ido yace."Kaji ta da wani zance har da karyar da kai dama ai haka kuke so ke da 'yar uwarki shiyasa kuke ta yi min abunda kuka ga dama tom nayi muku abunda kuke so sai a zauna lafiya." Tace"Wallahi ba haka bane ai baza muji dadi ba ka kasance daya daga cikin mazaje masu auri saki! Don Allah idan banyi shishshigi ba ina so ka fad'a min abunda yasa ka saketa." Yace."Dalilai ne masu karfi Safa wanda suka sanya ni tilas rabuwa da ita domin shine alkari........Azima ta kasance bara gurbi a cikin mata................Tiryan tiryan ya zayyane mata irin zaman da sukayi da ita har lokacin da yake sex da ita da yanda yake kiran sunayen su kafin ya samu gamsuwa da kuma uwa uba cin amanar da tayi masa. Safa dariya ke cinta amma sai ta daure kawai tana jajanta lamarin tace"Shiyasa duk abunda kaga baki yayi yawa a kai to babu alkairi a ciki kai a lokacin idonka ya rufe a kanta domin ni da aunty aysha ma har mun soma zargin ba haka ta barka ba to da yake Allah ba azzalimi bane gashi ya tona mata asiri da wuri ai cin amana baiyi ba wallahi." Yace."Gaskiya ne Safa ni kaina daga baya na dawo ina tunanin ya akayi haka ta ka sance har na aureta daga baya kuma sai na mai da al'amarin a matsayin kaddara naji dadi kuma da Allah yasa bamuyi wani dogon zama da ita ba, saboda haka yanzu dake da Aysha kawai kun isheni rayuwa." Safa tayi dariya duka hakoranta suka bayyana tace"Wai idan kana sex da ita sai ka kira sunana ko na auntyna kake gamsuwa ta'b!! wallahi dariya abun yake bani." Janyota yayi ta fad'a kansa ya cire dankwalin kanta ya jefar ya fara wasa da gashinta yace"Wato dariya ma kike min ko."! Tana dariya tace."Ai dole inyi dariya wallahi ni banta'ba jin mace irin ta ba." Yace."Yanzu zanyi dake sai in kira sunanta kema kiji in dad'i." "Ai wallahi ni nafi karfin wannan itama hakkinmu ne ya kamata shiyasa baka jin dad'inta har sai ka tuno ni'imar mu." Ya mike zaune da ita a jikinsa yana kokarin cire mata rigar jikinta duk ya wani rikice sai sansana jikinta yake yana lasar fatar bayanta. Sai ga Safa ta soma sakin layi ita da take cewa ta tsani abun itace ta taimaka masa ma ya cire rigar da vest din idanunsa sukayi tozali da brest dinta da suka kara girma da kwarjina a take ya gigice ya fara wasa dasu yana wani irin nishi hadin kai ta bashi sosai suka biyawa junansu bukata. *** 'Karfe shida dai-dai suna zaune a dakin taro gabakid'ayan su sun hallara har da Kulu tana zaune a kujera tayi sanyi sosai sai ya'ke take abun duniya ya isheta. Maimartaba ya bude musu taro da addua gurin yayi shiru na minti biyar. Galadima ya kalli Omar a nutse yace."Wannan zaman da mukayi saboda kai da Aysha mukayi, Dani da kai da kuma aysha duk masu laifi ne a gurin ubangiji kuma dole ya jarrabe mu da wasiwasi, Idan da ban baka umarnin sakin aysha ba a lokacin ni nasan ba zaka saketa ba to da yake shaid'an ya ratsa a gurin sai da haka ta kasance banta'ba nadama ba irin ta yau! nayi dana sani mutuka saboda ganin yanda al'amarin ya sauya......Kai kace ka mayar da matarka a lokacin da kayi sakin to yanzu abunda muke so mu sani kuma mu gani shaida tunda dai lokacin da ka furta kalmar babu wanda yaji ko ya gani muna so mu tabbatar da shaidarka." Wani irin gumi ya shiga zubowa a jikinsa Omar bai ta'ba nadamar sakin Aysha ba kamar yau yanzu waye shaidarsa wanene yaji ko ya gani lokacin da yace ya mayar da aysha dakinta? babu shi don lokacin babu kowa a palon duk sun fuce sun barshi da Ayshan ita kuma a sume take a lokacin. Ya d'ago idanunsa da sukayi jajawur! yana kallon Aysha duk ya koma kalar tausayi d'auke kanta tayi kamar bata ganshi ba dama tun kafin suyi wannan zaman yayi mata test na rarrashi da bada hakuri kar ta bujire masa.....karantawa tayi kawai bata bashi amsa ba. ya mai da idanunsa kan Safarau itama da tun kafin su zauna yake rarrashinta kan tace itace shaidar sa ta nuna bata san zancan ba don ba zatayi shaidar zur ba. Waziri yace."Kayi shiru Omar dukanin mu kai muke sauraro.' Ya ciro hankici ya goge gumin fuskarsa a sanyaye yace."Bani da shaida sai Allah domin a lokacin da nayi wannan furucin babu kowa a gurin sai ni sai ita Ayshan bani da tabbacin taji ko bata ji ba tunda bata cikin hayyacinta.....Allah ne shaida ta da zuciyata na saketa a lokacin kuma ba tare da na matsa daga gurin ba na janye sakin wallahi aysha har yanzu matata ce ba zanyi kaffara ba." Gurin yayi shiru kowa na sa'ke-sa'ke!!! Maimartaba ransa ya 'baci sosai! da sosai shi sai yanzu yaji ashe galadima ne da kansa yasa aka saki ayshan wannan wane irin d'anyan aiki ne! Shi kuma Omar d'in da yake wawa ne mara hankali ya aikata sakin! babu shakka sai ya bashi wahala kafin ya amince ya mayar masa da matarsa anan gaba yana so yasan darajar mace ko ba ayshan ba ma yana da kyau ya gane saki da yawancin abubuwa ba tsari bane na masaraurar sa don Haka sai yayi gyaran murya a nutse yace."Ka aikata kuskure mafi muni dole Allah ya jarrabeka Aysha ta haramta a gareka mutukar baka kawo mana shaida 'kwakkwara ba, to nan ne zamu ma yar maka da matarka kamar yanda addini ya sharad'anta....Don haka daga nan zuwa kwana bakwai muka baka damar kawo shaidar ka idan kuma lokaci ya shige baka kawo ba to zamu bawa aysha damar tsayuwa da duk namijin da take so."! Yana gama maganar sai ya mike Galadima ya mike shi da Waziri suka rufa masa baya. To jama'ar gurin duk suka fice suka barshi a gurin tamkar wanu gunki ko da ya d'ago kai sai yaga babu kowa sai filin gurin hankali a tashe ya mike da sauri ya bar gurin. *** "Auntyna dan Allah kiyi hakuri kinji wallahi yayi nadama ya gane gaskiya kuma tunda dai ya saki Azimar ba shikkenan ba don Allah kiji tausayinsa ki koma dakinki Idan kika bujure masa rayuwarsa na cikin rud'ani gashi d'an uwanki uban 'yayanki aunt aysha duk namijin da zaki aura ba zai kaishi ba." Safara'u ce ke wannan maganar tana kusa da aysha ta rirrike hannunta Aysha tace"Safa kenan wai ya kike so nayi ne? Nifa bani nace ya sakeni ba ki daina ma wannan maganar idan ba haka ba to gaskiya zamu 'bata ashe ke ba zaki iya rike min 'yayana ba ko bana gidan."!? "Aunty kin kasa fahinta ta ne 'yayanki nawa ne wallahi inaji tamkar nice na haife su ina so ki fahimci inda na dosa ne misali idan ma haka din ne kinyi iddah to ki amince a sake d'aura muku aure ai akwai wannan damar." Aysha ta girgiza kanta kana tace."Bana ta'ba barin abu na waiwaye shi na bar auran Omar har abadah! ina fatan haka shine alkairi." Hawaye masu d'umi! suka shiga zuba a fuskar Safarau ta mike jikinta sanyi kalau tace"Shikkenan aunty aysha nagode tunda kin'ki fahinta ta Allah ya bamu alkairi." Sai ta kama hanyar futa aysha bata ce mata komai ba har ta fuce daga dakin ta sauke ajiyar zuciya tare da mike kafafunta kan bed din ta kurawa rufin dakin ido hakika ya bata tausayi d'azu ganin irin halin da ya shiga na rud'u da tashin hankali!! to amma haka take so ya gane kuransa sannan ya gane darajarta nan gaba ya kiyaye aikata aiki irin wannan. Wayarta ce ta kama ringing tana dubawa taga numbarsa ta ki dauka ya dinga kira babu ji babu gani ta'ki dauka haka yanaji yana gani ya hakura Tana kuka ta bud'e dakin nasa ta shiga sai tayi turus! ganinsa zaune 'kasan kafet da wani dogon abu a hannunsa yana zu'ka yana fitar da haya'kin ta baki ta hanci. Ya d'ago jajayen idonsa yana kallonta sai ta gumtse bakinta da hannunta hawaye na shatata a fuskarta ashe dama Yayanta na zu'kar haya'ki irin haka."!!? babu mai bata amsa dole sai shi. Juyawa tayi zata futa daga dakin......"Safaaaa! ta jiyo sha'kak'kiyar muryarsa na kiran sunanta.....Juyowa tayi suka had'a had'a ido sai kawai ya ware mata hannuwansa! da gudu taje ta fad'a jikinsa tana wani irin kuka! Kukanta ya dinga damunsa a rai ya d'ago kanta yana lashe hawayen murya na rawa yace."Ya kukayi da ita."!? "Ta'ki amincewa ta ma'ki saurarata tace" Kar na sake zuwa inyi mata maganarka bata son zama da kai."! Ya dinga jin wani irin tu'ku'kin ba'kin ciki na tokare masa kirji le'be na rawa yace."Ki daina wannan kukan kar ki damu kyaleta! kawai idan na mutu sai ta zuba ruwa a 'kasa tasha"! Cikin rashin madafa ya fad'i maganar. Tace."Yayana ba zaka mutu ba insha Allahu zamuyi rayuwa me tsayi da kai ka kwantar da hankalinka ka daina zu'kar haya'ki bashine zai sanya zuciyarka tayi sanyi ba addua ce zata sanyayar maka da zuciya insha Allahu Aunty Aysha zata dawo hannunka ku cigaba da rayuwa mai dad'i." A sha'ke! yace."Ta'ki ai! Ta'ki yarda dani Safa! ko bakya jin hukuncin da maimartaba ya yanke ne!! Idan Aysha tayi aure akan aurena Allah ya isa ban yafe baaaa."! ya karashe maganar yana wani irin tari!!! tare da d'auke wata kwalla data d'iso masa a kumatu. Rungumeshi tayi sosai tana kuka shi kuma yana kukan zuci tabbas idan suka haramta masa auransa zaiyi 'kaura daga garin gaba daya zasu nemi shi su rasa zai d'auke iyalinsa duka ya 'kara gaba tunda dai su basu da fahinta yana da ilimi na addini kuma yasan abunda yake idan bai mai da aysha ba ba zai ce ba saboda yasan ko ta koma zasuyi zaman zina ne kuma duk 'yayan da zasu haifa basu da tushe to amma yayi rantsuwa da Allah kan cewar ya mai da matarsa sunce sai ya kawo shaida to shi kam bashi da wata shaida sai ta Allah komai zasuyi suje suyi tunda suna ganin haka shine dai-dai zai kwashe iyalinsa kawai su bar 'kasar ma gabad'aya. ***** To tsawan kwanaki hud'u da suka gabata abunda ake ta fama dashi kenan kullum Fulani sai ta kirashi wai ya kawo shaidar sa kar lokaci ya cika saboda tasan halin Sarki da magana d'aya Omar tsabar haushi da takaici kawai sai ya bar mata gurin wani lokacin kuma idan ta kira shi ma baya zuwa saboda yasan maganar kenan...... Safarau ta kasa zuciya kullum sai ta shiga sashen Nanne gurun aysha basa rabuwa ta dad'in rai! duk sai rayukansu ya 'baci! domin aysha ta'ki tsayawa kwata-kwata ta saurareta tace"Shi da yake aiko ta to shi take so yazo da kansa sannan zata saurari maganar ta. Koda ta fad'a masa abunda ayshan tace Sai yace." Bata isa yaje inda take ba wallahi shi ba shashan namiji bane duk abunda ta gadama taje tayi ai rayuwarta ce ya riga ya gama magana idan ta sake tayi aure kan auransa sai ya kashe mijin."!!!! Al'amarin fa ya tsananta don lokacin da aysha taji labarin abunda yace wai idan tayi aure kan auransa zai kashe mijin sai ta dinga she'ka dariya har da kwanciya Takaici ya ishi safarau tace"Aunty kin mai da maganar wasa ko don Allah ki daina dariya." Tace."Aikuwa kije kice masa mijin da zan aura ba shashasha bane irinsa jarumi ne mai kishin kansa sai dai su gwada 'yar 'kwanji domin ba zai tsaya ya kashe shi sai dai su kashe juna mutukar a kaina ne." Aikuwa jin abunda tace ne ya sanya ya nufi sashen a zuciye zaije suyi wacce zasuyi da ita tunda ya lura bata da kunya ganin yanda ya nufi sashen cikin fusata ya sanya jikin safarau yayi sanyi tayi al'kawarin ta daina shiga al'amarin saboda tsoron abunda zai je ya dawo tunda a tsakanin Ayshan da shi ta rasa wanda zata tursasa kowa yana ji da kansa zata zuba musu ido kawai ta cigaba da yi musu addua kan Allah ya za'ba musu abunda yafi alkairi a rayuwarsu. [6/12, 9:02 AM] Bintu Novel: 79 Lokacin da ya isa sashen yaji dadi da bai samu kowa a palon ba domin ga yanayin yanda ya shiga a fusace a zuciye tilas duk wanda ya kalli fuskarsa ya fahimci wani abu. Kai tsaye dakinta ya nufa lokacin tana tsaye jikin window tana kallon harabar gidan.....Taji an bude kofar anshigo babu sallama. Ta jiyo cikin nutsuwa sukayi ido hudu dashi sai gabanta ya fad'i ganinsa kwata kwata batayi tsammanin zai zo ba a yanda ya dauki zafi da ita Yanda yayi kici-kici da fuska haka itama tayi mugun shan kunu ta zuba masa idano tana kallo. Cikin jarumta da 'karfin gwiwa ya isa inda take tsaye yayi mata rumfa da faffad'an kirjinsa. Aysha ta aro dauriya da jarumta tace"Menene haka kawai zaka shigo min daki babu sallama babu neman iso ka aikata babban laifi yanzu idan cikin wani hali nake shikkenan kuma ka cuce ni." Yace."Ba wannan ya kawo ni gurinki ba." Ta kalleshi she'ke-she'ke! "To me ya kawo gurina."? Tafada tana kokarin ratse shi ta wuce Ya tare hanyar tare da rike hannunta jikinsa duk yayi sanyi lokacin da ya shigo dakin da jarumtarsa da kwanjinsa amma yana kusanta jikinsa da nata sai yaji duk gwiwarsa ta sage. Murya a sanyaye yace." Ayshaaa! magana zamuyi dake pls don Allah ki saurare ni."! Tace"Ai na dauka daka shigo a fusace! zaka rufe ni da duka ne."! "Wane mutum!! inji mutuwa ni kuma asuwa aysha ai yanzu ke kin zama hukuma sai da rarrashi gimbiya."! Yafadi maganar yana karyar da wuya. Hannunta ta fizge taje ta zauna. bayanta ya bi ya zauna jikinta sosai. Mikewa tayi da sauri ''Kar ka kara kuskuran rike min hannu ko kace zaka zauna kusa dani ni musulma ce kuma nasan abunda nake." Ya danne 'bacin ran dake taso masa a cushe! yace."Aysha duk 'kokarin da kukeyi kuga kun haramta min aurena wallahi baku isa ba! ke matata ce har yanzu ko yanzu ina da ikon da zanyi dukanin abunda naga dama dake bani da laifi har a gurin Allah saboda haka ki kiyayi fad'a min ko wace iriyar magana." "Allah ya sawa'ke wallahi kaje ka fara kaffara wai sai fad'a kake ni matarka ce ta ina na zama matarka ina shaidar ka!? kai ko kunyar rantsuwa bakayi ance da kai kaje ka kawo shaida ka'ki ai kowa ya fahimci inda ka dosa don haka dukanin abunda ya faru kaine ka jawowa kanka don ni wallahi nafi jin dadin rayuwa haka bani da wata matsala saboda haka don Allah ka samamin lafiya kaje ka zauna da matarka lafiya." Ya mike tsaye rantsa a 'bace! yaso ta zauna suyi magana ta fahimta amma yana ganin dole sai ya 'bullo mata ta bayan gida domin shine zai fad'awa wani taurin kanta sam bata jin rarrashi. "Wallahi idan kika 'kara furta wannan maganar sai na mareki yanzu! mara hankali kawai! ke yanzu a yanda kike wane namijin ne zai iya zama dake idan bani d'in ba! shashasha ana nuna mata abinda ya dace tana rashin hankali Safarau wannan ta fiki hankali da sannin ya kamata kuma wallahi ki rubuta ki aje kamar kin koma dakinki kin gama sai nayi miki rashin mutunci."! Yana huci yake maganar! Cikin fusata tace" Kayi 'karya wallahi kace babu wanda xai so ni kai ma kasan ka fad'a ne domin kaji dad'in bakinka ka kalleni da kyau ka gani ni ba irin matan da maza xa su kalla su dauke kai bace kawai ina so ka gane cewar ni aysha idan na bar abu na barshi har abadah shiyasa nace bazan koma gidan ka ba, sai me? meye na tashin hankali dole ne sai ka zauna dani har kana ikirarin zakayi min rashin mutunci to ina jiran ka wallahi ni nawa rashin mutumcin ya zarce naka."! Ya tsira mata rikittun idanunsa yana kallonta sai tsigalarsa take yana ji kamar ya ma'kure ta jikin bango saboda takaici! gudun kar ya aikata abunda zuciyarsa take sa'ka masa ne yasa ya kama hanya zai futa......Tace"Aure zanyi insha Allahu in huta da wannan jarabar taka ance baza a zauna da kai ba sai kace dole sai wani masifa kakewa mutune to ka kusa ma ka daina ganina sai ka nemi wacce zakayi wa rashin mutunci." Har yayi niyar fita sai ya fasa ya sanyawa 'kofar key ya juyo fuskarsa babu rahama ya tunkareta. Sai gabanta ya shiga fad'uwa ganin yanda yanayin fuskarsa ya sauya ya koma sadauki! lokacin kafin ya san waye mahaifinsa. Daurewa tayi tana kallonsa har ya 'karaso inda take ya wani fizgo hannunta sai gata a faffad'a kirjinsa a kwance hannu daya yasa ya ratsata ta dinga kokarin kwacewa amma ina karfin ba d'aya bane. Cikin kakkausar murya yace."Aure zakiyi ko."!? Shiru tayi tana buga kanta a kirjinsa da karfi duk a kokarinta na kubutar da kanta. Ya dago fuskarta da hannunsa yana kallonta ya sake maimata maganarsa ta farko." Aure zakiyi ko aysha!? Murya na rawa tace"Eh aure zanyi tunda ba don kai kad'ai aka hallice ni ba." Yayi wani killer smile yana cizan lips dinsa na kasa girgiza kansa yayi yace."Okey tunda dai kin yarda zakiyi aure kan aure no problems! iyayenki sun d'aure miki gindi domin su cuce ki! wanda dukaninsu nasan sun sani dai-dai gwargwado suna da ilimin addini amma saboda son kai ana kokarin rusa sinnar ma'aiki SAW okey dukanin abunda zakuyi kuje kuyi nima zanyi nawa na daina rarrashin ki ko kuma in turo Safara'u ki sata kuka a banza a wofi ni da kaina zai magance matsalata." Kawai sai ya dauketa cak ya dure kan bed ya turmusheta! Wani irin 'karfi ya zo mata ta dinga bugunsa ta ko ina tana yi masa hauka da buge-buge amma inaaa! wanda yayi nisa baya jin kira kuma 'karfin ba d'aya bane sai da yaci galaba a kanta yayi mata lilis don da ya samu ya shigeta sai da ya kawo sai uku kamar yanda ya saba sannan ya saurara mata.......Kuka take sosai tana nadama da tasani ta zauna cikin lisilama ta saurare shi ta lalla'ba shi ya fuce ba tare da yayi mata wannan aiki ba kukan take sosai tamkar ta had'iyi zuciya ta mutu. Gogon naku ya mi'ke cikin kuzari da karfin gwiwa ba ya nadamar abunda ya faru a tsakaninsu saboda yasan bai aikata haramun ba sam baiyi niyyar yi mata haka itace ta jawo wa kanta shi kuma ya nuna mata karfin ikonsa.....Kayansa yake sawa cikin sauri ta mike tare da nad'e jikinta da bedshirt tana wani irin kuka ta dauki bed lamp tana huci tace"Ka fuce min daga d'aki ba'kin mugu azzalimi ka d'ad'e kana zalinta ta Allah sai ya saka min! ka fuce ko kuma yanzu in fasa maka kai da wannan! Azzalimi Allah ya saka min.""""!! Sai da ya gama saka kayansa sannan ya kama hanyar futa ba tare da yace mata komai aikuwa haushi yasa ta jefa masa abun dake hannunta yayi saurin kaucewa! amma dai duk da haka sai da ya samu gefan 'kafarsa yaji ciwo kad'an don har sai da ya fitar da jini bude kofa yayi ya fita sam baiyi nadamar komai ba.....Nanne ya gani zaune a palo duk kokarin da yake gurin dai-dai ta kansa sai da ta fahimci wani abu. Ba tare da ya kalli 'kwayar idonta ba ya gaishe ta sama-sama kana ya wuce ya futa a gurguje. Ta tsirawa kofar dakin aysha ido tana tunani ita ba yarinya bace tsaf ta so ta fahimci wani abu dangane da Omar din sai ta mike ta nufi dakin 'Yar tata. Aysha na cikin bedshirt sai kuka takeyi tama kasa tashi taje tayi wanka saboda tsabar bakin ciki da takaici Nanne ta tura kofar dakin ta shiga. Sai ta fara goge fuskarta wai kada nanne ta gane kuka takeyi wanda ita tun shigarta ta gane abunda ya afku ga fitilar gefan gado nan a ragargaje bayan haka kuma ga gado nan babu shimfida sannan ga Ayshan zaune tana kuka dole ta gane abunda yake da akwai. A nutse ta zauna kusa da ita tana nazarinta ita kuma sai faman goge fuska take tana kare jikinta duk a 'kokarinta na kar Nanne ta fahimci wani abu......Murmushi kawai Nanne tayi ita ba yarinya bace ta riga ta gama gane abunda ke faruwa tace "" Ina fatan dai ba wata mu'amular ce ta shiga tsakaninki dashi ba shima naga a cikin yanayin da ya fita na rashin gaskiya kin san dai abunda ke da akwai ko har yanzu bamu tabbatar da gaskiyar maganar da ya furta a kanki ba. Wasu xafafan hawaye masu d'umi suka zubo mata cike da bakin ciki da takaici tace"Wallahi Nanne bani na kirashi ba shine ya shigo da kansa yana kokarin yi min tilas wai dole sai na komawa a auransa shikkenan fa daga haka ya haikemin." Cike da takaici Nanne tace"Me yasa da kikaga take takensa baki futa kin bar masa dakin ba."! Shiru tayi Nanne tace"Idan ance miki baki da wayo kice ke me wayo ce to kiyi ta zama kina sakar masa fuska da jiki yana shigowa yana aikata haramci dake tunda dai ni ban san abunda zan kira wannan abun da kuka aikata ba face wannan kalmar." Aysha kuka take sosai Nanne nayi mata fad'a iya son ranta tayi ta gama ta futa daga dakin. Aysha kam ta jima a zaune a gurin tana kuka tare da tunanin irin rashin mutuncin da zatayi masa. **** To kwanakin da maimartaba ya d'ibar wa Omar sun ciki har ya 'kara wasu a kai don haka sai maimartaba ya sake shirya wani taron domin aji ta bakin sa. Koda ya samu labarin taro sai yayi asubanci yayi fucewarsa gurun aiki. Shiru-shiru bai shigo gurin taron ba kowa ya hallara shi kadai ake jira sai Sarki ya aika ai kiransa. Matarsa Safa itace ta bada tabbacin ya fita tun safe domin itama tana bacci ya fita sai da ta tashi ya kirata a waya ya fita da wuri saboda yana da aiki. Maimartaba ransa ya 'baci sosai yace."Wato saboda yasan bashi da gaskiya shine ya gudu tom na bawa kowa Umarnin ya fita da cikin wannan al'amari tunda dama 'karya ce." Taro ya watse kowa ransa babu dadi mussaman Mama fulani da 'yan uwansa maza Faisal da Abbas kenan Aysha kam tayi farin cikin wannan al'amari sosai yanzu ya nunawa kowa dama ba gaskiya bace abunda ya fad'a tunda ranar da ya kamata ya fito ya fadi gaskiyar sa ya gudu ya nunawa kowa kansa sai ta saki jikinta sosai tana jin dadi amma idan ta tuno abunda yayi mata sai ranta yayi masifar baci. ***** Sarki Ya nuna masa 'bacin ransa sosai washe garin ranar da ya shiga fada domin ya mika gaisuwa sosai mahaifin nasa yayi masa fad'a sannan ya sake jaddada masa cewar ya fita daga sabgar Aysha domin yanzu ba halilinsa bace ta mai rabo ce Wannan kalamai sunyi tsananin 'bakanta masa rai! wanda suka sanya ya kasa kata'bus a ofis sai tunani da neman mafita kuma shi yayi rantsuwa da Allah kan wannan al'amari ya daina rarrashin kowa amma akwai shawarar da ya Yankewa kansa. Ganin ya kasa aikata komai ne ya sanya ya rufe ofis din ya nufi gida kai tsaye Safa tayi mamakin ganinsa mutuka ta kawo masa ruwa da abinci ko kallonsu baiyi ba yayi kwance kan doguwar kujera yana dafe kansa rarrashinsa ta shigayi da bashi baki....Ya mike da sauri ya nufi dakinsa bayansa tabi tana shiga ta tarar ya d'auko abarsa *(Shisha)* yana zu'ka takaici da bacin rai ya sanya ta fuzge abar da karfi tayi jifa da ita....Sai ya bita da wani irin kallo kamar wani bugagge! tana kuka take cewa'Wannan ba rayuwa bace! wallahi na tsani wannan abar da kake zu'ka shin wai me take 'kara maka ne? komai yayi zafi maganinsa Allah. Jikinsa na wani irin tsuma! ya ware mata hannayen sa yana mata alama tazo a halin yanzu babu abunda yake bukata sai rarrashi yanda yake jin zuciyarsa zata iya budunga. Da gudu taje ta rungume shi ya kwantar da kansa a kirjinta yana lumshe ido ajiyar zuciya yake saukewa itama tana saukewa a hankali tana shafa sumar kansa tana rarrashinsa da kalamai masu sanyi sai yaji zuciyarsa tayi sanyi ha'kika dace da mace tagari riba ne..... *Maddalah da samun ki a matsayin matata Safara'u* Abunda ya fad'a mata kenan cikin kunanta. Bacci sukayi ita dashi mara dad'i sai misalin karfe biyu na rana suka farka a tare to ya dan samu sassaucin zuciyarsa ba kamar sanda ya shigo ba wanka sukayi tare Safa ta shirya musu abinci mai rai da lafiya ya zage sosai yaci irin wanda ya kwana biyu bai ci ba. Taji dadi sosai da ya saki jikinsa ta zauna a jikinsa tana bashi labarai na ban dariya kafin kice kwabo ya saki jiki yana dariya kamar bashi ba......... Koda la'asar tayi bai futa masalaci ba don baya so iyayensa su san yana cikin gidan....Nan sashen sa yayi sallahar sa ya zauna suka cigaba da hira da matarsa suna musu kan cikin jikinta yace."Insha Allahu itama da tagwaye zata fara kamar aysha....shine ita kuma duk ta tsorata tana tuno irin bakar wahalar da ayshan tasha, ganin yanda ta tsorata ne ya sanya ya dinga yi mata dariya yana cewa idan tazo haihuwa shine zai kar'bar mata kar ta samu damuwa. Sai da ya bari tara ta wuce na dare sannan yace mata zai shiga sashen Mama tace "Bari inzo muje tare ." girgiza mata kai yayi yace dare ne yanzu shima yanzu zai dawo." Kai tsaye yana fita sai ya nufi sashen Nanne. Shiru palon domin tuntuni sun tashi kowa ya shiga dakinsa dama Jakadiya ce take zaunar dasu tana basu labarai na ban dariya Nanne kuma tace yau bacci takeji sosai shiyasa itama Ayshan taje ta kwanta kusa da 'yayanta A hankali ya tura kofar dakin ya shiga ya mai da key din ya kulle. Ta manta bata kashe fitilar dakin ba bacci ya dauketa tana tsaka da bawa Sa'adatu nono yarinyar da suke kira da (Mimi) kenan tafi 'yar uwarta rigima da tsotso shiyasa aysha sam bata so gwaggo take kawo mata ita da daddare a cewarta taje ta riketa ta bar mata ita kuma gwaggo tace"Ba zatayi wa yarinya mugunta ba dole ta dawo da ita ta kwana jikin mahaifiyarta. A hankali ya zare nonon daga bakin yarinyar ya dauketa a hankali yaje ya kwantar da ita kan gadajen su sannan ya dawo cire jallabiyar jikinsa yayi daga shi sai gajeran wando ya lalla'ba a hankali ya ra'ba jikinta ya kwanta kansa tsaye ya kama nonon da 'yar tasa ta saki ya kama tsotsa yana lumshe ido. Aysha bacci take sosai bata san wainar da yake toyawa ba. Omar ya dage yana tsotsar nono kamar wani baby ya zura hannun sa cikin rigar baccin dake jikinta yana murza daya nonon sai wani irin ajiyar zuciya yake yana wata iriyar mi'ka joystick dinsa ta mi'ke kamar sandar rake Hucin nuffashinsa ne da yanda yake zukar mata nono kamar zai cire mata nipple ya farkar da ita ta bude ido da alamun bacci sosai a tare da ita kurrrrr!!! tayi masa tana tunanin ko mafarki takeyi ne.? Ganin ya'ki ya daina abunda yake mata ne yasa ta shafa fuskarsa domin ta tabbatar kawai ya kama hannun yana lasa. A gigice ta mike zaune gabanta sai wani irin faduwa yake.....Cikin fitar hayyaci gami da tsabagen fitina yake kokarin ringume ta.....Karfi yazo mata ta ingije shi tayi nufin sauka daga bed din sai ya rike mata kafafunta.....Ihu! ta kurma! yayi saurin sakar mata 'kafa saboda yana gudun tonan asiri yana ganin ta nufi kofar futa sai ya mi'ke a sukwane ya isketa d'aukota yayi kankat! ya rufe mata baki da hannunsa daya saboda ihun da take zai iya sanyawa aji abunda yake faruwa. Kwantar da ita yayi ya kwanta a kanta yana binta da wani shu'umin kallo.....Hawaye kawai takeyi gashi ya datse mata baki da hannunsa dan nuffashinta ma da kyar yake fita. Cikin dubara ya cire mata rigar bacci ya jefar har yanzu hannunsa na rintse da bakinta cinyoyinta ya ware sosai ya zare pant din aysha duk na jinsa tana kuma kallonsa da ido shima yana kallonta da idonsa.....Bayan ya cire mata pant ya dai-dai ta d'an yatsansa kawai ya zira a kasanta ya fara wasa da gurin.......Shikkenan kuma ya gama kasheta domin salon da yake yi mata dole ya sanya jikinta mutuwa sai ta daina buge bugen da takeyi amma kuma bata daina hawaye ba, ganin ya samu lagonta ya sanya ya bude mata baki ya mayar da bakinsa kan nata ya rufe ya fara tsotsa yana 'kara turmutsa hannunsa 'kasanta lokaci guda ruwan ni'ima ya soma gudana yana biyo hannunsa.......Sosai ta saki jikinta bata san ma komai ba a halin yanzu burinta kawai taji shi a kanta duk wata sha'awa tata ta tashi a lokacin jikinta ya saki....Omar sai da ya gama ya mutsa mata lissafi sannan ya hau kanta ya fara aiki. Ita dashi sambatu suka dinga bugawa kamar wasu zararru ta dinga rirrike shi tana 'kara rungumeshi ta tura masa shi kuma yana 'kara bugunta Al'amarin fa har da su canza stayel kala-kala kwata kwata sun manta abunda ke da akwai mussaman ita Ayshan wacce idonta yayi masifar rufewa kokarinta kawai ta samu stysiend dashi. Sun kai kusan awa daya da rabi suna abu daya kafin su samu nutsuwa da juna koda ta dai-dai ta ta dawo hankalinta ta tabbatar ba mafarki take ba gaske ne sai kawai ta fashe da kuka tana masa Allah ya isa da zagi iri-iri d'an iska macuci Azzalimi Allah ya saka min abunda kayi min.....Ko a jikinsa ya buge jallabiyarsa ya zura wasai dashi ya fita bai ma tsaya ya tsarkake jikinsa ba shi dai tunda bukatarsa ta biya shikkenan taje ta 'karata. Ya sid'ad'a yayi ficewaraa ba tare da kowa ya ganshi ba yana isa sashen su ya nufi toilet domin wanka lokacin Safarau ta jima da yin bacci yanzu bata da aiki sai bacci da kwanciya Yana fitowa ya tsane jikinsa ya dauko boxer ya zura ya kwanta tare da dorata saman cikinsa ya sanya musu bargo bacci mai dadi yayi harda minshari! ya bar Aysha cikin halin damuwa da bakin ciki kuka kuwa babu irin wanda batayi ba da taga ji taje tayi wanka ta dawo ta kwanta tana tunanin wulakancin da zatayi masa ta wuce. ****** Unguwar Kurawa dake jahar kano dab da gidan Sarki. Malam Buba mai 'yan makaranta na zaune cikin almajiransa wata mota tazo tayi parking duk al'majirai suka bi motar da kallo saboda tsananin yanda motar ta daukar musu hankali da yawa daga cikin su ma basu ta'ba ganin irinta ba. Wani Farin mutum bafulatani ya fito cikin kamala da dattijan ka yana sanye da lafiyayyar shadda wagambar sky blue dinkin 'yar ciki da babbar riga mutumin zai kai kimanin shekaru hamsin da bakwai zuwa sittin wasu matasan samari ne kamar su daya da mutum suka fito tare da take masa baya suka nufi runfar kwanon Malam Buba. Ganin sun doso runfar kwanon ne yasa al'majiran dakatawa da karatun da sukeyi suka zuba ido suna kallo. Alhaji Lado ya mikawa malam Buba hannu sukayi musabaha da juna a mutunce sannan yace."Arrama i dan ba zaka damu ba don Allah ina so muyi magana da kai ni 'bako ne a wannan gari nazo neman karin bayani dangane da wani d'an uwana da yazo garin nan tare da matarshi tsawon shekaru muna neman sa bamu san inda yake dani da sauran 'yan uwa sai muka hakura muka barwa Allah to sai kuma wani bawa dake zaune a gidan sarki dake wannan gari yaje garin da nake wato Bauchi yana neman tallafi da agaji kan in taimake shi da abunyi, ni kuma sai na tambaye shi daga waje jaha yake yace min daga jahar kano yake shi bawa ne na gidan sarki kaddara ta fito dashi daga gidan.....To jin daga jahar kano yake ni kuma sai na samu damar yi masa cigiyar d'an uwana na nuna masa hotonsa wanda mukayi tun muna yara a take yace ya san shi amma Allah yayi masa rasuwa tuntuni sannan idan wanda ya sani shine to yana da yarinya wacce ya tafi ya bari.....Jin hakan ke da wuya sai na shirya zuwa garin kano domin na tabbatar da maganarsa shine da kansa yace idan na shigo unguwar nan to in nemeka kaine zaka fada min dukkanin abunda ya faru." Arrama buba yace." Babu wata matsala ranka shi dade mi shiga daga ciki wancan zauran." Ya mike suka bi bayansa.... Sai da suka sake gaisawa sannan Alhaji Lado ya fito da tsohon hoton da yake ta mu'ku-mu'ku dashi ya mikawa Arrama Buba. Yana dubawa yana girgiza kai ya d'ago cikin alhini yace."Allah ya jikan ka Malam Abdu. Hakika wannan shine malam Abdul makaho da suka zo garin nan shekaru ashirin da biyu da suka wuce. Tiryan tiryan Buba ya zayyanawa Alhaji Lado abunda ya faru shekaru a shirin da suka wuce da zuwan Abdu makaho garin Kano da yanda aka wayi gari aka ga sun makance shi da matarsa. karshe ya fad'a masa yanda ajali ya sauka a kansa ranar juma'a bayan yayi sallahar juma'a ya shaida masa tabbas maganar wannan bawa gaskiya ce Abdu yana da budurwa 'yarinya a lokacin da mutu Sarki ya rike ta ya aura mata d'ansa na cikinsa.....Hawaye Alhaji Lado kawai yake sharewa hakika Abdullahi yaga ibtila'in rayuwa da 'kiyayya irin ta 'yan uwa Abdu shine babba shi yake binsa su kad'ai mahaifiyarsu ta haifa ta koma ga mahallincin ta suka cigaba da zama cikin gidan Ubansu tare da matan mahaifinsu wanda basa kaunarsu ko kadai saboda baiwar da Allah yayi musu. *To Asalin Safara'u Wacece ne."?* *Shin wane bawa ne yaje can garin bauchi domin ne man abinyi ta dalilinsa Asalin Safara'u ya bayyana?* Wannan amsar bata da wahala 😃 Don Allah ku sanya ni a cikin adduarku a cikin wannan goma ta karshe 😭 Wallahi ina bukatar addua a cikin irin wannan lokacin Ubangiji Allah yayi maganin abunda ya dameni da sauran al'umar musulumi bakid'aya👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 [6/13, 8:18 AM] Bintu Novel: 79 Lokacin da ya isa sashen yaji dadi da bai samu kowa a palon ba domin ga yanayin yanda ya shiga a fusace a zuciye tilas duk wanda ya kalli fuskarsa ya fahimci wani abu. Kai tsaye dakinta ya nufa lokacin tana tsaye jikin window tana kallon harabar gidan.....Taji an bude kofar anshigo babu sallama. Ta jiyo cikin nutsuwa sukayi ido hudu dashi sai gabanta ya fad'i ganinsa kwata kwata batayi tsammanin zai zo ba a yanda ya dauki zafi da ita Yanda yayi kici-kici da fuska haka itama tayi mugun shan kunu ta zuba masa idano tana kallo. Cikin jarumta da 'karfin gwiwa ya isa inda take tsaye yayi mata rumfa da faffad'an kirjinsa. Aysha ta aro dauriya da jarumta tace"Menene haka kawai zaka shigo min daki babu sallama babu neman iso ka aikata babban laifi yanzu idan cikin wani hali nake shikkenan kuma ka cuce ni." Yace."Ba wannan ya kawo ni gurinki ba." Ta kalleshi she'ke-she'ke! "To me ya kawo gurina."? Tafada tana kokarin ratse shi ta wuce Ya tare hanyar tare da rike hannunta jikinsa duk yayi sanyi lokacin da ya shigo dakin da jarumtarsa da kwanjinsa amma yana kusanta jikinsa da nata sai yaji duk gwiwarsa ta sage. Murya a sanyaye yace." Ayshaaa! magana zamuyi dake pls don Allah ki saurare ni."! Tace"Ai na dauka daka shigo a fusace! zaka rufe ni da duka ne."! "Wane mutum!! inji mutuwa ni kuma asuwa aysha ai yanzu ke kin zama hukuma sai da rarrashi gimbiya."! Yafadi maganar yana karyar da wuya. Hannunta ta fizge taje ta zauna. bayanta ya bi ya zauna jikinta sosai. Mikewa tayi da sauri ''Kar ka kara kuskuran rike min hannu ko kace zaka zauna kusa dani ni musulma ce kuma nasan abunda nake." Ya danne 'bacin ran dake taso masa a cushe! yace."Aysha duk 'kokarin da kukeyi kuga kun haramta min aurena wallahi baku isa ba! ke matata ce har yanzu ko yanzu ina da ikon da zanyi dukanin abunda naga dama dake bani da laifi har a gurin Allah saboda haka ki kiyayi fad'a min ko wace iriyar magana." "Allah ya sawa'ke wallahi kaje ka fara kaffara wai sai fad'a kake ni matarka ce ta ina na zama matarka ina shaidar ka!? kai ko kunyar rantsuwa bakayi ance da kai kaje ka kawo shaida ka'ki ai kowa ya fahimci inda ka dosa don haka dukanin abunda ya faru kaine ka jawowa kanka don ni wallahi nafi jin dadin rayuwa haka bani da wata matsala saboda haka don Allah ka samamin lafiya kaje ka zauna da matarka lafiya." Ya mike tsaye rantsa a 'bace! yaso ta zauna suyi magana ta fahimta amma yana ganin dole sai ya 'bullo mata ta bayan gida domin shine zai fad'awa wani taurin kanta sam bata jin rarrashi. "Wallahi idan kika 'kara furta wannan maganar sai na mareki yanzu! mara hankali kawai! ke yanzu a yanda kike wane namijin ne zai iya zama dake idan bani d'in ba! shashasha ana nuna mata abinda ya dace tana rashin hankali Safarau wannan ta fiki hankali da sannin ya kamata kuma wallahi ki rubuta ki aje kamar kin koma dakinki kin gama sai nayi miki rashin mutunci."! Yana huci yake maganar! Cikin fusata tace" Kayi 'karya wallahi kace babu wanda xai so ni kai ma kasan ka fad'a ne domin kaji dad'in bakinka ka kalleni da kyau ka gani ni ba irin matan da maza xa su kalla su dauke kai bace kawai ina so ka gane cewar ni aysha idan na bar abu na barshi har abadah shiyasa nace bazan koma gidan ka ba, sai me? meye na tashin hankali dole ne sai ka zauna dani har kana ikirarin zakayi min rashin mutunci to ina jiran ka wallahi ni nawa rashin mutumcin ya zarce naka."! Ya tsira mata rikittun idanunsa yana kallonta sai tsigalarsa take yana ji kamar ya ma'kure ta jikin bango saboda takaici! gudun kar ya aikata abunda zuciyarsa take sa'ka masa ne yasa ya kama hanya zai futa......Tace"Aure zanyi insha Allahu in huta da wannan jarabar taka ance baza a zauna da kai ba sai kace dole sai wani masifa kakewa mutune to ka kusa ma ka daina ganina sai ka nemi wacce zakayi wa rashin mutunci." Har yayi niyar fita sai ya fasa ya sanyawa 'kofar key ya juyo fuskarsa babu rahama ya tunkareta. Sai gabanta ya shiga fad'uwa ganin yanda yanayin fuskarsa ya sauya ya koma sadauki! lokacin kafin ya san waye mahaifinsa. Daurewa tayi tana kallonsa har ya 'karaso inda take ya wani fizgo hannunta sai gata a faffad'a kirjinsa a kwance hannu daya yasa ya ratsata ta dinga kokarin kwacewa amma ina karfin ba d'aya bane. Cikin kakkausar murya yace."Aure zakiyi ko."!? Shiru tayi tana buga kanta a kirjinsa da karfi duk a kokarinta na kubutar da kanta. Ya dago fuskarta da hannunsa yana kallonta ya sake maimata maganarsa ta farko." Aure zakiyi ko aysha!? Murya na rawa tace"Eh aure zanyi tunda ba don kai kad'ai aka hallice ni ba." Yayi wani killer smile yana cizan lips dinsa na kasa girgiza kansa yayi yace."Okey tunda dai kin yarda zakiyi aure kan aure no problems! iyayenki sun d'aure miki gindi domin su cuce ki! wanda dukaninsu nasan sun sani dai-dai gwargwado suna da ilimin addini amma saboda son kai ana kokarin rusa sinnar ma'aiki SAW okey dukanin abunda zakuyi kuje kuyi nima zanyi nawa na daina rarrashin ki ko kuma in turo Safara'u ki sata kuka a banza a wofi ni da kaina zai magance matsalata." Kawai sai ya dauketa cak ya dure kan bed ya turmusheta! Wani irin 'karfi ya zo mata ta dinga bugunsa ta ko ina tana yi masa hauka da buge-buge amma inaaa! wanda yayi nisa baya jin kira kuma 'karfin ba d'aya bane sai da yaci galaba a kanta yayi mata lilis don da ya samu ya shigeta sai da ya kawo sai uku kamar yanda ya saba sannan ya saurara mata.......Kuka take sosai tana nadama da tasani ta zauna cikin lisilama ta saurare shi ta lalla'ba shi ya fuce ba tare da yayi mata wannan aiki ba kukan take sosai tamkar ta had'iyi zuciya ta mutu. Gogon naku ya mi'ke cikin kuzari da karfin gwiwa ba ya nadamar abunda ya faru a tsakaninsu saboda yasan bai aikata haramun ba sam baiyi niyyar yi mata haka itace ta jawo wa kanta shi kuma ya nuna mata karfin ikonsa.....Kayansa yake sawa cikin sauri ta mike tare da nad'e jikinta da bedshirt tana wani irin kuka ta dauki bed lamp tana huci tace"Ka fuce min daga d'aki ba'kin mugu azzalimi ka d'ad'e kana zalinta ta Allah sai ya saka min! ka fuce ko kuma yanzu in fasa maka kai da wannan! Azzalimi Allah ya saka min.""""!! Sai da ya gama saka kayansa sannan ya kama hanyar futa ba tare da yace mata komai aikuwa haushi yasa ta jefa masa abun dake hannunta yayi saurin kaucewa! amma dai duk da haka sai da ya samu gefan 'kafarsa yaji ciwo kad'an don har sai da ya fitar da jini bude kofa yayi ya fita sam baiyi nadamar komai ba.....Nanne ya gani zaune a palo duk kokarin da yake gurin dai-dai ta kansa sai da ta fahimci wani abu. Ba tare da ya kalli 'kwayar idonta ba ya gaishe ta sama-sama kana ya wuce ya futa a gurguje. Ta tsirawa kofar dakin aysha ido tana tunani ita ba yarinya bace tsaf ta so ta fahimci wani abu dangane da Omar din sai ta mike ta nufi dakin 'Yar tata. Aysha na cikin bedshirt sai kuka takeyi tama kasa tashi taje tayi wanka saboda tsabar bakin ciki da takaici Nanne ta tura kofar dakin ta shiga. Sai ta fara goge fuskarta wai kada nanne ta gane kuka takeyi wanda ita tun shigarta ta gane abunda ya afku ga fitilar gefan gado nan a ragargaje bayan haka kuma ga gado nan babu shimfida sannan ga Ayshan zaune tana kuka dole ta gane abunda yake da akwai. A nutse ta zauna kusa da ita tana nazarinta ita kuma sai faman goge fuska take tana kare jikinta duk a 'kokarinta na kar Nanne ta fahimci wani abu......Murmushi kawai Nanne tayi ita ba yarinya bace ta riga ta gama gane abunda ke faruwa tace "" Ina fatan dai ba wata mu'amular ce ta shiga tsakaninki dashi ba shima naga a cikin yanayin da ya fita na rashin gaskiya kin san dai abunda ke da akwai ko har yanzu bamu tabbatar da gaskiyar maganar da ya furta a kanki ba. Wasu xafafan hawaye masu d'umi suka zubo mata cike da bakin ciki da takaici tace"Wallahi Nanne bani na kirashi ba shine ya shigo da kansa yana kokarin yi min tilas wai dole sai na komawa a auransa shikkenan fa daga haka ya haikemin." Cike da takaici Nanne tace"Me yasa da kikaga take takensa baki futa kin bar masa dakin ba."! Shiru tayi Nanne tace"Idan ance miki baki da wayo kice ke me wayo ce to kiyi ta zama kina sakar masa fuska da jiki yana shigowa yana aikata haramci dake tunda dai ni ban san abunda zan kira wannan abun da kuka aikata ba face wannan kalmar." Aysha kuka take sosai Nanne nayi mata fad'a iya son ranta tayi ta gama ta futa daga dakin. Aysha kam ta jima a zaune a gurin tana kuka tare da tunanin irin rashin mutuncin da zatayi masa. **** To kwanakin da maimartaba ya d'ibar wa Omar sun ciki har ya 'kara wasu a kai don haka sai maimartaba ya sake shirya wani taron domin aji ta bakin sa. Koda ya samu labarin taro sai yayi asubanci yayi fucewarsa gurun aiki. Shiru-shiru bai shigo gurin taron ba kowa ya hallara shi kadai ake jira sai Sarki ya aika ai kiransa. Matarsa Safa itace ta bada tabbacin ya fita tun safe domin itama tana bacci ya fita sai da ta tashi ya kirata a waya ya fita da wuri saboda yana da aiki. Maimartaba ransa ya 'baci sosai yace."Wato saboda yasan bashi da gaskiya shine ya gudu tom na bawa kowa Umarnin ya fita da cikin wannan al'amari tunda dama 'karya ce." Taro ya watse kowa ransa babu dadi mussaman Mama fulani da 'yan uwansa maza Faisal da Abbas kenan Aysha kam tayi farin cikin wannan al'amari sosai yanzu ya nunawa kowa dama ba gaskiya bace abunda ya fad'a tunda ranar da ya kamata ya fito ya fadi gaskiyar sa ya gudu ya nunawa kowa kansa sai ta saki jikinta sosai tana jin dadi amma idan ta tuno abunda yayi mata sai ranta yayi masifar baci. ***** Sarki Ya nuna masa 'bacin ransa sosai washe garin ranar da ya shiga fada domin ya mika gaisuwa sosai mahaifin nasa yayi masa fad'a sannan ya sake jaddada masa cewar ya fita daga sabgar Aysha domin yanzu ba halilinsa bace ta mai rabo ce Wannan kalamai sunyi tsananin 'bakanta masa rai! wanda suka sanya ya kasa kata'bus a ofis sai tunani da neman mafita kuma shi yayi rantsuwa da Allah kan wannan al'amari ya daina rarrashin kowa amma akwai shawarar da ya Yankewa kansa. Ganin ya kasa aikata komai ne ya sanya ya rufe ofis din ya nufi gida kai tsaye Safa tayi mamakin ganinsa mutuka ta kawo masa ruwa da abinci ko kallonsu baiyi ba yayi kwance kan doguwar kujera yana dafe kansa rarrashinsa ta shigayi da bashi baki....Ya mike da sauri ya nufi dakinsa bayansa tabi tana shiga ta tarar ya d'auko abarsa *(Shisha)* yana zu'ka takaici da bacin rai ya sanya ta fuzge abar da karfi tayi jifa da ita....Sai ya bita da wani irin kallo kamar wani bugagge! tana kuka take cewa'Wannan ba rayuwa bace! wallahi na tsani wannan abar da kake zu'ka shin wai me take 'kara maka ne? komai yayi zafi maganinsa Allah. Jikinsa na wani irin tsuma! ya ware mata hannayen sa yana mata alama tazo a halin yanzu babu abunda yake bukata sai rarrashi yanda yake jin zuciyarsa zata iya budunga. Da gudu taje ta rungume shi ya kwantar da kansa a kirjinta yana lumshe ido ajiyar zuciya yake saukewa itama tana saukewa a hankali tana shafa sumar kansa tana rarrashinsa da kalamai masu sanyi sai yaji zuciyarsa tayi sanyi ha'kika dace da mace tagari riba ne..... *Maddalah da samun ki a matsayin matata Safara'u* Abunda ya fad'a mata kenan cikin kunanta. Bacci sukayi ita dashi mara dad'i sai misalin karfe biyu na rana suka farka a tare to ya dan samu sassaucin zuciyarsa ba kamar sanda ya shigo ba wanka sukayi tare Safa ta shirya musu abinci mai rai da lafiya ya zage sosai yaci irin wanda ya kwana biyu bai ci ba. Taji dadi sosai da ya saki jikinsa ta zauna a jikinsa tana bashi labarai na ban dariya kafin kice kwabo ya saki jiki yana dariya kamar bashi ba......... Koda la'asar tayi bai futa masalaci ba don baya so iyayensa su san yana cikin gidan....Nan sashen sa yayi sallahar sa ya zauna suka cigaba da hira da matarsa suna musu kan cikin jikinta yace."Insha Allahu itama da tagwaye zata fara kamar aysha....shine ita kuma duk ta tsorata tana tuno irin bakar wahalar da ayshan tasha, ganin yanda ta tsorata ne ya sanya ya dinga yi mata dariya yana cewa idan tazo haihuwa shine zai kar'bar mata kar ta samu damuwa. Sai da ya bari tara ta wuce na dare sannan yace mata zai shiga sashen Mama tace "Bari inzo muje tare ." girgiza mata kai yayi yace dare ne yanzu shima yanzu zai dawo." Kai tsaye yana fita sai ya nufi sashen Nanne. Shiru palon domin tuntuni sun tashi kowa ya shiga dakinsa dama Jakadiya ce take zaunar dasu tana basu labarai na ban dariya Nanne kuma tace yau bacci takeji sosai shiyasa itama Ayshan taje ta kwanta kusa da 'yayanta A hankali ya tura kofar dakin ya shiga ya mai da key din ya kulle. Ta manta bata kashe fitilar dakin ba bacci ya dauketa tana tsaka da bawa Sa'adatu nono yarinyar da suke kira da (Mimi) kenan tafi 'yar uwarta rigima da tsotso shiyasa aysha sam bata so gwaggo take kawo mata ita da daddare a cewarta taje ta riketa ta bar mata ita kuma gwaggo tace"Ba zatayi wa yarinya mugunta ba dole ta dawo da ita ta kwana jikin mahaifiyarta. A hankali ya zare nonon daga bakin yarinyar ya dauketa a hankali yaje ya kwantar da ita kan gadajen su sannan ya dawo cire jallabiyar jikinsa yayi daga shi sai gajeran wando ya lalla'ba a hankali ya ra'ba jikinta ya kwanta kansa tsaye ya kama nonon da 'yar tasa ta saki ya kama tsotsa yana lumshe ido. Aysha bacci take sosai bata san wainar da yake toyawa ba. Omar ya dage yana tsotsar nono kamar wani baby ya zura hannun sa cikin rigar baccin dake jikinta yana murza daya nonon sai wani irin ajiyar zuciya yake yana wata iriyar mi'ka joystick dinsa ta mi'ke kamar sandar rake Hucin nuffashinsa ne da yanda yake zukar mata nono kamar zai cire mata nipple ya farkar da ita ta bude ido da alamun bacci sosai a tare da ita kurrrrr!!! tayi masa tana tunanin ko mafarki takeyi ne.? Ganin ya'ki ya daina abunda yake mata ne yasa ta shafa fuskarsa domin ta tabbatar kawai ya kama hannun yana lasa. A gigice ta mike zaune gabanta sai wani irin faduwa yake.....Cikin fitar hayyaci gami da tsabagen fitina yake kokarin ringume ta.....Karfi yazo mata ta ingije shi tayi nufin sauka daga bed din sai ya rike mata kafafunta.....Ihu! ta kurma! yayi saurin sakar mata 'kafa saboda yana gudun tonan asiri yana ganin ta nufi kofar futa sai ya mi'ke a sukwane ya isketa d'aukota yayi kankat! ya rufe mata baki da hannunsa daya saboda ihun da take zai iya sanyawa aji abunda yake faruwa. Kwantar da ita yayi ya kwanta a kanta yana binta da wani shu'umin kallo.....Hawaye kawai takeyi gashi ya datse mata baki da hannunsa dan nuffashinta ma da kyar yake fita. Cikin dubara ya cire mata rigar bacci ya jefar har yanzu hannunsa na rintse da bakinta cinyoyinta ya ware sosai ya zare pant din aysha duk na jinsa tana kuma kallonsa da ido shima yana kallonta da idonsa.....Bayan ya cire mata pant ya dai-dai ta d'an yatsansa kawai ya zira a kasanta ya fara wasa da gurin.......Shikkenan kuma ya gama kasheta domin salon da yake yi mata dole ya sanya jikinta mutuwa sai ta daina buge bugen da takeyi amma kuma bata daina hawaye ba, ganin ya samu lagonta ya sanya ya bude mata baki ya mayar da bakinsa kan nata ya rufe ya fara tsotsa yana 'kara turmutsa hannunsa 'kasanta lokaci guda ruwan ni'ima ya soma gudana yana biyo hannunsa.......Sosai ta saki jikinta bata san ma komai ba a halin yanzu burinta kawai taji shi a kanta duk wata sha'awa tata ta tashi a lokacin jikinta ya saki....Omar sai da ya gama ya mutsa mata lissafi sannan ya hau kanta ya fara aiki. Ita dashi sambatu suka dinga bugawa kamar wasu zararru ta dinga rirrike shi tana 'kara rungumeshi ta tura masa shi kuma yana 'kara bugunta Al'amarin fa har da su canza stayel kala-kala kwata kwata sun manta abunda ke da akwai mussaman ita Ayshan wacce idonta yayi masifar rufewa kokarinta kawai ta samu stysiend dashi. Sun kai kusan awa daya da rabi suna abu daya kafin su samu nutsuwa da juna koda ta dai-dai ta ta dawo hankalinta ta tabbatar ba mafarki take ba gaske ne sai kawai ta fashe da kuka tana masa Allah ya isa da zagi iri-iri d'an iska macuci Azzalimi Allah ya saka min abunda kayi min.....Ko a jikinsa ya buge jallabiyarsa ya zura wasai dashi ya fita bai ma tsaya ya tsarkake jikinsa ba shi dai tunda bukatarsa ta biya shikkenan taje ta 'karata. Ya sid'ad'a yayi ficewaraa ba tare da kowa ya ganshi ba yana isa sashen su ya nufi toilet domin wanka lokacin Safarau ta jima da yin bacci yanzu bata da aiki sai bacci da kwanciya Yana fitowa ya tsane jikinsa ya dauko boxer ya zura ya kwanta tare da dorata saman cikinsa ya sanya musu bargo bacci mai dadi yayi harda minshari! ya bar Aysha cikin halin damuwa da bakin ciki kuka kuwa babu irin wanda batayi ba da taga ji taje tayi wanka ta dawo ta kwanta tana tunanin wulakancin da zatayi masa ta wuce. ****** Unguwar Kurawa dake jahar kano dab da gidan Sarki. Malam Buba mai 'yan makaranta na zaune cikin almajiransa wata mota tazo tayi parking duk al'majirai suka bi motar da kallo saboda tsananin yanda motar ta daukar musu hankali da yawa daga cikin su ma basu ta'ba ganin irinta ba. Wani Farin mutum bafulatani ya fito cikin kamala da dattijan ka yana sanye da lafiyayyar shadda wagambar sky blue dinkin 'yar ciki da babbar riga mutumin zai kai kimanin shekaru hamsin da bakwai zuwa sittin wasu matasan samari ne kamar su daya da mutum suka fito tare da take masa baya suka nufi runfar kwanon Malam Buba. Ganin sun doso runfar kwanon ne yasa al'majiran dakatawa da karatun da sukeyi suka zuba ido suna kallo. Alhaji Lado ya mikawa malam Buba hannu sukayi musabaha da juna a mutunce sannan yace."Arrama i dan ba zaka damu ba don Allah ina so muyi magana da kai ni 'bako ne a wannan gari nazo neman karin bayani dangane da wani d'an uwana da yazo garin nan tare da matarshi tsawon shekaru muna neman sa bamu san inda yake dani da sauran 'yan uwa sai muka hakura muka barwa Allah to sai kuma wani bawa dake zaune a gidan sarki dake wannan gari yaje garin da nake wato Bauchi yana neman tallafi da agaji kan in taimake shi da abunyi, ni kuma sai na tambaye shi daga waje jaha yake yace min daga jahar kano yake shi bawa ne na gidan sarki kaddara ta fito dashi daga gidan.....To jin daga jahar kano yake ni kuma sai na samu damar yi masa cigiyar d'an uwana na nuna masa hotonsa wanda mukayi tun muna yara a take yace ya san shi amma Allah yayi masa rasuwa tuntuni sannan idan wanda ya sani shine to yana da yarinya wacce ya tafi ya bari.....Jin hakan ke da wuya sai na shirya zuwa garin kano domin na tabbatar da maganarsa shine da kansa yace idan na shigo unguwar nan to in nemeka kaine zaka fada min dukkanin abunda ya faru." Arrama buba yace." Babu wata matsala ranka shi dade mi shiga daga ciki wancan zauran." Ya mike suka bi bayansa.... Sai da suka sake gaisawa sannan Alhaji Lado ya fito da tsohon hoton da yake ta mu'ku-mu'ku dashi ya mikawa Arrama Buba. Yana dubawa yana girgiza kai ya d'ago cikin alhini yace."Allah ya jikan ka Malam Abdu. Hakika wannan shine malam Abdul makaho da suka zo garin nan shekaru ashirin da biyu da suka wuce. Tiryan tiryan Buba ya zayyanawa Alhaji Lado abunda ya faru shekaru a shirin da suka wuce da zuwan Abdu makaho garin Kano da yanda aka wayi gari aka ga sun makance shi da matarsa. karshe ya fad'a masa yanda ajali ya sauka a kansa ranar juma'a bayan yayi sallahar juma'a ya shaida masa tabbas maganar wannan bawa gaskiya ce Abdu yana da budurwa 'yarinya a lokacin da mutu Sarki ya rike ta ya aura mata d'ansa na cikinsa.....Hawaye Alhaji Lado kawai yake sharewa hakika Abdullahi yaga ibtila'in rayuwa da 'kiyayya irin ta 'yan uwa Abdu shine babba shi yake binsa su kad'ai mahaifiyarsu ta haifa ta koma ga mahallincin ta suka cigaba da zama cikin gidan Ubansu tare da matan mahaifinsu wanda basa kaunarsu ko kadai saboda baiwar da Allah yayi musu. *To Asalin Safara'u Wacece ne."?* *Shin wane bawa ne yaje can garin bauchi domin ne man abinyi ta dalilinsa Asalin Safara'u ya bayyana?* Wannan amsar bata da wahala 😃 Don Allah ku sanya ni a cikin adduarku a cikin wannan goma ta karshe 😭 Wallahi ina bukatar addua a cikin irin wannan lokacin Ubangiji Allah yayi maganin abunda ya dameni da sauran al'umar musulumi bakid'aya👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 [6/13, 8:19 AM] Bintu Novel: 80 Malam Haruna mai dala'ilu mutum ne salihi wanda bashi da wani buri a duniya face ya bautawa Allah mutum ne mai tsoron Allah da bin dokokinsa a wancan lokacin cewa akayi saboda tsabar tsoron Allah da yake yi baya iya zama sai dai tsuguno duk abunda xaiyi a tsugune yake ko da zai bada karatu ne idan kaga ya zaune to yana sallah ne ko kuma yana cin abinci sannan ance bai ta'ba kwana kan katifa ba sai dai ta barmar karauni ko kuma ya kwanta kan buzunsa har garin Allah ya waye. Kullum bashi da magana sai dai kaji yana cewa Allah kasa muyi mu gama lafiya mu koma gareka lafiya motsi kadan zaiyi kalmar shahada. To sai kuma Allah ya jarabce shi da shaidanun mata Kullum gidan babu zamn lafiya sun raba masa kan 'yayansa gaba suke da junansu ya zaunar dasu yayi musu fada amma babu wanda ya dauki nasiharsa suka cigaba da abunda sukeyi. Kwatsam! Jibo Dan fulani wanda ya kasance babban abokinsa Allah yayi masa rasuwa Malam Jibo 'Yarsa d'ays tal Wanda itama kafin ya haifeta sai da ya share shekaru talatin da biyu sannan ya haifeta don har girma ya baibaye shi sannan. Kafin Jibo ya rasu yace duk rintsi kada Asabe ta auri wani bayan abokinsa Malam Haruna shi ya aminta dashi shine zai rike masa yarsa da amana Wannan dalilin ya sanya ana share makoki Aka daura auran Malam Haruna da Asabe wacce a lokacin take da shekaru goma sha uku a duniya. Tofa sai rigima da tashin hankali na gidan Malam Haruna ya dawo kan Asabe suka hura mata wuta su da 'yayansu ta kurawa babu irin wacce basa yi mata suyi girki su hanata su sanya yaransu su jefeta suyi mata rashin kunya. Malam Haruna bakin ciki da damuwar abunda iyalinsa suke wa Asabe ya sanya hawan jini ya kamashi babu wanda ya sani shi dai sai da yayi ciwonsa ya warke.....Cikin wannan hali Asabe ta haifi Abdullahi kamarsu daya da babbansa Malam yayi ta murna da farin ciki ya dauki son duniya ya dora kan yaron tofa wannan sai ya kara janyo tsana daga gurin iyalinsa duk sanda malam ya futa zaure su kuma sun samu damar azabtar da abdullahi Asabe da kyar ta cetonsa tana kuka tana nadamar rayuwar da takeyi a gidan sam basu da imani iyalin malam Haruna. Abdullahi na da shekara biyu Asabe ta sake haihuwa da namiji aikuwa bakin ciki tamkar ya kashe su kan me Asabe zata zo tana haihuwa kuma duk maza ai wallahi baza su yarda ba, Sai tashin hankalin ya koma kam mijin nasu wai dole sai ya saketa domin ba sa'ar auransa bace Malam yace basu isa su sanya ya saki matarsa ba. Su kuma sai suce shikkenan su zuba su gani dashi dasu suka cigaba da muzguna masa shi da Asabe da Abdullahi rayuwa tayi musu xafi sosai. Akwar watarana da babban yaron malam mai suna Tanimu suka hada baki da mahaifiyarsa ya dauki abdullahi a boye ya fita dashi can bakin wata tsohowar rijiya ya nufa dashi rijiyar mugun zurfi ne da ita yana zuwa bai wani tunani komai ba ya jefa shi ciki ya bar gurun da sauri Cikin ikon Allah Allah ya kawo wani magini da kurar ruwa da diro a kai da alams ruwa zai diba sai ya dinga jin kuka yana le'kawa ya hango yaro saman ruwa yana kuka. Dake magini ne kuma har hakar rijiya yana yi kawai sai ya tattare wandonsa yayi shahada ya shiga rijiyar cikon ikon Allah ya fito dashi sa'be a kafadarsa Abdullahi na cikin kariyar ubangiji. Take gurin ya dinke da jama'a kowa na fadin albarkacin bakinsa......Wani dattijo da ya kasance almajirin Malam Haruna ya kar'bi Abdullahi ya rike shine yaja su har kofar gidan malam din wanda shi kuma jin labarin abunda ya faru ya yanke jiki ya fadi ko ina nasa ya daina motsi sai dai ido kawai. Tashin hankali sosai jama'ar unguwar suka shiga tare da tur da iyalin malam din domin kowa ya gane sune silar komai. Asabe ta kar'bi yaronta tana kuka tayi masa wanka ta gyarashi ta nufu gidansu tana kuka mahaifiyar ta itace ta rarrasheta ta dawo dakinta da zama ta cigaba da kaf-kaf da yayanta. Magani akewa malam al'marin na kara rikicewa a takaice dai malam Haruna sai da yayi shekaru uku a kwance yana jinya Allah ya dauki rayuwarsa....Wannan mutuwa Asabe akayi wa ita domin da aka share makoki korarta sukayi daga gidan ta koma gaban mahaifiyarta wacce ita kuma girma ya kamata hade da rashi lafiya wadatacciya haka ta nufu gurin maigari domin akwatar mata hakkinta maigari yaki sauraranta saboda dama tuntuni iyalin malam Haruna sun bashi cin hanci dama dashi aka raba gado sai ya koreta ta nufi gida tana kukan bakin ciki. Asabe ke sirfau tayi dakai tayi kuli-kuli ta ciyar da kanta da mahaifiyarta da kuma yaranta.....Tsawon shekaru goma sha biyu Abdullahi ya girma sosai sai ya fara neman na kansa to tindaga lokacin ta soma samun hutu Abdullahi zaiyi wanki da guga zai zuba shara a kura zai tura kurarar ruwa kai duk dai abunda yasan zaiyi asirinsa ya rufu zaiyi ya kawo gida a ci Lokaci kuma yayyunsa maza su sanya shi a gaba domin dai dukaninsu basu iya sana'a ba don gadon da suka raba tuni ya kare da kyar ake ci a gidan sai suka fara jifan Abdullahi wai dole shima sai ya lalace kamarsu.......Amma da yake Allah baya basu sa'a asirinsu baya kamashi. Uwani mahaifiya ga Asabe Allah yayi mata rasuwa mace ma kishin kanta da kaunar iyalinta hakika Uwani ta taka muhimiyar rawa a rayuwar su shiyasa data mutu sukayi kuka sosai. Abdullahi da dan uwansa Lado suka cigaba da neman kudi babu ganda da son jiki kafib kice kwabo sai aka fara kawo musu tallan 'yan mata ko suna so a garin abun burgewa ne ka aurawa yarka namiji manemi mai sana'a.........Abdullahi ya amince da zai auri wata yarinya domin ya yaba da tarbiyarta da kuma gidan da ta fito a take ya kai kudi aka sanya rana mahaifiyarsa tasa albarka sosai cikin lamarin. Jin Abdullahi zaiyi aure ya zauna a gidan kansa yasa 'yan uwansa kowa ya fito da abunda yake boyewa domin su sabauta masa rayuwa kowa da irin asirin da yake masa saboda kawai tsabar kiyayya gami da kin gaskiya. Ranar da aka daura aure aranar abdullahi yaji kwata-kwata baya sha'awar zama a cikin garin dare nayi bayan 'yan kai amarya sun watse ya rike hannunta kamar wanda ake ruruwa wuta a jiki suka nufi tasha ba tare da yasan ina zashi ba kawai suka shiga motar da ake lodi zuwa kano.....Wannan shine dalilin da ya kawo Abdullahi makaho garin kano da zama ******* Tunda aka wayi gari aka ga babu Abdullahi cikin gari da matarsa sai hankalin mahaifiyarsa dana dan uwansa ya tashi sosai suka shiga nema dangin Rahamu amarya ma suka shiga tashin hankali gari ya dauka an nemi Abdullahi da amaryarsa an rasa a gari. Labari ya samu su Tanimu dadi kamar su zuba ruwa a kasa su sha dama sunyi masa kurciya ne ya bar garin gabadaya kuma baza su daina jifansa ba har sai sunga ya daina motsi a duniya. Har cikin garin kano sai da Asabe da Lado suka zo su gama bunkicen su basu labarin wanda ya ga su Abdullahi ba haka suka koma garinsu cikin damuwa da tashin hankali wannan shine mafarin kwanciyar asabe ta dinga ciwo aka rasa meke damunta ta rame ta lalace kullum cikin kuka da kiran sunan danta Abdullahi damuwa tayiwa Lado yawa shima sai ya koma kamar wani zautacce.....Bangaran su Tanimu farin ciki suke sosai da faruwan al'amarin sunyuwa Abdu kurciya sannan kuma lado ya samu ta'bi kwakwalwa burinsu ya cika. Ranar Asabar Lado yaje gurin sana'ar sa ya dawo yana shiga gida ya tadda gawar mahaifiyarsa Asabe rai yayi halinsa.....Ya dinga fadin kalmar innalilhi wa'ina ilahi raji'un! Jama'ar unguwa da 'yan uwanta suka sallaci gawar aka kaita gidanta na gaskiya sati biyu da rasuwarta Lado ya tattara koma ya bar garin shi kuma sai ya nufi jahar Bauchi ya cigaba da sana'oin sa. *** To wannan al'amarin da ya faru yayiwa su Tanimu dadi kawai sai suka kira dilallai suka sanya su siyar gidan da Asabe ta gada daga gurin mahaifinta wanda gidan kuma ya kasance gadon su Abdullahi ne a maimakon maigari ya tsawatar harda shi a cikin masu kasafin kudin gidan 'Yan uwan Uwani da suka rage a unguwar sukayi shiru domin suna jin tsoro suyi magana maigari ya koresu daga garin....Haka Tanimu da maigari suka kasafta gudin gida kowanne ya tashi da kaso me tsoka. **** To sai bayan haihuwar Safarau ne wannan ibitlain ya sauka a gidan Abdullahi ta dalilin wata guguwa da akayi lokacin damuna a lokacin kowa na kokarin 'buya saboda kar wani abu ya same shi domin wannan guguwa ta tawo da abubuwa da dama a wannan lokacin Rahamtu ta fito daga daki a gaggauce take kwashe kaya wai kada ruwan sama ya jika su sai kawai taji kamar kwaro ya fada mata ido tayi ta mutsika ido yana mata yaji da kyar ta lalubi dakinta ta shige ciki. Shi kuwa Abdullahi yana kan hanya ya dawo daga nema guguwar ta fara a maimakon ya 'boya kamar yanda yaga mutane nayi sai kawai ya cigaba da tafiya yana sauri ya isa gida.....To shima irin abunda ya fada idon Asabe shine ya fada a idonsa sai kawo shi gida akayi baya gani.....Wannan shine mafarin makancewar iyayen Safarau wanda tun daga lokacin ta zama 'yar jagora. *Wannan shine Tarihin iyayen Safara'u* Washe gari Alhaji Lado da Yaransa Hanif da Mubarak suka shirya tsaf suka nufi unguwar kurawa gurin Malam Buba shine zai yi musu jagora fadar Sarkin kano domin su samu ganawa da Safarau wacce suka d'okantu da ganinta. **** Sarki yaji mutukar farin ciki bayyanuwar Asalin Safarau matar dansa a take ya sanya aka kaisu masauki mai kyau ya shiga gida da kansa ya sanarwa da Fulani abunda ke faruwa yace ta kira Safarau ta sanar mata da abunda ke faruwa Fulani ta aika wata baiwa can sashen su safarau tace tazo tana nemanta yanzu. Safarau ta nufi sashen fulani gabanta na faduwa tana adduar Allah yasa ba wata matsalar bace tana isa taga fuskar Fulani tamkar gonar audiga sai ta saki ranta suka gaisa Fulani tace"Albishir ne mai dadi shiyasa na hana kowa ya fada miki sai ni." Safa tace"Mama wane irin albishir ne wannan ko aunty Aysha ta amince zata koma dakinta."!? Fulani tayi murmushi tace"Allah Sarki Safarau ki kwantar da hankalin ki insha Allahu aysha zata dawo dakinta." Tace"Allah yasa Mamana." Fulani na dauke da murmushi a fuskarta ta sanar da ita zuwan kawunta da 'yan uwanta Safarau ta mike tsaye jikinta na kyarma tace"Mama ashe dama zanga wannan rana? ashe nima ina da 'yab uwa? sai hawaye shaaa! ya shiga zubo mata a fuska wanda yayi dai-dai da shigowar Omar palon. Da gudu taje ta rungume shi tana kuka tana fada masa Omar ya nemi karin bayani gurin Fulani ta tabbatar masa da hakane tace yanzu haka ma suna can dakin baki. Omar da kansa ya rike hannun Safarau suka nufi can sasashen bakin........Safarau nayin tozali da Alhaji Lado sai ta yanke jiki ta fadi suma tayi sai da ta farfado sannan taje ta rungumeshi tana kuka takw fad'in"Kuna kama da babana nayi farin cikin zuwanka a wannan lokacin ina cikin kunci da tashin hankali na rashin dangin uwa da uba ashe nima ina da asali." Alhaji Lado ya dinga rarrashinta yana share hawaye da hankici yace"Nine zanyi farim ciki da kasancewa dake Safarau nayi farin ciki da Allah ya sanya dan uwana ya haife ki kafin Allah ya dauki ransa ina sonki sosai tun kafin na ganki Wad'annan sune 'yan uwanki." Ya nuna mata Mubarak da Hanif da suke cike da farin cikin gamuwa da 'yar uwarsu tace''Nima ina kaunarku kuma ina alfahari da kasancewa ta a cikinku." Omar kam na tsaye yana kallansu tausayi suke bashi sosai ashe akwai ranar da zata zo safarau ta hadu da danginta. Alhaji Lado ya daga kai ya kalli Omar yace"Ba zan boye maka ba Omar hakika naji dadi mutuka da ka kasance miji ga d'iyata Safarau nayi farin ciki sosai kuma bazan daina mika godiyata a gareku ba kai da mahaifinka ni nasan bani da abunda zan baku ko inyu muku in biya ku dashi sai dai addua kawai hakika mahaifinka mutum ne shi mai adalci da iya mulki ina yi maka fatan samun nasara a rayuwaka tare da kwaikwayon hali irin na mahaifinka. Omar yace"Babu godiya a tsakanimu Alhaji duk abunda mukayi hakkin mu dole muyi hakika nima nayi farin ciki da bayyanuwar ka a matsayinka na mahaifin matata Ubangiji Allah ya tattabar mana da alkairi." Sai ya mika masa hannu sukayi musabah ya mikawa Hanif da Mubarak sukayi sallama ya kama hanya ya fita ya bar ta tagana da 'yan uwanta [6/13, 8:19 AM] Bintu Novel: 81 Alhaji Lado ya dinga bawa Safara'u labarin danginsu da mahaifin su Malam Haruna Mai dala'ilu mahaifiyarsu Asabe da irin wahalhalun da suka sha da yanda 'yab uwa suka tsangwa me su har sai da sukayi nasarar barinsu mahaifar su. Safa kuka take sosai tana tausayawa musu gaskiya idan hakane sun sha wahalar rayuwa ba kamar babanta tunda shi Alhaji Lado yana zuwa garin bauchi Allah ya hadashi da wani attajirin mutum mai kaunarsa shine ya dorashi kan harkoki na kasuwanci har ya tsaya da kafafunsa yazo yayi kudi na ban mamaki 'karshe Alhaji Kabir din ya aura masa 'yarsa Tun daga lokacin wahalarsa ta yanke sai ya shiga neman d'an uwansa Abdu babu dare babu rana sai yanzu Allah yayi ikonsa ya samu labarinsa ashe ma baza su gana da juna ba tunda tuntuni Allah ya dauki ran abunsa. Tace"Abbah ka gafarce ni a gaskiya wad'annan 'yan uwa naku basu da imani dasu da iyayensu sune sukayi sanadiyar mutuwar mahaifinku wanda naso in ganshi in rayu dashi, hakika wannan labari daka bani ya ta'ba min zuciya sosai ta yanda nake jin a yanzu bani da babban makiyi sama dasu Kawu Tanimu saboda duk sune suka zama silar faruwar komai." Alhaji Lado yace."Ai tuntuni Sunyi nadama Safara'u suma kullum cikin neman inda zasu ga Abdu sukeyi kuma duk wata ina zuwa can garin namu muna gaisawa dasu karki damu komai ya wuce insha Allahu kema zan kaiki garin ki gaisa dasu zasuyi farin cikin ganinki a madadin d'an uwansu. Safara'u ta goge hawaye a nutse tace"Shikkenan Abbana dukanin abunda kace haka za'ayi Allah ya kara tsarkake mana zuciyarmu. Wayarsa tayi kara alamun kira Mubarak ya mika masa tare da fadin "Mama ce." Alhaji Lado ya kar'bi wayar fuskarsa da yalwatacciyar fara'a ya amsa sallamar tace"Alhaji ina fatan dai wahala ta yanke."? Yace."Alhamdullahi Hajiya Yau Allah ya yanke min wahala....Sai ya shiga warware mata abunda ke da akwai. "Innalilihahi wa'ina ilaihi raji'un!" Allah yajikansa ya gafarta masa." Hajiya Abida ce ke wannan maganar cikin alhini tace"Bani mu gaisa da 'Yar tawa." Alhaji Lado ya mikawa Safara'u wayar ta kar'ba a nutse suka fara gaisawa da Hjy Abida cikin nutsuwa Safarau taji matar ta kwanta mata a cikin zuciyarta kamar yanda itama Hjy Abida take jin kaunar safaraun cikin zuciyarta sai kawai suka zage suna hira tamkar wanda suka shekara da sanin juna. Alhaji Lado ya dinga murmushi yana jin dadi yasan halin matarsa da kirki kamar mahaifinta ko shakka bayayi zata rike masa Safarau da amana. Kayan abinci cima iri-iri bayi suka dinga shigowa dashi suka jere musu tsaf Safa tace"Abba ya kamata kuci abinci ku huta ko." Mubarak Sarki barkwanci yace."Wane abinci kuma ai mu murnar ganinki ta kosar damu bama jin yunwa." Dariya tayi tace"A'a idan kai a koshe kake shi Hanif din fa." Hanif yace."Rabu dashi Sistar shima sharri ne kawai yanzu bari ki gani sai yafi kowa cin abincin. Tana 'yar dariya take zuba musu abincin sai bayan ta hada komai sannan tace"Abbah zan shiga cikin gida kafin ku kammala cin abincin sai na dawo ka cigaba da bani labarin d'an tsoho." Alhaji Lado yayi murmushi yace."Safarau Allah yayi miki albarka ya rabaki da cikin jikin ki lafiya." Cike da kunya ta amsa ta fita daga palon cikin nutsuwa su kuma suka sauko tare da zama kan dadduma domin cin abincin. **** Kwanakin su Alhaji Lado Hud'u a masarautar kano suka gane lallai masarautar ta bambanta da sauran masarautu saboda karamcinta da yanda ake gudanar da mulki cikin tsari da adalci domin kullum a fada suke zama suna kallon yanda take tafiya sai dare suke shiga masaukinsu.......Da safe kafin su fita Safarau zata shiga su gaisa da juna suyi hira yan uwa a gaskiya sunga karamci da yanda ake tattalin ba'ko a masarautar sunga abubuwan tarihi sosai domin Omar da kansa ya dinga zagawa dasu kofofi da tsofaffin dakuna da suke da abubuwan tarihi a ciki suka dinga yin hotuna a gurin domin tarihi.......Tsaf suka shirya tafiya Safarau ta tubere wai sai sun kara kwana uku sun cike sati guda Alhaji Lado da baya son fushin Safarau sai ya amince suka cike kwana ukun ana ya gobe zasu tafi Safarau tana manne dasu taki sauraron Omar wanda shi kuma a lokacin fitinar sa ta motsa masa sosai gashi gefan aysha ita kuma ta bud'e wuta ta kulle duk wata 'kofa da zata sada shi da ita idan ya shiga sashen Nanne ma sam bata bari su had'u Idan ya fake da cewar 'yayansa yazo dubawa sai ta sanya a dauko masa su ya gansu iyakacinsa Palo sam bata bari ya shiga dakin aysha ta kasa ta tsare a palo ita kuma ayshan na daki ta sanya key. Idan dare yabi nan ma haka zai gama laluben sa da sand'arsa ya koma inda ya fito domin ta ko wace hanya babu dama Gashi kullum kara rura masa wutar sha'awa akeyi kamar wani matashi dan shekara ashirin. Dabara ya shirya ya nufi sashen Nanne sai akayi sa'a duk suna palo suna hira harda ayshan ya zauna suka gaisa aysha ta saki jiki sosai suka gaisa kamar ba ita ba ya dauki yaransa yana musu wasa yana satar kallonta suna hira da Jakadiya......Yace."Nanne kuna da labarin zuwan Kawun Safarau gidanan kuwa."? Nanne tace"A'a bamu da labari Omar yaushe Kawunta yazo ? kai alhamdullahi." Yace."Ayya ashe baba galadima bai sanar miki kenan Ai yau kwanansa shida a cikin gidanan gobe suke sanya ran komawa gida." Aysha ta kalleshi cike da mamaki! Kawun Safarau yazo amma bata da labari lallai Safarau bata kyauta mata ba. Nanne tace"Haba mana shiyasa Safarau ta daina zuwa sashen nan mana amma gaskiya banji dadi ba ai da naje mu gaisa da juna." "Aikuwa yanzu ma ai zaki iya zuwa gobe da safe da wuri zasu tafi." Nanne ta kalli Jakadiya tace"Maza dauko min alkyabbata sannan ki shirya kaya sai muje mu gaisa kafin su tafi." Jakadiya ta mike aysha tace"Bari in shirya muje tare." Itama ta nufi dakinta Omar na ganin Nanne ta shiga dakinta sai ya mike ya bi bayan Aysha. Tana tsaka da d'aura igiyar alkyabbatar ta ya shigo dakin ta mirror ta hango shi ya nufo inda take ta dauke kanta yana isowa ya rungume bayanta yana sauke ajiyar zuciya. A hankali ta zare jikinta a murtuke tace"Bana son irin wannan abunda kake min wai shin me kake nema dani ne? kasan fa yanzu duk abunda ka aikata haramun ne." Marairacewa yayi yace." Aysha ki tausaya min ina cikin wani hali na rashi da takurewar zuciya ina me tabbatar miki da cewa zuciyata daf take data daina aiki a halin yanzu rayuwata tayi kunci damuwa mai tsanani ta dabaibaye ni wallahil azim Aysha ba haramun nake aikatawa dake ba sinna nake yi ke matata ce aysha! ke da su maimartaba kuna so ku kasheni ku cuci 'yayana! karki manta fa wannan al'amari da ya ratsa a tsakaninmu dake ba yin kaina bane umarni ne aka bani ni Omar nasha fad'a miki cewar tsakanina dake babu saki bari yaji Ina sonki cikin ko wane hali zan iya rayuwa dake aysha kada ku sanya zuciyata ta tashi daga aiki a yanzu bani da madafa kuma bani da wata shaida sai ta Allah sai kuma ke!! idan kin amince dani shikkenan idan kuma baki amince da dukanin maganar da na fada miki ba to Wallahi nayi rantsuwar daga yau zan fita daga rayuwarki kamar yanda kika bukata na amince ni in mutu ko in samu tabin hankali ta dalilin wannan lamari." Jikinta yayi sanyi jin kalamansa tace"Kaje kawai zan zauna nayi tunani kan maganarka." Yace."Shikkenan zanje kamar yanda kika ce amma yaushe ne zaki 'kare tunanin naki." ? Jim!! tayi tana tunani tace"Zan maka magana kai dai kawai tunda nace kaje duk sanda na yanke hukunci zan sanar da kai." Yayi sakare yana kallonta duk ya koma kalar tausayi ya koma kamar wani maraya tsira mata jajayen idonsa yayi da suke dauke da zallahr sha'awa da fitina a yanzu bai'ki ya kwanta da ita ba. Koda Nanne ta fito sai ta iske babu kowa a palon Sai baby Safa tana canyara kuka Mimi dama 'yar d'akin gwaggo ce dan wataran ma acan take kwana, kawai sai ta Umarci Jakadiya data dauki yarinyar su wuce tasan iyayen ta a yanzu suna tare da juna kuma sai abunda hali yayi....Fita sukayi suka nufi masaukin baki. Tace"Ka tsira min ido kana kallo wai me zanyi maka ne? don Allah ni muje in mu gaisa da mutumin nan ai abunda kukayi min kai matarka baku kyauta ba wallahi wannan rayuwa ce ace yau kwanan kawun Safarau shida a cikin gidanan bamu da labari ai babu komai laifin ba na kowa bane sai na ita Safaraun. Yace."Karki d'ora mata laifi aysha yaushe ne zata shigo ta fad'a miki Kawunta yazo ki saka ta kuka ni ne na hanata zuwa gurinki tunda ke kam baki da tausayi kullum yarinya na gidinki tana rarrashin ki amma ke kuwa kina sata kuka bakya duba larurar da take dauke dashi." "Ka kyauta ai daka hanata shigowa gurina amma ina mai tabbatar maka da cewar baka isa ka yanke kyakykyawar ala'kar dake tsakaninmu ba." Ta karashe maganar tare da nufar hanyar futa Tare mata hanya yayi yana karyar da kai tamkar wani maraya. 'Kungunta ta ri'ke tana kallonsa da mamaki tace"Wai don Allah menene haka? ina fa ganin mutuncinka bana so ka sanya ni na zage ka ko kuma na fad'a maka magana me zafi."! Yace."Na kasa samun nutsuwa ne aysha yanzu abu guda nake so kiyi min ko zan samu nutsuwar zuciyata." Cikin 'kosawa tace"Menene shi."!? Ya shafa sumar sa a hankali ya nuna kirjinta da hannunsa. Tace''Me hakan ke nufi."!? "So nake ki bari na kwantar da kaina akansu sai na samu sau'kin zuciyata." Tace"Wallahi baka isa ba idan har sai kasa kanka a kirjina zaka samu nutsuwa to sai dai kar ka samu d'in wannan ai lalacewa ce meye amfanin hakan kaje matarka nada kirji sai ka kwantar da kanka akai amma bana aysha ba." Yace."E ai nasan tana dashi naki nake so."!!! Tsaki! taja ta kama hanya zata wuce.....Jawota yayi ta dawo ta tsaya gabansa...Sai gabanta ya fara faduwa ganin yanda yake wani irin nishi yana jawo numfashi da kyar ga idanunsa sun shagid'e sunyi jawur dasu ita ta rasa me yasa yake mata haka, zuciyarta tace ki tsaya ki saurareshi ku rabu lafiya. Kallon juna suke ita dashi tausayinsa ta fara ji ganin duk ya wani susuce! tace"Ka sakeni ko."! Girgiza kai yayi yana lumshe ido." Sai ta sake yunkurin kwacewa ya ri'ke 'kugunta da karfi ya dora kansa kan kafad'arta yana goga mata gemunsa a wuyanta. Tsigar jikinta ta fara mikewa ta dan ture shi tare da jan karamin tsaki gaba tayi ya biyo bayanta suka sake wata tsayuwar palo yace."Aysha bafa zan barki ki fita ba sai kin gamsar dani."! Ita abun ma sai ya bata dariya wai sai ta gamsar dashi lallai ma mutumin nan "Me zanyi maka to."? tafadi maganar kamar gaske yace." Kawai muje daki sai in fad'a miki." Sai ta d'an kalli a gogon dake daure a hannunta takwas da rabi na dare tace"Shikkenan ban'ki maganarka ba amma bari muje mu dawo ko."! Ya d'aga kansa kamar wani shashasha!! Dariya ke cinta amma ta guntse ta domin bata so tayi ya raina ta. Ta tayi aune ba taji ya rungumeta a kirjinsa sai shasshafa bayanta yake mussaman mazaunanta Sakare tayi kawai tana jinsa sun dauki tsawon minti goma a haka kafin ya saketa yana kallonta tana kallonsa da da tsabar fitinar dake idonsa tana kallo ya ciro wani glass mai duhu a aljuhunsa ya sakaye idonsa dashi kana yayi gaba ta girgiza kai tare da bin bayansa. Kan hanya suka had'u da Nanne ita da Jakadiyarta sai Omar ya fara washe baki yana kame-kame Nanne kam gaba tayi kwata-kwata bata nuna tasan sunayi ba. Cikin mutunci Aysha suka gaisa da Kawun Safa da 'yan uwanta Safarau ta gaisheta aysha ta gaisa babu cikakkiyar walwala Safarau bata ji dadin hakan ba Shi kuwa Alhaji Lado sai albarka yake sanya musu da yi musu fatan alkairi gami da zaman lafiya dake Omar ya fada masa cewar aysha itace Uwargidansa. Aysha ta mike tare da yi musu sallama ta fita to da yake Omar ya dan jima tare da Kawun bai fito ba wannan ya bawa Aysha damar guduwa sashen su dama tana ta tunanin yanda za'ayi ta tseratar da kanta.....Yana fitowa yaga batanan bakin ciki kamar ya kasheshi aysha dama aysha mayaudariya ce bai sani ba hummm! !!! ciki ya koma ya hillaci Safarau da dubara ta bishi sashen su to a tare da ita ya samu kwanciyar hankalin da yake bukata. *Bari mu waiwayi Azima kuma* A can asibitin da Azima take kwance tana jinya tana samun kulawa sosai sakamakon irin kudad'en da Omar yake tura musu duk domin ta samu kyakkyawar kulawa to Alhamdullahi Azima dai ta samu lafiya sai da babu kafafu babban abunda yake daga mata hankali kenan duk sanda zata sauke idonta akan kafafunta sai ta zubar da hawaye tana nadama tasan hakkin Aysha ne ya kamata da kuma hakkin aure hakika zuciyarta ta rinjayeta ta aikata babban laifi irin wanda bashi da amfani sannan ta biyewa lalataciyar 'kawa Hasina wacce itace duk ta jefata cikin wannan bala'in gashi duk wani masoyinta yazo ya dubata amma banda ita kwata-kwata yanzu ma an daina samunta a waya Momynta taji takaicin faruwan wannan lamarin sosai da karshe ta dangana tana ganin rashin jin maganar iyayene ya jawo mata shiga wannan matsalar da tana jin maganarta da shawarwarin da take bata to da rayuwarta bazata lalace irin wannan ba......Yanzu Azima sai dai a tura ta a keken guragu kafin ta iya tura kanta.......Omar da ya samu labarin samun lafiyarta yaji dadi sosai yace."A sanyo su a jirgi ita da mahaifiyar tata domin kawo su gida tunda bata da wata matsala....Koda Azima taji abunda Omar yace sai ta dinga murna ta dauka Omar din bai saketa ba tana tunanin wata irin rayuwa zatayi dashi ga wata iriyar kunyar aysha da takeji ai dole taje har inda take ta bata hakuri. To tun kafin su sauka ne Omar ya aikawa da Kawun Azima takardar sakinta don haka shine ya tura direba har airport aka daukosu Koda Azima taga an nufi gidan Kawunta da ita sai tasha jinin jikinta tun a mota take kuka mamanta na jinta taki rarrashinta wani irin haushinta takeji yarinyar banza da wofi ta cuci kanta ta cuci wasu. **** Tun ranar da Aysha tayi wasa da hankalinsa yayi zuciya da al'amarinta........amma still tana manne a cikin ransa yanzu ba sosai yake shiga sashen ba domin ya lura kamar Nanne ma tana masa wani irin kallo na tuhuma sai kawai ya kama kansa idan yana bukatar ganin 'yayansa zai sanya a dauko masa su wani lokacin ma idan ikonsa ya tashi idan an dauko yaran baya mayar dasu sai sun kwana biyu babu ruwansa sa kukan dare da kansa yaka dama musu madara ko Costand da sauransu yaran har sun saba dashi da Safarau da cikinta ya girma ya shiga wata na shida ta zama wata katuwa sosai cikin ya bud'ata duk da girman cikinta bai hanata yiwa yaran hidima ba, Abdul kam dama dan bangaran mamane yana tare da ita yaron ya girma sosai sai kuzari da zafin nama tamkar ubansa. **** Wannan d'auke wutar da yayi sai ya soma damunta tafi so kullum ya dinga mata magiya yana bata hakuri ita kuma tana garashi tamkar gare gare! hanyar da zata karkato da hankalinsa kanta ta fara tunani. **** Omar ya samu karin girma gurin aiki Alhaji Aliko gwate bashi da babbban amini tamkar Omar kaf abunda ya shafi Aliko gwate Omar babu wanda bai sani ba komai na tafiya ne da sanya hannun Omar dangane da abunda ya shafi Alhaji Ali a cewarsa Omar ba karamar gagarimar nasara gami da cigaba ya kawo masa ba ta bangarori da dama sannan yana da amana da iya aika dukanin abunda ya sanya Omar a ciki sai ya ga nasara a ciki don haka sai ya sanya masa suna wannan shi kad'ai yake kiransa dashi *(Jalabi)* Wannan suna shi kadai yake kiransa dashi yanzu sun sha'ku ta yanda har sai da ya dauki Omar din ya dangana shi ga iyalinsa suka gaisa da juna shima ya nemi da ya hadashi da iyalinsa su gaisa tunda an zama daya to saboda ya san yanda al'amarin yake tafiya ta bangaran iyalinsa ya sanya bai kai shi ba tukkuna yana so Aysha ta koma dakinsa sai ya kaishi su gaisa da juna amma duk ya nuna masa hoton yaransa Abdul da Safarau da Sa'adatu. Koda Omar yaje wa da iyayensa bukatar son ya bar cikin gidan sarautar da zama dalilin gidan da ya mallaka wanda fadin girman gidan da tsaruwarsa bata lokaci ne wani irin mahaukacin gida ne mai dauke da part hudu da wani irin gini na jan dutse irin na mutanan ingila kusan tsarin ginin gidansa Alhaji Ali ya sanya ma'aikata sukayi wa Omar, abunda dai sai wanda ya gani Maimartaba ya nuna bujirewar sa kan maganar sa ta barin gidan sarautar, yace."Baya daga cikin tsarin masarautarsa d'ansa ya fita waje ko wancan karon ma da ya bari Ya fita saboda yana so dashi da ayshan su gane rayuwa ne saboda haka bai amince ba." Omar ya fita daga fada duk ransa a dagule......Yana ganin wannan wane irin mulki ne da tauye hakki shi idan shine kan kujerar mulki wallahi ba zai yanke wannan hukuncin ba zai bawa kowa 'yancin sa. 'Bangaran Sarki kuwa yana sane ya yanke masa wannan hukuncin saboda wani dalili nasa. Aikuwa washe garin ranar da al'amarin ya faru Sai ya aika aka kira masa Omar din lokacin yana shirye-shiryen tafiya ofis sakon ya iske shi yana zuwa Sarki ya bashi Umarni kan ya shiga fada yau shine zai zauna kan kujera ya gudanar da al'amaran dake faruwa a fadar.....Omar ya cika da mamaki dajin maganar mahaifin nasa shin ina Baba Waziri Ina Baba galadima su meye amfaninsu da baza su kula da fada ba sai shi dake da aikin yi , wai don anga yana aiki a cikin gari shiyasa komai sai ace shi me yasa baya yiwa su Abbas irin abunda yake masa ko don ba a gari suke aiki ba. Bashi da mai bashi amsa sannan bashi da damar da zai shigar da korafin sa don haka sai ya amsa kai tsaye ya fita sashensa ya nufa Safa ta bishi da kallo ganin ya dawo sai ta bishi dakin tana fad'in "Kayi mantuwa kenan."!? Bai ce mata komai ba ya fara cire suit din jikinsa ransa duk a dagule taga ya bude wardrobe ya ciro manya kaya da wata jar alkyabba mai adon wani kyali kyali a jiki sai ta taya shi sanya kayan ya dora akyabbar akai sannan ya d'ora nad'insa a kansa Safarau taga yayi mata masifar kwarjini sosai tare suka fito ta rakashi har bakin kofar fita sai da ya fita sannan ta koma cikin dakinta. ***** Wasa-wasa sai da Omar yayi sati biyu yana zama a fada kan kujerar mulki yana gudanar da shari'a da abunda ya shafi harkokin mulki sannan Maimartaba ya bashi umarnin komawa bakin aiki ya tabbatar ko bayan ransa Omar zai iya mulkar mutane saboda yanda ya dinga gudanar da al'amaru har yaso ya zarta shi Galadima da Waziri ta bangaransu suma suna ganin ko yanzu Omar ya kar'bi mulki daga hannun mahaifinsa ba wani abun bane saboda ta kai matsayi sannan shekarunsa sun kai su dai fatansu shine masarautarsu ta cigaba da kafa tarihi mai kyau da ma'ana. **** To koda ya koma aiki bai samu wata matsala ba saboda dama dukanin abunda ke faruwa Alhaji Ali ya sani shima wani lokacin yakan zo fadar a zauna dashi. **** Tsakaninsa da Aysha babu sigina balle d'aga hannu babu test babu kiran waya ko wanne harkar gabansa yakeyi ta ciki na ciki dukaninsu zuciyoyinsu a dame suke da junasu mussaman shi ubangayyar wanda da duk wani abu da yake daurewa kawai yake yana so kawai yaga iya gudun ruwanta. Kwatsam! Ranar wata asabar ta tashi da wani irin ciwon kai da zazzabi kafin kice kwabo ta lafke takasa motsi zuciyarta sai tashi take duk ta rasa ya zatayi hawaye na zubo mata Addua take Allah yasa kada zarginta ya tabbata yau watanta biyu rabon da taga al'adarta.......Wani irin amai ne ya yun'kuro mata a guje ta mike ta nufi toilet wanda yayi dai-dai da shigowar Nanne dakin saboda taji ta shiru shiyasa ta le'ko ta duba lafiyarta kawai ta ganta tana ta she'ka amai a bandaki.[6/13, 8:19 AM] Bintu Novel: 82 Nanne ta tsaya bakin kofar toilet din tana kallonta cike da mamaki gami da zargi.....Aysha kam yunkurin amai takeyi sosai duk ta galabaita sai nishi take da kyar ta mike tsaye Nanne ta taimaka mata sukajw su ka zauna bakin gado.....Suna zama sai hawaye shaaa! ya fara zubowa a fuskarta wani na bin wani.Shikkenan alkadarinta ya karye Omar ya cuceta ya dirka mata ciki shikkenan ta shiga uku! wannan bakin cikin shine ya sanya ta zubar da hawaye wanda ta kasa gogewa. A nutse tace"Aysha ciki gareki ko."!? Da sauri ta kalli mahaifiyar tata Sai ta hau girgiza kanta wai A'a "Bana son munafurci Aysha ki fad'a min gaskiya ciki ne dake kike amai da sassafe kome."!? Murya na rawa tace" Nima ban sani ba Nanne ni dai nasan yau watana uku rabona da Jinin al'ada." "Dama kina haka ne ina nufin dama kina daukar wata daya ko biyu baki al'ada ba."? " Ko wane wata inayi." tafada cikin tsanani damuwa zuwa yanzu ta tabbatar da cike ne da ita domin duk ga alamunan sun nuna." 'Bacin rai da takaici bai bar Nanne tace komai ba ta kama hanya ta fita daga dakin kamar ta dora hannu aka don takaici Tabbas jikinta ya bata hakan zata iya faruwa tunda dama tuntuni ta fahimci Halayan Omar sam mutum ne shi mara hakuri da rashin kara da kawaici Sai da burinsa ya cika ya yaudari Ayahan yake kwanciya da ita shin wannan al'amari dame zasu kirashi. Tana fita aysha ta kwanta nan gefan gadon ta fara kukan bakin ciki wai ciki? ita mamaki ma takeyi har yaushe ta saki jiki dashi da ciki zai shiga yanzu fisabillahi dame zata kira wannan al'amari ji tayi duk duniyar tayi mata zafi tana nadamar rayuwar da takeyi a cikinta. Zumbur ta mike ta dauko wayarta ta xauna gefan gado tana goge fuskarta numbar sa ta nemo ta fara kira. Lokacin yana tsaka da aiki yaga kiran bai dauka ba har ta katse wani kiran ya kara shigowa dui da ya fahimce ayshan ce bai yi yunkurin dauka ba saboda tunaninsa na bashi ba abin arziki zata fada masa ba. Da tagaji da kiran wayar bai dauka ba sai ta jefar da ita ta kwanata tana kuka da neman mafita. Sai bayan ya kammala abunda yake yi ne ya dauki wayar a nutse ya fara kiranta. Tana ganin kiran ta dauka sosai yayi mamaki yau shine ya kira aysha sau daya ta dauka lallai akwai damuwa. Shashshekar kukanta yaji ta cika masa kunne Innalilhi ya fara kira a zuciyarsa kafin yayi gyaran murya a bankali yace."Aysha menene wai kin kirani kina kuka ki fada min abunda ke faruwa waye babu lafiya ko mutuwa akayi ne ni ina gurin aiki." "Burinka ya cika."!! Tafadi maganar a sha'ke! ta cigaba da cewa " Burinka ya cika kayi min ciki sai kazo ka san yanda zakayi da abunka kafin in tona maka asiri a idon duniya." Zamansa ya gyara sosai babu alamun wata damuwa ko fargaba a tare dashi yace."Aysha babu wanda ya isa ya tona min asiri sai Allahn da ya hallice ni bani da wata damuwa akan cikin da kika samu dama burina kenen kamar yanda kika fada saboda haka yanzu ya rage naki ki koma d'akin ki ko kuma ki zauna a gida ni dai ki kula min da abuna ina sonshi.'" ."Wallahi baka isa ba sai an zubar da cikin nan tunda ba d'an sinna bane." Tafada tana shashsheka! Kamar zaiyi kuka dan 'bakin ciki yace."Aysha d'an nawa kike aibatawa kina kira da ba dan sinna ba? Wallahi tallahi mutukar wani abu ya samu cikin nan sai na daureki."! Sai kawai ya kashe wayar ya jefar da ita sai wani irin huci yake saboda tsabar bacin rai.....Sai da ya dan samu nutsuwa sannan ya mike da niyyar zuwa gidan ayi abunda za'ayi shi ya gaji da wannan al'amari yana son cikinsa sam ba zai lamunci wani mutum yayi sanadinsa ba. Nanne kam da tagaji da zancan zucci kawai sai ta nufi sashen Fulani domin tana ganin wannan al'amari ba abu ne da ya kamata tayi shiru ba abune da ya kamata kowa da kowa ya sani domin ayiwa tufkar hanci. Fulani tayi ta jajanta al'amarin tana mamakin ya akayi haka ta faru babu shakka Omar kunya tayi masa 'karanci to wai shin wannan cikin da wane irin suna zasu kira shi ne? Haka suka gama jimamin su sannan nanne tayi mata sallama ta koma gurinta da tunanun neman mafita. Aikuwa kafin dare Aysha ta galabaita domin yini tayi tana amai ga zazza'bi mai zafi Omar din da kansa ya sanya aka 'kara mata ruwa yana tsaye a kanta ko kunyar iyayen nasa baya ji wanda suke masa wani irin kallo na mamaki........Sai bayan sallahar isha'i ne Maimartaba ya kira taro kamar yanda suka saba idan wani abu ya faru to dukaninsu sun hallara a dakin taron kowa na sa'ke-sa'ke da tunanin wane irin hukunci maimartaba zai yanke kan Omar din.amma gaskiyar magana abunda Omar din ya aikata ba karamin abu bane tunda har yanzu a cikinsu babu wanda ya tabbatar da cewar ayshan na amatsayin matarsa kamar yanda shi yake fada cewa har yanzu matarsa ce. A nutse ya kalli Omar din ya ma rasa wane irin hukunci zai yanke kansa kwata kwata bashi da kwanji da kwarin gwiwar da zai yanke hukunci hakika Omar bai ta'ba bata masa rai irin yau ba. Dakin taro yayi tsit! kowa na jiran yaji ta bakin Sarki amma yayi shiru kawai ya zubawa Omar ido.....Yana kallonsa. Safarau da Ikilima ne suka shigo dakin a nutse suka gaishe da kowa kana suka nemi guri suka zauna suma kansu a kasa. Kimanin mintina goma da shigowarsu har yanzu babu wani cigaba domin wanda ake jira yayi maganar ya'kiyi ba don ya rasa abin cewa ba Sarki ya saba wakilatar kowa ce shari'a ce ya magance ta kuma ya bawa mai gaskiya gaskiyarsa kana ya bawa mara gaskiya gaskiyar sa amma abin mamaki da daure kai wannan sharia ta Omar da aysha ya rasa inda zai yi da ita. Safarau ta dago kai a nutse tace"Allah ya baka yawan nasara ina da magana idan banyi katsalandan ba." Baba Waziri yace."Kina da damar fad'in abunda ke tafe dake Safara'u." Ta gyara Zama sosai tace"Yau da safe ina zaune a palo wannan baiwa Mai suna Ikilima ta shigo ta same ni." Ta nuna Ikilima da hannunta dukaninsu hankalinsu ya koma kanta mussaman Omar duk ya kosa yaji abunda ke faruwa. Safarau ta cigaba da cewa "Ikilima ta tabbatar min da cewar taji lokacin da Omar ya furta kalmar ya mai da aysha dakinta a dai-dai lokacin da take kokarin fitowa daga kicin bayan ta gama aikace aikacenta Ikilima ta tabbatar min da cewa Wallahi taji da kunnanta sanda Omar ke fadi " Aysha na mai dake dakinki kaddara ce ta sa na sake ki amma na mai dake....Ikilima tace ko za'a bata al'kur'ani ta dafa zata fad'i wannan maganar tunda Allah yasa taji da kunnenta shine ni kuma nace to dole zan shigo muku da ita gabanku ta rantse kamar yanda ta rantse a gurina kuma ta tabbatar muku da abunda na fada muku a yanzu. Baba Galadima ya kalli Ikilma dake zaune kai a kasa yace."Yarinya nan ba gurin wasa bane muna so ki shaida mana kuma ki tabbatar ma da gaskiyar abunda kikaji ko kika gani domin muna so mu kawo karshen wannan matsalar ne." Ikilima tace"Na rantse da wanda rai na yake a hannunsa ranka shi dad'e naji lokacin da Sadauki ya furta wannan kalmar wallahi banyi karya ba ranka ya dade Auny Gimbiya har yanzu matar Sadauki ce saboda ni shaida ce kan haka ina so yanzu in daura alwala sai abani al'kur'ani nayi rantsuwa a kan wannan maganar na yarda idan karya nake ubangiji ya tarwatsa ni."! Dakin taro yayi shuru na Minti biyu kafin maimartaba yace."Alhamdullahi!" sai yayi shiru na minti biyu kafin ya cigaba da cewa"Yarinya baza mu karyataki ba saboda irin rantsuwar da kikayi damu da dake mun san cewa Allah da Annabi ba abun wasa bane kuma alamun sun nuna maganar da kika fada gaskiya ce dama irin wannan shaidar muke bukata mu gani! saboda haka ba sai Kinyi rantsuwa da al'kurani ba tabbas dukaninmu nan mun amince da maganar da kika fada Allah yayi miki albarka." Suka amsa da ameeen." Maimartaba ya bawa Ikilima Umarin tafiya. Omar sai wani sinne kai yakeyi yana farin ciki babu shakka addua takobin mumini ce shi kam wane irin so Safarau take masa wane irin tukwici zai bawa Wannan yarinya Ikilima ashe dama ko wane mutum akwai ranar sa, insha Allahu daga yau zai cigaba da karrama mutane komai 'kaskancinsu gashi Baiwar gidansu tayi masa rana. Sarki ya kalleshi da fuska a hade yace."Omar Allah yaso ka wannan yarinya ta tabbatar mana da gaskiyar lamari amma da ba haka ba sai ka fuskanci fushina domin wannan abu daka aikata yayi tsanani da yawa to alhamdullahi baka "bata min zuria ba yarinya ta tabbatar min da cewar itace shaidarka akan aysha saboda haka na baka kwana biyu kacal ka tattara iyalinka ku bar wannan gida sannan ina mai kara gargadinka kan ka kiyaye ba dokar masarautar nan bace saki ka rike matanka da mutunci kana kayi adalci a tsakaninsu karka kuskura wata tayi kuka da kai ko ta kawo 'korafi a kanka ka kula da kyau da iyalinka kaine babba kaine muke sanya ran zaka gaji mulki shiyasa muke so ka zama nagartaccen namiji mai tsayayyayir zuciya wannan itace nasiha ta a gareka." Sai dakin taron ya har'ke da magana kowa na tofa albakacin bakinsa kan lamarin Shi dai Omar farin cikin da yake ciki ma ya hanashi magana sai kallonsu yake yi suna masa fad'a da gargadi shi kansa baba galadiman da ya sanya yayi sakin Fada yake masa gaba kar ya kara aikata abu makamancin wannan. ***** Aysha na can kwance bata san wainar da ake toyawa ba......Safarau ta shigo dakin cikin farin ciki da walwala bakin bed din ta nufa ta zauna sosai tare da riko hannun ayshan tace"Aunty Aysha Alhamdullahi Allah ya cika mana burinmu Allah ya kawo karshen wannan matsala." Aysha ta ya mutsa fuska ba tace komai ba saboda rashin kwarin jiki. Ya shigo dakin hannunsa goye a bayansa yana wata iriyar tafiya ta ta'kama da izzah! da nuni ni nake da nasara a kanki. Idonsa 'Kur! a kanta ya karisa bakin bed din yaja tunga ya tsaya. Aysha ta dauke kanta tana ji kamar ta mike ta zazzabaga masa mari sabida takaici. Ya kalli Safarau yana mata magana da ido." Ta riga ta gane abunda yake nufi sai tayi 'yar dariya tare da kallon aysha data rufe idonta tace"Auntyna ki bude idonki mijinki ya shigo." Aikuwa ta bude idonta da sauri ta watsa mata wata harara. Safarau ta rufe bakinta da tafin hannunta tana boye dariya. Tace "Aunty wannan hararar fa sai idonki ya fad'o ai ni dai ayi hakuri dani aunty Aysha Duk abunda kikaga nayi miki kaunace ta sanya don Allah ki tausayawa mana ki dawo garemu muna bukatar ki aunt."!!!! " Safara'u kin mai dani abokiyar ki."!? tafadi maganar a sanyaye. Safarau tace"Aunty babu raini a tsakanina dake wallahi yau ina cike da farin ciki ne shiyasa Allah ya tabbatar mana da alkairi." Mi'kewa tayi tana d'an cije baki Omar ya rike mata hannu yana kallonta cike da kulawa yace."Babu wata matsala ko."!? Dariya tayi duka dadashinta ya bayyana tace"Duk sanda na dade a zaune idan zan tashi sai naji ciwon baya cikin 'yan kwanakin nan abunda nake ta fama dashi kenan." Yace."Allah yasa ki haihu ki huta Safa." Tace."ameeen Yayana." Hanyar fita ta nufa tace "Zan shiga sashen Mama idan ka fito sai ka same ni a can ko."!? Yace." Karki damu yanzu zan fito zan kaiki ma likita ya duba min ke yanzu." Tace"Ni lafiya ta fa kalau." Yace."A haka kike kalau motsi kadan ki cije baki.." Dariya tayi ta bude kofa ta fita. Bayan futar Safarau daga dakin sai ya dawo da hankalinsa kan aysha dake kwance tana kallonsu, a nutse ya karisa gefan bed din ya zauna sai ta dauke kanta ya sanya hannu ya juyo da fuskarta suka kalli juna hawaye ya wanke mata fuska wannan bakin ciki dame yayi kama a dake ka a hanaka kuka Omar ya zame mata kaska Ya zatayi dole ta sauke duk wani abu da takeji dashi ta rungume shi tunda shine uban 'yayanta babban abunda ke bata haushi shine daga ya zungureta sai ta dauki ciki ko da yake wannan baiwa ce wacce ba ko wane mutum Allah yake bawa ba. Kwanciya yayi gefanta jikinsa duk ya shika hakika farin ciki da walwalar aysha itace tashi idan ya rasa Aysha yana ganin duk wani jin dadi na duniya ya rasa shi da zasu hakura su rungumi juna su rungumi auransu da zaifi Hawayen fuskarta yake lashewa yana had'awa da le'banta yana tsotsa duk sun zama wani abun tausayi ita dashi.....Murya a sar'ke yace."Aysha kin amince zaki cigaba da zama dani a matsayina na mijinki uban 'yayanki."? Kai kurum ta d'aga masa hawaye na sake zubo mata sai ya rungumeta 'kam!kam! yana fad'in"Ubangiji Allah yayi miki albarka Aysha Allah ya dai-dai ta tsakanina dake ya bamu zaman lafiya mai d'orewa Aysha Allah ya raya mana zuriarmu tafarkin addinin muslunci." A hankali tace"Ameen Ya rabbi ina neman afuwa a gurinka a bisa abubuwan da duk nayi maka marasa kyau wanda na sani da wanda ban sani ba ka yafe min nima na yafe maka wanda kayi min." Rungumeta yayi sosai yana shafa bayanta yace."Aysha waye yace miki kinyi min laifi ? duk abunda kikayi min ni ban dauke shi a matsayin wani abu ba aysha Kin isa kin kai matsayin da zaki iya yi min komai na jure ba tare dana kullace ki ba karfa ki manta ke 'yar uwata ce matata uwargina uwar 'yayana sannan first love d'ina duk wani abu da zaki min bana aje shi a raina balle ya dame ni saboda haka na yafe miki har zuciyata ina fatan zamu cigaba da zaman lafiya a tsakaninmu mu gina rayuwarmu data 'yayanmu.". "insha Allahu baza ka sake samun wata matsala dani ba in Allah ya yarda na amince nima kaina mahad'in rayuwata." Aysha tafada a lokacin da take shafa gadon bayansa. "Alhamdullahi! Alhamdullhi! Alhamdullahi! Abunda yake ta fad'a kenan yana shafa gashin kanta da bayanta. [6/13, 8:19 AM] Bintu Novel: 83 Laifin dad'i 'karewa Afuwa masoya book din sadauki nasan yau zaku sha jimami littafi ya kare da izinin Ubangiji ina rokon Allah yasa abunda na rubuta a wannan littafin ya zama silar abun alkairi kuskuran dake cikin littafin ina rokon ubangiji ya yafe min. 🔚🔚🔚🔚 Omar ya jima tare da aysha yana rarrashinta tare da sake jadadda mata cewar irin wannan al'amari da ya faru ba zai sake faruwa ba a tsakaninsu yayi mata alkawarin cewa insha Allahu ita dashi mutawa ce zata rabasu sannan yana godewa Allah da ya kawo karshen al'amarin ba tare da ran kowa ya 'baci ba ya tabbatar mata da cewar itace kwanciyar hankalinsa da nutsuwarsa saboda haka ita dashi duk rintsi su rike junansu a bisa amana....Duk wani kalami da ku kasan namiji na amfani dashi gurin rarrashin mace to a ranar Omar yayiwa aysha irinsa, Ta inda ita kuma jikinta yayi sanyi sosai ashe soyayyarta a cikin zuciyarsa har ta kai haka tabbas ya kamata ta rike mijinta hannu biyu ta mutunta abokiyar zamanta tayi al'kawarin zata bashi dukanin gudumawar da ta kamata a rayuwa, saboda ya cancanci komai a gurinta duba da irin kauna da so da yake nuna mata ta tabbatar da cewar Omar zai iya sadaukar da ransa a kanta sai ta dinga tunanin zamansu A unguwar Kadawa Yanda ya dinga yi mata bauta da wahala tana masa rashin kunya ta tuna lokacin da maciji ya kusa harbinta ya tseratar da ita.....Hawaye ya wanke mata fuskarta ta tsira masa kyawawan idanunta tana kallonsa wani irin kaunarsa na kara ratsa jikinta Rungumeshi tayi 'kam!'kam! tana shashshekar kuka Shi kuma duk ya rikice ya dinga rarrashinta da dad'an kalamai wanda ya tanade su domin ita kawai......Da kyar ya samu tayi shiru ya bata abinci da hannunsa tana ci suna hira tamkar wanda basu taba samun sa'bani da juna ba. maganinta ya bata tasha kafin yayi mata sallama ya nufi masaalaci kasancewar an fara kiran sallahar magariba. **** To kamar yanda Maimartaba ya umarce shi hakane ta faru ranar Juma'a da asubah ya tare da matansa a sabon gidansa dake unguwar Sharad'a, Sai da gari ya waye sannan jama'a suka dinga zuwa suna sanya albarka a ciki Sarki da Waziri Da Galadima ma sunje sun ga gida tubarkallah sun sanya albarka a ciki kuma sunyi farin ciki daukakar da Yaronsu ya samu ta ko wanne fanni Omar ya zama abin kwatance a gurin jama'a hakika suna matukar alfahari dashi a rayuwarau. Tare suka zo da Ikilima da Atika da yanzu ta shiga taitayinta tunda ta riga ta gane bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane Omar yafi karfinta ta ko wane fanni sai ta kaskantar da kanta ta zama 'yar d'akin Safara'u itace ke mata hidima ita kuma Ikilima na bangaran Aysha. Abdul na can gurin Fulani tace"A bar mata shi tunda ya saba da zaman nan din tana ganin ko yaje inda suke ba zai zauna ba bayan haka kuma dukaninsu suna dauke da juna biyu dole su samu hutu....Aysha ba tayi musu ba sai uban gayyar da ya nuna 'bacin ransa shi yafi so duk ya had'a kan iyalinaa guri guda hankalinsa zaifi kwanciya amma dake yasan bashi da wani kwanjin da zai tunkari mahaifiyar tasa kan maganar kawai sai ya hakura ya bar mata. To sai Mimi ma ta soma nata rikicin da kiran gwaggo kwana take kuka tana hanasu bacci gashi ta'ki cin komai wanda dama tuni yarinyar ta yaye kanta ta daina shan nono baby Safa ce kawai take sha itama ba sosai ba don wataran sai ta yini bata shaba Dr Rakiya tace"A hankali itama nonon zai fice mata daga rai kamar 'yar uwarta. Ganin kukan da Mimi take ya'ki 'karewa ne ya sanya shi tattara ta da ita da kayanta ya kaita gurin gwaggon aikuwa tun kafin ya bar sashen yarinyar ta sake ta dinga walwala da farin ciki tana dariya da kiran gwaggo.....Girgiza kai kurrum yayi Gwaggo kam dariya take masa ganin yanda yake mamakin yarinyar. Wannan karon ba guri d'aya suke ba ko wacce na part dinta amma kusan kullum suna tare da juna idan Aysha bata gurinta to tana gurin safarau hakanan idan Safa bata gurinta to babu tamtama tana gurin aysha. Amma dai duk da haka Aysha tafi zuwa part din Safarau saboda ganin yanda cikinta ya tsufa haihuwa ko yau ko gobe wanda ita kuma a lokacin laulayin da takeyi yayi mata sauki ba kamar farkon samun cikin ba. Hajiya Abida matar Kawu Lado tazo har sau biyu ganin Safarau wanda bayan tafiyarta ya kasance kullum sai sunyi waya sun gaisa Kawu Lado yace insha Allah idan ta haihu zai kaita can garinsu domin taga sauran 'yan uwa **** Aysha na 'Bangaran Safara'u suna hira kira ya shigo wayarta ko da ta duba sai taga maigidan ne ta d'aga cikin nutsuwa ta gaishe shi ya amsa cike da kulawa yana tambayarta Safa tace gatanan kusa dani ko in bata? Yace."A'a ba barta kawai yanzu yanzu zan shigo gida ina tare da ba'kuwa ne."! Cike da mamaki tace"Yanzu fa ka fita wace irin bakuwa kuma."!? Yace."Idan tazo zaki ganta." Tabe baki tayi tana dan jin kishi tace."To Allah ya kawo ku lafiya." Yace."Yawwa Gimbiya." Kashe wayar yayi kana ya mike daga kujerar da yake zaune ya fito daga ofis din nashi masinjan sa ya mike tsaye da sauri yana nuna masa ita Tana zaune kan wata shirgegiyar kujera dake reception din gefanta keken ta ne a jiye Azima ce ba wata ba. Ya karaso har inda take suka gaisa tana ta 'boye fuska duk kunya ta isheta yace."Ya jikin naki." ? Murya na rawa tace"Alhamudullahi naji sauki wallahi shine ma nace bari nazo mu gaisa kuma ka sadani da Aminiyata aysha na nemi afuwarta." Yace."Eh duk na karanta test dinki karki damu ki same ni a mota da kaina zan kaiki gurin aysha."Gaba yayi ita kuma tayi 'yan dabaru ta hau kan keken ta tu'ka nan ta iske shi yana 'karbar key hannun direban sa ya bude masa mota ya shiga ya sanya shi ya bude mata mota ta dinga kokarin hawa ta kasa Omar ya umarci direban sa da ya kira su Sitela wasu in ya murai da suke aiki a company suka taimaka suka cicci'bi Azima suka sanya ta a mota sannan suka kwance keken nata suka sanya bayan boot da kansa yaja motar suka bar gurin. Cikin mota Azima kuka take wiwi tana bashi hakuri da nuna mata nadamar da tayi yace."Ta daina damun kanta da kuka da sauransu shi tuntuni ya riga da ya yafe mata sai sai ta cigaba da istigifari gurin Allah. Azima taji dadi sosai da sosai sai ta soko masa maganar da ta sanya ya sha kunu bai kara tanka mata ba har suka isa katafaran gidan nasa. Azima tayi tsuru-tsuru nadama da dana sani duk sun cika mata zuciya da kyar ta samu ta muskuta ta futo daga motar ya dai-dai data mata keken ta hau. Gaba yayi masu gadinsa na gaishehi hannu kawai ya daga musu. Azima ta tura keken tana binsa a baya sai rarraba ido take a harabar gidan idan ka shiga gidan tsaf zaka dauka kana ingila ne ko america saboda yanayin yanda suke gina ginansu kenan mai tsayi. Kai tsaye part Din Safarau ya nufa saboda yana da tabbacin suna can....Yayi sallama cikin nutsuwa Mikewa tayi taje ta rungume shi ya manna mata kiss a kumatu yana rarraba ido a palon kafin yace."Ina Safa."!? Tace."Yanzu ta shiga daki wai fitsari take ji nifa na soma zarginta wallahi kasanta da zurfin ciki ina zargin nakuda takeyi taki fad'a min." Yace."Koma me takeyi tunda na dawo gidan sai ta fad'a." Aysha tasa dariya tana fad'in"Ai dama ka dawo ne ka takura mana dole ka fadi haka mana.". Yace."Kin san meke faruwa yanzu."? Girgiza kanta tayi tana saurarasa Yace."Ga Azima can waje tana so ta shigo." Aysha sai ta rasa wacece ma Azima sai tayu jimm! tana tunani gabanta ne ya yanke ya fad'i! Baki na rawa tace"Me!!! taz me tazo yi mana a gida kuma."!? "Kinga Aysha kwantar da hankalinki ba komai tazo yi miki ba sai ya fad'a mata yanda abun ya faru da dalilin da ya sanya Azimar zuwa ofis din sa. Ajiyar zuciya ta sauke ta nemi guri tana cin magani! Yace." Matsalata dake kenan aysha na fad'a miki ba wani abu ya kawota ba hakuri zata baki amma kin wani 'bata rai kina d'acin zuciya ni a yanzu ko d'aura min mace akayi a 'kafafuna zan kwance na yar na gudu ku kad'ai kun isheni rayuwa a baya ma rashun godiyar Allah ne." Ta kalli tare da dan sassauta fuska tace"Nifa ba wani abu nace ba kawai don na zauna sai ka fassara ni kaje ka shigo da ita." Ya juya ya fita yana mamakinta wai aysha ce zata fad'a masa wata magana wanda ko 'kifta ido tayi ya san abinda take nufi yana tunanin yanda ya santa ita bata san kanta ba. A hankali keken ya shigo palon Omar da kanshi yake taimaka mata Aysha na kallonsu har suka 'karaso....Wani irin imani yazo mata ganin yanda Azima ta lalace ta zama musaka babu kafafu tabbas ta yarda Allah abin tsoro ne. Azima na kuka Aysha na kuka haka Safarau ta fito daga dakinta ta same su. Ganin wata a zaune kan keken guragu kamar ta santa ya sanya ta kalli Omar din tana masa nuni da hannu. Yace."Azima ce tazo ku gaisa sannan ta nemi yafiyarku. Safarau ta zauna kusa sa aysha da kyar yanzu ganin Azimar ya sake tayar mata da ciwo duk ta tsorata ta kalli aysha a nutse tace"Aunty Aysha don Allah ki daina kuka ki saurari Azima da abunda tazo dashi Allah na muna yi masa laifi amma yana yafe mana.Autyn ban sanki da wannan ri'kon ba ki daure ki saurari Azima tunda har ta tako tazo inda kike. Aysha ta kauda kanta ba tare da tace komai ba Azima kam sai matsar fuska takeyi abun duniya duk ya isheta ganin irin yanda Allah ya mai da aysha hamshakiyar mace sannan ta fuskanci har yanzu Omar na rawar jiki a kanta sannan ta lura yanzu zaman su da Safara'u sai wanda ya gani domin ma irin atamfa daya ce a jikinsu dinki iri daya ta tabbatar yanzu zaman lafiya gami da kwanciyar hankali ya samu a cikin gidan Omar nadama mai tsanani ta baibayeta. Wasu zafafan hawaye ta goge murya na rawa tace "Kawata gurinki nazo domin in nemi gafara akan dukanin abunda nayi miki wallahi aysha sharrin shaidan ne kawai da son zuciya irin nawa ni nasan Mijinki yafi karfina amma saboda tsabar son zuciya nabi boka na bi malam sai da na janyo hankalinsa gareni ya aureni duk dan in muzguna miki amma da yake al'amarin babu Allah a ciki bai je ko ina ba ya ruguje kinga dai yanda Allah ya mai dani musaka babu kafafu ina yawo kan keke me yafi wannan nadama." Kuka take wiwi! Tausayinta ya sanya Aysha da Safarau share hawaye Azima ta cigaba da cewa"Babu shakka Allah ba azalimin sarki bane gashi lokaci guda ya nuna min ni ba komai bace a duniya ya nuna min iyakata shiyasa kullum nake neman gafara a gurinsa da kuma gurin wanda na zalinta Aysha ina neman gafara a gurinki dake da Safarau ku gafarta min don Allah." Aysha tace"Azima ki daina kuka ki fawwalawa Allah al'amarin ki hakika Allah yaso ki da har ya fargar dake kika gane gaskiya da wuri ni aysha baki min komai ba ke idan ma kinyi min to Wallahi na yafe miki Allah ya yafe mana gabakidaya." Azima na share hawaye take godiya......Hira suka d'anyi sannan Azima tace zata koma gida. Aysha da kanta ta tura kekenta har suka fita harabar gidan Omar ya bude mota cikin dubara ta taimaka mata ta shiga daya daga cikin masu aiki gidan ya kwance keken nata ya sanya a boot Omar yaja motar ya nufi gidansu da ita. Da daddare da ya dawo sai ya dinga tsokanarsu wai ko ya dawo da ita ne yaga suna da tausayi da jinkai tunda har kuka sukayi mata ya kamata su bashi kofa kawai ya dawo da ita su zauna su uku.....Yana tsokanarsu yana dariya sai da yaga mutuniyar tashi taci kunu sannan ya shiga taitayinsa. To cikin ikon Allah rabar Lahadi da Safe Safarau ta haihu a cikin dakinta tare da taimakon Uwargidanta aysha Safarau ta haifi kyakykyawan yaronta mai kama da ubansa kaf 'yayan Omar kamaninsa suke daukowa da alama ya fisu karfin jini Aysha ita ta yanke cibiya ta gyara yaro ta shirya shi tsaf kana ta hadawa Safarau ruwa mai zafi ta taimaka mata tayi wanka ......Lokacin da duk wannan abun yake faruwa mai gidan baya nan ya fita da wuri can gidan sarautar ya nufa domin dama duk ranar da babu aiki to can yake wuni a Fada yana gudanar da harkokin da suka shafi sarautarsu Maimartaba yanajin dadin yanda Omar din ya iya mulki da iya gudanar da sharia shiyasa yaci alwashin nan gaba zai umarce shi da ya aje aikin kawai ya dawo gida ya jagoranci al'umma. Ikilima da Atika sune suka gyara ko ina na gidan sai kamshi turaran wuta yake Aysha ta kira waya gida ta shaida musu Haihuwar kana ta kira wayar uban gayyar lokacin yana fada babu damar amsa waya hasalima wayar a kashe take tana can gurin mamashi dama duk sanda zai zauna a fada yana kashe wayoyinsa ne ya aje sai ya tashi sannan yake kunnawa. Da jin wannan daddan labari sai gwaggo da Nanne Fulani Wannan karon harda Kulu da ta zama mujiya a cikinsu suka shirya tsaf direba ya daukesu suka nufi gidan Omar din domin su gano dan jinjiri. Albarka da yabo ta ko wanne fanni aysha tasha daga gurin iyayenta Kulu sai ya'ke takeyi tana binta da kallo cike da sha'awa ita kuwa aysha bata nuna mata komai ba yanda ta sake da iyayenta haka ta sake da Kulu suna hira Sai bayan sun tabbatar da lafiyar Safarau da jinjirinta sannan suka dawo gida cike da farin ciki mussaman Fulani da Nanne da abun yafi shafa. Sai bayan sallahr isha'i ya samu labarin haihuwar daga bakin mahaifiyarsa Farin ciki mara misaltuwa ya shiga lokacin da ta sanar masa ya zube a gurin yayi sujjada ta godiya ga Allah. Kai, tsaye ya nufi gidan domin yaje yaga baiwar da Allah yayi masa Safaraun sa amanarsa ta haihu tarw da taimakon aysha wacce ta zama rayuwarsa gabadaya shi kuwa wane irin tukwuci zai yi wa aysha tabbas ta sake samun wani matsayi mai girma a cikin zuciyarsa. **** Tafida Tafida Direba Shine ya zama silar bayyanuwar iyayen Safarau yanzu haka kuma suna tare da Alhaji Lado shine yake jan sa a mota duk inda zashi yanzu ma shine ya kawo su garin kano ganin albarkar da suka samu. **** Safarau tayi murna da farin cikin ganin Kawunta da matarsa gami da 'yayan uwanta bangare guda suka yada zango har sai da akayi suna sannan suka koma gida cike da murna da farin ciki Yaron Safarau yaci sunan Maimartaba Sarki Salisu aikuwa yaron ya samu gata gami da kyautuka ta ko wane fanni..........Safa ta cigaba da wanka tana kula da yaronta Jakadiyar Mama Fulani itake dauwainiya da ita Aysha na dan taimaka mata da wani abun....Kullum zaka same ta a sashen Safaraun sai yamma take komawa nata Yanda suke gudanar da zamantakewar su ko kai wanene sai kayi sha'awar su . Safarau nayin air'bain ta gudu bauchi ta bar aysha da kewa Ita sai ta tsiri zuwa gida yau idan ba taje gidan sarautar ba to gobe sai taje Omar kam yana son suk abunda take so shiyasa baya hanata wataran ma shi da kansa yake kaita kafin ya wuce aiki idan ya dawo yaje ya daukota su dawo gida.....Kullum sai sunyi waya da Safarau da rana da dare sannan take jin dadi to bangaran Safarau ma hakane duk kewar aysha da mijinta ya isheta sati biyu kacal tayi tace gida zata dawo da kyar Hjy Abida ta rarrasheta ta hakura ta kara sati guda to a cikin satin ne suke je can garin iyayen nasu Safarau taga dangi dangi suka ganta masu kuka nayi masu mamaki nayi wai dama ashe zasu ga jinin abdu a duniya Allah kenan.....Lokacin da zasu dawo suka hado mata tsaraba iri-iri irin ta kauyw sukace sunanan zasu zo suga dakinta kuma su gaisa da Sarkin Kano Salisu. Koda suka isa bauchi kwana biyu kacal ta kara tace gida zata koma ita Alhaji Lado ya dinga rarrashinta ta tubure dole ya shirya da kansa ya dauketa a mota ya kai ta har dakinta kana ya dawo gida cikin iyalinsa. Ranar da ta dawo Aysha tayi ta murna suka rungume juna Aysha ta dauki Al'amin tana fad'in"Me kike bashi a can ya girma haka." Safa tace"Auntyna kenan me kuwa nake bashi nono ne kawai wallahi yaron akwai tsotso sai ya kwana da nono a bakinsa baya gajiya." Aysha tayi dariya tace."'yan uwansa masa haka suke da wannan tsotson. Omar da wuri ya dawo gida amarya Safarau ta dawo ya barje guminsa Aysha kam dama tunda taga ya dawo da wuru tasan abunda yake wa ta dinga zabga masa harara ko kunya bayaji sai rawar jiki yake Itama Safaraun ta gane abunda yakewa kawai sai ta shareshi ta nemi guri ta zauna suna ta hira da Ayshan da yagaji da saka musu baki cikin hirar kawai sai ya mike ya barsu dakin aysha ya shige ya kwanta bacci ya daukeshi. Aysha ta kalli Safarau a nutse tace"Ina fatan dai kin shirya kanki sosai da sosai ko? domin wannan mutumin yanda na lura dashi yau zai fatattaki duba ki gani don Allah har da dawowa gida da wuri." Safa tasa dariya tace"Wallahi aunty ni babu wani shiri da nayi nima na lura dashi kai!!!! Ni ban ta'ba ganin mutum mara hakuri ba irinsa ba wallahi." Aysha ta mike da kyar! tace"Ina zuwa." Dakinta ta shiga ta tarar yayi rashe rashe a kwance ya kasa bacci domin da ya fara zai mafarki gashi yana sex sai firgita ya bude ido Saurin kauda kai tayi ta fara duba abunda ya shigo da ita dakin......Ya mike ya isketa inda take tsaye ya rungumeta kam yana sansanata tunda cikinta ya tsufa ta daina sakar masa jiki shiyasa sha'awa tayi masa yawa. Cikin kulawa tace"Kaje gatacan ta tafi part dinta nasan abunda ke damunka kenan." Girgiza kai yayi yace."Na hakura Ayaha naga kamar zan takura mata in bari ta huta gajiya ko."? Harara ta watsa masa.....Sai yasa dariya yana shafa sajansa tace"Kaine zaka hakura wallahi ko suma kaga tanayi a yanda kake a haka sai ka biya bukatarka.....Yace."Banda suma dai aysha wai me kika daukeni ne."!? Tana tafiya tace"Abunda ka dauki kanka." Murmushi kawai yake yana binta da kallo har ta fice daga dakin. Wani magani ne na mata mai kyau ta bata tace "Kina zuwa sashen ki ki hada da madara kisha insha Allahu kafin awa guda maganin zai bi jikinki karki yarda ya kusance ki har sai kinji sauyi a jikinki." Safarau ta karbi maganin tana godiya ta nufi part dinta ***** Yunusa da Ashiru sun dawo gidan Omar da zama inda Tsohowar mai'aikinsu Nafisa itama ta dawo gidan da zama bangaran su Ikilima kenan, suna zaune cikin kulawar mai gayya mai aiki a haka har soyayya ta shiga tsakanin Yunusa da Nafisa Ikilima da Ashiru Omar yaji dadin kasantuwar wannan al'amarin sai ya zame musu uba jagoransu sai da ya tabbatar da ya kulla auran sannan hankalinsa ya kwanta gidaje masu kyau ya siya musu ya zuba musu komai na more rayuwa kana ya basu jari ko wanne ya nemi na kansa ya tsaya da kafafunsa.....Yunusa da Ashiru suka rasa bakin godiya addua da fatan nasara kawai suke masa....Omar yasa aka kawo masa wasu sabbin ma'aikatan. Rayuwa kenan duk abunda yayi tsanani maganinsa Allah kuma dukanin mugun halin mutum tilas zaka same shi da kyakykyawan hali ko guda daya ne......Aysha yanzu ta zama kamilar mace cikakkiyar mace mai dattako ta zama garkuwa a gidan Umarulfaruk Aysha ta zama garkuwa ga 'yar uwarta Safarau wance ta dauke a matsayin 'yar uwa ba kishiya ba rayuwa sukeyi mai tsabta da inganci. Aysha ta haifi yara shida hudu maza biyu mata. Abdullahi Sa'adatu Safarau Ahamad Wanda yaci sunan mahaifinta galadima tana kiransa da suna (Danbaiwa) Sai kuma Usuman da yaci sunan Waziri Suna kiranshi da (Magajin gari) sai aunta Sunusi mai sunan tsoho kenan shi kuma suna kiranshi da (Fahat) Safaru kuma irin haihuwar ra'kuma takeyi domin bayan haihuwar Mai sunan Sarki Salisu sai da tayi shekara bakwai kafin ta sake haihuwar da namiji inda Omar ya sanya masa sunan Kawu Lado wato Al'amin......To yanzu haka karamin ciki gareta tana ta burin ta haifi 'ya mace. Bayan shekaru goma da suka wuce. Wadata da kwanciyar hankali ta samu a gidan Omar inda ya tattara kan iyalinsa suka nufi kasa mai tsarki domin suyi addua ga Allah da ya rayasu yayi musu ni'ima da ba kowa yake wa irinta ba......Satin su uku a kasar saudia sukayi nufo gida cikin aminci da yarda da juna.....A washe garin ranar da suka dawo aka tashi da Azimi sai suka fara ibada da tsarkakkiyar zuciya duka suka mika lamuransu ga Allah......Babu ranar da zata zi jama'a basu dafifi da kafa layi a kofar gidan Omar ba suna kar'bar sadaka ta abinci ta suttura ta kudi da sauran abubuwan bukata Addua daga bakin mutane Omar da iyalinsa suna samu al'amarin dai sai godiyar Allah. Alhamdullahi Alhamdullahi Alhamdullahi *To Hausawa sukace komai yayi farko yana da karshe jama'a nan na kawo karshen wannan littafi mai suna Sadauki Omar! ina rokon Allah ya yafe min kusakuraina dake cikin littafin ladan dake ciki kuma Allah ya sadamu dashi dani da ku masoyana.* *GODIYA TA MUSSAMAN* GARE KU H.Rabi 'Kofar bai Momyna Fatima Musa Nijar Rahima Aliyu Abuja H.Nasiba Saleh Khadija Husaini Binta Isa Umar. Sistar Zahra Kaduna. Jamila Yusha'u Maimuna bichi Nafisat Ahamad Dota Zainab Khabir Ishak Dota Maryam Salihu H.Surayya Sistar Jamila H.Jamila Abubakar H.Rahama Tanimu Aunty zeey kazaure H.Fatima Zahra Da duk wanda ban ambaci sunansa ba duk ina mika godiya ta a gareku ubangiji Allah ya bar kauna nagode kwarai da kuka 'bata lokacin ku kuka tsaya gurin karanta wannan littafin ina fata zakuyi amfani da darusab dake cikin littafin ku watsar da mara amfanin dake ciki nagode kwarai. Sai mun sake saduwa daku a cikin sabon littafina mai suna.......... *NI DA YAYA SADAM!* Humm! Wannan littafin yazo da sabon salo mai ban mamaki! kada ki/ ka sake a baku labari *Ni da Yaya Sadam!* Littafin na dauke da soyayya tsantsa bandariya sangarta shashanci kuruciya miskilanci Sadaukarwa Hakuri kawaici kai littafin ya na tattare da abubuwa da dama wanda sai wanda ya gani ko ya karanta shne zai fahinta don haka kar ku sake a baku labarin wannan littafi yanan tafeee!!!💃🏻💃🏻💃🏻 22/5/2020 *BINTA UMAR ABBALE* Kika futar min da book Allah ya isa/! kika karanta baki biya ba kema Allah ya isa in kina bukatar karantawa to ki same ni ta wannan numbars din 07084653262_08089965176