MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ BOOK 2 paid book Note!!!! This book is a paid book, duk wacce ta karanta ba tare da ta biya ba akwai hakkina akanta, i put so much of my effort into this, sannan masu sharing,kuma dai kusan da cewa akwai hakki akan ku, a kiyaye. chapter 56 Update!! Ahankali siririn hawaye ya soma zarya akan fuskanshi yana kallon cikin idanunta, kokari yake yayi magana ya kasa,haka zalika jikinsa kamar an zare duk wani sassa dake dawainiya da kuzarin sa, yanda take magana ya tabbatar mashi da tanada sa hannu a cikin wanannan qalubalan daya tsinci kansa, babu abunda yake sai inna lillahi a zuciyarsa,duk yanda yaso ya daga hannunsa ya kasa, yanaji yana gani ta miqe ta fuce daga dakin cikin yan mintuna kalilan ta dawo da wayarta, anan gefensa ta zauna ta kunna record din, gaba daya conversation din da sukayi da mutalib daga farko har karshe babu abunda yayi saura hatta waya da yayi da qalam da yanda yaso ya fada mashi kan evidence din daya samu is recorded, saida suka gama saurara tass ta kashe, tana kashewa ta kalleshi, “kana mamaki ko?, well let me tell you, duk wani movement dinka yana kan idanuna jamid kuma nasan abunda kake shiryawa, wato kana tunanin wannan’’ tayi mashi nuni da drive din kafin ta nunfasa tare da sauke murmushin da ita kadai tasan ma anarshi tace ‘’kana tunanin wannan ne zai dakatar da kudirina?, kana tunanin wannan ne zai kawo karshen duk shirin dana yi shekara da shekaru?,where you planning on bringing me down?, meysa?, ni fa matarka ce, why cant you support me?, why, shin kasan irin kuncin da nake dauke dashi a raina shekara da shekaru?, daga ranar da taj ya bayyana a rayuwarmu duk wani farin ciki ya kaurace mana kuma yayi sanadiyar mutuwar ummu, akan idanuna baqin cikin yaron nan ya kawo karshen nunfashin ta,’’ idanunta yayi jaa sosai ta sauya fuska gwanin ban tausayi bayan ta karashe harda hawaye akan fuskanta,   jamid ko babu abunda yake sai kallonta,ganin irin kallon da yake mata yasa ta kece da dariya  hahahahahah’’ saida tayi mai isarta lokaci guda kuma ta tsagaita idanunta yayi jaa sosai tace ‘’  duk wanda ya shugo gonata saina kau dashi koma waye, meysa baka tsaya a matsayinka ba ka zuba idanu kawai?, maysa zakayi interfering?, yanxu kaga consequeces din hakan?,.., bari na fada maka the most interesting part’ sake matsowa tayi dab da kunneshi yanda dagashi sai ita ne kawai zasuji abunda take fada tace ‘’cikin abunda bai wuce minti daya ba tak and with just few money na sa akabi ta kanshi da mota, deep down i wanted him to be dead saidai idan na barshi haka nayi ending dinshi ta sauqi, wannan yasa na chanza plan, I’ve never regrets doing that,i want him to suffer, bazan kasheshi ba ayanxu amma saina nakasa rayuwarshi, saina maidashi mara galihu, kamar yanda nayi alkawari tajudeen bazai taba samun jin dadin rayuwa ba har ya mutu indai ina raye, i will make sure that he suffer, i will makesure that ko dabba ta fishi gata,in fact duk abunda zan mashi bana tunanin zai taba goge tabon dake danqare a zuciyata har sainaga karewar nunfashinsa and i mean it’’ tana kaiwa nan ta miqe jikinta har yana tsuma ta juya, ba karamin tashin hankali jamid ya shiga ba musamman dayaji da bakinta tayi admitting itace tayi sanadiyar accident din taj din, ga kalaman da take furtawa babu imani ko kadan a cikin su kuma ya tabbatar saita aiwatar da abunda ta fada, innalillahi wa inna ilaiahi rajiun, rayuwar taj da sabeeha tana cikin matsala saboda allah kadai yasan me ta shirya yanxu, da kyar ya samu ya bude bakinsa dake karkace ba ya soma magana a rarrabe abun tausayi, ga hawaye na zarya akan fuskanshi., ‘’Al…llah..ba…zai…ta..ba..bakiii..iko ba’’ ya karashe yana rintse idanunshi, chak ta tsaya ta gama sauraronsa kafin ta fuce daga dakin gaba daya ma. tana futa ta shige study room dinta tare da janyo laptop din dake kan table din ta saka drive din a jikin laptop din har yayi connecting,  danne danne ta soma yi har tayi locating inda file din yake, da farko tayi mamaki ganin babu password don yawanci irin wannan files din boyesu akeyi, tana kokarin dannawa daidai nan wayarta ta soma qara, cikin hanzari ta daga wayar tare dakaiwa kunnenta, ta soma magana, ‘’bring him in’’ tana kaiwa nan ta ajiye wayar, daga nan zaune cikin yan mintuna qalilan head maid ta shugo study dinta, tare da wani mutumi biye da ita, yana sanye da green uniform tare da farar hula.,kallon inda head ke tsaye hidaya tayi tare da daga mata hannu alamun ta wuce, tana futa hidaya ta mashi nuni da  kujerar dake facing table din da take zaune, cikin sauri kuwa yabi umarninta ya zauna tare da ajiye jakarshi a gefe ‘’good day madam’’ ko kallon inda yake batayi ba saima relaxing datayi akan kujera ta kare mashi kallo daga sama har kasa, ma’aikacin gidan mahaukata ne, shima kana ganinshi yanda kasan wani burkitacce, daman ta buqaci a samo mata wanda zata iya toshe bakinsa don ta samu abunda take buqata ba tare da wata matsala ba, yanxu ta zabi tayi komai da kanta tunda taji maganar  yanda doctors din datayi hiring don suyi mata aiki suke 2 timimg sunayima khaal aiki ba tareda saninta ba. hannunta ta bude ta mashi alamun ya miqa mata abunda yake tafe dashi, ganin haka yasa ya bude jakar daya shugo da ita ya zaro wasu robobin magunguna guda uku harda wata kwalba ya ajiye aganbanta ‘’madam ga abubuwan da kika buaqata’’ yana gama ajiye mata su ya fara kokarin yi mata bayanin yanda zatayi amfani dasu, bata ma tsaya sauraron sa ba ta dakatar dashi tare da bude drawer table dinta ta d`ebo bundles din kudi riyals ta ajiye kan table din sannan ta tace ‘’yanda zanyi amfani dashi ba matsalarka bace,you’re dismiss’’ jiki na rawa ya miqe ya kwashi kudin da jakarsa ya juya ya nufi hanyar futo a tsorace, yana tunanin hadarin magungunan daya kawo mata yawanci mahaukata ake bawa kuma akwai particular dosage da ake basu kan tsari idan ya wuce hakan yana burkita kwakwalwa sosai amaimakon a samu sauqi sai komai ya tabarbare, koma dai menene shidai wannan ba matsalarshi bace tunda ya samu kudi sosai.? yana futa hidaya ta dauka robobin ta juyasu, tare da ayyana abubuwa aranta, duban laptop din da batayi ba kenan ta miqe ta fuce daga study room din da robobin a hannunta. sabeeha dake tsaye a bakin kofar shugowa part din hidayar daga ciki aka budo kofar, saurin yin baya tayi, gaba daya ta burkice don ta dauka hidaya ce zata futo sai taga akasin haka,take jikinta yayi laushi sosai, tunda aka dawo da jamid daga asibiti take son ganin shi saidai tsoro yasa ta kasa zuwa wajen ganin hidayar ta hana kowa ganinshi, yanxu hakan ma neman hanya take ta shige cikin part din ko da a boye ne. Tana nan tsaye mutumin daya futo daga part din ya wuce ta gabanta har zata juya saiga fadwa ta hauro saman, saurin sauke kanta tayi kasa har fadwa ta karaso inda take a tsaye, kallon ta tayi daga sama zuwa kasa kafin ta kauda kai ta sanya hannunta kan handle din kofar, tana shigewa ciki sabeeha ta juya jiki a mace ta koma part din su. fadwa na shiga part din bata tsaya ko’ina ba sai study room din hidaya don yawanci anan take zama musamman a daidai wannan lokacin,bangaren hidaya bata dade da futa daga study room din ba ta sake dawowa tunawa da drive din data bari jikin laptop, tana kokarin shiga daidai nan fadwa ta tunkari kofar itama a furgice kamar wata mara gaskia, kusan saura kiris su buge juna, dagowar da zatayi taga fadwa a tsaye tana zare idanu kamar wata mara gaskiya,bata kawo komai a ranta ba saidai ganin yanda ta tunkari kofar tana kokarin futa ne yasa ta zuba mata idanu sosai, ‘’me kike yi anan?’’ ‘’uhm daman nazo nemanki ne,’’ maida idanunta tayi ga laptop dinta dake kan table din tayi kafin ta dawo da kallonta ga fadwa din tace ‘’kin taba laptop dinchan?’’ ‘’ah ah, yanxu na shugo fa,’’ tabe baki hidaya tayi ta nufi wajen laptop din, ‘’are you sure baki taba ba?’’ jin haka yasa fadwa dakatawa tare da juyowa inda hidayar take tace ‘’akwai abunda bai kamata na gani cikin laptop din ne ba ukty?’’ banza da ita hidaya tayi kafin ta zauna kan kujerar tare da shutting system din bayan ta zare drive din tace ‘’karki sake shugomin nan without my consent,’’ tana kaiwa nan ta fuce ta barta tsaye, ran fadwa ya baci sosai haka ta fuce daga bangaren nasu ta sauka kasa. tana shiga part dinsu ta tadda tareeq kwance yana barci, ganinshi kadai ma yasa ranta ya kara baci sosai, ganin yana barci yasa ta fito daga dakin ta shige dayan dakinta ta kullo kofar. ‘’tunda ta shugo dakin take faman sintirya tsakanin dakin tana cije lebe, hidaya is trying her patience,duk abubuwan da takeyi tana sane da ita kuma zargin da takeyi akanta ya tabbata, tunda ta fara boye mata wasu abubuwan. *** Yau da sassafe ta futa daga gidan tun wajen karfe 8, sboda manyan bakin da zasuyi a taheel Kamfani, ko breakfast batayi ba, already barad an samo mashi driver da zai dunga kaishi school don haka ita kadai ta futa yau. Zaune take a office, fuskan nan radau tasha jan baki, yanxu bata da suran damuwa, duk wani abu datasan zai kawo mata matsala yanxu is under her control. gabanta mnyan partners din taheels din ne da suke investing cikin kampanin, yawanci za’ace sune tallafin tattalin arzikin taheel, don suna bada any amount wajen investment, bama a kasar suke ba, , a ynxu hiday tafi buqatar su sosai saboda duk wani harkar dazai kawo mata kudi yanxu bata sanya dashi kwakwata. Maganganu daya shafi business suka gama bayan sunyi yarjejeniya sukayi sighing papers din kafin ta miqe. “Thank you mr benjmin” Ta karashe tana mika masu hannu “its my pleasure “ Baturen ya bata ansa, kafin su fice daga office din nata, kallon papers din tayi tana murmushi kafin ta ajiyesu cikin locker safe dinta, nan idanunta ya sauka kan flash din nan, sai a lokacin ma ta tuna da falsh din don haka ta dauko shi tare da kunna laptop din dake gabanta ta saka flash. file din dake wajen tayi clicking tana shiga taga wayam empty babu komai, cikin tashin hankali ta zaro idanunta tare da miqe wa tsaye, saurin cire file din ta yi tare da sake maidawa tayi clicking for the second time ay tuni ta buga table din da hannunta idanunta na juya ta soma magana ‘’whats going on?, wha…..wha..’’ ‘’empty drive?,’’ gaba daya ta gama furgicewa da mamaki, shin daman empty flash ne wannan agent din khaal din ya bama jamid ko kuwa? ko jamid ne ya sauya flash din? haka ta dunga tambayar kanta babu wanda zai bata amsa, hannunta na karkarwa ta dauki wayarta ta soma dialing wata number, ana dagawa ta soma magana , ‘’na baka nan da 24hrs ka nemo min duk inda wannan agent din yake a raye, i want him alive’’ tana kaiwa nan ta kashe wayar tana nazari, tabbas wannan ne drive din da agent dinnnan ya bama jamid, yanxu shes caught up in between, shin wannan agent din karya yayi ne ko jamid ne ya sauya flash din tun kafin ya samu paralyse? tama rasa tunanin da zatayi gaba daya kanta ya gama kullewa, don tabbas flash dinne kuma da hannunta ta shiga cikin motarshi ta dauko bayan an kaishi asibiti,  ‘’jamid!!!!! ta furta tana mai kallon drive din,   aikin da bata kaarshe ba kenan ta dawo gida hankali a tashe, koda ta karaso saman ta wuce part din su, lokacin nurse din dake kula da lafiyar jamid na tare dashi tana gyara mashi gadon sa, hidaya na shigowa dakin ta umarci ta futa daga part din, tana futa kuwa ta karaso inda jamid din ke kwance, yanda yake kallonta haka take kallonshi,  ‘’jamid!!’’ ta kira sunanshi, ‘’ina kakai file dinnan?, wheres the file’’ confusely yake kallonta don bai gane inda ta dosa ba,  tana ganin haka tayi saurin bude jakarta ta zaro flash din tana mai kallonshi tace ‘’jamid youre trying my patients, ka fadamin inda ka kai file din cikin drive dinnan?,after all youre still tryig to protect him huh?, what did you do with the file ehhhh answer me’’ ta daka mashi tsawa. idan ya gane inda ta dosa file din dake cikin drive din is missing but ya akayi haka?, ko dama chan agent dinnan empty drive ya bashi?, how is that possible?, bazai iya tantance hakan ba saboda shi kanshi baisan ko akwai file a ciki ba ko babu don mutallib na bashi file din ya fuce daga motarshi, shi kuma baiyi tunanin ganin abunda ke ciki ba kawai dai yayi deciding koma menene a ciki zai bama qalam abokinsa dake dss crime office, kuma hakan bai samu ba saboda a ranar matar qalam ta shiga labour wanda hakan yasa bai samu ya bashi ba wannan yasa ya nemi safe waje a cikin motarsa ya boye don baiyi tunanin wannnan kaddarar ciwon barin jikin zata samesa ba. ‘’this is your doing ko?, jamid the more kake kokarin ganin downfall dina the more nake jin urge din ganin karshen taj, ka fada min inda file dinnan yake?,’’ jamid yanda yake kallonta yana hango tsantsar fargaba a tattare da ita don wannan file din kadai zai iya kawo karsheta, kuma zai ruguza duk wani plans din, ajiyar zuciya ya sauke bayan ya gama karantar komai, ba karamin dadi ne ya ziyarceshi ba daya lura wannan file din bai shiga hannunta ba, daman tashin hankalinsa dayaga file din a wajenta kuma yasan zata bunne gaskiyar alamari ne kuma allah kadai yasan abunda zatayi nan gaba don bazata taba bari asirinta ya tonu ba shi baima damu da inda file din yake ba, dadin shi daya dabai shiga hannunta ba, tambayar daya dunga ma kanshi kuwa itace ina file din yake kenan? yadai san wannan mutabblib din bazai bashi empty abu ba bayan bayanan daya mashi game da abubuwan datayi kuma da evidence din da khaal ya nemo akanta. ganin yayi mata shuru yasa ta tunkaro bakin gadonsa tana facing fuskanshi tace ‘’youre forcing me to do the worst jamid, as this stage youre still willing to protect him,’’ bakinsa na karkarwa ya kalleta idanunshi yayi jaa sosai ya soma magana ‘’do…your..worst..ba..zan..taba..contri..but..ing wa..jen..za..linci ba,’’ saida ta sunkuyar da kanta sosai taji abunda ya fada kuma yana kallon cikin idanunta yana hango tsagoran fargaba da rudani a cikin idanunta, ko ba komai ya barta a haka yasan bazata taba samun sukuni ba siata samu file dinnan, saidai kuma tunawa da mutallib yasa ya soma fargaba don yasan saita nemeshi duk inda yake. rai a bace tabar shi kwance ta fuce daga gidan ma gaba daya. 24hrs na cika gaba daya ta kasa samun natsuwa, babu bunciken dabatayi ba ta kasa samun wannan mutallib din, hankalinta ya kasa kwanciya musamman data san cewa akwai mutun daya da yake da abunda zai tarwatsa plans dinta kuma zai tona mata asiri. babu irin threat din da batayi ma jamid ba amma yaqi fada mata komai. 8pm.. jamid na daga kwance kan gadon marasa lapiya anan bedroom dinsu bawan allah, babu abunda ya sauya a atttare dashi helplessly, yana kallon duk wani motsinta hartayi wanka ta shirya ta sauya kaya kafin ta tunkari bakin gadon nasa inda yake kwance, jamid na ganinta yayi rufe idanunshi, shi ayanxu babu abunda ya tsani gani irin fuskarta, daidai da inuwarta baya son kusanci da ita, yanajin motsinta harta karaso inda yake ta soma kwantar mashi da gadon nashi,don yanxu saidai a daga gadon sannan a kwantar tashi, saida ta daidaita mashi yanda zai kwanta din kafin ta soma magana ganin ya rufe idnunshi kuma tasan idanunshi biyu kuma yana sauraronta. ‘’abuh barad whats your take on drugs? kasan fentalyn, the most highly addictive and dangerous drug’’ yana jin haka yayi sauri bude idanunshi tsoro da fargaba sun gama durar mashi, ganin reaction dinshi yasa ta murmusawa tace ‘’ka kwantar da hankalinka this is not for you’’ ta kaarshe tana nuna mashi robar kwayoyin, yana jin haka tuni hannunsa ya soma karkarwar ya fara kokarin yunkurawa yana shure shure, babu abunda yake yunkurin yi sai kokarin kamo hannunta, tana ganin haka ta mike tare dayin baya robar na hannunta,’ bakinsa na karkarwa ya soma furta ’noo..noo’’ ‘’save your energy jamid,don babu abunda zaisa bazan bashi maganin nan ba, inason naga wanda zaiyi protecting dinshi yanxu, ’’ tana kaiwa nan ta fuce daga dakin da robar maganin a hannunta, bata tsaya ko’ina sai bangaren su sabeeha, taj din kadai ta tarar a dakin wannan ya bata damar aywatar da abunda ya kawota, karasowa tayi inda yake fuskannan kwata kwata babu wani digon murmushi ko sakin fuska, hannunta na rike da robar maganin ta zauna inda yake. murmushi yayi mata yanda ya saba yace ‘’hello first love’’ bata ma amsashi ba ta bude robar din hannunta ta deba maganin dake ciki har guda hudu ta miqa mashi, ‘’take your medications’’ karban maganin yayi daga hannunta ya kai bakinsa, ganin haka yasa ta miqa mashi bottle din ruwa yasha dashi,saida ta tabbatar ya hadiye kafin tace ‘’good boy’’ ta miqe tsaye tare da kakkabewa ta fuce daga dakin tana jinshi yana ce mata goodnight tayi banza dashi anan sitting room ta tadda sabeeha wadda ta yanko mashi fruit tana kokarin karasawa bedroom din, tana ganin hidaya kuwa ta dan rusina ta gaisheta, ko ta kanta hidaya batabi ba ta futa daga dakin. kofar dakinsu ta bude inda ta shugo yanda tabar jamid  haka ta dawo ta taddashi sai faman shure shure yake helplessly, duk wannan kokarin da yake don ya hanata aywatar da kudirinta ne saidai ya makaro, yana ganin shugowarta ya fara kokarin fadowa daga kan gadon, tana kallonshi ta kauda kai ta karasa wajen gadon su ta ajiye robar maganin tayi kwaciyarta tare da kashe bedside lamp dinsu, tana jinshi yana fidda nunfashi helplessly taqi koda yunkurawa ne, saida sautin nunfashinsa ya isheta ta miqe zaune tare da kunna lights din tana mai dubanshi tace ‘’na fada maka you should save your energy don babu abunda zai hanani aywatar da kudiri na, ka daina wahalar da kanka ma’’ jamid najin haka jikinsa ya saki, hawaye na zarya akan fuskanshi, da kanta ta miqe ta karaso inda yake ta gyara mashi kwnciyarsa dukda yana kokarin tureta, tabashi da takeyi kamar tana saka mashi garwashi a jikinsa haka yake ji. bangaren su sabeeha tana shiga bedroom din ta taddashi kwance, karasowa tayi bakin gadon bayan ta ajiye bowl din a gefen bedside table tace ‘’didi ga fruit din’’ shuru babu response ganin haka yasa ta dubi fuskanshi, lumshe idanu yakeyi kamar wani mai maye, ganin haka yasa ta janyo mashi duvet ta rufeshi kafin ta miqe ta dauki bowl din ta fuce dashi zuwa kitchen, tana shiga ta ajiye bowl din a fridge ta wuce dakin. asuba nayi ta farka, bathroom ta shiga ta dauro alwala, tana idawa ta futo yanda ta barshi haka ta taddashi, tashinsa ta somayi, da kyar ya bude idanunshi da sukayi jaa sosai ya sake lumshe su,babu yanda batayi ba yaqi tashi haka ta hakura ta barshi yayi barcin ita kuma ta tada kabbarar sallah. Bayan kwana biyu, gaba daya tunanin hidaya ya koma wajen neman wannan mutalib din, abunda yasa ta asa ganoshi kuwa saboda bata san identity dinshi ba kuma duban duniya da connection din da take dashi babu wanda batayi usning ba wajen ganin ta ganoshi batayi sa a ba, da farko tayi tunanin abun mai sauqi ne sai yanxu ta tabbatar khaal has prepare for consequsnces din da zai biyo baya shiyasa ya boye identity din mtabblib din, ko mutanen dake tare da khaal din basu san mutalib dinba, gashi jamid ne kawai ya ganshi shi kuma babu yanda batayi threatning dinshi ba yaqi fada mata komai, wannan kwayar kuwa bata fasa banka ma taj ba kullum, tsabar rashin imani kwayar da ake bama masu hauka guda daya ita har uku takje afka mashi kullum, cikin kwana biyun nan lamarin taj ya soma sauyawa, sabeeha ce kawai ta lura da hakan tunda ita ke kwana kuma ta wuni tare dashi,  gaba daya ta kasa gane dalilin sauyawar tasa, physically and mentally abunma harya soma bata tsoro, ya zama wani iri baya magana kwata kwata haka zai wuni bazaice mata tak ba, ga wata rama da yakeyi kamar ana zuqe ruwan jikinsa, abunci ma idan ta bashi baya ci kwata kwata sai ruwa da yakesha sosai, a rana saiyasha bottle wajen goma, haka zai zauna kamar wanda tunaninshi ya soma gushewa sometimes idan ta mashi magana saiya dunga kallonta kawai kamar bai santa ba wani sa’in kuma baya yin haka, ita tunda take dashi bai taba irin haka ba sai yanxu gashi batasan dalilin hakan ba, kwata kwata bata taba lura da magani hidaya ke bashi ba, bangaren hidaya ita datasan komai batayi kasa a gwiwa ba ta cigaba da dura mashi wannan maganin kullum tsabar rashin imani, yau kwata kwata baiyi wanka ba yana zaune ya kurama bango idanu, bakinsa ya bushe idanunshi yayi jaa sosai, babu yanda sabeeha batayi ba ya tashi yaqi, ko gizau, abunci ma haka ta dunga kokarin ganin yaci yaqi, hankalinta bai fara tashi ba saidata ga kamarfa baida lafiya, gashi yaqi mata magana kwata kwata.  yanxu haka ma tana gabanshi, da tea, tana rokonshi akan yasha yaqi, ‘’didi meke damunka?, dan allah ka fada min, please talk to me ko hankalina zai kwanta dan allah’’ shuru bai amsa ta ba saima kafa ma bango idanu da yayi babu kiftawa, shugowar hidaya part din yasa sabeeha sauke nunfashi, karasowa hidaya tayi bakin gadon wannan ya bama sabeeha damar gaisheta, saidai kamar kullum yauma ko kallon inda take batayi ba, kallonshi hidaya tayi kafin ta maida dubanta ga tea din da sabeeha ta ajiye a gefe tace’’ meke damunshi?’’ ‘’yaqi cin komai tunda safe’’ sabeeha ta amsa ta kai tsaye. shuru hidaya tayi chan kuma tace get me some water, futa sabeeha tayi don ta dauko mashi ruwa tana fita hidaya ta kalleshi tare da shafa fuskanshi tace ‘’kana jiran wannan ne ko?,’’ yana jin haka kuwa ya kalleta tare da duban hannunta, kamar wani maye cikin hanzari ya fucike kwayoyin dake hannunta ya jefa a bakinsa ya hadiye kamar wani mayen zaki daya kwana goma baici komi ba, yana hadiyewa yayi wani sighn of relieve, take gaba daya jikinsa ya soma magnifying sai yajishi kamar a saman, haka ya jingene ya kafa mata idanu, gaba daya jikinsa ya saki, tana ganin haka ta miqe tsaye ‘’//saura kadan tajudeen, ‘’  budo kofar dakin sabeeha tayi da ruwa a hannunta, daga nesa tana hango hidayar nayima taj din magana saidai bata jin abunda take fada, haka ta soma takowa har zuwa inda suke, ‘’gashi’’  kallonta hidaya tayi kafin ta tabe baki ta fuce daga dakin. da mamaki sabeeha ke kallonta harta fuce daga dakin, jiki a mace tamaida dubanta ga taj da tea din, tama dauka ko tea din ta tilastashi yasha saitaga akasin haka, ganin yana hamma yasa ta taimaka mashi ya kwata. **** karfe 8 barad ya futo daga cikin gida da school bag dinshi a baya, yana karasowa wajen parking space sabon driver sa ya bude mashi ya shige baya yana zama driver yaja motar sukabar wajen. ta jikin mirror yake kallon barad din da hankalinshi yayi nisa wajen kallon glass, ganin hankalinshi na kan notepad  din dake hannunshi, wannan ya bashi damar cewa ‘’barad!! meysa kake kuka kullum idan zan kaika school’’ dagowa barad din yana kallon driver nashi, chan kuma yace ‘’ya akayi kasan ina kuka kullum?’’ ‘’ina ganinka mana’’ ya bashi amsa, ‘’shuru yaron yayi baice mashi komai ba chan dai driver ya sake magana don neman kusanci da yaron yace ‘’ka daina kuka kaji, youre a big boy now, big boys basa kuka, duk da bansan dalilin dayasa kake kukan ba but if you keep praying komai zaizo karshe kaji ko?’’ jinjina mashi kai barad yayi chan kuma kawai sai ya fara hawaye, ganin haka yasa driver ya dago ya kalleshi suna hada idanu barad din ya soma magana ‘’how can i stop crying bansan inayi ba’’ ganin dama ta zo mashi cikin sauqi yasa driver saurin tambayarshi, ‘’me ke saka ka kukan?tell me kaji, when you share your burden zaka ji saukin kukan naka’’ ‘’daddy na ne, i missed daddy, ammu ta hanani na ganshi, ‘’ ‘’mey ya samu dadyn naka?’’ ya sake jefo mashi tambaya ‘’hes paralyse’’…..  dammm gaban mutalib ya bada, badan akwai facing cap a fuskanshi ba babu yanda za ayi baza a ga tsagwaran tashin hankali ba a tattare dashi, ‘’tun yaushe?how? daman bashida lafiya ne’’ mutabblib ya sake tambayarsa,  ‘’wannan tambayoyin yasa yaron ya sake fashewa da kuka saida mutalib ya bashi hakuri tukunna ya daina kukan har suka iso school ya suakeshi shi kuma ya juya da motar. jin abunda ya samu jamid ba karamin tashin hankali mutablib ya shiga ba, saida ya samu ya gangara gefe yayi parking motar kafin ya soma nazari,hankalinshi gaba daya ya koma ga file din daya bama jamid din, ina file din?, shiyasa ya kasa samun jamid din kenan? babu abunda yake sai innalillahi a ranshi don baisan hannun wa file din ya shiga ba fatanshi daya allah yasa jamid ya killace file din, don shi kadai ne file din dake dauke da evidence akan abubuwan da hidayar tayi a wajensa kuma baiyi coping wani ba sai na wajen khaal original copy din, daman wannan dinma khaal baisan shi yana dashi ba,gashi khaal ya mutu, yanxu wannan dinma allah kadai yasan inda yake fatanshi daya allah yasa bai fada hannun hidayar ba, kuma ya tabbatar yanxu nemansa take ruwa a jallo shiyasa ya nemi aiki a cikin gidan don ya cike alkawarin da yayi ma khaal na ganin yayi protecting sabeeha da taj. tunanin yanda zai ga jamid ya somayi, gaba daya kanshi ya gama kullewa yama rasa ya zaiyi, tunawa da sabeeha yasa shi gyara zama, ita kadaice wadda zata iya connecting dinshi to jamid, toh amma tayaya zai ganta?, yau wata guda kenan yana aiki a gidan as driver bai taba ganinta ta sauko kasan ba ko ta futo gashi ma aikatan gidan maza basa shiga cikin gidan, bayan wannan ma ko ya ganta ya zaiyi ya samu ta yarda dashi kenan?, ita kadaice option dinshi don haka ya kudirci samun duk hanyar dazaibi don ta yarda dashi. yau sati guda cip, duban duniya hidaya tayi ta kasa gano wanene wannan agent din khaal din wanda tunawa da yanada eveidence din da zai iya kawo mata matsala yasa ta kasa sukuni., yanxu haka ma tana cikin jirgin ruwanta inda ya doshi island dinta, tafiyar awa guda ta kawosu private iland dinta, kamar kullum driver dake shiga da ita wajen yana tsaye yana jiranta, tana karasowa ya bude mata baya ta zauna, daman kurma ne bayajin komai. ciki suka shige tana hakimce zaune a bayan motarta har suka karaso yayi parking ita kuma ta futo, sanye take da abaya baqa wadda ta sauko mata har kasa tayi mata kyau sosai. bakin hanyar shiga building din wasu qatti ne su kusan goma sun zagaye building din gaba dayan sa, sunci suit da bakin glass, kowannensu na ganinta yake sara mata, wajen ya chanza sosai ciyayin dake zagaye da bulding din duk an yayyanke su, takawa ta soma yi majestically wajen bulding din waenda ke gadin kofar ne suka bude mata ta shiga ta nufi inda take zuwa as usal, black na hangota daga nosa ya karaso inda yake tare da sauke kanshi yanda k=yake gaishe ta koda yaushe, daga mashi hannu kawai tayi tana mai kallon dakin daya fito daga ciki,  ‘’any information about agent din?’’ ‘’no madam’’ ya amsa ta kanshi a kasa wani irin kallo tayi mashi rai a bace tace ‘’useless people, mutun daya kun kasa nemowa for over a week’’ ‘’i apologies madam, zanyi kokari’’ dakatar dashi tayi rai a bace, ‘’i dont want words of promising just act, ya za ayi ace neman mutun daya ya gagare ka?,kanaso ka cemin ka kasa ne?’ ‘’im sorry madam!!! ki bani yan kwanaki kadan’’ ‘’you better take action, don wallahi idan wannan sanadiyar…..’’ bata karasa ba daidai nan aka budo kofar dake gabansu, likita ne da uniform dinshi complete, yana ganinta ya tunkaro inda take tare da rissinawa ya gaisheta,  bata ma amsa ba ta jefo mashi tambaya, ‘’menene matsalar’’ ‘’high blood pressure ne madam’’ ya bata amsa, saida ta gama sauraransa kafin ta sallameshi ya tafi, ita kuma ta nufi cikin dakin, black ne ma ya bude mata kofar ta shige shi kuma yana biye da ita a baya…… MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ BOOK 2 paid book chapter 57 Update! Black ne ma ya bude mata kofar ta shige shi kuma yana biye da ita a baya har suka shiga dakin, daki ne babba ko'ina a rufe babu wani hasken kirki sai na kwan fitila guda daya dake daukewa yana kawowa, shuru babu sautin komai dake tashi sai na nunfashi ahankali ahankali, rufo kofar black yayi yana biye da ita a baya har zuwa tsakiyar dakin. saida ta karaso wajen katifar na fara hangen mutun daga zaune ya basu baya, saboda yanayin rashin haske na cikin dakin yasa na kasa tantance macece ko namiji. hidaya na daga tsayen nan ta sauke ajiyar zuciya tace ''how long has he been like this?'' ''tun last few months ma'am, yaqi responding'' black ya amsa ta, ''you need to make him speed, i dont have patience of waiting anymore  ''yes ma'am'' black ya amsa ta, tabe baki kawai tayi ta futo daga wajen *** Samari ne su uku suka fito daga cikin wani A class tower hotel dake nan cikin sharja, tareeq ne shida wasu abokanshi goggagu,kowannensu na ji da kudi sosai don yayan manya ne sosai, kusan shi ne ma za ace bai kaisu kudi ba saboda su iyayensu ke da kudin shi kuma auren fadwa ne kawai yasa ya samu fame. cikin jerin motocinsu dake parke a compound din vips sabbi classic ferrari da lambor kowa ya nufa, shima dai daya daga cikin motocin fadwa ya dauko ya fito da ita don yayi bragging saboda kar a rainashi, ba karamin kudade suka kashe ba kamar basu san zafinsu ba a wajen,  daga ma junansu hannaye sukayi inda kowa ya shige tashi motar sukayi sallama. Daya bayan daya suka soma fidda motocin su daga wajen daidai nan wasu hadaddun motaci latest lunched suka shugo compound din, har akayi parking aka soma fitowa, harya juya akalar motarshi ya dakata ganin mace ke kokarin futowa daga cikin motar, daman gashi zalamamme da son harkar mata wannan yasa ya dan dakata, yayi kuri da idanu yana kallon macen data futo daga cikin motar yana tunanin ina yasan fuskar, saboda gilas din dake kan fuskarta baqi yasa ya kasa gano ina ya santa but she looks familiar, maybe ma qila tana cikin babes din dayake muamala dasu ne shiyasa yakejin kamar ya santa, saida ta juyo da kyau sosai ya waro idanu to the surpise of his life yaga fadwa ce, da akwai tazara a tsakanin su don haka ya contemplating anya ita dince ko kuwa, saida aka fito gaba daya daga cikin motar ya tabbatar fadwa ce tabbas, badan zamansu tare na tsawon shekaru biyar ba zai iya rantse ba ita bace ba, saboda ta sauya sosai kamar ba ita ba, taci wani glass baqi wuluk akan fuskanta, ga wata luxury abaya dake shimfide a jikinta, tana taku daidai, motocin dake biye da ita ma mutanen dake ciki suka fito suna taka mata baya, har suka shige cikin hotel din,  gyara zama yayi ya kasa wrapping kanshi, na farko bai santa da wannan motar ba na biyu kuma bai taba tunanin zata tako daga jedda tazo har sharja ba, sannan su waye suke binta a baya da alamu ma kamar bodyguards dinta ne, da dai afiya ya gani bazaiyi wani dogon nazari ba saboda ita yar ayi ce, tanason harkar manya kuma tana kaunar bragging life style dinsu, kuma kowa yasan wacece ita saboda background dinsu, but fadwa?, fadwa is like a peace maker a tsakaninsu,ta fita daban a cikin su shi a ganinsa shiyasa yake samun abubuwa sosai a wajenta da zarar ya samu chance shiyasa yake ganin ta kamar bata wayo kwata kwata. da farko yayi tunanin ya shiga ya sameta sai kuma yayi tunanin qila tazo ne tayi attenting abunda ya shafi comapny, maganar comapny dayayi crossing mind dinshi yasa ya dan dakata yana nazari, kwana biyu yaga tana yawan waya, kuma yawanci idan zatayi wayarnan da zarar ta ganshi take excusing kanta, sannan kwanaki yaga wasu file na kamfani a hannunta, baiyi tunanin komai ba don haka koda ya fara karantawa ta karbe daga hannunshi sannan ta yanka mashi warning akan karya sake taba abubuwan ta idan har bata umarceshi da yin haka ba,shidai yasan fadwa da afiya basu da wnai interest akan kamfanin taheel shiyasa hidaya ke controlling komai, toh kodai yanxu fadwa is trying to go into the business itama?shidai koma dai menen ba damuwar shi bane indai he will benefit from it don haka kawai ya basar ya juya akalar motarshi. har ya dawo gida ganin fadwa da yayi a hotel dinnan yana maid dinshi jira kawai yake ta dawo ya bugi cikin ta. wajen karfe saigata ta dawo, lokacin data dawo yayi daidai da futowar daga bathroom, kallonta yayi daga sama har kasa, kayan nan daya ganta dasu dazu sune a jikinta nata wannan ya kara tabbatar mashi da ita din ya gani, ita batama lura dashi ba sai jinshi tayi ya rungumeta ta baya yana sansanar bayanta ''i wasnt mistaken ashe, na ganki daxu a A class tower hotel'' chak ta tsaya ba tare da ta motsa ba haka zalika bata juyo ba ta fuskance shi saida ya sake magana ''babe yaushe kika chanza mota?'' ''do i have to tell you duk abunda nayi?,ko kudinka ya saya min motar?'' ta karashe tana mai zame jikinta daga nashi ta fuskance shi da kyau, ''me ya kaika hotel din?'' ta jefo mashi tambaya tana mai kure shi da manya manyan idanunta, ganin yanda ta hade rai ya sashi cewa ''i went for lunch with my guys'' wani irin mugun kallo ta mashi disgustingly tace ''guys???i doubt that'' jin abunda ta fada ya sashi hade rai sosai yace ''what do you mean?, kina tunanin i will cheat on you ne?'' ko kallon inda yake batayi ba ta wurya wayarta kan gadonsu da jakarta tace ''who knows'' yana jin haka ya cije lebe tare da furzar da iska yace ''ke me kikaje yi hotel din?,should i think other wise'' ''an gaya maka kowa irin ka ne?, unclassy, tacky ungrateful? look tareeq, duk abunda kakeyi karkayi tunanin zaka raina min hankali, you dont know what i'm capable of, you better shut your mouth an behave your self, bloody womanizer'' ay yana jin kalamanta na karshe gabanshi ya bada wani dammmm,harta fuce daga ganinshi bai kasa daina mamakin jin abunda ta fada ba, daga tambayarta ina taje sai abun ya juye akanshi? bai gama tunanin abunda ta fada mashi ba yaji karar notification a wayarta har sau biyu, without a second thought ya daukan wayar, alert din kudi na ya shigo masu shegenn yawan gaske har yayi loosing count din numbers sai kuma notification din sama hoto ne aka turo with a heart emoji an rubuta other half a jikin number, tuni hankalinshi ya tashi, ya kasa wrapping kanshi da ganin abunda idanunshi suka gane mashi, at that point babu abunda ke crossing mind dinshi sai tambayar kanshi da yake waye other half? ya tabbatar koma waye shi taje ta gani a hotel which means… akwai wata a kasa kenan?, bai gama wannan tunanin ba wani message din ya sake popping, 'ont forget to get those papers no matter what'' dai dai nan ta bude kofar closet room ta futo, ganin wayarta hannun tareeq ya kafa ma message din idanu yasa tayi hanzari karasowa ta karbe wayar daga hannunshi tana mai duban screen din, batayi wata wata ba tana dagowa ta wankeshi da mari,rai a bace ta soma magana ''karka sake taba min wayana or anything daya shafeni''  tana kaiwa nan ta bar wajen ta barshi tsaye saroro kamar wanda aka zarema laqa *** washe gari da safe bangaren su sabeeha, yau kwana sukayi yana wani irin zazzabin data kasa gane wane iri ne, jikinsa yayi sanyi kau kamar kankara har wani green green yakeyi ga jijiga, kuma duk aykin maganin ne alamun ya fara zama worst a jikinsa kenan, wannan fentalyn din is very addictive and deadly drug, yanada hadari sosai musamman idan akayi abusing maganin ba ta kan ka'ida ba, sabeeha dataga yana wannan jijigar ta dauka ko zazzabin ne ya haifar masa da wannan jijigar,  haka suka kwana a zaune tana ta faman shafa masa warm water a jikinsa da towel,sai wajen asuba ta samu jikin nasa ya lafa sosai wajen doshin asuba. Basu ne suka tashi ba sai wajen karfe sha daya na safe, itace ta fara tashi don haka ta shige bathroom kai tsaye tayi wanka ta sauya kaya kafin ta futo zuwa bedroom dinsu, yanda ta barshi haka ta taddashi a kwance yana barci, ta dade sosai tana kallon fuskanshi datayi fayau sosai ya rame,ta shagala sosai tana kallon fuskanshi tana tunanin yanda ya dunga jijiga a daren jiya gashi jikinsa yayi sanyi kau, alamarin shi is getting worst kullum gashi ta kasa gane meke damunshi, ta kasa ganewa, bai taba irin haka ba sai jiya,abu akanr almara, yau lafiya gobe baby lafiya, ita abund ayafi damunta yanxu yanda ya sauya gaba daya kamar ba taj ba, hes not happy at all, kamar wanda hes depressed baya magana saidai ya dunga kallonta, gaskia dole tasan yanda zatayi taga jamid koda sau daya ne,tunda aka dawo dashi daga asibiti bata saka shi a idanunta ba, barad ma ya daina zuwa bangarensu balle ta tambayeshi lafiyar jamid din, ita da ba kowan kowan ba bata isa ta tambayi dalilin rashin lafiyar tashi ba don haka batama sani ba, ko ranar daya fadin ma bata sani ba don suna part dinsu ita da taj din, ta yanda taji ma suma su afiyar yanxu tafi wajen sati biyu bata ji duriyarsu ba musamma sonata dake yawan zuwa part dinsu, ita rashin zuwanta ma sauqi ne a wajenta don fa gane yar iska ce. Sauke ajiyar zuciya tayi tare da gyara mashi duvet din ta futa daga dakin. Tana futowa ta nufi bangaren hidaya, gabanta na faduwa tunda suka qala mata sharrin sata ta kiyayi bin muhallunsu, yanxu ma don ta ras ayanda zatayi ne yasa ta soma bude handle din kofar ta shige ciki, yau ne rana ta farko data taba shigowa part din, parlor yayi kyau sosai kamarma har yafi nasu kyau sosai. Sallama ta dunga yi shuru, saida tayi wajen sau uku babu wani response harta juya ta hango nurse din dake kula da jamid din kwance tana sharbar barcinta hankali kwance, yanda take barcin nan ya tabbatar ma da sabeeha hidaya bata gidan, kamar zata juya wata juyar ta ingizata da shiga kofar dakin dake facing parlor, tattara courage dinta tayi ta nufi dakin zuciyarta na bugu ta bude kofar tasa kai ciki tare d akaro kofar a hankali. Bin dakin ta somayi da kallo, daki ne mai fadin gaske har idanunta ya sauka kan wani gadon marasa lafiya, ganin mutun a kwance yasa ta sake bude idanunta da kyau ta tako gaban gadon, saida tazo dab da gadon ta tabbatar da jamid ne kwance, ya rufe idanunshi, ya rame sosai kamar bashi ba, saiya bata tausayi sosai, cikin abunda baifi sati uku ba ya sauya sosai gaba daya, bakinsa daya karkarce ta kalla, bata kawo komai a ranta ba kawai ta sauke idanunta “Allah ya baka lafiya uncle” ta furta tana mai juya ta nufi hanyar futa daga bedroom din, kwata kwata Juyawa tayi har zata fuce daga dakin ya bude idanunshi, bayanta yabi da kallo lokacin tana gab da futa daga dakin, rigar jikinta daya gani da yanayin jikinta ya tabbatad mashi da sabeeha ce, tuni jikinsa ya soma tsuma, yanaji yana gani ta vude kofa zata futa, bakinsa dake karkace ya bude ya soka kiranta, “fa…ti..ma” Inaaaa kamar ma baya futar da sautin kwata kwata, yanaji yana gani bashida damar tsaidata, bashida damar kiran sunanta ko ya shaida mata taj yana cikin hadari, tana rufe kofar kuwa ya runtse idanunshi sai hawaye. Bangaren sabeeha haka ta futo daga bangaren jiki a mace, tana tunanin me ya sameshi haja ya rame sosai, kwata kwata bataji kiran da yayi mata ba taya ma zataji shida sai an kai kunne saitin bakinsa ake jin abunda yake fada,data dan tsaya koda na yan seconds ne qila data ankare ya bude idanunshi. Tana futowa ta lallaba ta fuce daga dakin bayan ta tabbatar babu wanda ya ganta. *** Taheel company… Shuru kakeji kowa yayi jugum cikin office dinta suna sauraron ta, saida ta gama bayani tass kafin ta jinkirta, daya daga cikin waenda ke managing finances din kamfanin ne ya soma magana cikin dattako da ladabi, “madam I’m afraid kudi masu yawa kamar wannan idan aka ciresu daga account din company lokaci guda zai iya jawo mana bankrupt, if aka samu matsala da production din new business din ni ina ganin karmuyi gaggawa mu bari sai mun samu kudin investment din da mukayi siging da investors dinmu tunda bazamu saida shares dunmu ba, idan akayi gaggawa zai iya jawo mana bankrupt kuma sales yanata dropping saboda bamuda investors da yawa,” “Are we low on budget?, manyan investors din da muke dashi fah? Daga kasashen waje?” Ta tambayeshi kai tsaye “No ma’am, but this is very risky, wannan kudin kamfani ne, investor kuwa zasu iya dakata da investment dinsu duk sanda kukaga dama and hakan zai iya…. “ “No but” ta katseshi, tana mai dubanshi tace tace “i the ceo approved of this duk wanda bai amince ba should deal with it, I’m conviced this is for the companies achievement” Shuru kowa yayi, yana sauraron ta, wannan decision din nata duk wani professional business owner yaji haka sai yasan its risky, kwata kwata bata tunanin ma abunda zai biyo baya, kudin da za a samu kawai take hange, basuda ikon hanata don haka suka barta Tayi signing approval. Suna fita ta maida dubanta ga wayarta daketa faman vibrating, tun jiya take ganin ana turo mata messages taka dauka ko spam ne, ganin messages din yaqi karewa yasa ta bude don dubawa, zumbur ta miqe tsaye, take wata zufa ta fara keto mata, idanunta na kan wayar ko shugowar fadwa bataji ba, fadwa dake ta bunta da idanu takai wajen minti biyu a tsaye, sai kawai tayi murmushi tace “ukty! Ukty” Sai a lokacin hidaya ta dago ta kalleta, tana kallonta cikin faduwar gaba, dakyar ta samu ta tartara kuzarinta tace “yaushe kikazo!” “Yanxu ta bata amsa, tana mai zama kan kujerar dake facing dunta kafin ta soma koro mata bayanin daya kawota, ganin hankalinta baya tattare da ita yasa ta cewa “ukty kina suararona kuwa?” “Come again please!” Jinkirtawa fadwa tayi aranta tace “ay bakiga komi ba ma tukunna,ko ya zatayi idan ta gano ko suwaye investors din da take taqama dasu hmm” Wani notification din ne ya sake shugowa wayar hidaya wanda ya sata miqewa kawai ta zari jakarta, tana daukar jakar tata ko kallon inda fadwa take batayi ba ta fuce daga office din. Tana fita fadwa ta bita da idanu, kafij ta suake murmushi ta mike tsaye ta tako zuwa kujerar da hidayar ta tashi ta zauna akai tana mai junuya kujerar ta lumshe idanunta, “so this is how it feels to have a power, ukty kenan ashe haka kikeji, shiyasa kika kasa bari yaron nan ya dawo hayyacinsa, you want all of this to your self ko, hmm, lets see how it goes” Tunawa da abunda ya kawota yasa ta miqe ta fuce, daman document ta nema na list of manyan investors din kamfani kuma ta samu ta hanya mafi sauqi, batasha wani wahala ba saboda itama tana cikin shareholders, dukda karbar information din investors ba abu ne mai sauqi ba, kowa boye cigaban kamfaninsa yake baya yarda ya futa koda wasa, sanin ko ita wacecec yasa ta samu cikin sauqi kuma ta gano abunda take son ta gane. Hidaya na futa daga office dinta ta shige motarta tare da kiran black,in ka ganta zaka ga tsantsar furgici a tattare da ita na ganin abubuwan da aka turo mata. İnformation dinta ne aka tura mata na dirty ayyukan da take sawa ayi mata duk sirrikanta gaba daya tare da threatening dinta da akayi wanda take zargin wannan sai agent din khaal dinnan, sai a yanxu ta tabbatar duk wani plans dinta na rawa, shi kanshi mai tura mata is a big threat to her, gashi ta kasa gano koshi waye,kuma a ina zata samesa, yanxu dataga wannan hankali ya kara doubling wajen tashi. Bazata taba samun sukuni ba saita kama ko wanene wannan da ya zame mata baban threat din da zai iya jawo mata matsala. Aikin da batayi ba kenan a ranar,warning kuwa babu wanda bata sheqawa black ba akan saiya nemo koma wanene wannan behind this. After 2days Futowa tayi afurguce daga bangaren su, its past 10 am na safe, duban duniya tayi mashi anan saman part dinsu bata ganshi, hankalinta ba karamin tashi yayi ba don jiya aman jini ya dunga yi,yau da safe kuwa taga sauyi a tattare dashi don kwata kwata gudunta ya dunga yi kamar yaga abar tsoro. Kasan ta sauko tana dubanshi, babu kowa a a kasan, duk inda tasan zata ganshi anan kasan bata samu ta ganshi ba, ai fa sai a lokacin hankalinta ya sake tashi, ina ya shiga? Wai meke shirin faruwa ne? Anya kuwa ba ciwon shi ne yake neman dawowa ba? Tayi ma kanta tambayra tana futowa daga cikin gidan “didi didi…” ta cigaba da kiranshi, “dan allah ka fito, inma buya kayi,hankali ya tashi wallahi” Hanyar garden ta nufa wajen sakon dake connecting garden din da entrance futa zuwa dayan compound din, Jan hannunta da akayi yasa tayi saurin dagowa, tana mai kallon mutumin dake rike da hannunta, cikin hanzari ta warce hannun nata tana mai kallonshi tace “who are you?, meysa zaka kama min hannu” “I’m sorry..dole ne yasa nayi hakan” “Fatima right?” Ya tanbayeta Da mamaki take kallonsa, bata taba ganinshi ba, muryarshi ce dai kawai dataji ne yayi mata kama da muryar data taba ji kuam ta kasa mantawa, “listen to me carefully” “Bazan iya maki dogon bayani ba, but ina rokonki, please plase you need to trust me” “Meysa zanyi trusting dinka? Ya akayi ka sanni?” Ta sake tambayarsa, ganin kamar zata bashi wahala wajen hadun kai yasa shi cewa “saboda ni na kawoki gidan nan a matsayin yar leken asiri” Gabanta ne ya bada dam, tabbas wannan muryar bazata taba mantawa dashi ba, muryar wanda ya kawo ta leken asiri gidan nan, take jikinta ya soma tsuma ta fara yin baya baya saura kiris tayi tuntube ya dakatar da ita, “I need you to listen to me fatima, tabbas nina kawoki gidan nan bisa ga umarnin khaal,wanda shine ya kawoki gidan nan, kuma kudirinsa badan kiyi leken asiri bane sai dan ki taimaka ma tajudeen, his life is in danger not only him harma dake, jamid bazai iya protecting dinku ba saboda ya samu paralyzed, we are running out of time, shiyasa nake son ki bani hadin kai don nayi fulfiling last wish din khaal” Hawayen ne ya soma zarya akan fuskanta hannunta na karkarwa ta soma magana “how can i trust you? What if karya ne duk wannan?” Ganin tana neman furgice wani tunani yazo mashi ya bude wayarshi ya danna wajen hotuna ya miqa mata wayar, hotonshi ne gashi da khaal a zaune ranar eid ya duakesu hoto, next hoto ya sake nuna mata lokacin tana aikin gidan khaal, yana gama nuna mata ya soma bata labarin yanda ya bama jamid daga farko har karshe har zuwa lokacin da khaal ya bashi amarnarsu a ranar da aka tsinci gawarsa. Kuka dai wiwi haka ta dunga yi dataji farkon labarin har zuwa karshensa, how can someone be this wicked? Ashe daman waennnan azzaluman ne sanadiyarsa ta zama haka? Wanna. Wace iriyar kiyayya suke mashi?, laifinshi ne da iyayensa suka haifasa? Tambayar data dunga yima kanta kenan tana hawaye, Sun shafe wajen 30mins a tsaye a wajen, saida ya tabbatar shes convince tukunna kafin ya soma tambayarta, “Ranar litinin sha hudu ga wannan watan Jamid bai baki komai ba??baku hadu dashi ba?” Ya tanbayeta yana mai fatan allah yasa file din na hannunta Nazari ta soma yi kafin tace “ah ah bamu hadu dashi ba” Nunfasawa yayi kafin ya sake cewa “innalillahi wa inna ilaiahi rahiun, ina fatan allah yasa yana wajenshi, ta wannan hanyar ne kawai zan iya kubutar daku, listen to me fatima, inason duk yanda zakiyi kije ki samu jamid, kice mashi mutalib, idan kika fada mashi sunana zai gane abunda nake nufi, wannan file din idan yabar hannun jamid akwai matsala dole kiyi wannan kokarin wajen ganin kin karbo, amma cikin sirri saboda akwai hadari, nayi badda kama ne a matsayin driver saboda idan aka gani identity dina asirin mu zai tonu kinji” Motsin da sukaji ne yasa shi saurin barin wajen baima idasa karashe abunda yake son fada mata ba… Tareeq da tun saukowarta yana hangenta daga bakcony din part dinsu yayi saurin fitowa yabi bayanta ba tare da saninta ba, gaba daya duk discussion din da sukayi kaf ya gama jinsu daga a-z, bai bari sun ganshi ba yabar wajen immediately, yana kokarin processing abunda kunnenshi ya jiye mashi. MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 paid book Chapter 58 Tun bayan wucewar mutalib da kyar ta iya daga kafarta tabar wajen, har zuwa lokacin hawaye baibar sauka akan fuskanta ba, kalamanshi na echoing a kunnenta tunda taji yace rayuwar taj na cikin hadari,bama shi kadai ba harda ita kuma jamid bazai iya protecting taj din ba saboda ya samu paralyzed,badan taga hotunan daya nuna mata ba da kuma bayanin da yayi mata wanda ta gamsu dashi ba, bazata yarda ba,at that point batajin akwai wanda zata iya trusting yanxu kaf gidan. “Innalillahi wa inna ilaiahi rajiun ta furta, kafarta har wani rawa rawa take tsabar furgici, tama manta da neman taj din da ta sauko yi, cikin hanzari ta koma cikin gidan harda gudu gudu, saman ta wuce bata tsaya ko’ina ba sai part din hidaya, tama manta bata rufe kofar ba, gabanta na bugun uku uku, batare da wani dogon tunani ba ta bude kofar tasa kai cikin dakin don ta tabbatar da abunda mutalib din ya fada mata na cewa jamid ya samu paralyzed, ya akayi bata gane ba lokacin data shiga dakin ta ganshi a kwance, she didn’t even noticed kwata kwata. Kofar dazai sadata da dakin ta bude, cikin ikon allah kuwa bata tadda nurse din dake kula dashi ba don haka ta tunkari wajen gadon nashi, yana kwance idanunshi a rufe, ganin shi da tayi yanxu a haka ba karamin karyar mata da zuciya yayi ba,mutun mai lafiya ace rana daya ya tsinci kanshi a haka, hannunta na karkarwa ta daga tana kokarin tashinsa sai kawai ya bude idanunshi, suna hada ido hudu dashi ya soma kokari motsawa, “uncle..uncle innalillahi wa inna ialaihi rajiun” Bakinsa dake karkarkace ya soma juyawa, alamun yana son magana, jikinsa har tsuma yake sosai, hannunsa dake karkarwa ta kama tace “uncle meysa sameka haka?” Dakyar ya iya furta “TA..J…TAJ…..” struggling sosai yakeyi yanda zata jishi, jikinsa sai karkarwa yake, kwata kwata bataji me yake fada ba, saika kallon bakinsa dake karkace take sai hawaye, saida ya sake maimaita sunan tak ta gane, take taji gabanta ya fadi, sai ayanxu ta gaje yana son ya fada mata abu game da taj din, gaba daya tama rasa me zatayi, “taj? Taj???uncle mai zai faru da taj? Ka fada min”, yana kokarin sake yin magana daidai nan sukaji muryar hidaya daga sitting room ta shugo, tuni cikin sabeeha ya duri ruwa, shima kanshi jamid din hankalinsa ba karamin tashi yayi ba, bazia iya motsawa ba gashi babu baki balle ya fada mata ta boye. Sabeeha data tabbatar da muryar hidayar ce dai kunnenta ya jiyo mata hankalinta bai gama tashi ba saidata ji takun tafiya wajen kofar shugowa bedroom din, tabbas idan hidaya ta ganta anan alwai matsala, gashi bata samu ta tambayi jamid maganar file din da tareeq yace mata ta tambayeshi ba, rarraba idanu ta dunga yi Har idanunta ya sauka wajen curtains cikin hanzari ta saki hannun jamid ta karasa wajen ta shige cikin curtains din tana shigewa jamid ya sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya dukda gabansa na faduwa, shi kanshi bazaiso hidaya ta ganta anan ba, daidai nan hidaya ta shiga part din rai a bace,gaba daya kana ganinta zakasan bata cikin natsuwa, tana karasowa tsakiyar dakin ta kalli bangaren jamid dayayi saurin rufe idanunshi, kallon dakin ta somayi ganin nurse din dake kula dashi bata nan, saukan ruwan dataji daga bathroom yasa ta cewe “ke!!! Step out this instant” Tuni cikin sabeeha ya duri ruwa, babu abunda kirjinta keyi sai bugu, harta daga kafarta dake rawa zata futo tayi saurin dakatawa jin abunda hidayar ta fada, “akwai wanda ya shugo nan dakin ne?” “No madam” nurse din data futo daga bathroom ta amsa hidayar, “Ya akayi kofar entrance din shugowa ya kasance a bude?baki iya aikinki bane yanda ya kamata?” “I’m sorry ma’am, na manta ne ban rufe ba” “Are you insance?this will be my first and last warning,idan bana gidan nan karki sake kibar kofar nan a bude sannan karki sake kibar kowa ya shugo part din nan har sai na dawo understood?!!!” Hidaya ta daka mata tsawa. Jiki na bari nurse din ta amsa ta “yes ma’am kafin tayi gaggawar fucewa daga dakin. sabeeha dake tsaye duk ta tsure,, duk a tunaninta ta dauka ta hangota ne cikin curtain din saidata ji maganar da sukayi da nurse yasa ta sauke ajiyar zuciya. Nurse na futa hidaya ta karaso inda jamid ke kwance,kamar kullum yauma rufe idanunshi yayi, ta lura da hakan da yakeyi, ko zata kwana tana magana bazai bide ido ba balle ya kalleta koya bude ma tsantsar kiyayyar da yake mata take hango wa cikin idanunshi, ita wannan bama damuwarta bane don qiyayyarsa bazata hanata yin abunda ta kudirci yi ba,duk threat din datake mashi yaqi bayyana mata inda file din yake,tasan shi da taurin kai sosai, kuma tasan bazai fada mata cikin sauqi ba shiyasa ta dage da manipulating dinshi da maganin da take bama taj, tana nan tsaye akanshi ta soma magana “nasan idanunka biyu jamid, kuma nasan kana saurarona,” Tsagaitawa tayi ta ajiye jakarta wajen gefen kafarsa tare da zagayowa saitin fuskarsa tace “let me remind you,yau kwana sha biyar kwayar fentaly na dawainiya a sassan jikinsa, karkayi tunanin guda daya nake bashi, nop guda hudu yanda zata nakasashi, idan kace zakayi taurin kai jamid kai kasan na fika taurin kai,kasan illarta idan akayi abusing dinta, kashe garkuwar jiki take, kaf duniya babu kwayar dake illata gangar jiki da kwakwalwa kamar ta, kanada damar protecting dinshi yanda ka saba kafin lokaci ya kure, ahankali ahanakli zai fara loosing kanshi, the next thing shine za ayi tunanin ko yayi hauka ne, in few days kuma labari zai sauya you just have to tell me inda file din nan yake, kana fadamin zan dakata daga bashi kwayar nan, in ka cigaba da acting kamar bakasan abunda nake fada ba i have no choice but to let him suffer miserably more Yana jin abunda ta furta yayi saurin bude idanunshi, ganin haka yasa ta murmusa tare da shafa gefen fuskanshi tace “now tell me, ina file dinnan? Ina kakai file din?Meysa babu komai a cikin wanda agent dinnan ya baka? And whos that agent? How can i get him” Yanda ta kura mashi idanu haka shima ya kura mata, ganin yana motsa bakinsa yasa ta matso da kunenta saitin fuskarsa, sabeeha dake labe sai faman zufa take baiwar Allah, fitsari ne kawai batayi ba a wajen tsabar rudanin data shiga, sai hawaye dake zarya a fuskarta badan ta toshe bakinta ba da tuni ta fallasa kanta, ta tsakankanin labulen take peeping tana hango su, jamid dayake ankare da ita yaji dadi, koba komai yanxu ya danji sanyi aranshi maganar dayake yayi ma sabeehar akan maganin da hidaya ke bama taj yanxu taji da kunenta kuma yana fatan zata kare taj din daga sharrin hidayar, dan yatsar ya juya tare da mata nuni da kofa, da kyar ta gane abunda yake nufi don haka tayi saurin futowa ahankali har zuwa lokacin hannunshi na toshe wajen bakinta, yana ganin ta futo ya maida subansa ga hidaya dake kokarin kallon inda yake kallo, yayi saurin shammatarta ya soma magana da kyar yanda dagashi sai ita ne zasushi, wannan ya bama sabeeha damar bude kofar ahankali ta fuce daga cikin dakin da hanzari, Hidaya data gama sauraron abunda ya fada yanayin fuskarta ya tabbatar min da ba abunda taso taji kenan ba,ganin hes trying her patience yasa tace “You are making things tough for all of us,ka zabi kaga karshena ko? mu zuba mu gani.” Sabeeha sai ikon allah ne kawai ya kawota part dinsu, tana shugowa ta tsugunna bakin kofar kirjinta na dukan uku, ta dade sosai tana kuka sosai, dagowar da zatayi idanunta ya sauka ga activity room dining dake gefen dakin su, kofar data gani a bude ya tabbatar mata yana cikin don haka tayi saurin miqewa ta shuge ciki, a zaune ta taddashi ya nade kafafunshi ya kankame jikinshi, cikin saurin ta karaso inda yake batayi wata wata ba ta rungumeshi a jikinta tana ambatin allah, sun dade sosai a haka kafin ta danji sauqin abunda take ji ta dago tana mai fuskantarshi, sai yanxu komai yake dawo mata rai, ta fara tunanin komai, tabbas shugowar hidaya part dinsu bada alkagiri bane don sai da daddare take zuwa kuma da zarar tazo tana tafiya sai yanayinsa ya sauya, kwata kwata bata kawo cewa magani take bashi ba, sai taji ta tsani kanta for not protecting dinshi yanda ya kamata kuka ta kasa gane cewa cutar dashi hidayar keyi, inta tuna da yanxu bashi da kowa face ita sai taji zuciyarta na karaya sosai, dole she needs to be strong for him, kuma ko mai zai faru bazata bari ya sake shan kwayar nan ba akan idanunta bazata taba bari a cutar dashi ba koda zai kawo karahen nunfashinta, alkawarin datayi ma kanta kenan. Taimaka mashi tayi ya miqe suka wuce daki, bata taaya dashi ko’ina ba aai bathroom, ta tara ruwa a bathtub, cire kunya tayi gaba daya da kanta ta taimaka mashi ta rage mashi kayan jikinsa ya rage dagashi sai shorts tayi mashi wanka sannan suka futo suna fitowa ta zaunar dashi anan dakin, kayansa ma ita ta taimaka mashi ya saka, yana sawa ta futa ta yanko maahi fruit ta kawo mashi, babu yanda batayi ba yaqi karba haka ta hakura ta dauro alwala tayi sallah tana mai yi mashi addua. Wajen karfe tara daidai hidaya ta tunkari part dinsu,kai tsaye ta shugo yanda ta saba,sabeeha na zaune da hijab dinta tana lazimi shi kuma yana kan gado ya kurama bango ido, sabeeha na ganin shugowarta tayi saurin rufe idanu kamar mai barci, ko kallab inda take hidaya batayi ba ta nufi inda yake ta dauko kwayar nan har hudu ta miqa mashi, jikinsa har tsuma yake wajen karba, sabeeha na kallon su ta kasan idanu, a zuciyarta babu irin tsinuwar da batayi ma hidayar ba, harta miqe ta fuce, tana futa sabeeha tayi saurin miqewa ta zare hijab din jikinta ta wuce bathroom, wani katon bowl ta dauko ta fito dashi a hannunta ta tunkari inda yake jikinsa harya wani saki idanunshi sunyi jaa sosai, sai taji zuciyarta ta karaya ganinshi haka abun tausayi, tattara kuzarinta tayi tana mai kallonshi tace “wallahi bazan bari a cutar dakai ba, azzalumai marasa imani kawai” Tana karashewa ta dagoshi zaune, gaba daya yayi wani irin laushi soaai kuma effect din maganin ne da zarar yasha yake zama weak, kusa dashi ta zauna tana fuskantarsa batayi wata wata ba ta tura dan siririn yatsanta dogo chan cikin maqogoronshi, saida ta tabbatar ta tura chan ciki wajen maqoshinsa, nan da nan ya soma kakarin amai kan kace me tass ya amayar da magungunan gaba dayan su guda hudu, yana gama amayar dasu wani aman ya sake tunkuduwa, haka ya dunga amayar da wani koren ruwa, shafa mashi bayanshi ta dunga yi sosai harya lafa mashi, ita da kanta ta gyara wajen ta killace tass sannan ta gyara mashi kwanciyarsa ta luluba mashi duvet dunshi,ta kwanta gefensa yau ko kasan ma batabi takai ba. Washe gari da safe ita ta masu breakfast, ba laifi yau ya tashi da kuzarinsa sosai, yaci kuma ya koshi ita ta taimaka mashi yayi wanka ma, hankalinta ba karamin kwnaciya yayi ba ganinshi yau da kuzarinshi sosai, har samu kanta tayi da browsing yanda ake kula da masu irin rashin lpy sa amnesia. Wajen karfe sha daya ta sauko kasan a daidai lokacin ta tabbatar babu kowa a gidan don haka ta fuce ta zagaya wajen data hadu da mutallib jiya, ta dade sosai a taaye ko zata ganshi allah bai bata ikon ganinshi ba haka ta hakura ta koma cikin gida. Tareeq kuwa yana ankare da ita,dukda hes confuse akan maganganun datayi da mutallib amma maganar file din nan dayaji sunyi yasashi dasa question mark,tambayar daya dunga ma kanshi shine menene a cikin file din?kuma file din na menene, bashida amsar tambayoyin nan don haka yabar zancen aranshi saidai yayi alkawarin saiya gano komai, don yayi amfani da wannan damar wajen samu abunda yake so a wajenta. Jiki a mace ta hau sama tana tunanin yanda za ayi taga wannan mutalib din, yabxu shi kadaine zata iya trusting kuma zatayi kokarin wajen karbo mashi abunda ya buqata wajen jamid wanda tayi imani shi zai kawo karshen wannan azzalumar. Haka ta wuni sukuku tana nazari,dare nayi hidaya ta sake dawowa, da gangan sabeeha ta shige bathroom daidai lokacin, saida ta tabbatar hidaya ta futa ta fito, yauma abunda tayi mahsi jiya shi ta sakeyi, saida ya amayar tass, yau yama fi jin jiki sosai don harda jini, abunde sai Allah. Har yayi barci tana daga zaune tana tunanin rayuwar datayi a cikin gidannan,daga ranar data sako kafarta a gidannnan zata iya rantsuwa babu ranar da taj yayi cikin kwanciyar hankali, masifar yau daban ta gobe daban, ko amnesia da yake fama dashi aka barshi dashi kadai ya ishesa, amma dan rashin imani da bin rudun duniya da rufewar ido wajen neman power da zalunci yasa suke wulaqanta rayuwarshi, wata sakayyar sai a lahira har yanxu ta kasa gane dalilin da zaisa yan uwanka jininka su taaneka haka kawai, tunawa da wannan kadai yana sata jin wani iri tare da tausaya masa, “allah ubangiji ya tsareka ya kareka daga sharrin azzaluman nan😭insha Allah karshensu bazaiyi kyau ba” Ta karashe tana shafa kanshi batama san sanda barci ya dauke ta ba kusa dashi. The next day… Tun da safe yau ta farka tana gyara kayanta dake cikin drawer,tana cikin gyaran nan cikin ikon allah taga wannan wayar data zo da ita gidan a matsayin yar leken asiri,tun ranar da jamid ya bata ta jefata cikin drawwr tama manta da wayar gaba daya, cikin sauri ta kunna wayar,wajen call log ta shiga, number daya ce a wajen wadda take tunanin ta mutallb dince, tana kokarin dannawa saiga kira ya shugo, tayi mamaki sosai ganin kira kamar jira ake, cikin hanzari ta daga call din, tare da kaiwa kunenta, muryarshi ce kuwa bayyane “fatima!!!” Ya kira sunanta, cikin sauri ta amsa ta dora da “inason ganinka don allah,you are the only person i can trust,“ “Ina neman hadin kanki, dole mu samu kusanci da jamid don na karba file din dana bashi, shi kadai ne zai iya kubutar da ku daga sharrin hidaya” “Ka fada min koma menene zanyi” “Inason ki samu jamid cikin sirri, i know its very risky but you have to, im running out if time, don nemana sukeyi, we need to get the file as soon as possible ta hanyar nan ne kadai zan iya kubutar daku” “Toh!!” “Lets meet inda muka hadu ranar, please fatima karki bari file dinnan yabar hannunki, rayuwar taj is on it please” Duk yanda akayi sabeeha taso ta shiga part din hidaya ya gagara saboda nurse dinnan, don tasan tabbas idan nurse dinnan ta kamata dole zata fadama hidaya, haka ta dunga kokari amma abun ya gagara. Cikin ikon allah da yamma ta futo daidai nan nurse din itama ta futo daga part din ta sauka kasa wannan ya bama sabeeha damar shiga part din cikin gaggawa, tana shiga cikin ikon allah ta tadda jamid din idanunshi biyu, bata taaya bata lokaci ba ta mashi bayanin da mutallib ya fada mata, sauraronta yayi cikin natsowa sosai kafin ya mata alamu da kanshi cewa file din baya wajen, take hankalinta ya tashi tace “uncle ina yake?” Nan ma ya sake girgiza mata kai,jiki a mace ta futo daga part din gudun kar nurse din ta dawo ta sameta, Rufun asirin allah ne yasa bata kamata ba don tana futowa yayi daidai da dawowar nurse din. Kasa sabeeha ta sauka ta nufi inda yace mata zasu hadu, tana zuwa taga baya wajen har zata juya taji an jawo hannayenta zuwa wani sakon wajen garden din, saida ta tabbatar shine hankalinta ya dan kwanta da har taji tsoro, “Kin sameshi?” Ita ce tambayar daya fara yi mata yana mai miqa mata hannunshi don ta bashi file din, jiki a mace ta sauke kanta kasa tace “babu!!” Dam yaji gabanshi ya fadi, “babu kuma?” Ya sake tambayarta “Baya wajen shi!” Baya ya danyi tare da kama kanshi yace “shit, how? Kin tabbatar?” Girgiza mashi kai ta sakeyi, “innalillahi wa inna ialaihi rajiu’” “Ya zamuyi kenan?” Sabeeha ta tambayeshi a rude, “banajin akwai abunda zamu iyayi, shi kadaine file din dake dauke da duk wani evidence din daya shafi accident din taj, da laifukan da hidaya tayi,guda biyu ne kawai daman wannan ne last copy daya rage original din yana wajen khaal gashi ya rasu” “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, dan allah ka taimaki wannan bawan allah, wallahi banajin zata barshi a haka, wallahi zata kasheshi, kullum wani magani take bashi dukda ina kokari wajen ganin ya amayar dashi saidai ina taoron abunda zai buyo baya saboda wanda yasha a jikinsa yana nan kuma yabi jikinsa, haryau yaqi dawowa daidai, baya magana kwata kwata, dan allah ka taimaka” “Magani? Wani irin magani?” Ya tambayeta “Ni bansan maganin ba amma naji a ranar danaje ganin jamid na labe batasan ina dakin ba naji tana fada mashi cewa maganin yanada illa sosai kuma idan bai fada mata inda file…” Dan dakatawa tayi tunawa da maganganun da hidayar tayi da jamid, cikin hanzari ta kalli mutalib shima kallonta yake yana neman karin bayani, “File? Tabbas naji ranar hidaya na tambayar jamid ya fada mata inda file yake har tana cewa ina yakai file din meysa wanda agent dinnan ya bashi babu komi a ciki? idan bai fada mata zata illata taj, kuma da alamun yanda take fada mashi kamar neman file din takeyi ta kasa smau shiyasa take amfani da taj ta hanyar bashi maganin da zai illatar dashi don jamid ya fada inda file din yake aaboda tasan ta hanyar nan ne kadai zai fada mata inda yake” “Idan na fuskanci bayaninki yanxu it means file din yana hannunta kenan amma bata samu komi a ciki ba?” “Eh tabbas har tana tambayarsa maysa babu komi a cikin file din? Ina tunanin tana zargin ko ya sauya ma file din waje ne “ Shuru mutabvlib yayi yana nazarin kalamanta, “tabbas akwai evidence a cikin drive din daya bama jamid kuma shi kadai ne copy din da yayi saura, to amma ya akayi ya bace?Duk yanda akayi akwai wanda ya sauya drive din kenan? Ko aka goge evidence din dake ciki, hidaya ce kawai zatayi haka amma idan har ta samu file din kuma idan itace ta goge bazata tambayi jamid inda yake ba, duk yanda akayi akwai wata a kasa, there’s always a third party indai goge wa akayi to akwai wanda ke kokarin taimakawa hidayar wajen rufe duk mugayen ayyukanta, indai kuma wani ne ya dauke to basu kadaine against her ba, theres someone seeking for her downfall as well kenan” Yana cikin nazarin nan sabeeha ta katseshi, “toh yanxu ya zamuyi kenan? Kace guda biyu ne kawai, na wajen khaal bakasan inda yakeba?tunda tare kuke aiki, bazaka iya tunawa ba maybe ya fada maka inda ya ajiye na wajenshi?” “Banajin…” Inuwar daya gani ne yasa ya dakata, kallon inda yake kallo tayi,har zatayi magana ya katseta “shii, theres someone” Take taji wani damm a kirjinta, nuni yayi mata da dayar hanyar dazai sadata da bari wajen shi kuka ya nufi wajen dayaga inuwar, yana zuwa yaga wayam babu kowa, instinct dinshi ya bashi cewa da akwai mutun a wajen kuma yaga inuwa a wajen, Tareeq dake rakube daga chan dayan sakon, hannunshi na rike da wayarsa ya dauki hoton sabeehar da mutalib din, this time around for the second time kuma yaji gaba daya discussion dinsu, sai ayanxu komai ya warware masa ya gano inda zancen su ya dosa harda maganar file da suka dunga yi, shi a wajenshi wannan babban makami ne,zaiyi amfani da wannan donya samu abunda yakeso don yasan hidaya will be glad to have this news, idan ta gane cewa hes standing by her she will trust him ta wannan hanyar ne kawai zai samu ya shiga taheel company shima ya yagi rabonsa.shi yanxu almarin shi da fadwa rawa yakeyi, hes at risk don ya gane tasan abubuwN da yakeyi a boye for a long time, gashi ta sauya mashi yanxu, itama dai zarginta yakeyi kuma da zarar ya tabbatar da zargin da yake akanta he will use that against her, he can feel she’s up to something. **** Monday morning’.. Tana zaune a office secretary dinta ya shugo,”madam mrs fadwa…” “Let her in” ta kasteshi, juyawa yayi ya futa yana futa aka budo kofar, fadwa ta shugo rai a bace ta karaso insa hidayar ke zaune tace “ukty meysa saina nemi izni zan ganki” “Fadwa this is an office, im here for work, you cant just barge in a duk sanda kika ga dama” Saurin cije lebe fadwa tayi kafin ta gyara tsayuwar ta bude jakarta ta fiddo da wata paper da wasu pictures, tana fiddawa ta ajiye kan table dinta tace “badan wannan ba babu abunda zai kawo ni nan, i think you need your see this” “Fadwa please i dont have time for all if this, idan kin gama abunda kike zaki iya futa im busy, zaki iya jirana idan na dawo gida zai muyi magana” Ta karashe tana fuskan nan a hade, “Idan kika duba you’ll understand that youre not busy yet, kinada aiki a gaba,” harta juya zata futa hidaya ta dakatar da ita. “Meysa kika buqaci list of share holders? What have you been up to? Are you hiding something?” Hidaya ta jefo mata tambaya, chal fadwa ta tsaya ranta na quna ta tako har inda take tace “ki kalli abunda na kawo maki youll understand what I’m up to,” Dakatawa hidaya tayi daga abunda take ta dubi papers din ta karance tass tana gamawa ta dubi hoton dake kasan paper din, “Yanxu kinga what im up to ko? Ban taba tunanin zakiyi doubting dina ba ukty, the way i trusted you hundred percent banajin you trusted me,bakisan how far ive gone ba harna gano wannan ba, top investors din dake investing a kamfanin mu ba kowa bane sai tajudeen!, Confusely hidaya ke kallon fadwa, ta kasa gasgata abunda kunnuwanta ke jiyo mata, wannan ne mummunan labarin daya risketa bayan mutuwar ammu, how how??? Yanxu daman albarkacin taj sukeci a cikin kamfanin? Da arzikinsa akw juya taheel sosai shekaru biyar da suka wuce? Kuma shine ma za ace tattalin arzikin taheel din? “No…noo…noo.ina bazai yuwu ba, bazai yuwu ba..” Ganin ta burkice yasa fadwa balbala mata wutar kanta, “duk a tunanin mu mun fishi komai to yanxu gashi komai ya juye damu, ayau idan babu tallafin investment din TNT babu taheel,”dan dakatawa tayi ta tako har inda hidayar ke tsaye ta kama hannunta tace “ukty lokaci yayi daya kamata ki kawo karshen shi, barinshi a raye is the riskiest thing da zamuyi, wannan kadai zai shaida mana cewa yasan komai tun da dadewa kuma yasan kudirin mu akanshi, tun kafin ya samu matsalar kwakwalwa, kuma ayau idan ya warke we are finished,ko bashida share a taheel kamfanin nan is running only because of his investment, he has more power than us” Tunda hidaya ta zuba mata idanu ko kiftawa batayi, haka zalika itama, karar notification din daya shugowa ne yayi breaking silence din, daukar wayarta tayi ta bude message din, take hoton mutallib ya bayyana, a kasa an rubuta agent mutallib da bayanan shi duka harma da inda yake a yanxu, saurin waro idanu hidaya tayi ganin tabbas ta taba ganin fuskar saidai ta mance ko a ina ne. Wani mesaage din ne ya sake shugowa,wayar na hannunta, sunan tareeq ne ya bayyana wajen mesaages din nata…..“ ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 59 Wani mesaage din ne ya sake shugowa,wayar na hannunta, sunan tareeq ne ya bayyana wajen mesaages din nata…..“ Da mamaki take kallon sunanshi dayayi popping kan screen dinta da message din daya tura mata “i have to something very important for you” “Ukty!!!!” Fadwa ta kirata, “are you listening to me?“ Hankalinta yayi nisa sosai wajen kallon screen din wayarta,kwata kwata bata jin abunda fadwa ke fada saboda tayi nisa wajen nazari, karar landline din dake kan table dinta ne yasa ta dauke idanunta daga kan wayar, for the second time ya sake kara, dagawa tayi takai kunneta,“yes let him in” kawai ta iya fada kafin ta ajiye landline din ta zauna kan kujerarta. Bayan yan seconds da ajiye wayar landline aka budo kofar, dagowa sukayi gaba dayansu suna kallonshi, da mamaki fadwa ke kallonsa surprisingly, shima baiyi expecting din ganinta a office din hidayar ba, kuma a daidai wannan lokacin, nan take ya soma contemplating anya wannan ba bad timing bane,don yasan idan suka koma gida definately saita tuhumeshi qila ma tayima zuwan nashi mumunan fassara. Takowa ya somayi ya karaso seat din baki fuskanshi a washe, yace “ahlan wa sahlan ukty, babes ashe kina nan, what a concidence, i was passing by shine nace bari nazo mu gaisa da ukty” “Save all this drama ka fadi abunda ke tafe dakai, What could be so important that you texted me just now,” hidaya ta fada babu wasa akan fuskanta tana mai fuskantarshi, wani irin mugun miyau ya hadiye ganin irin kallon da fadwa ke mashi, dan dole ya tattara courage dunshi ya saka hannunshi cikin aljihunsa ya zaro wayarshi ya danna kafin ya ajiye akan table din, muryar sabeeha ce ta bayyana da ta mutallib ashe yayi recording conversation dinsu gaba daya,confusely fadwa ke sauraron recording din hidaya data gane akan me suke magana tuni hankali ya soma tashi, recording din na karewa ya dauka wayar ya shiga wajen pictures wanda ya dauke su ba tare da saninsu ba ya ajiye mata a gabanta yace “I dont know what they have been talking about but i just feel like ya kamata ki sani,” “Wannan yarinyar yar leken asiri ce, shi wannan shine ya kawota gidan, sannan naji sunata maganar wani file da yake hannun jamid, sau biyu ina ganin su tare a boye suna maganar ba tare da sunsan na gansu ba shine nace you might need to know about this, cause ina tunanin they have been cooking something up, ni daman tun farko ban yarda da yarinyar nan ba” Tunda ya soma magana fadwa take cije lebe, idanunta yayi jaa sosai,bata taba expecting haka ba, her plan where going smoothly yanda ta tsara komai gashi yanxu ya ruguje mata shirinta. Daukan wayar hidaya tayi ta kura ma picture din idanu, sai kawai ta runtse idanunta, she was so amazed by how wannan agent din yayi tricking dunta,for over a month now hes been hiding under her shelter, ba tare da saninta ba, gaba daya lokaci guda saita sauya kamar ba hidaya ba, miqewa tayi tsaye ta dauki wayarta, suna ganin haka suma suka miqe kota kansu batabi ba ta fuce daga office din. Tana futa fadwa ta kalli tareeq, wani irin mugun kallo take aika mashi itama zari jakarta ta fuce daga office din, shima ya mara masu baya. Kowa motarshi ya shiga suka fuce daga kamfanin a guje musamman hidaya dake bama motar tata wuta, Taheel residence Hankali a tashe ya miqe zaune daga kwnace da yake wayar dake hannunshi na wajen kunenshi yace “what!!!” “Yes sir, i think you’re in danger, sun gano inda kake you have to leave now!” Daga cikin wayar aka amsa shi. “Ya akayi suka gano? I thought you have handle that?” “Sir thats not important now, you have to leave now” Saurin sanya rigarshi yayi a jikinsa ya futo daga dakinsu na ma’aikatan gidan, da yake safiya ce, ma’aikantan gidan kowa ya futo yana aikin gabansa, gaba daya hankalinsa ya gama tashi, bazai yuwu yabar gidan ba, yanxu idan ya tafi bashi da wata hanyar dazai tseratar dasu, gaba daya yaka rasa wani tunani zaiyi? Tunawa da last call din da sukayi da khaal yasa shi karaya inda yake cewa “agent mutallib kai kadai zan iya trusting, ko bana nan promise me that you will protect tajudeen da fatima,saboda nasan rana irin ta yau zata iya zuwa yasa nayi shiri tun wuri,the only person that i want you to trust is Fatima!!!Zaka samu komai wajen fatima” Dakatawa yayi tare da yin nazari, tunawa da wannan, “fatima!!” “Shit, how did i miss on this, that mean original file din na wajen fatima kenan? But meysa ta nuna bata san me nake magana akai ba?” Bai gama wannan tunanin ba kawai ya jiyo ihu daga cikin gidan, sabeeha dake saukowa daga sama hankali a tashe tana bin digon jinin data gani tundaga gadonshi,har zuwa kasa, Wani irin wahalallen nishi ta soma fitarwa tsabar furgici ta karaso daidai wajen entrance din shugowa gidan ta ganshi kwance, head maid na tsaye a kanshi da sauran maids sunata faman “sir sir” ambaton sunan Allah ta soma yi ganinshi kwance kamar wani matacce, “innalillahi wa inna ialaihi rajiun, didi didi wake up, na shiga uku wannan wace iriyar masifa ce, someone should be call the ambulance” Ganin dukta burkice yasa head maid tace “ma’am please calm down mun kira madam tace tana zuwa yanxu” Rai a bace sabeeha ta dago tana kallonsu tace “sai an jira madam ta iso? Idan ya mutu kuma fa? Ku wane irin azzalumai ne” Muryar sabeeha dayaji ne yasa ya tunkaro wajen, sauran ma’aikatan gidan maza da suke kula da waje wajen gidan kowa ya maida hankalinsa wajen aikisan kamar basu san abunda ke faruwa ba, saboda rules ne aka kafama masu babu wanda ya isa ya nufi cikin gidan,koda sukaga mutallib ya tunkari entrance din kowa mamaki ya dunga yi, yana karasowa cikin wajen entrance din ya tunkari inda taj din ke kwance, sabeeha na ganinshi ta soma shesheka, “dan allah ka taimaka mashi kada ya mutu, wallahi tun safe jini ke futa a hancinsa, dan allah ka ceceshi, mu kaishi asibiti dan allah, bana son ya mutu, wallahi idan ya mutu bazan iya rayuwa ba,” Tunda ta soma magana mutalib ya rasa ya zaiyi, yama rasa wani decision zai yanke yanxu, abu daya ne bazaiyi ba adaidai wannan lokacin, shine bazai tafi ya barsu haka ba musamma dayaga taj a wannan yanayin, ,head maid na ganin mutallib har cikin gidan yasa tayi gaggawara cewa “kai bakasan rules din gidannan ba?Ba a yarda ma’aikata maza su shigo cikin gida ba, kana son rasa aikinka ne?” Tsugunnawa mutalib yayi ya cicibi taj din da kyar a bayanshi kafin ya kalli inda sabeeha ke zaune yace, “lets go” “No ma’am i can’t let you, madam tace gata nan zuwa” Kota kanta basubi ba suka fuce daga gidan, motar da aka bashi yake tuqa barad da ita ya bude ya saka taj din a ciki kafin ya zagayo ya bude mata ta shige ciki shi kuma ya shige mazaunin driver ya tada motar, yana kunna motar yayi reverse ya nufi hanyar futa daga gidan, da yake akwai tazara sosai tsakanin entrance din gidan zuwa ga gate wannan yasa securities basu san mw ake ciki ba har suka bude gate din ya fuce daga gidan, Suna barin wajen ko minti biyar ba ayi ba motar hidaya ta danno kai cikin residence din, tana parking motor asibitin mahaukata data kira ta iso, ita bama rashin lafiyar taj din da aka fada mata ne ba a gabanta, wannan agent din takeson ta gani a zahiri kafin tasan yanda zatayi dashi, head maid dake tsaye jiki na bari tsabar tsoro tana hango hidayar ta tunkari inda take, daidai nan hidaya ta futo daga cikin motarta, suma nurses din suka fito kattin maza har guda hudu. “Ma’am …ma’am i’m sorry, sun tafi dashi, i try to stop them madam fatima tace baza a jira ki karaso” Da mamaki hidaya ke kallonta tace “sun tafi dashi? Su waye suka tafi dashi,” “madam fatima Da Sabon driver da aka kawo” “What!!!!!!!!” Hidaya ta daka mata tsawa kamar zata fasa gidan, tuni head maid tayi baya jiki na bari tace “I’m sorry ma’am nayi kokarij hanasu tafiya dash sai….,” Tasa ta wanke fuskarta da mari, tuni hankalin hidaya ya tashi Gaba daya ta gama rikidewa fuskarta tayi jaa sosai idanun nan sun fito wiki wiki, she didn’t see this coming kwata kwata, Wato this is his plan all along? Lallai tayi underestimating wannan agent din, yanxu bama wannan ba,tashin hankalinta daya idan aka kaishi asibiti za a gano kwayar da ake bashi,hakan kuma zai iya zame mata babar matsala duba ga yanda ta samu kwayar, dole ta dakatar dasu kota halin qaqa. Kota kanta hidaya bata bi ba ta koma cikin motar daidai nan call ya shugo wayarta, tana dagawa daga chan aka soma magana “we got him ma’am, he’s heading to the expressway ..” Tana jin haka tace, “ follow him and don’t loose track of him” “Yes ma’am” Wurgar da wayar tayi sai kawai ta fara dukan steering din gabanta kamar zautacciya, bata tsaya wani dogon tunani ba ta kunna motar tare dayin reverse ta juya fice daga gidan,batama lura da shugowarsu fadwa ba. Fadwa na ganin fucewarta ta maida dubanta ga motar ambulance din asibitin mahaukata dake wajen, “whats going on here?” Shine tambayar da fadwa tayi, head maid ce ta mata bayanin komai, saida ta gama sauraronta tass kafin ta shige cikin motarta tabi bayan hidayar bayan tasa an sallami masu ambulance din, tareeq ko tunda ya fito daga taheel company hankalinshi a tashe babu abunda yake sai tunanin irin kallon da fadwa take jifanshi dashi. Chan bangaren su sabeeha tunda suka hau babban titi mutalib ke gudu,kwata kwatabai lura da ana binsu a baya ba, saida ya nufi hanyar dazai sadasu da asibiti ya lura, bayason ya tayar mata sa hankali don haka yayi shuru baice komai ba kawai ya cigaba da gudu akan highway din, Hanyar expressway din hidaya tabi itama, wani irin gudu take kamar zata tashi sama, wayar ta ne ya sake kara tayi saurin dagawa, da yake wayar is connected to her car so tanajin komai a bayyane, “kana ina?” “Ina bunshi a baya ma’am” “Where’s he heading to? “he’s heading to jedda international hospital” Hidaya na jin haka ta kara rudewa, tare da kara speed din motarta tace, “karka sake ka bari yakai asibitin nan, just do what ever to stop him, you have to stop him right now!!!!” Ta daka mashi uban tsawa, “yes ma’am” Yana kashe wayar dannama yaranshi kira, “inason ku kashe duk wani cctv camera dake kan expressway to jedda international hospital right now!” Yana kaiwa nan ya karama motarshi wuta, daman kan titin express ne babu yawan motoci a wajen,mutabblin dake hango bakar motar dake bunshi yana ganin yanda motar ke tunkarosu ya karama motar wuta, sabeeha dake zaune gefen taj din da is unconscious sai a laokacin tunanin ta ya dawo ga mutallib ganin yanda yake gudu yana kaucema hanya,bugun motarsu da akayi ta baya yasa ta furta innalillahi wa inna ilaiahi rajiun” a gigice, juyawa da zatayi aka sake bugo motarsu, “stay still, ana bibiyarmu a baya” Tana jin haka gabanta ya fadi daramm, maida dubanta tayi ga taj daya farfado saboda bugun motar da akayi, hannunshi ta kama gam dukda gabanta na mugun faduwa haka ta tattara courage dinta ta kalleshi, tare da kamo hannunshi ta riqe gam,hawaye na zarya kan fuskanta. Gaba daya ya galabaita bayama jin abunda take fada, yana jingine a jikinta da kyar yake iya bude idanunsa. Babu zato ba tsammani wata katuwar trailer tayo kansu wajen hanyar lane din da suke, gashi a bayansu ba a bar bugun motar tasu ba wannan yasa mutalib ya kasa taka burki, karshe ma burkin ballewa yayi, gadan gadan wannan trailer tayo kansu, budewar ido da taj zaiyi idanunshi ya sauka kan trailer dake kokarin yowa kansu take kawai komai ya soma mashi flashing, memeory din lokacin da mota ta hau kashi yazo kanshi visibly sai wani dummm dayaji a kunneshi, baisan lokacin daya kama hannun sabeeha ba ya kwala kara yace “allahumma ajirnin fee museebati” Sabeeha na ganin motar itama tayi saurin rungumeshi donta saddakar mutuwa zasuyi kawai, mutalib daya tabbatar da wannan motar kansu zatayo gashi ya kasa controlling steering motar yanaji yana gani, har motar tazo gab dasu, wani ikon allah, allah ya bashi iko juya steering din gefen titi, saboda speed din daya taka gashi babu burki dole motar ta bugi wani katon factory house dake gefen titin, ta fasa ginin kafin ta tsaya, gaba dayansu ba karamin buguwa sukayi ba musamman shi mutalib din dake gaba, sabeeha ma dake bangaren mazauninshi ba karamin bugu tayi ba saboda yanda ta juyo ta kare taj din wannan yasa ta buge sosai. Da yake babban factory ne kuma da mutane a cikin sa tuni aka fara fiffitowa daga ciki aka zagaye motar, babu abunda motar keyi sai hayaqi, black na ganin haka ya juya akalar motarshi,ya gangara chan gefe. Mutanen da suka firfito suna ganin accident din aka kira ambulance, sannan suka fara kokarin ganin sun fidda waenda ke cikin motar saboda hayakin da takeyi. Gaba daya wajen lokaci guda ya karade da mutane,sabeeh dake rungume da taj gaba daya ta gama jigata tana dagowa ta kalleshi ganin baiji ciwo ba, ta sauke wata ijiyar zuciya sai kawai ta sume warr a wajen, Shiko har zuwa lokacin bai dawo daidai ba, kunenshi ya gama toshe wa gaba daya memory dinshi ya dawo mashi yana flashing akanshi,ya runtse idanunshi hannunshi na kan kunnenshi ya toshe, baima son lokacin da aka fito dashi daga cikin motar ba, yana bude idanunshi hasken rana ya buge shi sai kawai ya sume daidai nan motar ambulance din da ka akira suka karaso tare da motar policey,cikin hanzari aka sakasu cikin motar, abun mamaki an fidda taj da sabeeha sai aka rasa matuqin motar kuma, haka aka dungumesu sai asibiti…… *** Tunda ta fara sharara gudu kan titi babu abunda ke yawo a zuciyarta sai tsoro da fargaba, idan har bata dakatar dasu daga zuwa asibiti ba wannan zai iya jawo mata babbar matsala, bama ita kadai ba saboda kowa yasan hadatin kwayar nan sannan ana neman masu ta’ammali da ita, kuma tasan definitely za ayi kwakwaran buncike, gashi ta yanda ta samu kwayar ma illegally tanan za a fara gano wa. Bayan wannan ma plans dinta zai ruguje, dalilin bashi maganin badan komai bane sai don ta kaishi gidan mahaukata, ya kare rayuwarshi achan. Wayarta ce ta katse mata tunani tana ganin wanda ke kira tayi saurin dagawa takai kunneta, abunda ya fada mata ne yasa ta rikide fara masifa “You are fucking stupid, how can you loose him how?” Hidaya ta daka mashi tsawa a cikin wayar, “i’m sorry ma’am, it happens lokaci guda, bayan na dakatar da motarsu he manage to escape” “Su kuma fa?” Ta sakw jefo masa tambaya “I’m sorry ma’am” Kamar zata zauce tace “what do you mean by that?” “An wuce dasu asibiti…..” Wani irin cursing word ta rarumo ta afka mashi, “im going to kill you idan ka bari wannan ya ruguza min plans dina, idan nasan bazaka yimin aiki yanda ya kamata ba dana bari an kasheka a banza, didn’t you hear me correctly dazu? Nace maka duk yanda za ayi karka bari suje asibiti now what!!!!! Now whattttt answer me you bloody fool” “And you better make sure that you come clean on this, don wallahi idan ka jawomin matsala i will Be the one to finish you my self, sannan na baka nan da yan awanni duk inda yake ka nemoshi, you had me right?” “Yes maam” ya amsa ta da gaggawa Gudun motarta ta kara kamar zata tashi sama,fadwa da kyar ta cin mata, har suka karaso asibiti, already an shigarda su sabeeha emergency room. A chan gida kuwa tareeq na karasowa gida ya tadda zuwan ammu, “kanwar babansu hidaya” Wadda ke aure a kasar waje, tun bayan zuwan datayi bayan mutuwar khaal hankalinta ya kasa kwanciya da lamarin gidan bayan tabar gidan, daman saboda mijinta ne ta koma, rana daya kuma allah ya dauki ransa, gashi batada yaya dashi zamanta a kasarshi babu amfani don haka ta dawo kawai ko sati ba ayi da mutuwarsa ba. Acahn asibiti kuwa ba karamin shick sabeeha ta shiga ba dakyar aka samu ta farfado, koda ta farka babu sunan data dunga kira sai didi didi, akaita wajenshi,tana son ganinsa, tamaqi yarda ayi dressing hannunta da karfen motar ya buga wanda yayi sanadiyar dislocating da yayi harya kumbura, ganin hankalinta yaqi kwanciya yasa likitocin suka kaita inda taj din yake. Room 2, ana kaita ta ganshi lokacin yana kwance an mashi allura ana jiran ya farfado saida ta tabbatar hes fine kafin ta bisu aka gyara mata hannun nata aka mata sedation daya sa barci ya dauke ta saboda radadij da hannunta keyi. Hidaya na shugowa asibitin fadwa ma ta karaso, kusan a tare suka shiga wajen emergency ward, Hidayan dake gaba ce ta nemi ganin doctorn da yayi treating mutane biyun da aka kawo emergency for accident yanxu, nurses din dake wajen ne suka jagorancesu inda yake, gabatar da kanta ta farayi kafin ta nemi sanin condition din da yake ciki, ganin hankalinta a tashe yake yasa doctor ya soma mata bayanin, “he’s in shock for now, bai samu wani ciwo ba sannan mun bashi sedation zuwa anjima zai farfardo, idan ya farfado zamuyi mashi general test da scan don mu tabbatar idan akwai wani condition din.” Tana jin haka ta sauke nauyayyi ajiyar zuciya sannan ta nemi akaita inda yake aranta ta kudirci bazama ta bari ya farfado ba zata nemi a mashi transfer ko kuma tasa suyi discharging dinshi. Sai a lokacin fadwa ta fuskanci avunda ke faruwa, bayan an kaisu dakin da taj din ke kwance. Kallonshi suka dungayi gaba dayansu, fadwa ce tayi saurin cewa “how i wish this will be his ending, i just canto stand him” Dagowa hidaya tayi ta mata wani irin kallo kafin tace “if you cant stand him zaki iya futa” “Wai ukty ban gane maki ba? Isn’t that what we all want?…na lura yanxu kina kokarin boye min wasu abubuwa, waye wanda tareeq ke magana akai? Sannan wani file suke magana akai” “You dont owe me an explation, just get out!” “Wallahi bazan fita ba saikin fada min ukty, what are you hiding? Meysa kike kokarin outing dina waje? “ Ganin yanda fadwa keyin ihu yasa hidaya taja hannunta suka fuce daga dakin ta jata har wajen motarta. Suna fita nurse ta shigo dakin daidai nan ya soma bude idanunshi ahankali harya budesu gaba daya tarrr yana kallon ceiling, kanshi wani irin nauyi yake mashi har zuwa lokacin, nurse din na lura da shi tayi saurin futa daga dakin ta wuce wajen doctor lokacin yana tare da sabeeha itama ta farfado, “Sir the other patient ya farka yanxu” Sabeeha najin haka ta tashi zaune, sai kawai taji gabanta na faduwa, doctor na ganin haka yace mata “maam you need to rest” “Dan allah ku barbi naje na ganshi,dan allah, i need to see him please” Ganin yanda ta damu sosai yasa doctor ya yarda suka fito harda ita suka nufi dakin taj din, har zuwa lokacin gabanta baibar bugu ba sosai, doctor ne ya shiga kafin ta sanya kafarta cikin dakin, a zaune yake ya hade hannayeshi a kirjinsa, budo kofar da akayi yasa shi maida dubansa ga kofar, har idanunsa ya sauka kan doctor, sabeeha data hangoshi zaune cikin sauri ta karaso insa yaoe batayi wata wata ba kawai ta rungumeshi tsam a jikinta, bugun kirjinta na sauyawa “didi, didi are you okay? Meke damunka ? Hope bakaji ciwo ba, im so worried about you,?” Ta karashe tana fitowa daga jiki shi ta kama kafadarshi tana dubawa, kafin ta maida hannayenta kan fuskanshi tace, “talk to me didi? Talk to me please meke maka ciwo” Yanda yake kallonta haka take kallonshi, gaba daya ya zama so confuse, WHOS THIS? Abunda yake tambayr kanshi kenan, how did i end up here? Yadai tuna suna cikin mota har sukayi accident dalilin yowa kansu da truck dinnan tayi daga nan he can’t remember ya akayi ya shiga motarma, sai yabxu daya bude idanunshi yaganshi anan. Hannunta data dauka akan fuskanshi ya kama duka da hannenshi ya cire daga kan fuskanshi, fuskanshi a hade kamar bai taba dariya ba babu wasa ya dubeta daga sama har kasa ya bude bakinsa cikin isa da aji yace “Who are you????, what give you the audacity to touch me?” Dam gaban sabeeha ya bayar, yanda yake magana da yanda yake kallonta gaba daya ya sauya, his tone was very harsh and hard at the same time, sai kawai ta sandare tsabar mamaki, yau didi ne ke tambayar wacece ita? daidai nan aka turo ko hidaya ta shugo, “I said who the hell are you?” Ya daka mata tsawa wanda yasa jikinta ya soma tsuma, ba sabeeha ba hatta hidaya data shugo gabanta ba karamin faduwa yayi ba jin yanda yayi magana, Jikin sabeeha na bari gashi ya kama dan hannunta sosai ya rike gam, take taji wani irin tsoronsa ya durar mata,batama san lokacin datace “didi nice fah ni ce bibin ka? Why are you like this” Yana kallon hawaye na sauka akan idanunta amma bai saki hannunba saima danqewa daya sakeyi yace “can someone explain whats going on here, why I’m i here, who’s this??” Tuni jikin hidaya ya soma tsuma, dagowar da zaiyi kuwa ya hangota daga bakin kofa, baima san lokacin daya saki hannun sabeeha ba yace “first love…” Yanda ya fada saida gabanta ya bada wani dammm, muryar shi Nayin amo, at that moment jikin hidaya ne kawai ke dawainiya da ita badai hankalin ta ba don hankalinta ya gama barin jikinta gaba daya, ko ba a fada mata ba she can tell ya dawo hayyacinsa, he has regain his memory……. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 60 Update!! Yanda ya fada saida gabanta ya bada wani dammm, muryar shi Nayin amo, at that moment jikin hidaya ne kawai ke dawainiya da ita badai hankalin ta ba don hankalinta ya gama barin jikinta gaba daya, ko ba a fada mata ba she can tell ya dawo hayyacinsa, he has regain his memory… Gaba daya daga sabeehar har doctors din dake tsaye da nurse duk mamaki sukeyi, doctor ne ya karaso inda yake zaune yace, “calm down sir,” “Why should i calm down? I fucking need an explanation, and who’s this? Wace wannan” Yayi nuni da sabeeha, tunda ya fara magana jikin sabeeha ya soma tsuma, first love!” Ya sake kiran hidaya datayi tsaye gaba daya hankalinta ya gushe saida ya sake kiran sunanta kafin ta farfado, ta ma kasa yunkurawa saboda yanda kafafunta suka sage, meke shirin faruwa kenan? Badai abunda take tsoro bane ke shirin faruwa? Hankalinshi ya dawo?”Tambayar da take ma zuciyarta kenan aranta, da yake a bude tabar kofar lokacin data shugo cikin dakin wannan ya bama fadwa data biyo bayanta damar jin duk abubuwan dake faruwa kuma tabbas muryar taj din taji, don haka itama ta shugo tayi sake tana sauraron yanda yake magana. Dakyar hidaya ta tako zuwa inda yake kafafunta na janta, don ta tabbatar da zargin da take, tana karasowa ta kama hannunshi cikin nata dake ta faman karkarwa yanda yake kallonta haka take kallonshi, gaba daya ya zama confuse ganin yanda suke kallonshi kamar yau suka fara ganinshi, ga sabbin fuskokin da bai taba gani ba a gabanshi, banda hidayar daya gani a tsaye don ko lura da fadwa baiyi ba. Tana riqe da hannunshi ta soma magana,”big baby!” “Yes first love,” ya amsa ta “I can’t believe this, ka tuna komai yanxu? You remember everything?” Da mamaki yake kallonta ganin yanda take magana surprisingly, “did something happen to me? Meysa kuke kallo na haka? How did i end up here?” Yanda ya karashe zaka gane hankalinshi a tashe yake, yayi wani irin jaa lokaci guda,gaba daya a cikin duhu yake babu abund ayake nema sai karin haske, ganin yanda hankalinshi ya tashi yasa doctor ya soma magana, “sir you had an accident few hours ago, you were rushed to the hospital kaida wann…” Saurin dakatar da doctor hidaya tayi tace “Alhamdulillah alhamdulillah!!!!! You’re awake finally” tana karashewa ta rungumeshi tsam a jikinta, “oh my god! Big baby, youre back, this is unbelievable” sabeeha sakqe tayi tana kallon sabon drama da take shinfida tana kallon ikon allah, fadwa kuwa juyawa tayi kafafunta na karkarwa ta fuce daga dakin, she can’t believe abunda kunnuwanta ke juyo mata, hankalinta ba karamin tashi yayi ba, tama rasa wa zata kira a waya a daidai wannan lokacin, afiya ce ta fado mata arai tayi saurin dialing number ta, saida ta kirata kusan sau uku kafin ta dauka, kamar ma daga barci ta tasheta cikin fada tace “why are you calling da safiyar allah nan dan allah, its 6am here in dubai” “Afiyaaa!! Listen to me, shikenan komai ya lalace” “Me kike nufi?” Jikin fadwa har tsuma yake wajen furta, “ Hankalinshi ya dawo, he has regain his memory” Zumbur afiya ta miqe zaune, babu wani kayan arziki a jikinta tace “What do you?,” “Are you stupid ne? Bakiji me nace bane? Hankalinshi ya dawo he has regain his memory,” “Na shiga uku” afiya ta fada hankali a tashe kafin ta tari nunfashin fadwa ta cigaba “shikenan… daman ni nasan za ayi haka saida na fada maku lets end him once and for all kuka tsaya, kuna wani kwana kwana, now what if he remembers everything? How we treated him, shikenan…shikenan, we have lost all, wallahi we can’t compete with him,” Wani irin dogon tsaki fadwa tayi tare da kashe wayarma gaba daya, afiya is not helping d matter kwata kwata Wayar na tsinkewa afiya ta miqe hankalinta a tashe ta wuce dakin sonata, ta soma banging kofarta,… Komawa cikin asibitin da fadwa bata sake ba kenan ta shige motarta tabar wajen. Chan cikin asibiti kuwa, taj na daga zaune yayi saqe yana sauraron hidaya, ganin tana kame kame yasa shi maida dubansa ga calender dake gefen gadon da yake zaune “wait what?? 2023?? Yaushe muka kai 2023? Was i in coma or what?” Doctor ne ya tari nunfashi sa wajen cewa “sir please you have to calm down first, lets observe you firs, zaka iya tuna last activity da kayi?, i mean inda kaje ko something that you’ve been up to?” Shuru taj yayi yana kokari tunawa chan kuma ya kama kanshi dake sara mashi yace “i just got into my car, was driving then…then” Ya dan dakata ya kasa karashewa saboda wani irin Dummm da yaji kunenshi yana mashi, take wani memory din yayi mashi flashing,daya faru lokacin daya masu amnesia,hankalinshi lokaci guda ya sake tashi don kwata kwata he can’t recall sanda hakan ta faru dashi, abu yanda kasan a mafarki haka yake ganin komai, ganin haka yasa hidaya saurin cewa, “hey look at me don’t over think your self, karkayi tunanin komai, ka kwantar da hankalinka i will explain komai idan muka je gida, banason wani abu ya sameka okay?” Shi Kwata kwata baya jin abunda take fada ma saboda wani hajijiya daya dunga ji, yanda kanshi ke mashi wani dumm, dan dole ya koma ya kwanta kan gadon, yana mai dafe kanshi. Duban doctor hidaya tayi tace “za a iya sallamarshi yanxu?” “No ma’am we can’t do that, akwai necessary test da ya kamata ayi mashi,musamman yanxu dana lura kamar he can’t recall yanda akayi yazo nan, and it looks like kamar ya mance da wasu abubuwan it can be a result of shock due to the accident ko yanada wani issue ko lalura kafin ya samu accident?” “I don’t need any fucking test, Bakaji me tace bane? Dişcharge me right now!” Ya daka ma doctor tsawa, yanda yake magana daga gani yanada temper, hidaya najin haka ta tabbatar kwarai hankalinshi ya dawo jikinshi he’s back,take taji wani irin sanyi a ranta dukda fargabar da take ciki, agabanshi bata magana daya a musa mata,thats the level of respect he has for her,for now burinta daya kawai ta fiddashi daga asibitin karsu gano wani abun, idan har suka gano to tabbas shima likitoci zasu fayyace mashi komai, wanda hakab zai zame mata babar matsala, don he will suspect her, and he will be disappointed, wanda bazata taba barin hakan ya faru ba, tunda ya dawo yanxu dole tsarin plan dinta ya sauya, she can’t lose to him never…don haka ta tattara duk wani kuzarin daya rage mata ta dubi doctor tace“Can we talk privately about this?” “Yes” doctor ya amsa ta kafin ya dubi nurse yace “prepare for QR test immediately” “Yes sir” ta amsa shi kafin su fice gaba dayansu, sabeeha na daga tsaye kamar gunki, tayi saqe kamar wanda aka kwashewa ruwan jikinta, kanta a kasa ta kaasa dagowa ta kalleshi,sai hawaye dake tsiyaya akan fuskanta,har suka fice bata motsa ba daga inda take. Gaba daya jikinta yayi sanyi kalau,dakyar ta iya dago fuskanta ta kalleshi, ganin ya runtse idanunshi sannan ya dafe kanshi yasa ta sauke kanta kasa, tana tuna yanda yayi mata dazu,babu abunda take sai nazarin komai abunda ya faru ayanxu, yanda yake magana tabbas haka ya tabbatar mata ya dawo hayyacinshi, allahu akbar, yau adduar ta amsu, ya dawo hayyacinshi, kullum fatan allah yasa ya dawo hayyacinshi, abun yazo mata a bazata lokacin da bata taba tsammanin haka ba , ta wani bangaren cikin zuciyarta kuwa fargaba take sosai, sai tsoro daya cika mata zuciya, kamarma bai ganeta ba? Yanda yake kallonta dazu tana hango tsananin furgici akan fuskarci, yana mata kallon wadda bai taba sani ba kamarma ya mantata gaba daya, “innalillahi wa inna ialaihi rajiun” ta soma ta soma furtawa yanayin bugun zuciyarta na sauyawa. Taj dake kwance ya dafe kanshi babu abunda ke running a mind dinshi sai memories din dake zuwan mashi da bai san yaushe akayi hakan ba. Hidaya na futowa tare da doctor suka wuce office dinsa, suna zama,ta soma mashi bayanin rashin lpy da taj yayi, sannan ta dora mashi da ya samu amnesia shekara daya da ta wuce around 2022 kuma yanzu tana kyautata tsammanin ya dawo hayyacinshi ne,kuma tana zargin ya warke, saida ta fayyace mashi komai daya danganci health record dinsa kafin ta buqaci a sallameshi da gaggawa, tayi hakan ne don hana doctor yayi wani dogon buncike. “Inason a sallameshi kawai,akwai consultants dinshi da yake kula da progress dinshi they will take it from here” “We will do that ma’am amma sai mun tabbatar bai samu wani injury ba daya danganci accident din da sukayi cause he’s our responsibility now” Ganin doctor na neman jayyaya akan sai yayi bunciken health dinshi yasa tace “he doesn’t need any of that, idan ma yana buqatar hakan Akwai neurologist specialist din dake managing health dinshi, saboda haka inason a sallameshi” Dan dole doctor ya amince, aka bashi Referall sannan yayi discharging dinshi. Sai a lokacin hankalinta ya kwanta ta fito, tana futowa ta nufi dakin da aka kwantar da taj din, har zuwa lokacin yana kwance ya dafe kanshi, bashida natuswa kwata kwata, sabeeha na ganinta kawai taji gabanta ya sake faduwa, tsoronta daya allah yasa ba wata qulalliyar ta qulla ba, karasowa hidayar tayi ta tsaya gabanshu tace “big baby! Muje gida” Yana jin muryar hidaya ya miqe zaune dukda kanshi na mashi ciwo, cikin izza da sautin muryarshi mai dadin sauraro calmly yace “where’s my car keys?” Shuru hidaya tayi ta daburce ganin ya kafeta da idanu, “lets go with my car” Da taimakon hidayar ya miqe tsaye, daidai nan idanunshi ya sauka kan sabeeha itama idanunta ya shige cikin nashi, ganin yana kallon sabeehar har zaiyi magana hidaya ta dakatar dashi “muje” Sabeeha najin haka ta biyo bayan su suka wuce parking lot inda hidaya tayi parking. Hidaya ce ta bude mashi seat din gaba ya shige, sabeeha kuma ta shige seat din baya ita kuma hidaya ta zauna mazaunin driver, babu yanda ta iya dan dole ta umarci sabeeha ta biyosu don tasan tabbas saiya tambayi ko wacece ita bayan wannan ma dole yanxu she has to pretend saboda karya fuskanci komai. Tunda sukabar asibiti Tsit kake ji a cikin motar, hidaya dai har zuwa lokacin ta kasa wrapping mind dinta, fadin irin tashin hankalin da take ciki ma bata lokaci ne, mafita kawai take nema, abun yazo mata a daidai lokacin da bata taba tsammani ba, sai a yanxu take dana sanin qin bin shawarar fadwa, abunda ke bata confidence daya ne ganin kamar bai tuna komai ba, saidai damuwarta daya ayanxu what if ya tuna ranar da accident din daya jawo mashi lossing memory for a year? Inaa bazata taba barin haka ba, dole she has to do koma menene don ganin bai tuna ba, she won’t allow him to remember that, idan ya tuna shikenan komai ya wargaje, bazatayi moulding dinshi yanda ta saba ba bayan wannan ma zatayi lossing yardar dayake mata for over those years, yama za ayi ta bari ya gane she’s behind all of this? No never, she will never allow that, he trusted her all his life, itace komai nashi, baya tsallake maganarta kuma bai taba ba koda sau daya ne kaf rayuwarshi, kuma ayanxu ma for the second time thats what she’s going to use. Sabeeha dake zaune abubuwa da dama ke yawo a kwakwalwarta, sai ayanxu tunanin mutabb yazo ranta, ayanda taji wajen likitan dayayi attending dinsu ya shaida mata su biyu kawai aka kawo asibitin, fatanta allah yasa ba wani mugun abu ne ya sameshi ba. Bayan wannan ta soma tunanin meysa ake binsu a baya kuma akeson kashesu? Su waye suke binsu a baya? Ko hidaya ta gano waye mutalib? Ita kadaice kawai tazo ran sabeeha a daidai wannan lokacin, kuma tasan itace ke nemansa, don mutabblib din ya fada mata da kanshi, gaba daya ta dauka mutuwa zasuyi data tuna yanda truck dinnan tayo kansu sai kawai ta runtse idanunta tunawa da yanda taj ya damqo hannunta a lokacin harya furta allahumma ajirninfee musibati, tabbas a daidai wannan lokacin ya soma dawowa hayyacinshi don bata taba jin yayi addua neman tsari ba, ko yayi magana irin ta masu hankali ba. Tama rasa me zataji aranta, dadin dawowa hayyacinshi ko akasin haka? Tana cikin wannan tunanin ta dago da kanta ta kalleshi, gashi dai taj din data sani ne amma yanxu sai takejin kamar bashi ba, saiya sauya mata lokaci guda kamar bashi ba, wani irin kwarjini da haiba take gani a tattare dashi, har zuwa lokacin idanunshi a rufe yayi relaxing akan kujerar gaba har suka karaso gida, da kafarshi ya fito daga cikin motar hidayar, yana fitowa yabi gidan da kallo, its feel strange to him sai yake jin kamar ya dade bai shugo gidan ba, zagayowa inda yake hidaya tayi tace “muje” Gaba yayi hidaya na bunshi a baya,sabeeha ma ta mara masu baya. Harya daga kafarshi zai shiga sai kawai ya dakata,hidaya fa gaba daya hankalinta a tashe yake yanxu da duk wani motsinsa, ganin yaqi motsawa daga inda yake yasa tace “muje ka huta” Ta kama hannunshi suka shige daga ciki, suna shiga ya fara bin gidan da kallo, suna karasowa sitting room suka tadda ammu da tareeq da fadwa a zaune, sun sakata gaba suna sauraron labarin warkewar da taj din da yayi lokaci guda. Ammu na ganin shugowarsu tayi saurin miqewa dukda tana jimamin mutuwar mijinta hakan baisata yi guda ba ta karaso insa yake ta rungumeshi sai hawaye, “allahu akbar allahu akbar, ina godiya ga Allah, oh my sweet boy you’re back? You remember me? Ka tuna ni?ashe dai zuwana yayi albarka, masha Allah yanxu hankalina zai kwanta,” ta karashe tana hawaye, taffin hannayenta na kan fuskanshi tana shafashi kamar yau ta fara ganinshi tsabar murna. Da mamaki yake kallonta yana kallon su fadwa dake kallonshi harda tareeq, dukkansu ba karamin tashin hankali suke ciki ba, fadwa da hidaya sai kallon juna sukeyi kamar wasu munafukai. Dakyar ya dake dukda yana jin zafi aranshi gashi ya zama so confuse da alamarin ya Dan rankwafo ya Rungume ammu tsam a jikinshi yana dabbing bayanta,cikin natsuwa da muryarshi mai daukan hankali yace “how can i forget you my fav aunt,I’m sorry for making you worried “ Kallonshi ammu tayi hawayen farin ciki na sauka kan fuskanta tace “tell me meke damunka yanxu? What are feeling now? Are you okay?babu abunda ke damunka?” “I’m fine ammu” Fadwa datayi tsuru ta kasa motsawa saida tareeq ya tabo ta ta kalli taj din ta soma yaqe, tace “alhamdulillah! How are you feeling now? We were so worried about you,” Dagowa yayi yanayin fuskanshi lokaci guda ya sauya ganinta da yayi kawai kamar baya son magana yace, “I’m okay now!” Kauda idonta tayi ganin irin kallon daya mata,sai yanxu ta kara tabbatar da yayi recovering, idan zaima kowa magana ko zai amsa mutun haka yake banda hidaya, shiyasa suke mashi kallon mai ji dakai da nuna isa dukda qani ne a wajensu, kwarjini yakema kowa. Tareeq ma baiyi shuru ba hardashi a masu nuna murnar samun lafiyar tashi a fili. Shidai taj haka yabisu don harga allah baisan akan me suke magana ba kawai dai ya bisu a haka ne, kanshi fal yake da neman amsoshin tambayoyin da ke ranshi. Ammu ce ta sake kallonshi har lokacin bata bar mamakin ganin ya samu sauqi ba compare to last time datazo lokacin mutuwar khaal, lokaci guda ya sauya kamar bashi ba, da yana daga tsaye sai ya dunga dariya yana wasu abubuwa kamar na yara, lokaci guda kuka ya dawo asalin taj din da suka sani shekara da shekru,sai kawia ta sake fashewa da hawaye tunaw ada yanda khaal ya damu dashi sosai, kusan kullum saiya kirata kafin ya rasu, bashida magana saita taj, ita ce shaidar aon da khaal kema taj, ya shiga damuwa sosai lokacin da taj din ya samu amnesia ya manta komai ya manta koshi waye ma gaba daya. “How i wish khaal na tare damu, he will be so happy to see your recovery” Tunda ta fara magana taj ke kallonta, bai gane inda maganar tata ta dosa ba, Hidaya kuwa na jin ammu na shirin baro mata aiki ba zato ba tsammani tayi saurin dakatar da ita ta hanyar cewa “mu barshi ya huta tukunna, daga baya sai muyi maganar” “Kaje ka huta” hidaya ta umarceshi. Hanyar stair ya nufa cikin natsuwa majestically suka bishi da kallo, har yakai sama ya jiyo muryar ammu na magana, “jeki taimaka mashi mana” Ta kalli sabeeha dake tsaye , hidaya ce tayi saurin dakatar da ita tace “ammu, please mu barshi, he’s having a tough time now, yana buqatar time shi kadai, and beside doctor yace kar a dunga damunsa” Kallon hidayar ammu tayi sai kawai ta kauda kanta gefe ta wuce part dinta da take sauka nan kasa kusa dana su afiya, haushinta takeji sosai tun lokacin mutuwar khaal na qin protecting iyalan khaal din datayi lokacin da aka kwace property dinshi da yanda tayi outcasting dinshi harda press conference dinnan datayi, wannan abun ya tsaya mata arai, wannan yana daya daga cikin abunda yasa ammu taji akwai matsala kuma akwai avunda ke faruwa a gidan wanda bata sani ba kuma khaal bai taba gaya mata ba. Ammu na wucewa su fadwa ma suka bar parlorn ya rage daga sabeeha sai hidaya, kallon sabeeha hidaya tayi yanayin fuskanta ya sauya sosai tace “as for you, as you can see baisan koke wacece ba, he doesn’t remember who you are cause you’re not important, koda wasa let me not see you around him not a single word from you” Takowa tayi inda sabeehar ke tsaye hidaya tayi kafin ta kure ta da idanu fuskar nan babu digon imani akai tace “its not like he will be happy to have you as a wife, you are nothing but his caregiver, sannan karkiyi tuannin bansan yanda kika shugo gidannan ba a matsayin yar leken asiri, korar daga gidannan shine avu mafi sauqi, idan kinason na barki ki zauna a gidan nan you have to do what ever i said to you, inba haka ba i will make your life miserable, let me give you a sounding warning,not a single word from you, koda wasa naga kin rabe shi, I’m going to do my worst” Shuru sabeeha tayi saida ta gama sauraronta tass, gabanta na mugun bugu, haka ta dake ta bude bakinta tana kallon hidayar cikin idanu babu tsoro ko fargabarta ko digo tace “kina tsoron karna fada mashi rayuwar da yayi a gidan nan lokacin da baya cikin hayyacinshi? ki kwantar da hankalinki, bazan fada mashi komai ba, saidai inason ki sani allah baya barci yana kallon duk abunda ke faruwa, yanda ya dawo hayyacinshi lokaci guda alokacin da babu wanda yayi tsammanin haka, a sannu a hankali zai tuna komai, its just a matter of time duk karyar da zaki fada mashi bazatayi tasiri ba saboda karya fure take bata yaya,i dont care if ya karbeni a matsayin matarsa, all i know is that I’m his wife and no one can change that” Tana kaiwa nan tabar inda hidayar ke tsaye ta nufi part din data taba zama a ciki, lokacin sa jamid ya kaita, daman ba tun yanxu ba take shanye duk rashin mutuncin da hidaya keyi, haka kawai taji lokaci guda wani confidence yazo mata, daman tana threatening dinta da taj dinne, tsoron kartayi mashi wani abu yasa take yin shuru bata cewa komai kuma bata iya tunkararta, tundaga ranar da mutallib ya fada mata cewa hidaya ce sanadin accident din taj da abubuwan data dunga yi donta cutar dashi da kwayar data dunga dura mashi wadda ta kusa illatashi tundaga ranar ta daina jin tsoranta gaba daya kuma tayi allawarin saitayi protecting dinshi, tsoron hidayar babu abunda zai haifar mata saidai yayi ta bata damar yin abunda taga dama, yanxu kuwa data tabbatar ya samu lafiya batajin hidayar zata iya yin wani abun,ada datayi ma don taga bashi cikin hayyacinshi ne yanxu kuwa abunda take mai hankali bazai dauka ba, ko kusa ma bazata iya kokarin citar dashi ba ayanxu. Tunda ta fara magana har yakai aya har tabar wajen hidaya bata gama dawowa daidai ba mamaki ya gama cikata, Ai kamar ta bugama hidaya guduma akai Haka taji, Saqe tayi tama kasa yin komai, bata taba expecting haka daga wajen sabeehar ba… *** Bangaren taj jiki a mace ya shugo part dinshi yabi ko’ina da kallo, komai na part din nashi ya sauya, kamar anyi refurnishing komai, komai looks weird to him, ga kanshi sai wani tsannain ciwo yake mashi sosai, bayason tunanin komai don da zarar ya fara tunanin yakeji kanshi na sarawa. Abund aya lura dashi shine, duk yanda akayi wani abu ya faru dashi, ko yayi loosing memory dinshi ko kuma he was in coma, definitely akwai abund aya sameshi, don babu yanda za ayi ace rana daya kawai ya bude idanunshi ya ganshi a 2023, how is that possible, he can recall is bayan ya dawo daga london, ko sati gida baiyi ba koma menene ya faru dashi. Da kyar ya lalaba kanshi ya wuce bedroom dinsa yanajin wani irin zafia ranshi ya rasa dalilin, dakin ya shige nan ma an sauya komai, duk wasu abubuwan shi na amfani babu. Idnaunshi ne ya sauka kan gadonshi, kamar mai son tuna wani chan kuma ya kauda idanunshi ya sauke Sigh of relief gaba daya jikinshi ciwo yake mashi babu abunda yake nema sai shower, kai tsaye ya nufi kofar bathroom dinshi ya bude, kallon bathroom din yayi har idnaunshi ya sauka kan towels din dake rataye guda biyu, yellow da white, juyawan da zaiyi idanunshi ya sauka kan panties dake hange akan hangers, yayi mamaki sosai ganin panties din saiya fara tunanin kodai wani yayi mashi amfani da part dinshi? To ko hes mistaken ba nan ne part dinshi ba? Ko anyi re-arranging gidan ne?” Tambayoyin daya dunga ma kanshi kenan. Basar da zancen yayi ya soma rage kayan jikinshi, farar fatarshi ta bayyana sosai, kallon kanshi ya dunga yi ta mirror, ya rame sosai, he feels so light, sai yake ganin kanshi kamar bashi ba. Ya dade sosai a bathroom yayi wanka kafin ya fito daure da towel a kugunshi, kasa dauke idanuna nayi akanshi, gaba daya ya sauya kamar bashi ba, lallai hankali ke gani badai idanu ba, yanxu da hankalishi ya dawo jikinshi ya koma mutum completely. closet room ya nufa yana shiga ya bude closet din,gaba daya babu kayanshi ko digo daya, sai set of kaya ne farare a jere a ciki sai kuma kayan mata daya gani daga gefe a Jere fess fess sai kamshi suke mai dadin gaske. Mamaki ya dunga yi har zuwa lokacin, tsuka kawai yayi ya rufe closet din kawai ya futo ya wuce bedroom din ya kwanta…. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 61 UPDATE!!! Jiki a mace sabeeha ta shiga dakin ta na qasa, yana nan yanda yake babu abunda ya sauya fes fess, bin ko'ina ta soma yi da kallon ta tuna tarin abubuwa da dama, kamar yau akayi, ranar da suka tuhumeta da sata ne ya fado mata arai, badan jamid ba da tuni sun wulaqantata, allah kdai yasan abunda hidaya zatayi mata badan jamid ya taimaketa ba a wajen, take tausayinsa ya mamaye zuciyarta, bawan allah, yanxu da zaiji labarin taj ya samu sauqi tasan ba karamin dadi zaiji ba, musamman khaal, ''ya allah ka gafartawa wannan bawa naka, allah sarki, nasan da zaiga rana irin ta yau sai yafi kowa farin ciki, harya mutu bashida burin daya wuce yaga didi ya samu sauqi'' tana karashewa ta fashe da kuka, kuka sosai sabeeha ta dunga yi, harga allah deep down taji dadi sosai ganin taj din ya warke, tashin hankalinta daya yanxu data lura dukda ya dawo hayyacinci bai tuna abubuwan da suka faru ba lokacin da yake rashin lafiyar kamarma baisan meya faru dashi ba watannin da suka wuce, wannan yasa ta daura damarar duk yanda zatayi saitayi don ta taimaka mashi harya gano gaskia, threat din hidaya bazaisa tayi qasa a gwiwa ba, indai tana matsayin matarshi protecting dinshi yanxu ta fara ma. kwana tayi tana salloli tare da godiya ga allah sai wuraren bayan sallar asuba ta samu ta kwanta. shima taj din sai wuraren karfe biyu ya farka na dare da matsanancin ciwon kai,gaba daya sai yaji dakin ya mashi fadi sosai, a jikinshi yanajin kamar something is missing wanda ya kasa gano ko menene, kwata kwata baima san time din lokacin ba saboda babu waya a kusa dashi, har zuwa lokacin towel ne a kugunshi, miqewa kawai yayi ya shiga bathroom ya dauro alwala bayan ya idar ya kafama fuskarshi idanu, yana tambayar kanshi how did he loose so much weight haka, wani irin rashin lafiya yayi haka?, rashin amsar tambayoyinshi yasa yabar zancen a zuciyarshi kawai ya fito ya wuce closet room, cikin riga da wandunan daya gani fararen nan ya dauka daya daga ciki ya saka sannan ya futo ya wuce bedroom din ya hau kan carpet ya tada kabbara. tunda ya tada kabbbar na natsu ina sauraron qira'arshi, lafazinsa akwai dadin sauraron cikin kamala da natsuwa, ya dade sosai yana sallolin yana rokon allah. Yana idarwa kamar da wasa yarinyar nan daya fara gani dazu ta fado mashi arai, yanda take mashi magana da yanda take kamo fuskarshi kamar wani sa'anta, shi mai irin yanayinta ma bai taba gani ba gaba daya rayuwarshi, balle kuma fuskarta, curiosity din da yake ciki yasa komai ya soma bashi haushi haka kawai ranshi ya fara bashi. Amnesia memory loss-mutun na samun amnesia ta hanyoyi daban daban, daya daga ciki shine accident din daya jawo buguwa akai wanda hakan ke affecting ma'ajiyar kwakwalwa, inda mutun ke manta abubuwan daya faru a cikin rayuwarsa na yan lokaci, wasu yakan zame masu har abada basa iya tunawa da rayuwar su a baya saidai su dasa wata, wannan amnesia din yana janyowa wasu su zamto sun manta rayuwarsu daga lokacin da suka girma sai ya zamana sun dawo kamar kananun yara masu koyon abubuwa (dissociative amnesia), wasu daga cikin mutane idan suka warke lokaci guda suke tunawa da komai da wasu kuwa basa iya tunawa kwata kwata shekarun da sukayi rashin lafiyar ya tafi kenan, wasu kuwa sukan tuna ahankali ahankali har su gano irin rayuwar da sukayi daga baya,wannan ce lalurar da taj ya tsinci kanshi a ciki, ayanxu daya dawo hayyacinshi gaba daya ya mance da komai,rayuwar da yayi shekara guda data wuce, sabeeha ta shigo rayuwarshi a daidai lokacin da yake fama da amnesia shiyasa ta kasance ita kadaice bai gane ba kuma bashi da memory dinta gaba daya….  washe gari ta kasance saturday, kowa da irin kwanan da yayi daren jiya, wasu sunyi shi da farin ciki wasu kuwa sunyishi da bakin ciki, musamman hidaya data kasa zaune ta kasa tsaye, ko rintsawa batayi ba, abubuwa da dama sun mata yawa kamar zatayi hauka, jamid dai tunda ta shigo dakin bai bude idanunshi bama balle ya kalleta, saidai ya lura she looks so restless, ga wayoyin daketa faman shugowa wayarta, karshe ma dai fucewa tayi daga dakin nasu ta wuce study room dinsu, bai sake ganinta ba saida safe lokacin har nurse din dake kula dashi tazo. Bangaren su fadwa cikin tashin hankali sukayi shi don ba karamin cin mutunci tayi ma tareeq ba, saida ta sakashi a mazauninshi ta saita mai hankali tukunna ta nuna mashi idan ya sake abunda yayi jiya koda makamancinshi ne saita wulakantashi ta koreshi, tuni ya dawo hayyacinshi, haka ya kwana yana lallabata, bangaren fadwa bakin ciki da takaici ne yasa ta sauke duk wata masifa akan tareeq din, hankalinta ba a kwance yake ba kwata kwata saboda dawowar taj din, tana hango tsantsar tsanarta a idanunshi wanda ta tabbatar ya tuna abunda ya faru dashi da ita bayan ya dawo, she can see tsantsar qiyayyar da yake mata a idanunshi, kiyayyarsa bazaisa ta sauya ra'ayinta akanshi ba da yanda takeji game dashi. ammu ma kwana tayi da zancen da kunenta ya jiyo mata lokacin da sabeeha da hidaya ke magana, babu abunda take sai nazarin maganganun sabeeha data fada ma hidayar, sai ayanxu ta kara tabbatar da akwai magana a kasa kuma ta kudirci koma menene saita bunciki alamarin don ta gano gaskia tsakanin hidayar da sabeehar, harga allah bawai tana son sabeeha ba saboda sufa larabawa daga nasu sai nasu basa son bare kwata kwata ita kuwa sabeeha tasan bare ce dukda khaal yayi kokarin convincing dinta wajen cewa sabeeha is the best decision for taj kuma yarinyar is special don haka kawai take kauda idanu, saidai yanxu zata sa ido sosai donta fuskanci kowa. misalin karfe tara daidai kowa ya hallara a dining area, fadwa, tareeq ne suka fara zama kafin ammu ta fito, gaisheta sukayi yanda akeyi a kowani gida idan babba yazo kafin ta zauna, tana zama saiga barad ya shigo shima, yaron ya zama shuru shuru, kamar wanda ke cikin damuwa, ya daina wannan faran faran din nashi gaba daya, baima san amu tazo ba saida ya ganta yanxu, aiko da gudu ya tafi wajenta ya rungumeta, itama rungumeshi tayi tare da sumbatarsa sannan taja mashi kujera ya zauna gefenta ya gaishe da aunt fadwa da tareeq. basu jima da zama ba hidaya ta suako, idonta wiki wiki har wani baki baki undereyes dinta sukayi saboda rashin barcin da bata samu ba daren jiyan, tana karasowa ta gaishe da ammu sannan ta hakimce akan kujera su fadwa suka gaisheta. ammu dai na kallon ikon allah, babu wanda ya taba abuncin nan saida hidaya ta karaso, tana karasowa suka fara kokarin zuba abuncin ammu ta dakatar dasu, ''ya zaku fara?, ay sai magajin gidan ya suako na dauka shi kuke jira ay'' kallon juna tareeq da fadwa sukayi kafin su maida dubansu ga hidaya data kai hannunta kan spoon din dake gabanta ta dakata jin abunda ammu ta fada, dagowa tayi ta kalli ammu din kafin ta ajiye spoon din tace ''ammu ko kin manta wacecec head of the family?'' ''ya za ayi na manta, taju..'' shugowarshi da kamshinsa ne ya dakatar dasu su duka harda ammu dake kokarin yin magana, damm gaban hidaya ya bayar ganinshi kawai datayi, gaba daya ya gama cika masu idanu how huge he is, wallahi gaba daya ya sauya, daga yanayin tafiyarsa, fuskarsa har wani walqi takeyi, kasa dauke idanunsu sukayi akanshi harya karaso dining area din ya tunkari inda hidaya take, yana karasowa ya dan rankwafa ya sumbaceta a kuma cikin calm husky voice dinshi ga breath dinshi na fita mai dadin kamshi yace ''good morning first love'' fuskarshi na nan yanda take, kwata kwata baka iya karantar yanayinshi a hakan ma saboda hidaya na wajen kenan, da kyar ta hadiye wani mugun miyau ta fidda murmushin dole datayi forcing kanta dayi tace ''morning big T, how are you feeling now?, hope youre okay?, tell me idan wani abu na damunka okay?'' ya danyi mamaki ganin how soft she is, normally idan ya gaisheta haka saidai tace mashi morning shikenan, bai kawo komai aranshi ba ya sauke mata murmushinsa mai tsadan gaske yace ''hamdullah'' sai a lokacin ya maida ya dubansa ga ammu data yi kasaqe tana kallon ikon allah, takowa yayi ya karasowa inda take ya kama hannunta ya sumbaceta sannan yace ''sabahal khair mufaddal ammu'' yar harara ammu ta mashi kafin tace ''sai yanxu ka ganni'' dan murmusawa yayi kadan ta gefen baki wanda hakan ya kara mashi kyau sosai, tare da cije lower lips dinshi yanda yakeyi koda yaushe, wannan nature dinshi ne,kuma ba karamin kyau hakan ke mashi ba kai ya allah so sexy and attractive, fadwa dai kasa dauke idanunta tayi akanshi harya zauna kusa da hidaya, barad na daga gefen seat din, tunda taj din ya shigo ya kasa dauke idanunshi akan uncle din nashi dayaga ya sauya gaba daya, tsoron mashi magana ma yake saboda hidaya ta hanashi zuwa inda yake, taj na ganinshi ya daga mashi yanda suka saba idan yazo hutu daga london, ''hey buddy'' cikin hanzari kuwa ya daga hannunshi suka tafa, yaron yanata mamakin uncle din nashi da sauyawarsa ba kamar yanda yake ba, tareeq ko dan neman magana yayi saurin gaishesa, ko kallon inda yake baiyi ba ya gyada mashi kai kawai, ran fadwa idan yayi dubu ya baci ba kadan ba, jiji da kanshi da nuna isa da izza da girman kanshi yana bata haushi sosai, kamarma jira yake ita ta gaisheshi kenan yake nufi koko yaya?, sai bayan ya zauna ne ammu tace ''bismillah!!''  kowa ya fara ci, maid ta danyi serving dinshi few abubuwan da yakeci, normally da safe saiyasha hot espresso coffee tukunna kafin ya sama cin abunci, sannan daman shi ba komai yakeci ba. kallon maid din dake wajen hidaya tayi kafin tace ''make hot espresso with low calories milk'' 'yess ma'am'' futa maid din tayi donta hado coffee din, cikin mintuna qalilan saiga maid din ta dawo da coffee din, tana ajiyewa ya dago da kanshi, ba zato ba tsammani hidaya taji tambayarsa ''banga akhi jamid, ko yayi tafiya''? shuru kowa yayi aka rasa wanda zai amsa shi, daidai nan barad ya dago ya kalli mamanshi, allah yaso ta kalleshi cikin ido ta gwabeshi don haka yayi shuru, yana mamakin uncle taj, ya sauya ba kamar uncle din daya sani ba wanda suke wasa da aunt sabeeha. Ganin kowa yayi shuru yasa shima bai sake cewa komai ba, har sukayi nisa wajen cin abunci, ''ahh ina matar tashi ban ganta ba?….'' nanma dai shuru akayi babu wanda yace qala, shi taj baima san shi take nufi ba, yawanci daman shi magana bata dameshi sosai ba, ''nayi waya da afiya, tana nan dawowa yau ko gobe'' fadwa tayi saurin kauda tambayar da ammu tayi, hidaya ko miqewa tayi ta fuce daga dining area din, ammu na ankare da su, saidai batace komai ba ta basar da zancen. bai wani ci sosai ba ya tashi shima ya fuce daga dining area din, ya wuce sama. saida kowa ya watse ammu ta miqe ta wuce bedroom din datake tunanin sabeeha na ciki. bakinta dauke da sallama ta shugo, a zaune ta tadda sabeehar jingine da gefen gado, hijab din jiya ne a jikinta ta raqube gefe guda. tana ganin ammu tayi saurin miqewa kanta a kasa har ammu ta karaso inda take, sabeeha na ganin fuskarta ta ganeta, don haka tayi saurin duqawa ta gaisheta cikin kamala, zama ammu tayi gefen gado ta fuskanceta kafin ta soma magana ''zauna!!!'' zama sabeeha tayi chan gefe ta maida hankalita ga ammu, ''dago ki kalleni'' ammu ta umarceta dagowa sabeeha tayi saita kasa kallon cikin idanunta saboda nauyinta datake ji kawai ''inason ki fada min abunda ke faruwa a cikin gidan, karki boye min komai ki fada min duk abunda kika sani na cikin gidan nan'' shuru sabeeha tayi ta rasa ta ina zata fara, tama rasa amsar da zata bata kawai sai taji hawaye na saukowa daga kan fuskarta, ganin hawayen dake sauka kan fuskanta yasa ammu cewa, ''karki damu you can trust me kinji,naji magamganun da kukayi keda hidaya ranar da kuka dawo daga asibiti, ina neman karin bayani inason nasan komai saboda haka karki boye min komai'' ganin ta kasa cewa komai yasa ammu ta dafa kafadunta muryarta a karye tace ''dont worry take your time, i will be waiting for you, if you feel like you can open up to me kinji, naga bakiyi breakfast fa why'' ''zanyi anjima'' ''no get up, kije kiyi breakfast okay?'' girgiza mata kai sabeeha tayi tana mai jin wani irin sanyi aranta magana kawai datayi da ammu. bayan futar ammu daga dakin ta kudirci duk yanda zatayi ta jawo sabeehar a jiki don taga alamun ta wajenta ne kawai zata samu amsoshin da take nema at the same time batabar observing dinta ba. yau kwanan su uku da dawowa daga asibiti, har yau babu wanda yace mashi komai, shima kuma bai sake maganar ba saidai abun na cinshi sosai aranshi, duk dare kuwa haka yake kwana feeling so lonely ya rasa dalili, dakin ya mashi fadi sosai. tun kafin ya buqaci keys din mota da waya hidaya tayi mashi providing sabbi gudun karya tambayi tsohuwan wayarshi da motanshi, da cards dinshi, daman tasan he will never question her don haka hankalinta ya dan kwanta, neman mutalib kuwa bata fasa yinsi ba, kamfanin taheel kuwa yanxu data san kamfanin ya dawo hannunta gaba daya hankalinta a kwance yake saidai tsoronta daya kar zancen samun lafiyarshi ya futa don wannan zai iya jawo mata matsala, bayan wannan ma yanxu data tabbatar da shine babban investor din kamfanin komai zai iya lalacewa,risk din lossing kamfanin ba karami bane, gashi bazata iya tunkararsa da maganar sponsorship din da yake bayarwa kamfanin ba da identity dinshi saboda tana tsoron kar wani abun ya buyo baya ko ya tuna wani abun wannan yasa ta danyi sanyi. misalin karfe 4 na yamma ya sauko,sanye da wannan fararen kayan sun amsheshi sosai ya fuce daga gidan. daidai nan sabeeha ta fito daga bangarensu daya zagaye walkway din hawa stairs, haka kawai taji yanayin bugun zuciyarta ya sauya kuma a daidai lokacin ya fado mata arai, yau kwana uku kenan rabon data sanya shi a idanunta, idan tace kwanakin nan tayishi cikin sauqi tayi karya, he has become part of her, data tunashi sai ta dunga jin kamar wani bangare daga jikinta is not part of her, yayi mata nisa, baima san ko ita wacece ba, a wajenshi she doesnt even exit,jikinta gaba daya yayi sanyi, taanason ta ganshi, she miss yanda suke hira, da yanda yake mata shagwaba and all, harga allah tanajin inama zata iya zuwa ta ganshi saidai tsoron yanda yayi acting ranar take, kayanta ma dake part dinshi haka ta hakura dasu, allah yaso tana da few kaya anan part din kasa, sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya tayi ta wuce kitcehn wajen ammu data zo ta kirata don suyi girki tare. gaba daya maids din gidan ammu ta kora suka tafi bangarensu sai few da suke harkar abinci ta tsaida don su taimaka mata da sabeeha wajen girki, ahankali ahanakli ammu take janta a jiki harta fara sakin jikinta, haka suka dauka wajen awa biyu suna girke gieken larabwa sabeeha na kallo tana koya abun gwanin ban sha'awa. bangaren taj bayan futarshi bai tsaya ko'ina ba sai one of the popular gym waenda sukeda kayan activities sosai, baya wasa da wannan harkar, saida yayi renewing membership a wajen kafin ya wuce wani hadadden barb shop, tunda ya shugo gaba daya ya cikama mutanen wajen idanu, ba tare da wani bata lokaci ba ya buqaci abunda yakeso a mashi, aka mashi gyaran fuska dan cute sajenshi  daya zagaye fuskan nashi aka gyara mashi sannan aka mashi aski na zamani, take ya fito kamar bashiba, masha allah, waiii, sai yayi kyau sosai kwarjininsa ya kara bayyana, shidai a jininshi yake, ya dan dade anan kafin ya fito ya wuce apple shop ya saya brand new phones har guda biyu, daga nan ya sake wucewa babban mall din dake jedda ya saya kaya masu kyau da gym outfit dinshi, kusanma yafi jidosu da yawa da pjs, harda mayukansa dadai sauransu,turaruka ma haka ya kwasosu daga gani ma'abocin son kamshi ne, bashi ya fito daga mall ba sai wajen nine, saida ya tsaya ya kwaso chocolate masu yawan gaske a wani choco bar kafin ya nufi hanyar dawowa gida. calmly yake driving din motar hankali kwance , sanyin ac na bugun shi, he's so calm and hard at the same time,bakinshi yake motsawa ahankali yana taunar chocolate din, yanda yakeci ma abun kallo ne, fuskanshi tayi kyau sosai hancin nan ya fito zuwait, gashi da cikar gira, lips dinshi daidai bakinshi, gaskia yana da kyau masha allah, sai ayanxu ne ma nake ganin kyawunshi na dabanne irin wanda ba a resisting kallo, komai cikin natsuwa yakeyi,yana karasowa gida yayi parking, bai kashe motar ba ya dan dade sosai a zaune cikin motar, take tunanin memory din daya zo mashi ya fado mashi arai, bayan futarshi daga gidan yana hawa babban titi kawai memory din yayi flashing akanshi. wai ya futo daga gida, yana cikin driving wayanshi ya dunga ringing daga annonymous caller, bai akwo komai aranshi ba don haka yaqi piking call din ganin call din yaqi karewa yasa ya daga wayar, he cant recall abunda yaji a cikin motar sai kawai ajiye wayar da yayi daga nan kuma yana cikin driving din ya soma danna wayar har idanunshi ay sauka kan messages din da aka tura mashi harda audio recording, daga nan ne kuma ya kasa tuna komai, take yaji kanshi ya sara mashi yayi saurin dafe steering shi, saida kan nashi ya lafa ya bude idanunshi ya suake su akan yatsun hannayenshi, take wani memory din ya sake zo mashi gashi yana daga zaune yana dariya ga wata (sabeeha) tana yanke mashi farce, lokaci guda ya zama very confuse, wacece ke yanke mashi farce?, and why is he happy?, ''what's this memory?, god'' ya daki steering din motar yana mai cije lower lips dinshi, forcefully yakeson ya tuna komai ya kasa, rai a bace ya futo daga motar, yana shgowa cikin gida ya tadda kowa a zaune banda hidaya, kota kansu baibi ba ya wuce sama…. *** yan dubai… yau kusan kwana uku kenan suna neman flight from dubai to saudia basu samu ba, su sonata hankali ya tashi, dakyar suka samu flight in 2days, bataso haka ba duk wannan tashin hankalin don ta ga zaddy take yinshi, afiya kuwa so take taje gidan ta tabbatar da gaske ya dawo hayyacinshi ko kuwa…. Mu hadu gobe insha Allah,… Please karki karanta in kinsan baki biya ba. You can pay into 8032542629 Opay Rukayya umar… Mu hadu gobe don jin yanda zata kasance…💃🏻💃🏻 Sighned queenmarh… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 62 Update!!! washe gari tun wajen karfe shida ya futo daga part dinshi, yana sanye da fitting sleeveless hoodie blue da cross trainer shorts, sai wani footwear jordan a kafarshi, a banyanshi kuma ya rataya  gym duffel bag sai katon water bottle a hannunshi, lokacin ma'aikatn gidan kowa ya futo ya fara hidimar aikin gabansa, basu lura dashi ba saida sukaji takun tafiyarsa da kamshinsa da yayi masu maraba, gaba daya binshi suka dunga yi da idanu, da yake zancen samun lafiyarshi ya zagaye gaba daya kunnuwan ma'aikatan gidan kowa mamakin ganinsa ya dunga yi waenda basu san da warkewar tasa ba kuwa tambayr koshi waye suka dunga yima kansu, don gaba daya ya sauya, gyaran fuskan da yayi da askin da yayi ya sanya asalinshi ya futo, wasu da suka gane koshi waye kuwa mamaki suka dunga yi, gaishesa suka dunga yi, ba tare da ya kallesu ba yayi responding dinsu da kanshi,cleaners din parlor har ya fice binsa suke da kallo suna admiring dinshi,  parking ya nufa ya ajiye jakarshi a booth din motar kafin ya shige daga ciki,  bai tsaya ko'ina ba sai wajen gym&fit, lokacin daya shugo babu mutane sai couches din dake kwana anan, daman yafi prefering haka, shiba ma'abocin hayaniya bane da mutane,abunda ya kaishi shi ya farayi ba tareda ya kalli ko daya daga cikin su bayan sallamar da yayi masu. jakarshi ya fara ajiyewa a drawer kafin ya rufe ya futo activity room, daya daga cikin couches dinne ya tunkaro inda yake friendly ya soma magana ''good morning sir'' a daidai lokacin taj ke kokarin daga wani huge 50kg dumbell, kamar bazaiyi magana ba chan kuma ya amsa shi da ''morning'' ''sir are you a beginner?'' shuru taj ya mashi baice komai ba saida mutumin ya sake cewa ''may i assist you'' ya karashe yana mai kokarin taimaka mashi da dumbells din don duk a tunanin ko first timer ne, kuma yaga ya dauka 50kg, saurin dakatar dashi taj din yayi yace ''no need'' yana kaiwa nan ya daga 50kg dumbells dinnan gaba daya da both hannayenshi, matsawa coach din yayi yana kallonshi da mamaki, bai taba tsammanin professional bane trainer bane, take musles dinshi suka fashe suka fito rudu rudu a cikin hoodie din jikinsa, salam salam coach dinnan ya bashi waje ya koma wajen mutanen trainers din da suka shigo yana mamaki.   ya dauka wajen awa biyu a cikin gym din, gaba daya ya gama zufa sosai ya jike, he looks steamy jikinshi ya murde damm, tunda ya fara workout few mutanen da suka shugo suke kallonshi, profesionally yake komai kamar wani weightlifter, bottle water dinshi ya dauka ya kafa a bakinsa, saida ya shanye ruwan protein powder din dake cikin bottle din tass kafin ya fice ya wuce bathroom din wajen don yayi wanka, Taheel residence.. misalin karfe takwas daidai kowa ya hallara a dining, hidaya ce last din saukowa, saida tazo maids suka fara serving, ammu dai batace komai ba ta bisu d idanu, sai a lokacin hidaya ta dago ganin babu taj yasa ta aika maid ta duboshi, tareeq ne yayi saurin dakatar da ita yace ''its seems like ya futa da safe '' hidaya najin haka ta dakata da cin abuncin, batama san lokacin datace ''ina zaije? yaushe ya fita?, maysa ya fita ba tare da sanina ba?,'' dagowa sukayi gaba daya suna kallonta,gaba daya sai sukaga kamar hankalinta ya tashi, abuncin da bataci ba kenan cikin natsuwa ta miqe tabar wajen. binta da ido ammu tayi tana mamaki, meysa zata damu da futarshi?, shi ba yaro bane balle ace ko zai bata, idan zai fita saiya fada mata ne?tunawa da yanda tabar wajen yasa ammu ta jinjina kai. tunda hidaya ta hauro sama ta wuce bedroom dinta don ta raba masu daki ita da jamid haka ta dunga zuba idanu ko zata ga dawowar taj shuru har wajen 9 gaba daya hankalinta ya gama tashi, gashi ta kira wayanshi babu response, ayanxu batada tashin hankalin daya wuce motsinsa, duk movement dinshi tashin hankali ne a wajenta. wayarta ta dauka ta shigar da kira, ana dagawa takai kunenta, ''good morning madam'' bata ma tsaya amsashi ba tace ''inason ka fara tailing dinshi  i want to know duk wani movement dinshi da abubuwan dayakeyi karka bar komai inason ka buncika min i need everything he has been up to'' ''yes ma'am'' tana kaiwa nan ta kashe wayar, tana zarya a tsakanin dakin. ya dade sosai a tsakiyan shower ruwa na dukanshi, he feels so lightweight muscles dinshi sun amsa sosai, idan bai motsa jikinshi ba yanajin kamar wanda bashida lafiya shiyasa ya zame mashi kamar hubby, kuma saiya zamana abun ya zama part of lifestyle dinshi tun yana london, tunda ruwan nan ya soma sauka akanshi yayi shuru ya yana nazari, kanshi fal yake da tambaboyi kala kala, duk wani activity da zaiyi yanxu saiya tuna mashi da abubuwa sosai, abunda yafi damunshi sosai shine yarinyar dayake yawan having memories dinshi da ita, ya kasa gane ko ita wacece, how did she end up a gidan sannan ya akayi ya samu kusanci da ita sosai, har zuwa yanxu baisan cewa yarinyar daya gani a asibiti itace yake having memories da ita ba,shiba ma'abocin sanya abu bane arai saidai yanxu ya kasa hana kanshi da tunanin abubuwa da dama, he really wants to know rayuwar da yayi abaya, shekara dayan da ya kasa tuna komai.  baima san hidaya ta kirashi a waya ba saboda a mota ma yabar wayar saboda bai saka icloud dinshi ba, baima fara amfani da wayar ba yanda ya kamata, ya dade sosai a tsaye cikin shower kafin ya futo ya sauya kaya zuwa kayan dake cikin jakarsa wanda suka amshesa sosai. futowa yayi ya nufi inda motarsa take wajenda yayi parking, ya budeta sanna ya jefa duffel bag dinshi a bayan seat sannan ya zauna mazaunin driver yaja motar. ahankali yake driving, babu sautin dake tashi sai na ac daya kure sosai, peacufully yake tafiya babu wani hayaniya, harya nufi hanyar gida lokaci guda khaal ya fado mashi arai, tunda suka dawo daga asibiti bai ganshi ba, lokacin daya dawo daga london kusan kullum saiyazo gidan donya ganshi, bashida kusanci sosai da khaal hasalima shike jawoshi jikinsa dukda shi yana baya baya dashi hakan baisa yasan irin son da khaal yake mashi ba, kuma ya damu dashi sosai don ko achan london din khaal yana kokarin zuwa don ganinshi, shi dinne ma bai fiye sakin jiki dashi ba.   samun kanshi yayi da juya akalar motarshi ya nufi gidan khaal din, cikin natuswa yake tuqin motar tashi lokacin wajen karfe tara ta gifta ana neman wajen karfe goma, tafiyar minti goma ta kawoshi street din gidan khaal, tun daga nesa ya soma hango yanayin gidan harya karaso, anan bakin gate din gidan yayi parking ya futo yanabin gidan da kallo, an zagaye gidan da wani rope sai sign din SAMA (saudi arabia monetary authority)da aka kafa a kowanne sashe na gidan, bin ko'ina ya soma yi da kallo kanshi gaba daya ya kulle, kodai he's mistaken ba nan ne gidan ba?, tabbas gidan khaal ne nan don washe garin ranar daya dawo khaal din da kanshi yayi insisting saiya kawoshi gidan, he cant be mistaken but meysa yaga an kafa SAMA, (sama kungiya ce ta gomnatin kasar da take kwace gidaje daga wajen masu laifi waenda sukayi laundering kudi ta banki ko kamfani) sanin me hakan ke nufi yasashi jin akwai matsala, yau kwana biyu da bai ganshi gidan ba ya tabbatar mashi akwai abunda ya faru kenan, cikin motarshi ya shige, baima bi takan tons of misscalled din daya tadda cikin wayar ba ya shiga setting wayar, icloud dinshi ya saka ya fara kokarin shiga contact yaga wayam, babu contact ko daya akan icloud dinshi, da mamaki yake kallon wayan, yana tambayar kanshi how is that possible?,abun mamaki bama contact dinshi kadai ba hatta  messages dinshi anyi wiping tass babu komai kan cloud din, lokaci guda yaji this is not right, wakeda access da icloud dinshi da har zai mashi wiping up komai?, kunna motar yayi kawai tare da yin reverse yabar wajen yana nazari. gida ya wuce direct yayi parking motarshi kafin ya fito da jakarshi a hannu, cikin gidan ya nufa ya bude, yana shugowa main sitting room ya dakata ganin hidaya a tsaye ta harde hannayenta a kirjinta, yana hangota ya sauke kanshi kasa tare da karasowa inda take, yanayin fuskanshi na nan yanda yake kamar nata shima bai fiye murmushi ba sannan baka sanin yanayinshi, yana cikin farin ciki ko baqin ciki, expression dinshi is very hard to guess tunda ya tunkarota take binshi da idanu, tun kafin ma ya gaisheta yanda ya saba ta jefo mashi tambaya ''ina kaje?, meysa ka fita da sassafe, and why didnt you pick up your call inata kiranka?'' yanda take magana zaka dauka kamar da danta take sannan zakayi tunanin she's worried of him, nan ko allah kadai yasan meke cikin ranta, shiko ya dauka she's worried ne kuma ta damu ne shiyasa take tambayar hakan ya sashi soma magana cikin ladabi, ''naje gym ne, didnt know you called ,'' shuru kawai tayi tana kallonshi don tabbatarda gaske yake maganar, ganin irin kallon da take mashi ya sashi kama hannunta yace ''i'm sorry for worrying you first love'' kauda idanunta tayi daga kanshi   ''karka sake futa ba tare da sanina ba sannan duk abunda zakayi ka fadamin'' abunda taso fada mashi kenan saidai tsoron karya zargi wani abun ko yayi sensing wani abun yasa ta basar da zancen daidai nan wayarta ta soma ringing tabar inda yake, shiko ya bita da idanu harta wuce sama,sauke ajiyar zuciya yayi jin yanda zuciyarshi ta mashi wani irin nauyi sosai,sabeeha dake tsaye daga wajen dining area gaba daya maganganun da sukayi taji, daman fitowarta kenan daga daki zata nemi abunda zataci, har hidayar ta wuce sama, tunda ya tsaya sabeeha ke kallonshi, ya sauya gaba dayanshi kamar bashiba, badan ta san muryarshi ba zata rantse bashi bane, personality dinshi ya sauya haka zalika facial and physical appearance dinshi, saida ya soma takowa daidai wajen stairs tayi saurin komawa sako yanda bazai ganta ba tana dafe da kirjinta, sautin takun tafiyarshi har cikin zuciyarta takejin shi, yau tunda ta tashi da fargaba ta tashi, daman idan har wani abu yana shirin faruwa wadda tasan outcome dinshi ba mai kyau bane haka takeji, yanxu data ganshi da hidaya kuwa sai fargabar nata ya tsananta, yanda takeji kamar ana ingizata, so take ta fayyace mashi komai saidai babu halin yin haka, tasan tabbas hidaya bazata fasa kokarin cutar dashi ba koda kuwa batayi yanxu ba tasan nan gaba zatayi, kuma alamu ya nuna tana son manipulating dinshi, tana hango fargabar da take ciki na tsoron karya gano komai, yanxu hakan ma tasan tayi sanyi saboda tana tsoron karya tuna, dole tasan yanda zatayi ta kusanceshi, to amma ta yaya?, how can she be close to him again?,how can she make him trst her kamar yanda yayi a baya?, bayan hidaya ita kadaice ya yarda da, yanxu kuwa  baisanta ba bai ganeta ba babu yanda za ayi yayi trsuting dinta,hannunta na kan kirjinta dake mata nauyi siririn hawaye na sauka akan fuskanta. kwata kwata bai lura da sabeeha ba dake labe harya haura sama, ya shige bedroom dinshi, jakarshi ya ajiye gefen gadon sannan ya zauna ya dafe kanshi,har yanxu kanshi ciwo yakeyi da zarar ya fara kokarin tuna abu. hidaya ma bayan ta haura sama ta amsa wayar, idanunta yayi jaa sosai fargabar da takeyi kenan ta tabbata, tana sauke wayar daga kunenta ta damke wayar kamar zata fasa ''meysa zaije gidan khaal?, ko ya gane ya mutu ne?'' she cant predict komai, d more ta tuna wani abu saitaji gaba daya ta sukurkuce. knocking din dakinta da akayi yasa ta dan jinkirta, fadwa ce ta shugo tana mai kallon hidayar bayan ta rufo kofar. ''ukty !!'' ''fadwa please not now, i dont have time for arguement'' ''niba arguement nazo muyi dake ba, we have to be on the same table ukty don mu kawo karshen matsalarmu, yanxu ya zamuyi?,'' zarya hidaya ta soma yi a cikin dakin fadwa na kallonta ''i don't know fadwa, i dont know….ganinshi kadai da nakeyi a yanxu i can't stand him, ina danasanin qin kawo karshen shi, i never knew i will be screwed up in between'' ''shiyasa na fada maki mu kawo karshenshi tun kafin ya dawo hayyacinshi cikin ruwan sanyi, that was the only chance we had yanxu gashi nan ya dawo hayyacinshi, a lokacin da we never expect that, we all know what dawowar memories means, yasan koshi waye, and we cant do anything, fargaba mu yanxu what if ya tuna komai?, what if ya tuna message din da aka tura mashi kafin accident din,kindai san dukda kin goge komai daga cloud dinshi bazai hanashi iya tunawa ba ko?,'' hidaya najin haka tayi saurin runtse idanu kafin ta bude su akan fadwa ''yanxu ya zamuyi'' da mamaki fadwa ke kallon hidayar, yau ita da kanta ke neman mafita wajen wani?, tab she never expect that so soon, bata taba tunani she will be clueless, and indecisive ba very soon, the mighty hidaya her self, daman abunda take nema kenan kuma wannan dama ce a agareta, haka ta gyara tsayuwarta in a manipulative way ta soma mata magana  ''yanxu kika fara magana ukty.. dole yanxu duk yanda zamuyi mu hanashi sanin duk abunda ya faru dashi,….. jiki a mace ammu ta saki handle din dakin hidayar gaba daya jikinta ya mutu murus, jikinta har rawa yakeyi jin abunda suka fada,daman ta shigo part dinne donta duba jamid, koda ta shiga bataga hidayar ba ta tambayi nurse din dake kula shi nan ta shaida mata ay tana dayan dakin shine fa ta fito ta nufi chan din, batama kaiga bude kofarba hannunta na kan handle din ta soma jin maganganun su, tundaga farko har karshe, take gabanta ya fadi sai innalillahi a cikin zuciyarta, dakyar ta iya daga kafarta tabar part din ta nufi dakin sabeeha. da sallama ta shugo dakin, daidai lokacin sabeeha ta futo daga bathroom ammu na ganinta tayi hanzarin kamo hannayenta ta jata har bakin gado ta zaunar da ita,kallon hannunta dake karkarwa sabeeha tayi kafin ta dago tana kallonta, tana hango tsansatr fargaba akan fuskanta da tashin hankali,''fatima!!! don allah ina rokonki ki fada min duk abunda kika sani a cikin gidan, karki boye min komai na rokeki, nasan kinsan komai kuma'' ganin hankalinta a mugun tashe yake hakan ya tabbatar ma da sabeeha taji wani abunne ko ta gano wani abun da suke shiryawa, take hankalin sabeeha ya tashi sosai, harga allah batason tace komai saidai ganin yanayin ammu yasa taji gwara ta fada mata komai at least koba komai yanxu ta fuskanci matar tana bayan taj din, ''ya akayi ya samu accident?, shin yan uwansa sunada sa hannu a cikin…'' tun kafin ma ta karasa sabeeha ta tari nunfashinta ''eh……..'' nan ta kwashe komai daga farko har karshe ta bayyana mata bata boye mata komai ba, da yanda tazo gidan,da yanda khaal ya daura aurensu da yanda taj din yasha wahala wajen yan uwansa har zuwa lokacin da sukayi poisining dinshi da labarin da mutabblib ya bata har zuwa accident din da sukayi bata boye mata komai, tana magana tana hawaye, itama ammun hawayen ta dunga yi, tana fadin ya rabbi, ya rabbi tana runtse idanunta jin wannan rashin imanin da sukayi 'sai ya zamana gaba dayansu aka rasa wa zai rarrashi wani, dakyar sabeeha ta tsagaita ta kalli ammu atace ''wallahi basa sonshi, babu rana daya da yake yinta cikin kwanciyar hankali,akullum khaal fargaba yakeyi yana tsoron abunda zasuyi nan gaba,har ya mutu yana protecting din taj daga abubuwan da takeyi, kafin ya dawo hayyacinshi ma wata kwaya take bashi wadda ake bama mahaukata,'' ''ya rabbiii…wannan wani irin rashin imani ne da qiyayya, koda yake banga laifinsu ba, a nonon uwarsu suka sha, duk wannan abun da sukeyi saboda mahaifiyarsu ne'' da mamaki sabeeha ta dago ta kalleta, wanda hakan yasa ammu cewa ''nasan zakiyi mamakin abunda na fada, tabbas saboda mahaifiyarsu sukeyin komai,ban taba tunanin zasu iya illata jininsu ba dukda ba ciki daya suka fito ba amma babu komi, insha allahu, allah bazai basu iko ba, inason kiyi min taimako daya,'' cikin natsuwa sabeeha ta girgiza mata kai tace ''ki fada min koma menene ma'am, insha ALLAH daidai gwargwadon iyawata zan yi duk abunda kikace, zanyi komai don nayi protecting dinshi, i dont want him to suffer'' share hawayen fuskanta ammu tayi,she can see how young and beautiful she is, yarinyar tanada shiga rai saima an zauna da ita ake fuskantar haka,da farko tayi judging dinta sai yanxu taga how sincere yarinyar take and how honest she is, bata da wani aibu kwata kwata saidai kawai yanayin halittar bakinta, inka ganta ma bazaka dauka african bace sai tayi magana, don yanayin irin halfcast dinnan ne, she's so innocent on the outside yet strong lady on the inside, tana yaba courage din yarinyar da yanda ta tsaya tsayin daka akan taj din, tayi bearing duk abubuwan da suka dungayi that are so traumatic, idan wata ce da tuni ta gudu don zama da irin waennan babban hadari ne, babu abunda bazasu iyayi ba, zuciyarsu ta dishashe ta mutu, babu komai aransu sai hatred da fansa, ga rudun duniya take ta kara tabbatar da maganar khaal dayace mata wannan yarinyar haske ce a cikin rayuwar taj sai ayanxu ta tabbatar da hakan. ''Thank you, thank you so much, ALLAH ya biyaki da gidan aljanna, yanda kika tsaya mashi allah ya tsayar maki, you're a truly blessing in his life, khaal yayi gaskia,ke haske ce a cikin rayuwar taj, insha allah i will stand by you, zamuyi protecting dinshi kinji, komai yazo karshe bi'izinillah, yanxu duty dinmu ne mu fayyace mashi gaskia,yanxu kokarin da sukeyi na ganin sun hanashi sanin komai ne, suna tunanin zasuci galaba akanshi saboda ya mance da komai, amma ba komai allah yana tare da mai gaskia, no condition is permanent'' ba karamin dadi sabeeha taji ba aranta, kalaman ammu are soothing, saitaji nauyin dake danqare a zuciyarta ya ragu saboda sharing burden dinta da tayi da ita. sun dade sosai suna tattaunawa akan maganganun da yanda zasu shawo kan komai. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 62 Update!!! washe gari tun wajen karfe shida ya futo daga part dinshi, yana sanye da fitting sleeveless hoodie blue da cross trainer shorts, sai wani footwear jordan a kafarshi, a banyanshi kuma ya rataya  gym duffel bag sai katon water bottle a hannunshi, lokacin ma'aikatn gidan kowa ya futo ya fara hidimar aikin gabansa, basu lura dashi ba saida sukaji takun tafiyarsa da kamshinsa da yayi masu maraba, gaba daya binshi suka dunga yi da idanu, da yake zancen samun lafiyarshi ya zagaye gaba daya kunnuwan ma'aikatan gidan kowa mamakin ganinsa ya dunga yi waenda basu san da warkewar tasa ba kuwa tambayr koshi waye suka dunga yima kansu, don gaba daya ya sauya, gyaran fuskan da yayi da askin da yayi ya sanya asalinshi ya futo, wasu da suka gane koshi waye kuwa mamaki suka dunga yi, gaishesa suka dunga yi, ba tare da ya kallesu ba yayi responding dinsu da kanshi,cleaners din parlor har ya fice binsa suke da kallo suna admiring dinshi,  parking ya nufa ya ajiye jakarshi a booth din motar kafin ya shige daga ciki,  bai tsaya ko'ina ba sai wajen gym&fit, lokacin daya shugo babu mutane sai couches din dake kwana anan, daman yafi prefering haka, shiba ma'abocin hayaniya bane da mutane,abunda ya kaishi shi ya farayi ba tareda ya kalli ko daya daga cikin su bayan sallamar da yayi masu. jakarshi ya fara ajiyewa a drawer kafin ya rufe ya futo activity room, daya daga cikin couches dinne ya tunkaro inda yake friendly ya soma magana ''good morning sir'' a daidai lokacin taj ke kokarin daga wani huge 50kg dumbell, kamar bazaiyi magana ba chan kuma ya amsa shi da ''morning'' ''sir are you a beginner?'' shuru taj ya mashi baice komai ba saida mutumin ya sake cewa ''may i assist you'' ya karashe yana mai kokarin taimaka mashi da dumbells din don duk a tunanin ko first timer ne, kuma yaga ya dauka 50kg, saurin dakatar dashi taj din yayi yace ''no need'' yana kaiwa nan ya daga 50kg dumbells dinnan gaba daya da both hannayenshi, matsawa coach din yayi yana kallonshi da mamaki, bai taba tsammanin professional bane trainer bane, take musles dinshi suka fashe suka fito rudu rudu a cikin hoodie din jikinsa, salam salam coach dinnan ya bashi waje ya koma wajen mutanen trainers din da suka shigo yana mamaki.   ya dauka wajen awa biyu a cikin gym din, gaba daya ya gama zufa sosai ya jike, he looks steamy jikinshi ya murde damm, tunda ya fara workout few mutanen da suka shugo suke kallonshi, profesionally yake komai kamar wani weightlifter, bottle water dinshi ya dauka ya kafa a bakinsa, saida ya shanye ruwan protein powder din dake cikin bottle din tass kafin ya fice ya wuce bathroom din wajen don yayi wanka, Taheel residence.. misalin karfe takwas daidai kowa ya hallara a dining, hidaya ce last din saukowa, saida tazo maids suka fara serving, ammu dai batace komai ba ta bisu d idanu, sai a lokacin hidaya ta dago ganin babu taj yasa ta aika maid ta duboshi, tareeq ne yayi saurin dakatar da ita yace ''its seems like ya futa da safe '' hidaya najin haka ta dakata da cin abuncin, batama san lokacin datace ''ina zaije? yaushe ya fita?, maysa ya fita ba tare da sanina ba?,'' dagowa sukayi gaba daya suna kallonta,gaba daya sai sukaga kamar hankalinta ya tashi, abuncin da bataci ba kenan cikin natsuwa ta miqe tabar wajen. binta da ido ammu tayi tana mamaki, meysa zata damu da futarshi?, shi ba yaro bane balle ace ko zai bata, idan zai fita saiya fada mata ne?tunawa da yanda tabar wajen yasa ammu ta jinjina kai. tunda hidaya ta hauro sama ta wuce bedroom dinta don ta raba masu daki ita da jamid haka ta dunga zuba idanu ko zata ga dawowar taj shuru har wajen 9 gaba daya hankalinta ya gama tashi, gashi ta kira wayanshi babu response, ayanxu batada tashin hankalin daya wuce motsinsa, duk movement dinshi tashin hankali ne a wajenta. wayarta ta dauka ta shigar da kira, ana dagawa takai kunenta, ''good morning madam'' bata ma tsaya amsashi ba tace ''inason ka fara tailing dinshi  i want to know duk wani movement dinshi da abubuwan dayakeyi karka bar komai inason ka buncika min i need everything he has been up to'' ''yes ma'am'' tana kaiwa nan ta kashe wayar, tana zarya a tsakanin dakin. ya dade sosai a tsakiyan shower ruwa na dukanshi, he feels so lightweight muscles dinshi sun amsa sosai, idan bai motsa jikinshi ba yanajin kamar wanda bashida lafiya shiyasa ya zame mashi kamar hubby, kuma saiya zamana abun ya zama part of lifestyle dinshi tun yana london, tunda ruwan nan ya soma sauka akanshi yayi shuru ya yana nazari, kanshi fal yake da tambaboyi kala kala, duk wani activity da zaiyi yanxu saiya tuna mashi da abubuwa sosai, abunda yafi damunshi sosai shine yarinyar dayake yawan having memories dinshi da ita, ya kasa gane ko ita wacece, how did she end up a gidan sannan ya akayi ya samu kusanci da ita sosai, har zuwa yanxu baisan cewa yarinyar daya gani a asibiti itace yake having memories da ita ba,shiba ma'abocin sanya abu bane arai saidai yanxu ya kasa hana kanshi da tunanin abubuwa da dama, he really wants to know rayuwar da yayi abaya, shekara dayan da ya kasa tuna komai.  baima san hidaya ta kirashi a waya ba saboda a mota ma yabar wayar saboda bai saka icloud dinshi ba, baima fara amfani da wayar ba yanda ya kamata, ya dade sosai a tsaye cikin shower kafin ya futo ya sauya kaya zuwa kayan dake cikin jakarsa wanda suka amshesa sosai. futowa yayi ya nufi inda motarsa take wajenda yayi parking, ya budeta sanna ya jefa duffel bag dinshi a bayan seat sannan ya zauna mazaunin driver yaja motar. ahankali yake driving, babu sautin dake tashi sai na ac daya kure sosai, peacufully yake tafiya babu wani hayaniya, harya nufi hanyar gida lokaci guda khaal ya fado mashi arai, tunda suka dawo daga asibiti bai ganshi ba, lokacin daya dawo daga london kusan kullum saiyazo gidan donya ganshi, bashida kusanci sosai da khaal hasalima shike jawoshi jikinsa dukda shi yana baya baya dashi hakan baisa yasan irin son da khaal yake mashi ba, kuma ya damu dashi sosai don ko achan london din khaal yana kokarin zuwa don ganinshi, shi dinne ma bai fiye sakin jiki dashi ba.   samun kanshi yayi da juya akalar motarshi ya nufi gidan khaal din, cikin natuswa yake tuqin motar tashi lokacin wajen karfe tara ta gifta ana neman wajen karfe goma, tafiyar minti goma ta kawoshi street din gidan khaal, tun daga nesa ya soma hango yanayin gidan harya karaso, anan bakin gate din gidan yayi parking ya futo yanabin gidan da kallo, an zagaye gidan da wani rope sai sign din SAMA (saudi arabia monetary authority)da aka kafa a kowanne sashe na gidan, bin ko'ina ya soma yi da kallo kanshi gaba daya ya kulle, kodai he's mistaken ba nan ne gidan ba?, tabbas gidan khaal ne nan don washe garin ranar daya dawo khaal din da kanshi yayi insisting saiya kawoshi gidan, he cant be mistaken but meysa yaga an kafa SAMA, (sama kungiya ce ta gomnatin kasar da take kwace gidaje daga wajen masu laifi waenda sukayi laundering kudi ta banki ko kamfani) sanin me hakan ke nufi yasashi jin akwai matsala, yau kwana biyu da bai ganshi gidan ba ya tabbatar mashi akwai abunda ya faru kenan, cikin motarshi ya shige, baima bi takan tons of misscalled din daya tadda cikin wayar ba ya shiga setting wayar, icloud dinshi ya saka ya fara kokarin shiga contact yaga wayam, babu contact ko daya akan icloud dinshi, da mamaki yake kallon wayan, yana tambayar kanshi how is that possible?,abun mamaki bama contact dinshi kadai ba hatta  messages dinshi anyi wiping tass babu komai kan cloud din, lokaci guda yaji this is not right, wakeda access da icloud dinshi da har zai mashi wiping up komai?, kunna motar yayi kawai tare da yin reverse yabar wajen yana nazari. gida ya wuce direct yayi parking motarshi kafin ya fito da jakarshi a hannu, cikin gidan ya nufa ya bude, yana shugowa main sitting room ya dakata ganin hidaya a tsaye ta harde hannayenta a kirjinta, yana hangota ya sauke kanshi kasa tare da karasowa inda take, yanayin fuskanshi na nan yanda yake kamar nata shima bai fiye murmushi ba sannan baka sanin yanayinshi, yana cikin farin ciki ko baqin ciki, expression dinshi is very hard to guess tunda ya tunkarota take binshi da idanu, tun kafin ma ya gaisheta yanda ya saba ta jefo mashi tambaya ''ina kaje?, meysa ka fita da sassafe, and why didnt you pick up your call inata kiranka?'' yanda take magana zaka dauka kamar da danta take sannan zakayi tunanin she's worried of him, nan ko allah kadai yasan meke cikin ranta, shiko ya dauka she's worried ne kuma ta damu ne shiyasa take tambayar hakan ya sashi soma magana cikin ladabi, ''naje gym ne, didnt know you called ,'' shuru kawai tayi tana kallonshi don tabbatarda gaske yake maganar, ganin irin kallon da take mashi ya sashi kama hannunta yace ''i'm sorry for worrying you first love'' kauda idanunta tayi daga kanshi   ''karka sake futa ba tare da sanina ba sannan duk abunda zakayi ka fadamin'' abunda taso fada mashi kenan saidai tsoron karya zargi wani abun ko yayi sensing wani abun yasa ta basar da zancen daidai nan wayarta ta soma ringing tabar inda yake, shiko ya bita da idanu harta wuce sama,sauke ajiyar zuciya yayi jin yanda zuciyarshi ta mashi wani irin nauyi sosai,sabeeha dake tsaye daga wajen dining area gaba daya maganganun da sukayi taji, daman fitowarta kenan daga daki zata nemi abunda zataci, har hidayar ta wuce sama, tunda ya tsaya sabeeha ke kallonshi, ya sauya gaba dayanshi kamar bashiba, badan ta san muryarshi ba zata rantse bashi bane, personality dinshi ya sauya haka zalika facial and physical appearance dinshi, saida ya soma takowa daidai wajen stairs tayi saurin komawa sako yanda bazai ganta ba tana dafe da kirjinta, sautin takun tafiyarshi har cikin zuciyarta takejin shi, yau tunda ta tashi da fargaba ta tashi, daman idan har wani abu yana shirin faruwa wadda tasan outcome dinshi ba mai kyau bane haka takeji, yanxu data ganshi da hidaya kuwa sai fargabar nata ya tsananta, yanda takeji kamar ana ingizata, so take ta fayyace mashi komai saidai babu halin yin haka, tasan tabbas hidaya bazata fasa kokarin cutar dashi ba koda kuwa batayi yanxu ba tasan nan gaba zatayi, kuma alamu ya nuna tana son manipulating dinshi, tana hango fargabar da take ciki na tsoron karya gano komai, yanxu hakan ma tasan tayi sanyi saboda tana tsoron karya tuna, dole tasan yanda zatayi ta kusanceshi, to amma ta yaya?, how can she be close to him again?,how can she make him trst her kamar yanda yayi a baya?, bayan hidaya ita kadaice ya yarda da, yanxu kuwa  baisanta ba bai ganeta ba babu yanda za ayi yayi trsuting dinta,hannunta na kan kirjinta dake mata nauyi siririn hawaye na sauka akan fuskanta. kwata kwata bai lura da sabeeha ba dake labe harya haura sama, ya shige bedroom dinshi, jakarshi ya ajiye gefen gadon sannan ya zauna ya dafe kanshi,har yanxu kanshi ciwo yakeyi da zarar ya fara kokarin tuna abu. hidaya ma bayan ta haura sama ta amsa wayar, idanunta yayi jaa sosai fargabar da takeyi kenan ta tabbata, tana sauke wayar daga kunenta ta damke wayar kamar zata fasa ''meysa zaije gidan khaal?, ko ya gane ya mutu ne?'' she cant predict komai, d more ta tuna wani abu saitaji gaba daya ta sukurkuce. knocking din dakinta da akayi yasa ta dan jinkirta, fadwa ce ta shugo tana mai kallon hidayar bayan ta rufo kofar. ''ukty !!'' ''fadwa please not now, i dont have time for arguement'' ''niba arguement nazo muyi dake ba, we have to be on the same table ukty don mu kawo karshen matsalarmu, yanxu ya zamuyi?,'' zarya hidaya ta soma yi a cikin dakin fadwa na kallonta ''i don't know fadwa, i dont know….ganinshi kadai da nakeyi a yanxu i can't stand him, ina danasanin qin kawo karshen shi, i never knew i will be screwed up in between'' ''shiyasa na fada maki mu kawo karshenshi tun kafin ya dawo hayyacinshi cikin ruwan sanyi, that was the only chance we had yanxu gashi nan ya dawo hayyacinshi, a lokacin da we never expect that, we all know what dawowar memories means, yasan koshi waye, and we cant do anything, fargaba mu yanxu what if ya tuna komai?, what if ya tuna message din da aka tura mashi kafin accident din,kindai san dukda kin goge komai daga cloud dinshi bazai hanashi iya tunawa ba ko?,'' hidaya najin haka tayi saurin runtse idanu kafin ta bude su akan fadwa ''yanxu ya zamuyi'' da mamaki fadwa ke kallon hidayar, yau ita da kanta ke neman mafita wajen wani?, tab she never expect that so soon, bata taba tunani she will be clueless, and indecisive ba very soon, the mighty hidaya her self, daman abunda take nema kenan kuma wannan dama ce a agareta, haka ta gyara tsayuwarta in a manipulative way ta soma mata magana  ''yanxu kika fara magana ukty.. dole yanxu duk yanda zamuyi mu hanashi sanin duk abunda ya faru dashi,….. jiki a mace ammu ta saki handle din dakin hidayar gaba daya jikinta ya mutu murus, jikinta har rawa yakeyi jin abunda suka fada,daman ta shigo part dinne donta duba jamid, koda ta shiga bataga hidayar ba ta tambayi nurse din dake kula shi nan ta shaida mata ay tana dayan dakin shine fa ta fito ta nufi chan din, batama kaiga bude kofarba hannunta na kan handle din ta soma jin maganganun su, tundaga farko har karshe, take gabanta ya fadi sai innalillahi a cikin zuciyarta, dakyar ta iya daga kafarta tabar part din ta nufi dakin sabeeha. da sallama ta shugo dakin, daidai lokacin sabeeha ta futo daga bathroom ammu na ganinta tayi hanzarin kamo hannayenta ta jata har bakin gado ta zaunar da ita,kallon hannunta dake karkarwa sabeeha tayi kafin ta dago tana kallonta, tana hango tsansatr fargaba akan fuskanta da tashin hankali,''fatima!!! don allah ina rokonki ki fada min duk abunda kika sani a cikin gidan, karki boye min komai na rokeki, nasan kinsan komai kuma'' ganin hankalinta a mugun tashe yake hakan ya tabbatar ma da sabeeha taji wani abunne ko ta gano wani abun da suke shiryawa, take hankalin sabeeha ya tashi sosai, harga allah batason tace komai saidai ganin yanayin ammu yasa taji gwara ta fada mata komai at least koba komai yanxu ta fuskanci matar tana bayan taj din, ''ya akayi ya samu accident?, shin yan uwansa sunada sa hannu a cikin…'' tun kafin ma ta karasa sabeeha ta tari nunfashinta ''eh……..'' nan ta kwashe komai daga farko har karshe ta bayyana mata bata boye mata komai ba, da yanda tazo gidan,da yanda khaal ya daura aurensu da yanda taj din yasha wahala wajen yan uwansa har zuwa lokacin da sukayi poisining dinshi da labarin da mutabblib ya bata har zuwa accident din da sukayi bata boye mata komai, tana magana tana hawaye, itama ammun hawayen ta dunga yi, tana fadin ya rabbi, ya rabbi tana runtse idanunta jin wannan rashin imanin da sukayi 'sai ya zamana gaba dayansu aka rasa wa zai rarrashi wani, dakyar sabeeha ta tsagaita ta kalli ammu atace ''wallahi basa sonshi, babu rana daya da yake yinta cikin kwanciyar hankali,akullum khaal fargaba yakeyi yana tsoron abunda zasuyi nan gaba,har ya mutu yana protecting din taj daga abubuwan da takeyi, kafin ya dawo hayyacinshi ma wata kwaya take bashi wadda ake bama mahaukata,'' ''ya rabbiii…wannan wani irin rashin imani ne da qiyayya, koda yake banga laifinsu ba, a nonon uwarsu suka sha, duk wannan abun da sukeyi saboda mahaifiyarsu ne'' da mamaki sabeeha ta dago ta kalleta, wanda hakan yasa ammu cewa ''nasan zakiyi mamakin abunda na fada, tabbas saboda mahaifiyarsu sukeyin komai,ban taba tunanin zasu iya illata jininsu ba dukda ba ciki daya suka fito ba amma babu komi, insha allahu, allah bazai basu iko ba, inason kiyi min taimako daya,'' cikin natsuwa sabeeha ta girgiza mata kai tace ''ki fada min koma menene ma'am, insha ALLAH daidai gwargwadon iyawata zan yi duk abunda kikace, zanyi komai don nayi protecting dinshi, i dont want him to suffer'' share hawayen fuskanta ammu tayi,she can see how young and beautiful she is, yarinyar tanada shiga rai saima an zauna da ita ake fuskantar haka,da farko tayi judging dinta sai yanxu taga how sincere yarinyar take and how honest she is, bata da wani aibu kwata kwata saidai kawai yanayin halittar bakinta, inka ganta ma bazaka dauka african bace sai tayi magana, don yanayin irin halfcast dinnan ne, she's so innocent on the outside yet strong lady on the inside, tana yaba courage din yarinyar da yanda ta tsaya tsayin daka akan taj din, tayi bearing duk abubuwan da suka dungayi that are so traumatic, idan wata ce da tuni ta gudu don zama da irin waennan babban hadari ne, babu abunda bazasu iyayi ba, zuciyarsu ta dishashe ta mutu, babu komai aransu sai hatred da fansa, ga rudun duniya take ta kara tabbatar da maganar khaal dayace mata wannan yarinyar haske ce a cikin rayuwar taj sai ayanxu ta tabbatar da hakan. ''Thank you, thank you so much, ALLAH ya biyaki da gidan aljanna, yanda kika tsaya mashi allah ya tsayar maki, you're a truly blessing in his life, khaal yayi gaskia,ke haske ce a cikin rayuwar taj, insha allah i will stand by you, zamuyi protecting dinshi kinji, komai yazo karshe bi'izinillah, yanxu duty dinmu ne mu fayyace mashi gaskia,yanxu kokarin da sukeyi na ganin sun hanashi sanin komai ne, suna tunanin zasuci galaba akanshi saboda ya mance da komai, amma ba komai allah yana tare da mai gaskia, no condition is permanent'' ba karamin dadi sabeeha taji ba aranta, kalaman ammu are soothing, saitaji nauyin dake danqare a zuciyarta ya ragu saboda sharing burden dinta da tayi da ita. sun dade sosai suna tattaunawa akan maganganun da yanda zasu shawo kan komai. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 63 UPDATE!!! Monday morning… yauma da sassafe ya sake futa kamar jiya, wajen karfe shida,sabeeha ma a daidai lokacin ta futo, ita ta ganshi saidai shi bai ganta ba, samun kanta tayi da son hawa saman nashi, tunawa da maganar da sukayi da ammu yasa ta samu courage din hawa. ahankali ta soma bude kofar dakin, yau kwana biyar kenan rabonta da shigowa part din, bin ko''ina ta soma yi da kallo kamar yau ta fara shugowa memory din rayuwar da sukayi a cikin gidan nayi mata yawo akai, ajiytar zuciya ta sauke sai dan murmushi daya buyo baya, ta nufi bedroom din tana tafiya ahankali ahankali harta tura kofar bedroom din nashi. wani irin daddan kamshi ne ya bugi hancinta cikin sauri ta runtse idanunta kafin ta bude, ko'ina is tidy as always babu datti ko digo saima kamshinsa mai tsadan gaske daya bade dakin daya hade dana sanyin ac, dakin kamar an saka freezer tsabar sanyi. samun kanta tayi da kunna gaba daya light din dakin tabi ko'ina da kallo tana tuna lokacin da suke rayuwa a ciki, kamar ba ayi ba. ganin beddings dinshi a hargitse yasa ta soma cire wanda ke kan gado ta wuce dashi bathroom ta saka shi cikin washer sannan ta fito ta wuce closet ta dauka sabon beddings ta shimfida mashi yanda takeyi lokacin da suke kwana tare.daga nan ta wuce bathroom ta gyara shi tsaf, dukda bai wani baci ba, ya sauya komai na wankanshi,sai a lokacin ta tuna da panties dinta da towel dinta dake toilet din, gaba daya bata tadda ko daya ba a cikin bathroom din, qila ma ya zubar tunda baisan kona waye ba, kwata kwata bataji rashin dadi ba don haka ta futo ta wuce closet room dinshi, tana shiga ta tadda kayayyaki sabbi a kasa, gaba daya ya fiddasu dagaqa leda harda kwalayen takalma wajenma ya zama disorganize gqba daya kamar yana kokarin shirya kayan nashi ne ya futa, samun kanta tayi da tattara kayan ta ninkesu tass ta bude wardrops dinshi, unlike yanda yakeyi ada idan zai dauka kayan da zaisa ya hargitsa su yanxu komai neat neat a jere, murmushi kawai tayi sannan ta ajiye jera sabbin data ninke ta saka mashi a ciki, wajen takalma ma haka ta tattara su ta jera mashi inda yake ajiyewa da turarrukansa kafin ta futo.tunawa da kayanta yasa ta koma closet room din ta bude wardrop gefen wajenda kayanta suke ta deba wanda zata iya kwasa ta dauka laptop dinta da khaal ya bata sannan ta rufe closet din ta fito ta wuce kasa zuwa dakinta, bata bari kowa ya ganta ba. bangaren taj ya dade sosai yauma wajen gym yana gamawa da nan ya dawo gida, lokacin duk suna breakfast don haka yayi joining dinsu a tare, hidaya dake zaune tunda ya zauna take kallonshi ta gefen ido. da yake baya wani cin abunci sosai sai ya riga kowa gama wa amma yaqi tashi saida hidaya ta tashi tabar wajen tukunna kafin ya tashi shima ya wuce bedroom dinshi, yana shiga yabi ko'ina da kallo ganin bai tadda yanda ya futa ya barshi ba, bai kawo komai ranshi ba don atunaninshi ko hidaya ce tasa maid ta shugo ta gyaara mashi, daman ita kadaice keda damar saka hakan don shi duk abunda ya shafesa bai fiye son maid suna mashi ba saboda yana da saurin tsantsanin abu, shiyasa ko gyara za a mashi ba kowa yake yarda ya mashi ba, particularly akwai yanda yakeson a mashi gyara komai ya zamana a daidai babu mistake. closet room ya shiga don ya ajiye jakarshi, yana rufo kofar yabi closet din da kallo mamaki kwance akan fuskanshi, kayan daya bari akan console din walk in closet table din gaba daya babu, hatta packaging dinma an tattare gaba daya, yayi mamaki sosai  wakeda audacity din taba mashi abu a cikin ma'aikatan gidan?, don bai buqaci ayi mashi hakan, ranshi harya soma baci saidai tunawa da qila hidaya ce tasa ayi mashi hakan yasa ya kauda kai kawai ya bude wajen closet wardop dinshi, kayan ya gani a jere, komai an saka shi inda ya kamata,hatta perfumes dinshi ma an jerasu yanda ya kamata… misalin karfe daya da rabi ya farka daga barcin daya daukeshi, wani irin mafarki yayi mai dadin gaske, he can cleary see how happy he was a cikin mafarkin, wai yana daga tsaye ya rike hannayen mutane biyu wanda ya kasa ganin fuskokinsu su duka, daya na daga gefen hagunsa daya kuma na daga gefen. mikewa yayi ya wuce bathroom yayi wanka ya dauro alwala sannan ya futo ya sauya kaya marasa nauyi. sallah ya farayi ya dade sosai a zaune kafin ya miqe ya wuce inda ya jiye wayoyin daya sayo ya fito sitting room ya zauna. remote din dake kan center table din parlor ya dauka ya kunna tv, tunda ya  zauna wani memory din ya sake zuwan mashi, abun fa yanxu ya fara damunsa sosai, wasu abubuwa yake gani da suke bashi mamakin,he's so confuse with the situation daga remote din ma da yayi saida wani memory ya sake zuwan mashi, ganin kanshi na neman fara ciwo yasa yayi saurin kauda tunanin a ranshi, karshe ma dai ajiye remote din yayi bai chanza channel dinba ya maida hankalinshi ga wayoyin daya fito dasu, setting daya daga cikin wayoyin ya somayi ya shigarda dayan icloud dinshi a wayar sannan ya fara dannawa, emails da yawa ya tadda ritutu daya danganci kamfaninsa, duk wani abu dake faruwa a kamfanin kusan kullum sai anyi updating dinshi,dukda baiyi responding ba over a year ba a fasa tura mashi ba, tun kafin ya dawo daga london daman yabar kamfanin nashi a hannun professional business managers waenda ke mashi managing, tunda ya zauna yake bin gaba daya emails dinshi yana karantawa ya dade sosai yana bin didigin duk wasu abubuwan da ya kamata ya duba wasu daya kamata yayi responding kuma ya amsa su,har aka kira sallar la'asar don haka ya tashi ya koma bedroom yayi sallah, yana idarwa yaji cikinsa nayin kugi sosai don haka ya futo daga bedroom din ya, sabeeha najin karar kofar bedroom din tayi hanzarin fucewa jikinta har bari yake, daman suna ankare da dawowarshi ita da ammu, ganin bai sauko kasa ya nemi abunci ba yasa ammu ta turota ta kawo mashi abunci, sune ma sukayi abuncin don yanxu ammu tace akan idanunta za a dunga komai, shi daya futo sitting room tabbas yaji alamun rufe kofa baima lura da abuncin da aka ajiye mashi ba a dining din sitting room ya fuce daidai hanyar stairs yaci karo da  ammu ta hawo saman, daman tun dawowarshi suna ankare dashi ita da sabeeha, yana ganinta ya tunkaro inda take cikin natsuwa da kamala yace ''masa'alkhair ammu'' ''masal-ward taj, zaka futa ne?'' ''yes '' ''kayi lunch kuwa?,'' ''i will later '' ya amsa ta da american accent dinshi, don larabcin nashi ba wani sosai yake fita ba,  tasan daga tambayr nan datayi mashi bazai sake cewa uppan ba don haka har yayi saurin juyawa ta dakatar dashi, ''kaje ka duba jamid kuwa?'' chak ya tsaya bai daga kafarshi ba haka zalika bai juyo ba saida ta sake cewa, ''nasan bakasan bashida lafiya ba ko?,' sai a lokacin ya juyo ya kalleta, ''me..ya sameshi'' kai tsaye ta amsa shi, ''ya samu ciwon barin jiki, he's paralysed'' take gabanshi ya fadi yayi wani irin dammm, tunda tayi magana bai sake cewa uppan ba, amma tana hango tashin hankali akan fuskanshi da rudani, tasan he will never ask hidaya abunda ya faru dashi da abubuwan daya faru a cikin gidan,don saiya jira ta fada mashi da kanta tunda ya taso he never questioned her, duk abunda tace shi daidai ne a wajenshi,  haka zalika hidayar ma tasan bazata taba fada mashi komai ba kuma tasan kudirinta nayin haka, so suke su barshi cikin duhu duk don su samu abunda suke neme kuma su toshe hanyar da zaisa ya gano gaskiya, wanda ta yanke bazata taba barin hakan ta faru ba,koda kuwa bazai yarda da maganar ta ba. kallonshi kawai tayi saita girgiza kai  ta tako inda yake ta kama tace '' zo'' ta kama hannunshi suka nufi part din hidaya, tunda suka tunkari bangaren nata gabanshi ya soma faduwa, take jijiyoyin kanshi sukayi jaa sosai kamar wani wanda keda trauma haka ya koma lokaci guda, tsabar tashin hankali, janshi kawai ammu keyi don gaba daya hankalinshi ya tafi wani wajen yayi zurfi a tunani, bude kofar ammu tayi suka shige daga ciki, jamid na daga kwance an bashi magani yasha, nurse dake kula dashi tana ganin shugowarsu tayi saurin miqewa ''ma'am madam tace kar abar kowa ya shugo'' wani irin kallo ammu ta mata kafin tace ''idan tazo kice mata ni ce nan na shigo, karki manta kice mata kanwar ubanta ce ta shugo okay?, now excuse us'' ay tunda ammu ta soma magana jikin maid din ya fara bari, ammu irin masifaffun nanne wanda basa shuru idan sukaga abu, cikin hanzari kuwa maid din ta fice ta basu waje, sai a lokacin ammu ta dago ta kallseshi ganin ya runtse idanunshi gam, kwata kwata yaqi yarda ya dago kanshi ya kalli ko''ina dake cikin part din, ammu najin yanda hannunshi keyin zufa sosai, tana mamkin meysa daga shugowarshi ya sauya haka?,ko ya tuna da wani abunne?, tambayoyin data dungama kanta kenan, ita gwarama ya tuna din ayita ta kare kawai. jamid na daga kwance idanunshi a rufe, kwata kwata baisan me ake ciki ba saboda maganin daya sha mai nauyin ne sosai wanda yayi dosing dinshi off, tunda ammu ta fara shugowa dubashi hidaya tasa nurse dinshi tana bashi maganin da zai dunga dosing dinshi off saboda tsoron karya fada ma kowa wani abun dukda tasan aynxu he's useless, prevention is better thatn cure, shiyasa duk sanda ammu ta shigo yana barci. yanxu ma barcin yake yi har suka shugo baisan suna dakin ba, ''taj are you okay?'' ammu ta tambayeshi, shuru baice komai ba saida ta sake cewa ''tajudeen?,'  sai a lokacin ya bude rinannun idanunshi ya sauke akanta, ta inda take tsaye wajen gaban gado ne wannan yasa yana bude idanunshi ya sauka kan katon frame din fattu, cikin hanzari ya runtse idanunshi ya budesu sannan yayi saurin kauda kanshi daga wajen ya maida kan jamid dake kwance akan gado, yana kallon fuskanshi wani memory din yazo mashi lokacin da suka futa zuwa asibitin, inda ake mashi therapy, sai ga memory din lokacin da akayi kidnapping dinsu shida sabeeha abun saiyazo ashi barkatai, cikin sauri ya dafe kanshi jijiyoyin kan nashi suka sake fito lokaci guda ya koma jaa, ammu na ganin yanayinshi tace ''subhanallah'' baima iya sauraronta ya juya zai futa daga dakin saboda nunfashinsa da yaji yana seezing, binshi da kallo ammu tayi tana fatan wani abun ya tuna, duk yanda akayi ma wani abun ya tuna don ta hango tsoro da fargabar dake cikin idanunshi with dissapointment. taj ko tunda ya dawo daga london sau daya ya shigo wannan part din, daga nan bai sake shugowa, saboda da zarar ya shugo yake tuna traumatic moment din daya tsinci kanshi a ciki shekaru da suka wuce tun kafin ya mallaki hankalinsa, hoton daya gani kadai ya tuna mashi da duhun daya rufe kaf farin cikin rayuwarsa ya hanashi sukuni haryakai zuwa yanxu, ya hanashi barin kowa ya shugo cikin rayuwarsa, he can clearly recall ranar da fattu ta shigo dakin da yake kwana da wuqa a hannunta,lokacin yana karami, yanayin ta kadai ya furgitar dashi,maganganun data fadi mashi har yau suna yawo a kunenshi, tun yana karami, ya kasance shi mai riko ne sosai, idan disturbing abu ya tsaya mashi rai baya iya cireshi aranshi,  idan yayi mafarkin wannan fuska baya iya barci kwata kwata, he had a traumatic childhood da yayi affecting dinshi phsychologically wanda bazai taba mantawa. abuncin da bai ciba kenan, ya dade a zaune akan gado hannunshi dafe akanshi. Washe gari da safe da abun ya kwana, saidaga baya ya fara tunanin yaayin daya tadda jamid a ciki, he really wants to know what has happen cikin shekara dayannan data wuce, baiyi wani barcin kirki ba wannan yasa baima futa gym ba don sai wajen asuba ya kwanta barci mai nauyi ya daukeshi. yau dai gaba daya hankalinta ba a kwance yake ba saboda bataji motsinshi ba, yanayinshi da ammu ta fada mata da suka shiga wajen jamid ya tsaya mata arai, tasan duk abunda zai tuna daya danganci watannin da suka wuce a baya bazai taba jin dadi ba, he will be heratbroken he will be shatterd, yayi rayuwa a matsayin wanda baya cikin hayyacinsa bayan wannan kuma ga qalubalan daya fuskanta, inta tuna wannan tana jin rashin dadi a ranta, yau da bai futa ba kwata kwata ma taji rashin dadi sosai. Taheel company… achan taheel kamfani kuwa, yau gaba daya kamfanin ya rikice, hidaya tazo da sabon abu, tunda ta soma magana kowa yayi shuru ana sauraronta, wannan magana datazo dashi ba karamar magana bace,ya za ayi tayi deciding janye tallafin daya daga cikin manyan investor din kamfanin?,janyewar nan ba karamar matsala zai kawo kawo masu musamman yanxu da take kokari producing sabon business gashi ta tattara duka kudaden kamfani wajen sabon product din nasu, daban kudaden da investor ke shigarwa ne kawai ke tafiyar da kamfanin ayanxu, wannan decision ba karamin abu bane, kuma wannan zai iya jawo masu babbar matsala, hankali a tashe daya daga cikin manyan shareholders ya soma mata magana ''gaskai ma'am bazai yuwu ba, babu kudi cikin kampani, finance department sunyi korafi, kudaden kamfani da muka saka cikin sabon product din da akeyi ayanxu idan har aka samu matsala bamuda backup,kafin ma akai ga cire investor ya zamuyi compensating dinsu?, what if suka buqaci share din kamfani?, madam a dai sake duba wannan'' dagowa hidaya tayi tana kallonsu daya bayan daya, ita ba maganganun da suke na risk din da kamfani zai shiga ne agabanta ba, dole ta fidda investors dinnan,dole ne, bazai taba yuwuwa tabarsu a cikin jerin masu tallafin kamfani ba saboda tasan ko wanene yake tallafin kuma idan har shareholders dinnan suka gano taj ne shikenan, she will lose everything that she has work for, ayanxu datakai matsayin nan bata jin zata taba barin haka ta faru, she has sacrifice alot, the last thing da zata taba bari ya faru shine kamfanin nan yabar hannunta ya koma wajen wanda tayi rantsuwa bazata taba barin ya samu koda digo daya ne daga cikin gadon kamfanin ba, balle har ya zama nashi, bataji bata gani kwata kwata. a harziki ta tashi rai a bace tace  ''ba wai shawarar ku nake nema ba, wannan order ne nake badawa, dole a cire waennnan investors'' ''but madam dole ki bamu reasons din da zamu basu kuma kinsan zasu iya sueing dinmu akan wannan yarjejeniyace mukayi a tsakani, duk profit din da muka samu zamu basu nasu percentage din,'' ''i dont care, kudin da sukayi investing na wannan shekarar za a maida masu, its a contract zamu iya ending duk sanda muka ga dama tunda partnership ne,'' ''but ma'am idan muka basu kudi bamuda wanda zamu…'' ''im done…..talking, not a single word from anyone'' ta daka masu tsawa, tuni kowa ya kama kanshi, ''do you want me to make you understand me better?'' ta karashe tana mai kallonsu daya bayan daya, tuni kowa ya soma sauke kai kasa saboda tsoron abunda zai biyo baya. ''we are canceling TNT investors,saboda proposal din da suka kawo mana is not authentic, saboda haka thats final'' tana kaiwa nan ta fuce daga hall din, secretary dinta na biye da ita ba baya, tunda ta fita ake ta cece kuce, chan na hango fadwa daga zaune, daman tare suka shugo office din, shine itama tayi joining meeting din. hidaya na futa ta mike itama tabi bayanta zuwa office dinta, tana shiga ta tadda hidayar nata zarya tsakanin office din nata, ''yanxu what is your next move?'' ''ke kinsan dole ne na fitar dashi, i cant take that risk, idan har aka gano ya samu sauki kuma shine investing a cikin kamfanin nan komai zai wargaje, zasu kwace kamfanin daga hannumu,'' ''kai ya allah, ya akayi ma kika bari har kuka partnership dasu bakiyi dogon buncike ba?'' ''how will i fucking know hes behind all of this?, yaronda ban taba tunanin yana da wayo ba har ya iya zama mutun, kina tunanin turashi karatu da nayi kuma na hanashi dawowa nayi shi ne saboda ya daukaka ya zama wani abun?'' sauke ajiyar zuciya fadwa tayi sannan ta ce ''toh ay gashinan yanxu kinga plan dinki bai yuwu ba, dman kema ukty ay ba haka ya kamata kiyi ba tun farko, keep your enemies close to you so that you can see their progress and have control over them amma me? da kika tashi sai kika turashi chan inda baya kan idanunki balle kisan me yake ciki,duk hanashi zuwan da kikeyi bai hanashi ya daukaka ba, kuma ya boye maki hakan, me kike tunani kenan?, kinga wallahi i never trust yaron nan wallahi, abun tambaya ma anan da zaki fara yima kanki shine, duk yanda yake maki why did he lie about his identity?, why did he lie about koshi waye?, why didnt he tell you shike investing a kamfanin nan?, definately kudirinsa don ya karbe kamfanin ne daga hannun mu, you need to open your eyes, akwai wata a kasa ukty''.. ay tunda fadwa ta soma magana hartakai aya hidaya bata taba jin tashin hankali ba sai na yau, tabbas maganganun fadwa gaskia ne, duk yanda yake mata why did he lie?,ko dama tun farko ya gane kudirinta na hanashi dawowa?. ''yanxu ya kike so nayi?, '' hidaya ta kureta da idanu tana kallonta don jin amsar da zata bata, ''yanda yayi mana wasa da hankali haka zamuyi da nashi, first of all duk yanda zamuyi karmu bari ya gano munsan koshi waye, mu bishi a haka muma, na biyu duk wani abu da kikasan zaisa ya gano abunda ya faru cikin shekara dayan nan dole mu kauda shi,…… *** zaune yake a office, yaronshi na gabansa da wasu takaddu masu mahimmanci, tunda ya kafama takardun idanu ya kasa daukesu, a daidai lokacin incoming call ya shugo wayar secretary din, yana dagawa ya miqama ogan nashi, miqewa tsaye abdul basit yana sanye da suit yakai wayar kunneshi tun kafin ayi magana daga chan ya soma cewa . ''any update!!'' ''yes sir, madam ta cire TNT Investors'' yana jin haka ya dago yana kallon yaronshi shima kallonsa yake da mamaki don anajin abunda ake fada daga cikin wayar, ''you mean ta yanke parnership dasu?, '' ''yes sir,'' ''whats the reason,'' ya sake jefa mashi tambaya ''no reasons sir, the company is at risk, kudin kamfanin bazai iya daukar production din da ake ba'' ''which means?'' abdul basit din ya sake jefo masa tambaya. ''kamfanin zai mutu sir its the end game'' abdul basit najin haka ya kyakyace da dariya, ya dade sosai yaan dariya sosai kafin ya maida dubansa ga yaronsa da yayi shuru, ''wannan dama ce a garemu, inason kayi preparing partnership da Tnt, wannan is an opportunity'' ''yes sir'' yaron ya amsa shi,  yaron na fita ya yakyacewa da dariya yana kallon papers din dake gabanshi,  wannan information din daya samu daga daya daga cikin mutanenshi ne da suke taheel company, wanda ya kiranshi ma babba ne a kamfanin don shi abdul basit dinne ma ya bashi kudaden daya saya shares a kamfani, mutumin dai kmar shine eyes dinshi a cikin kamfani, duk wani sirrin kamfanin na hannunshi kuma yasan da komai, yana jiran lokaci ne kawai da zai kawo karshen kamfanin, bawai yanason ya fisu bane ah ah so yake kawai ya kawo karshen kamfanin taheel din. Taheel residence… misalin wajen karfe sha biyu ya futo daga bedroom dinshi ya shige kitchen, yaune ya fara shiga kitchen din tun bayan ya dawo hayyacinsa, bai wani tsaya dube dube ba ya bude fridge ya zaro ruwa yana rufe fridge din idnunshi ya sauka kan timetable din dake wajen, bai kawo kona menene ba ya fuce daga kitchen din ya koma daki. wannan chocolate din daya sayo ya zauna ya dunga ci ya kora da ruwa, tunda ya dawo daga asibiti kwata kwata yake jin qin cin abuncin gidan ya rasa dalili, hatta breakfast dinnan yanaci ne kawai amma bada kwanciyar hankali ba cikin fargaba yakeyi, shiyasa baya yawan cin abunci,kuma batun yanxu yake jin haka ba tun usulin zamanshi a gidan. yana zaune yana latsa waya yana cin chocolate yana aiki a wayarshi sabon email ya shugo, inda managers dinshi suka tura mashi rejection din da taheel sukayi na investment din da suke duk shekara, da mamaki yake kallon wayar bayan ya karanta report din, yau shekara wajen biyar kenan yana investing a kamfanin ba ayi rejecting ba maisa sai yanxu?,yanajin somthing is wrong don haka ya fara kokarin neman tnt group din da yayi enganging, message ya fara tura ma mr benjamin cikin mintina qalilan saiga call dinshi ta facetime video call  ''good morning sir'' mr benjamin ya gaishe ''its afternoon here mr benjamin'' ya amsa shi da mavelous accent dinshi mai dadi, ''sir munata kokarin reaching on you we…'' ''there was a certain issue over here that abrupted my absence'' ''sorry bout that sir'' jinjina mashi kai kawai yayi sannan ya soma tambayarshi dalilin da yasa taheel kafani suka rufe karbar investment, nan ya mashi bayanin komai da yanda dakardatr ta futo, karshe ya karashe mashi da report din yazo ne directly daga chairwoman din taheel wato hidaya, a yanda take kamfanin batayi approving partnership dinsu ba na wannan shekara, tunda ya soma mashi bayani yake sauraronsa haryakai aya baice qala ba, yana gamawa sukayi sallah ya kashe wayar. ''what is she up to?kodai ta gano shike investing?,no it can be possible, toh amma idan ta gane ay zata tambayeshi?,'' they has to be something wrong, somewhere tunanin daya wuni yanayi kenan. the next day… misalin karfe takwas daidai sabeeha ta hauro saman,kwata kwata batayi tunanin bai fita yau ba don kwana biyu tasan yana futa da sassafiya wannan ke bata damar haurowa sama ta dan gyara mashi bedroom din, lokacin data shugo dakin is very dim babu wani hasken kirki don haka ta kunna fitilar, take hasken dakin ya bade ko'ina, sabon kamshinsa na mata sallama, takowa tayi wajen gadon nashi ta soma cire beddings din daya kwanta akai tana cirewa ta shige closet dashi ta ajiye ta dauko sabo sannan ta fito ta sanya mashi. dagowar da zatayi ta soma jin saukan ruwa, shuru tayi tana nazari kodai yabar ruwa ne a kunne harta tunkari hanyar dazai kaita bathroom karar ringing tone ya dakatar da ita, tuni tayi turus ta tsaya, wajen inda wayar yake ta nufa ''innalillahi bai fita ba kenan''  ko gama rufe bakinta batayi ba taji alamun bude kofa, da yake akwai tazara tsakanin bedroom din da bathroom harma da closet wannan yasa cikin hanzari ta nufi hanyar futa, daidai tana rufo kofar shi kuma yana karasowa tsakiyar dakin yana goge gashin kansa da mini towel sai wani kuma a qugunsa, kamar ance ya dago ya daga kanshi idanunshi ya sauka kan kofar,dan jim yayi yana kallon kofar chan kuma ya kauda kanshi kawai ya maida hankalinshi ga abunda yake. sabeeha na futowa ta dafe kirjinta, gudunshi take yanxu saboda wani irin kwarjini da yake mata, bata tsaya ko'ina ba sai bedroom dinta. da yamma misalin karfe biyar ya futa daga gidan, bashine ya dawo ba sai wajen karfe takwas, motar hidaya ya fara gani a coupound din wannan ya tabbatar mashi ta dawo, don haka ya shige daga ciki, koda shigo babu kowa a kasan wannan ya bashi damar nufar hanyar dazai kaishi sama, bai karasa ba ya hango ammu da sabeeha a wajen dining, da alamu girki ma sukayi shine suke shiryasa ga maids na shigowa da warmers masu kyau, ''kin gaji ko fatima?'' ''ah ah ban gaji ba ammu,'' chak ya tsaya bai daga sake daga kafarshi ba, yana jiyo sautin maganganunsu, maganra sabeeha ne tafi tsaya mashi a rai, tabbas yasan muryar nan saidai ya rasa a ina, ''zokiyi maza ki kai mashi sama naga kamar daxu ya fita bai dawo ba,'' ''tohm…'' sabeeha ta amsa ta,  saukowar fadwa daga stairs yayi daidai da tsayawar da yayi, kallonshi ta soma yi daga sama har kasa, shi baima lura da ita ba har saida ta zo gabanshi, gyaran murya fadwa tayi ya juyo ya mata kallo daya ya dauke kanshi, take yanayin fuskanshi ya sauya ya hade rai sosai ko kallon inda take bai sake ba ya nufi sama, cikin hanzari ta kama hannunshi, tunda ta rike hannunshi yabi hannun da kallo kafin ya maida dubanshi gareta, ''wai gaba kake dani saboda abunda ya faru ko saboda abunda na fada maka wanne daga ciki?, i thouth yanxu komai ya wuce, you still hold grudges?'' tana kaiwa nan yayi saurin runtse idanunshi kafin ya budesu akanta babu wasa ko kadan yace ''take your filthy hands off me''  yanda yayi magana yasa tayi saurin sakin hannunsa, sannan ta hade nata a kirjinta tace ''don't think i will be among those that you sill decieve,nasan ka tuna komai, MR T-FORD'' tana fadin haka ya dago yana mai kallonta, kwata kwata bai nuna yama san maganar da take ba ko ya nuna yayi mamakin sunan data kirashi dashi, tana ganin ta sauke murmushi ta tako inda yake har gabanshi tana mai jin saukar nunfashinsa tace ''we have unfinished business remember?, '' tana fadin haka ya dago ya wurga mata wani irin kallo mai wuyar fassara, mai dauke tsana, da dacin rai,bai tsaya ya cigaba da sauraronta ba ya juya ya barta a wajen tana mai kallonshi kawai saita sauke murmushi. yana hawa saman ya wuce bedroom tare da banko kofar, ranshi a mugun bace yake sosai, jijiyoyin kanshi sun fito rudu rudu tsabar baci rai, she's underestimating him, bai taba tunanin zata sake kawo mashi maganar data faru a baya ba, she has the audacity, har wani irin huci yake fitarwa tsabar baci rai. karar kofa dayaji a parlor yasa ya miqe tsaye don ya dauka itace ta biyoshi har saman, yana bude kofar parlor idanunshi ya suaka a bayan sabeeha dake kokarin futa daga dakin, da yake bata da tsayi sosai yana dagowa ya hango bayanta, daman abunci ta kawo mashi ganin baya ci a kasa, wanan yasa ammu tace ta dunga kai masa saman, duk kawowan da zatayi haka zata dawo ta dauke ba a taba ba kwatakwata, kuma bata taba bari ya gane itake kawo mashi ba, toh idanma ya gane ba ganeta zaiyi ba, tana ajiyewa ta dago ta nufi hanyar futa daga dakin, bata kaiga kofa ba kawai light din part din  dauke gaba daya,shi kuma a lokacin ya rufo kofar bedroom din garaf, tuni jikinta ya soma kyarma ta fara innalillahi a zuciyarta, takowa ya dungayi kamar wani kamar ana ingiza shi har zuwa lokacin yana nishi sosai, something is eating him up, abubuwa da yawa suna yawo akanshi,''who should i trust, who should i trust'' abunda ke raya mashi kenan a zuciya, da zarar ya shiga irin wannan yanayin,  bangaren sabeeha tashin hankalinta ya hadu biyu, na farko babu damar guduwa saboda parlorn babu haske, na biyu kuma saida taji takun tafiyarsa da bude kofar da yayi ta tabbatar mata ya dawo kenan, ''na shiga uku'' ta fada a xucicoyar, wani irin tsoronsa kawai taji ya durar mata take ta tuna lokacin da suna asibiti, tana hango abubuwa da dama a idanunshi a lokaci wanda ta kasa gane ko menene. shiko yanda yake tafiyar nan kamar yana ganinta dukda akwai haske yana zuwa daidai inda take tsaye yace ''who d hell are?, ke wacece?'' kuri sabeeha tayi jikin na bari don da zafi zafi ya taho, ''speak up!!!!'' ya daka mata tsawa, ay batasan lokacin da jikinta ya fara kyarma ba, dukda tsoron da taji hakan baisa tace tak ba ta soma yin baya ahankali ahankali, ko taku biyu batayi ba kawai ya cimmata kamar dama chan yana kallonta ya kamo damtsen hannuta ya rike gammm cikin nashi kamar ya kama hannun yar yarinya dake hannun nashi nada girma sosai, kamar zai balla, tayo gaba,a cikin duhu suke kuma baya ganin fuskarta don bazai iya tantance yanayin halittarta ba amma a kanshi yana hango gaba dayanta kuma jikinshi ya bashi itace wadda ke addabar kanshi, itace wadda yake gani a memory dinshi dukda ya kasa gane fuskanta, tunda ya kama dan hannunta ya rike yana kallon haske kwalla idanunta komai ya tsaya mashi chakk, tabbatacciya ce ta faru a wajen don a lokacin ya tabbatar da ita dince,sai kawai memry dinsu ya sake zuwan mashi inda yake shan wahala tana kula dashi, yana kuka tana kuka, yana farin ciki tana farin ciki gaba daya sai yaji jikinshi yayi sanyi, baima san lokacin daya saki hannunta ba yayi baya, sabeeha na samun dama kuwa tayi sadf sadaf ta fuce daga parlorn, tana rufo kofar wutan ya dawo….. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 64 Update!! tunda ta samu ta fuce daga dakin ta wuce dakinta dake kasa,zama tayi ta dafe kirjinta,muryarshi na yawo kanta, ko'ba a fada mata ba ta fuskanshi ya tuna wasu abubuwan,kuma yanxu abun ke mashi zafi sosai, yanda yake magana kadai ya tabbatar mata da dacin da yakeji a cikin ransa. washe gari da safe duk kowa ya hallara akan dining, babu yanda ammu batayi ba da sabeeha ta futo taqi futowa, da yake yau weeknds ne hidaya da kanta ta aika a kirashi ya sauko sukayi breakfast dashi, tun daga sitting room suka soma jin shewar afiya da sonata, fadwa data kafeshi da idanu tana jin muryar sonata kawai tayi murmushi. sanye suke da dubai abayas masu kyau, flight din safiya sukabi tun wajen six sai 8 suka karaso, da yake trip din bashida nisa tsakanin dubai da saudi, kowannensu ya sauko da gashin nan har gadan baya babu koda kallabi ne, afiya na gaba sonata na biye da ita a baya har suka karaso sitting room suka yada zango maids na biye da boxes dinsu.   bai wani ci abuncin kirki ba coffee ne kawai yasha ya dauka savage ya goge bakinshi ya danyi relaxing bayanshi, saida ya jira hidaya ta gama ta miqe tana mai dubanshi tace ''inason magana dakai'' girgiza mata kai kawai yayi tayi gaba ya bita a baya, fadwa ta korasu da harara, yana daga bayan hidayar suka karaso sitting room daidai nan afiya ta dago ta kalleshi shima ya mata kallo daya, baima lura da sonata dake kokarin kwance igiyar takalmin ba saida afiya tace ''babes…'' ''uhm..'' sonata ta amsa ta tana dagowa, karaf kuwa idanunshi ay sauka kan na sonata, daidai nan ammu ta taso daga dining din itama ta tunkaro wajen, sonata na ganinshi tayi saurin miqewa fuskanta a washe ta taho da sauri tana tunkaro inda yake batayi wata wata ba kawai ta rungumeshi, …''oh my gawdddddd…my zaddy is back, oh my..oh myyy i missed you so so much, youre back'' saqe yayi kamar an dasa shi don mamaki yama kasa daga matsar da hannayenshi, gashi ta wani kanainayeshi, gaba daya daga ammu harsu fadwa da suka karaso binshi suka dinga yi da kallo harma da sonata din, daidai nan sabeeha ta fito daga bedroom dinta, tana fito ta tsaya daga mesa tana hango ikon allah, ''yar iskar ta dawo kenan'' ta furta tana tabe baki,  kallonshi hidaya tayi nan take idanunshi ya shiga cikin nata baima san lokacin da ya cire sabeeha daga jikinshi ba, ayfa batahakura ba dukda ya tureta haka ta sake koma mashi zata rungumo shi ammu ta zagayo inda suke ta kalli sonata tace ''what sort of nonesens is this, wacece wannan kuma? daga ina haka'' karaf fadwa ta amshe da , ''thats his ex fiance, ay shi ya santa tunda ya mata alkawarin aure'' sonata najin haka ta soma murmushi daman plans dinta kenan, dataji afiya tace mata ya dawo hayyacinshi a shirye tazo don zatayi komai don taga ta sameshi, da gangan tayi maganar nan saboda tasan tabbas sai anmu ta kwarkware komai a wajen,daman tanata neman yanda zatayi ta dakatar da hidaya kan maganar da zatayi mashi yanxu. bata ma gama rufe baki ba ammu tace ''ita baku fada mata cewa yanada mata already ba? hartake buyoshi inda yake?''  damm gabanshi ya fadi, hidaya naji haka itama hankalinta ya tashi, ba ta haka taso yaji maganar ba, me ammu ke shirin yi kenan,  ''AURE kuma?'' baima san lokacin da kalmar ta fito daga bakinshi ba, ''yes….ba…'' ''ammu…'' hidaya ta dakatar da ammu daga magana, wani irin kallo ammu ta mata kafin tace ''wai boye boyen me akene da baza a futo fili a fada mashi komai ba, he needs to know everything''  tunda ammu ta fara magana yake kallonta yana kokarin prosessing abunda kunenshi ya jiyo mashi, hannunshi ta kama tace ''yes khaal ya aura maka macen datafi duk wanda kenan sanin damuwarka, wanda tasan kuncinka tasan damuwarka kuma wadda ta tsaya maka a lokacin da ba kowa ke ganin ka a matsayin mutun ba, a lokacin da….'' ''ammu… hidaya ta sake dakatar da ita, tana mai kallon taj din da gaba daya ya sauya lokaci guda, idanunshi sunyi jaa sosai, ko sauraronta ammu batayi ba har zuwa lokacin yana gabanta ta cigaba da magana ''kafun khaal ya mutu…''tundaga wannan kalma ta karshe data fada bai sake jin komai ba kuma saboda kunneshi dayayi wani dummm, hidaya dake tsageruwa ce sai kawai tajashi baya ta fuskanshi ammu tace ''bakiga yanayin dayake ciki bane?, we cant just tell him everything lokaci guda saboda zai iya samun confusion,'' ammu na kallonta kiriri tana karya, neman hanya kawai take na ganin ba a fada mashi gaskia ba, ammu na kallo hidaya ta jashi zuwa sama hankali a tashe,su kuwa waenda ke parlor sunyi saqe, sabeeha dake labe bakin kofa kaf abunda ya faru ta saurara, batayi tunanin ammu zata zama bold haka ba lokaci guda ta fada mashi, sai kawai taji dadi aranta koba komai yanxu akwai hope din cigaba a nan gaba, kuma hidaya ta samu daidai da ita, ammu kuwa hidaya na barin wajen kawai sai tayi mrumushi aranta tace ''wayace maki ke kadaice kika iya makirci, du gudun da zakiyi dole watarana sai kin turgude'' tana kaiwa nan ta maida dubanta ga afiya ''ke kuma daga ina haka?,'' afiya data san halinta tayi saurin karasowa inda take ta rungumeta tana murmushi tace ''ammuuu….i missed you yaushe kika dawo'' ''yayan bariki kenan, hmmm'' ammu ta fada aranta, kafin ta murmusa tace ''yau sati na guda a cikin gidan nan'' tana kaiwa nan ta wullama sonata wani irin mugun kallo tayi saurin dauke idanunta don daga gani yanda ammu ke magana zatayi jaraba. ammu na barin wajen ta hango sabeeha dake labe, dakinta suka shige suka zauna ammu na kallon ta ganin yanayinta ya sauya yasa tace ''maysa baki fadamin sun kawo wannan mai zubin karuwar ba'' sunkuyar dakai sabeeha tayi tace ''na dauka ta tafi ne ammu'' ''hmm akwai aiki a gabanmu, da alamu sunyi babban shiri kuma basu taba tsammanin zan kawo maganarki ba, daman tsorona daya karki zama target dinsu nasan yanxu zata fara tunanin duk yanda zatayi donta bataki a wajenshi, zatace komai tunda halinta daya da uwarta, she will do anything worst, amma karki damu kinji daidai nake dasu gaba dayansu, ive prepare for them'' tunda ta fara magana sabeeha kanta na kasa batace uffan ba.. acahn sama kuwa hidaya na janshi bata tsaya ko'ina ba sai part dinshi,suna karasowa ta jashi bakin gado suka zauna, yana fsukantar tana fuskantarshi, daga yanda yake kallonta kadai yasa taji a jikinta ya fara suspecting wani abu don yanda ammu tayi magana dazu har tana cewa boye boyen me akeyi, tasan tabbas zai zarga wani abun, kuma tana hango yanda ya damu da sanin rayuwar da yayi a baya, tun tana boye mashi saboda tasan he will never questioned her wataran tasan saiya tunkareta, ay batama gama tunanin ba tajiyo tambayoyinshi kamar saukar aradu akanta, ''DA GASKE NE ABUN DA AMMU TA FADA?, WACE IRIYAR RAYUWA NAYI A BAYA?, WHAT HAPPENED TO ME?, KHAAL YA MUTU?'' cikin natsuwa ya jero mata tambayoyin amma fa ita hankalinta a tashe yake, kamar an kama mai sata haka ta fara kame kame, haka kawai takeji kamar ya gano komai tunda har ya iya tattara courage din tambayarta to tabbas akwai matsala. gashi ya kafe ta idanun shi da taji lokaci guda ya cika mata idanu. '' me kike boyemin?,'' ay batasn lokacin data waro idanunta ba waje, da zai taba wajen zuciyarta da yaji yanda yanayin bugun zuciyarta ya sauya, option daya ya rage mata dole ta nemi backup,  ''TAJ listen to me, i'm doing all of this for you, saboda nasan you will be hurt'' saurin rintse idanunshi da suka jaa yayi ya bude su, shifa kawai yanason yasan komai, shi kanshi ya kasa gane dalilin da yasa ake boye mashi, yanxu hakan ma da kyar ya tattara courage dinshi ya mata magana, ''inason nasan komai, what hppen to me a year a ago, how did i end like that? '' kauda kai hidaya tayi tare da cije leben ta, batason nuna mashi isa da tuni ta dakatar dashi saidai tana tsoron kar ya gano wani abun, tana cikin wanna tunanin sai kawai dabara tazo mata, ''kana son kasan komai ko?', well listen to me carefully', you had a tragic accident which lead to ko samu dissociative amnesia, 1year ago bakasan inda kanka yake ba, kuma khaal yayi using lalurar da ka samu donya samu abunda yake nema,…..'' gaba daya abunda ya faru ta juya mashi zancen ta maidashi kamar khaal ne mugu, kuma shine ya kulla komai don ya karbi komai na kamfaninsu harda yar kwallarta, ''da yake allah yana tare da mai gaskia ba aje ko''ina ba asirinshi ya tonu, munyi mamaki sosai don bamu taba tunanin sonda yake mana bana tsakani da allah bane, gaba daya muyagun ayyukan da yakeyi behind doors sun bayyana, yayi laudering kudaden kamfani, and he attempted to…'' ta sake fashewa da wani kukan kamar da gaske zaka rantse gaskiya take fada, ''i had to protect you all this while, didnt want to tell you all of this saboda nasan zakaji zafi sosai, a fili ya nuna yana sonka amma a zahiri ba hakan bane, he was selfish, ashe all this while kamfani yakeso shiyasa ya damu saika dawo saboda akwai abunda ya shirya, wannan yarinyar daya aura maka is part of his plan, ya aura maka ita ne saboda yayi amfani da ita wajen karbar duk wani shares and property din da ke karkashin sunanka'' tana kaiwa nan ta miqo mashi wayarta ta nuna mashi documentation din da khaal yayi wanda ya maida sunan sabeeha a matsayin next of kin dinshi sai properties dinshi,nayi kokarin raba auren saidai khaal ya nuna min fin karfi dole na hakura na barta don banida right din haka, yanxu kaji irin rayuwar da kayi a bayan ko?,'' tunda ta soma magana harta gama kallonta, yama rasa me zaiyi, yarda da kalamanta zaiyi ko kuma opposite din abunda zuciyarshi da kwakwalwarshi ke nuna mashi,  ''yanxu daka dawo hayyacinka nasan you will never accept this, ka fadamin duk abunda kakeso ayi, naqi korarta ne a gidannan saboda nasan rana irin tayau zata zo, kuma gashi tazo,just tell me me kakeso?'' shuru yayi ya kasa cewa komai, ganin yayi shuru yasa ta sake cewa ''nasan youre shock and surprise, dont overthink your self kaji, banason wani abu ya sameka, specialist consultant dinka yace you shoud not overthink, saboda zai iya jawo maka wata matsalar ko confusion, yanxu komai yazo karshe, ka kwanta gobe zamu cigaba da magana okay?'' girgiza mata kai kawai yayi harta fuce baibar mamaki ba,shi rayuwar da yayi ba a cikin hayyacinshi ba bata dameshi ba kamar maganganun data fada mashi game da khaal, he cant beleive this ya kasa yarda da hakan, kaf abunda ta fada mashi zuciyarshi na raya mashi opposite, kuma yana ji a jikinshi ba haka bane, sannan yarinyar da ake maganar khaal ya aura mashi ita, indai ita yake gani cikin memory dinshi to ba hakan bane, he was happy a memories din daya gani tare da baquwar fuskar da bai sani ba, har yanxu yana tuna sanda yake kuka itama tana kuka, da lokacin da yake dariya, he can see how close he was with koma wacece, toh kodai confusion din da hidaya tace zai samu idan yayi over thinking abun?, no defeinately there's something, dole yayi buncike akan komai. kanshi ba karamin ciwo yake mashi ba, yanxu shine yayi rayuwar shekara guda baya cikin hayyacinshi?, kuma kamar yaro? tuna wannan kadai daci yakeji aranshi. a daren bai samu yin barci ba kwata kwata, haka ya kwana yana duban wayarshi, duk abunda hidaya ta fada mashi akan abubuwan da khaal yayi ya gani a internet abu daya ne ya gani wanda bata fada mashi ba kidnapping da akace khaal yayi na heir din taheel, akan headline din news dinma ya gani, he cant believe har zuwa yanxu yaqi yarda da komai, sai a lokacin ya tuna lokacin dayaje gidanshi yaga an kafa SAMA saudi arabia monetary authory, (masu kamen kadarar wanda yayi satar kudaden kamfani ko na banki'') har zuwa lokacin he could not believe komi dukda ga shaidu. , dukda bashi da kusanci da khaal yanaji a jikinshi he's not that kind of person, saboda ya nuna mashi so sosai, ya nuna mashi ya damu dashi sosai,ya nuna mashi how sincere he is shiyasa yake jin difficulty din yarda da abunda ya yaji kuma ya gani da idanunshi, maganar hidaya ce ta fado mashi inda tace ay duk yana komai ne don ya karbe kamfani shiyasa ya damu saiya dawo daga london don ya samu ya karbe share dinshi da property dinshi dake shiyasa ma ya aura mashi wata yarinya  don ya cika kudirinshi na ganin ya karbe kamfanin taheel su, shi kamfanin nan baya gabanshi ma kwata kwata, idan harda yasan kamfanin yake hari ay daya fada mashi shi kwata kwata bayason komai daya danganci kamfanin, ko dawowarshi daga london baiyita da niyar shiga family business dinba. yarinyar da hidaya tace khaal ya aura mashi ce ta fado mashi arai,nothing is clear to him abaout her, dole yayi buncike akan abunda zuciyarshi ke raya mashi akanta, meysa yake ganin memories dinshi da ita is opposite abunda hidaya ta fada mashi?, idan har zuwan yarinyar don a cutar dashi ne baiga hakan ba a cikin memories dinshi…… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 65 The next morning…. Kwata kwata bai samu yin barci ba daren jiya sai wuraren karfe shida, ya kasa relaxing mind dinshi kwata kwata, abu daya ya yanke aranshi wansa ya kudirci saiya nemo answer tambayoyinshi. Ahankali ta soma bude dakin naki, sanye take da wata arbiyar nighties red,blonde gashinta har gadan bayanta, dukda babu wani hasken arziki a dakin hakan baisa ta hango kyakyawar fuskarshi ba saboda hasken bedside lamb, ga dan hasken dake lekowa ta wajen curtains, wani irin makirin murmuahi ta sauke tare da takowa har bakin gadon ta tsaya akanshi tana binshi da mayen kallo, yanda take kallonshi kamar idanunta zai zazzago tsabar masifa da jin shauqi, rayuwarsu a baya take tunawa, rabuwar da sukayi ta shiga damuwa sosai, duk yanda taso su dawo yaqi bata chance, kuma tasan yana sonta sosai, kirsa irin ta mata babu wadda batayi ba, gangancin ta ne ma ya jawo ta bari ya gano ta da wani, don a gidan sa ne ma incident din ya faru, da yake shige da fucenta a gidan shi ba wani abu bane don har pin dinshi tana dashi, duk sanda taga dama tana zuwa daman su turawa ba ruwansu da wannan, kwana ne dai bai yarda tanayi a cikin gidansa ba ko yana nan ko baya nan, toh a ranar yayi tafiya zuwa jamaica, da yake yace mata sati guda zaiyi shiyasa tazo apartment dinshi ta kwana ba tare da saninshi ba kuma tasan baya so,da safe shine ta futa zuwa gym din apartment din nashi, anan ne ta hadu da guy din har tayi mashi tayin zuwa apartment din boyfriend dinta, shiko ya bita suna hawa saman salon ya chanza, shi kuka bangaren taj daman wani business ne yaje yi a jamaica, branch dinahi dake chan ne aka samu matsalar importation kuma dole saiyazo shine yaje,yana zuwa dayake shi workaholic ne baima tsaya yin komai ba ya warware matsalar dake chan din ko kwana baiyi ba ya hau flight din dare, washe gari da safe yana suna isowa ya wuce gida direct. Sauke ajiyar zuciya tayi tana mai kallon faffadan kirjinshi dake bude yayi unbuttoning din rigar jikin nashi,ga wani kwantaccen gashinsa dake kwance a wajen kadan, hannunta ta sanya ta soma shafa mashi karjin nashi har zuwa wajen cibiyaraa, kamar a mafarki ya soma jin tafiyar da ake mashi a kirjinsa, da yake light sleeper ne yana jin motsi ko yaya ne yake farkawa, ahankali ya soma bude idanunshi, harya sauke su akan sonata dake shafashi, muryarta chan kasa kasa ta soma magana tana juya idanu, “good morning zaddy” tana fadin haka tayi saurin rankwafowa ta rungumeshi, cikin hanzari yayi saurin tashi zaune ya zareta daga jikinshi, fuskan nan nashi a hade,yana mata wani irin kallo mai tattare da kyama da tsana,ita kallon da yake mata bashine damuwarta ba don haka ta sake kokarin maida jikinta zuwa ga nashi ta fara kokarin kamo fuskanshi zatayi kissing dinshi yayi saurin turata baya rai a bace disgustingly yace “are you insane?“ “Babe please!!!!,i’m sorry about abunda faru, it was a mistake bakama bani chance din explaining kaina ba ka koreni, please give me another chance, i can’t live without you, I couldn’t move on with my life all this while” Tana kokarin kama hannunshi ya dakatar da ita bayan ya gama sauraronta “don’t you dare!!!!l” ya daka mata tsawa yana tuna yanda ya shigo apartment dinshi tundaga bakin kofa yana jiyo moaning dinta da wani kato, ranar ya shiga tashin hankali da bacin rai sosai, harya karaso wajen couch dinshi yana kallonta tsirara da wani katon banza akanta, yama rasa ya zai masu, ya dade sosai a tsaye hannunshi cikin aljihun wandonsa yana kallonsu, itace ma ta fara hangoshi unexpectedly, shiko saurayin yana ganin taj din ya tabbatar shine boyfriend dinta, don haka yayi saurin maida kayanshi ya fice daga apartment din cikin hanzari, ita kuwa batayi tsammanin taj din zai barshi ya tafi haka ba don harya wuce ta gabanshi baice komai ba haka zalika bai daina kallonta ba, sai ma juyawa da yayi ya wuce bedroom dinshi ta biyoshi hankali a tashe bayan ta maida shegiyar rigar ta wadda bata da banbanci da tsirara,, tund ata shigo baice mata komai ba harta fara mashi magana “babe babe listen to me, its a mistake, I don’t even know how… how..it happens…” Tundaya dago da rinannun idanunshi ya kalleta tasan cewa she has fucked up big time,daga ranar bata sake ganinshi ba, duk yanda taso ta ganshi ya hanata duk wani access to him, the biggest thing daya tsana a rayuwarshi shine ayi betraying dinshi, yanda yayi wiping dinta a rayuwarshi kamar bata taba existing ba, idan yanason abu he gives it all, his wealth his attention and all. Bayan rabuwarsu da farko bataji zafi ba saboda daman she doesn’t feel his love, relationship dinsu was like one sided, kamar yasan haka zata faru yaqi bude mata rayuwarshi gaba daya, daman dai itace tayi forcing kanta a rayuwarshi harya amince da ita, saidaga baya data gano koshi waye nan fa hankalinta ya tashi sosai, ta fara neman yanda zatayi ta koma mashi, daman tun farko tana mamakin yanda yake spending on her, harda unlimited black card yana dashi, he’s just leaving a lowkey life ba tareda kowa yasan identity dinshi ba. Lokacin data gano yabar london gaba daya hankalinta ya tashi sosai, gashi batasan ko a ina yake ba,hartayi giving up afiya ta nemeta da kanta, kamarma bincike tayi akanshi harta gabo cewa ex girlfriend dinshi ce, itace ma ta fada mata komai da asalinshi, nan ne itaa ta fada mata koshi waye, daga nan suka qulle. “How did you even know where i am?ya akayi kikazo nan?” Ya jefo mata tambaya kai tsaye, yanda ya kureta da idanu yasa ta rasa irin karyar sa zata mashi, idanunshi nada kaifi sosai,tasan idan ta mashi karya zai ganota don haka ta kora mashi bayani daga farko har karshen yanda suka hadu da afiya da yanda suka zo nan. “I even told her your identity” ta karashe tana kallonshi gwanin ban tausayi, “babe please!!” Saurin dakatar da ita yayi da hannunshi yana mai kallon cikin idnaunta yace “tun yaushe kika sani?” “After our breakup, i was tailing you, na kasa moving on, i couldn’t do that, i love you so much” Cije lebenshi yayi kafin ya dafe kan shi yace “oh shit” ,kwata kwata baiyi tunanin it will turn out to be like this ba, shuru yayi yana nazari, tunda har wannan zancen yaje kunen afiya definitely hidaya ta ji itama kuma ta sani, amma meysa batace mashi komai ba? Tunanin daya dunga yi kenan aranshi, maida dubanshi yayi ga sonata dake gabanshi, yana calculating maganganun data fada mashi yanxu, “meysa afiya tayi digging rayuwarshi da yayi a london, harta gano sonata ex dinshi shi? What was the reason? Sannan meysa hidaya batace komai ba?yasanta ciki da bai, yana da dalilin da yasa ya boye identity dinshi daga garesu. Bashi da amsoshin tambayoyin nan nashi amma dole ya nemesu, wannan dalilin ne kawai zaisa yabar sonata a gidannan badan haka ba bayajin zai bari ta sake koda awa daya ne a gidan, she disgusts him, daya kalleta yake tuna yanda ya ganta da wani a gidanshi, daga ranar bai sake amfani da komai na gidan ba, ya sauya wasu that the level of how disgusted he was. Maganar datayi ne ta dawo dashi daga tunanin daya fada, “babe….please don’t push me away, zanyi duk abunda kakeso, idan har zaisa ka barni a cikin rayuwarka” a shagwabe tayi maganar hoping he will fall for it harda hawayenta, ko kallon baiyi ba ya miqe ya wucw bathroom, shurun nan da yayi mata ya tabbatar mata da bazai koreta ba kenan, ba karamin dadi taji ba ta sauke wani makirin murmushi ta bishi da idanu harya fuce daga dakin ya shige bathroom, “wow ay banyi tunanin komai zaiso min da sauqi ba, yanxu zan fara nawa aikin, zanyi koma menene don ganin na mallakeka kuma na kori wannan ugly maid din da ake cewa matarka ce” Haka ta dunga magana ita daya da kanta harya dauka wajen 30mins a bathroom din kafin ya fito ya shige closet ya saka kaya marasa nauyi ya fito. Kamar mayya inda ya barta anan ya taddata kamar jira take kuwa yana futowa ta karaso inda yake dukda yanayin fuskanshi is not welcoming hakan baisa ta kyaleshi ba ta kamo hannunshi, “muje muyi breakfast” ta karashe tana rike da hannunshi, bai hanata ba suka futo daga part din nashi. Yana gaba tana biye dashi a baya har suka sauko kasa daidai nan su fadwa suka tunkaro hanyar dining din ita da tareeq, tana kallon hannun sonata cikin na taj din tayi kwafa ta wuce dining room, tareeq ya bita da kallon mamaki cikin kwanakin nan ya kasa gane mata kwata kwata, taoro ma take bashi yanxu don ya kasa gane inda ta dosa, she’s a bit suspective. Zama duk sukayi a dining din ana jiran isowar madam hidaya, basu dade da zama ba sai gata ta iso, kusan a tare suka shigo ita da ammu databi kowa da kallo har idanunta ya sauka kan sonata dake sanye da wata tsinanniyar riga zaune kusa da taj dayayi relaxing bayanshi, seat din dake tsakiya hidya ta zauna, shine ma ya fara gaisheta kafin kowa ya gaisheta sai ammu data karaso itama duk suka gaisheta har zata zauna ta miqe tabar dining din duk suka bita da kallo, ko minti biyu ba a yi ba saigata ta dawo, basu lura da sabeeha dake biye da ita ba a baya saida suka karaso dining din, fuskansu dauke da mamakin ammu. “Ay bazai yuwu ayi family breakfast ba babu daughter inlaw din gidan, tunda naga har aka iya barin bare ma tayi joining balle kuma na gida” Tana fadin haka ta maida dubanta ga sabewha da kanta ke kasa, kirjinta na bugu, bata yarda ta dago idanu ta kalli kowa dake wajen ba. “Seat!” Ammu tayi mata nuni da kujerar dake kusa da ita dake facing ta taj, jiki a mace sabeeha ta ja kujerar ta zauna. Tunda yaji abunda ammu ta fada kwata kwata bai dago ba saika maida hankalinshi da yayi ga breakfast din da yake. Sonata kuwa ranta idan yayi dubu ya baci, ta tsani yarinyar nan kamar ranta,ga wannan aunty din tasu da alamu she git her back, dole tasan irin takun da zatayi, su fadwa da afiya kuwa tabe baki kawai sukayi, hidaya kam ko kallon inda suke batayi ba, ita yanxu wannan yarinyar ba itace damuwarta ba kwata kwata saboda tasan kulallaiyar data hada bazaisa taj din yabar yarinyar ba, infact he will never accept wannan auren donma baisan cewa maid bace, bayan wannan ma tasan ita zai bama zabi idan tace a koreta bazai tsallake maganarta ba, ayanxu tana binshi a hanakli ne don karyayi suspecting komai. Ahankali ta soma magana cikin muryarta mai sanyi da dadin sauraro ga natsuwa, “Sabahal khair ukty” Ta gaishe da hidaya, tunda ta soma magana taj ya dakata da juya coffee dinda zaisha, yaune ya fara jin muryar ta a zahiri, idan har ya tuna wani abu daya danganceta saidai yaji muryar na echoing a kunnenshi baya iya predicting. Shuru hidaya tayi kamar bata jita ba, saida ammu tace “hidaya.. bakiji ana gaisheki ba” Sai alokacin hidaya ta dago ta kalleta sai ta sake kauda idanunta daga wajen, jiki a mace sabeeha ta maida dubanta ga inda taj yake zaune, muryarta har breaking yakeyi wajen cewa “sabahal khair” ta karashe tana mai satar kallonsa, hankalinshi na kan abuncin gabansa, y Sarai yasan dashi take yayi kamar baima san anyi ruwanta a wajenba, gaba daya kowa kallonshi yayi don ganin reaction dinshi da response dinda zai yi ko zai kulata sai sukaga akasin haka, take hidaya ta sauke wani murmushin samun tabbacin maganarta tayi tasiri kenan, ammu dataga wulaqanci ya fara yawa tayi saurin kama hannun sabeeha ganin tana kokarin gaishe da sauran mutanen da ke dining din har zatayi magana ta dakatar da ita, suna kallon juna ammi ta girgiza mata kai alamun tayi shuru,don haka tayi shuru bata sake cewa komai ba. Idanunta na son sake kallon inda yake amma tana tsoron karsu hada ido, shiko yi yayi ma kamar ba ayi ruwanta a wajenba. As usual kullum shike gamawa don bai cika cin abunci da yawa ba musamman idan da mutane, mikewar da yayi yasa duk suka bishi da ido harma da hidaya dake zaune, “zanje gym” yana fadin haka ya fuce daga wajen ba tare da ya kalli kowa ba harma hidayar, sonata har zata bi bayanshi ammu ta mata wani irin mugun kallo ta koma ta zauna,tunda ya miqe harya fuce hidaya bata bar yin mamaki ba, yau taj ne ya tashi kafin ta tashi? Why d sudden change in him? Abunda bai taba yi ba kenan, badan taga abunda yama sabeeha ba zata ce bai gamsu da maganganun da sukayi jiya ba kenan, koda ta shigo ma tayi mamakin ganinshi a dining don ta dauka maganar da sukayi zaita damunshi arai, bama ita kadai ke mamaki ba harma dasu afiya kowa mamaki yake don sunsan baya taba tashi yabar wajen sai hidaya ta miqe tukunna,ammi kuwa daman wannan dabiar gidan datazo ta tadda ba burgeta yake ba. Koda ya hau sama shiryawa yayi cikin kayan motaa jiki ya dauka duk wasu abubuwan da zai buqata ya fito kunenshi maqale da airpod, yana karasowa wajen parking lot harya shiga cikin mota sonata ta fito, ya hangota tana kokarin karasowa kamarma shirin binshi takeyi, kota kanta baibi ba yayi reverse da motarshi yabar wajen. Gwiwarta a sake ta koma cikin gidan daidai nan ammu da sabeeha suka fito daga dining daman su kadai suka rage don kowa ya watse, sim sim ta wuce part din afiya kamar munafuka sabeeha ta bita da harara ba tare da ammu ta ganta ba. “Kinga wannan shegiyar, dolw ta bar gidannann, bada alkhairi suka kawota gidannan ba, bari ma kiga, inaso ki koma part dinshi yau yau dinnan ay daman achan kike zama kuka kayanki na chan ko” Tunda ammu ta soma magana gaban sabeeha ya bada dam, itafa yanxu anything related to him koda kuwa sunanshi aka kira saitaji wani iri a jikinta, “amma ammu ni ina ganin mubi komai a hankali, kinga yanxu bai san konu wacece ba baima tuna da konu wacece ba” “Karki damu, dalilin da zaisa nakeson kinkoma din kenan ay, so nake ya sandake din” Sabeeha dai jinta take amma batajin tana da courage din tunkararshi ayanxu. Taj ko tunda ya iso gym yana workout mind dinshi baya wajen, tunani kala kala na yawo a kunyarshi, na farko yanxu instint dinshi na bashi dalilin da yasa hidaya ta hana TNT suyi investing a kamfani saboda ta gano shine investor din, na biyu kuma maganar khaal ta tsaya mashi har zuwa yanxu arai,tun jiya yake wannan calculation din, major abunda yasa yakejin theres something else about maganar khaal datayi mashi shine khaal yasan koshi waye, kuma yasan shike investing a taheel company and yasan dalilin da yasa yake investing a kamfanin saboda bayason shiga harkar business din familyn shiyasa ma yake supporting dinsu ta hanyar investing, so he can say that khaal yasan baya son shiga business din family din. Na biyu kuma yarinyar nan, he has come to conclusions na yanda zaiyi da ita. Da wannan tunanin ya shafe wajen awa biyu a gym kafin ya futo ya shige motarshi, wayarshi ya latsa yayi dialing wata number ana dagawa ya soma magana, ya dade sosai yana wayar ban samu naji me yake cew aba don yana daga cikin motar ni kuma ina daga waje harya gama kafin ya ajiye ya juya akalar motarshi, yabar wajen. Chan bangaren hidaya itama futa tayi ta hadu da lawyer ta ya kawo mata takardun raba aure data buqata, daga nan ma bata tsaya ko’ina ba sai island dinta, as usual tana zuwa babu abunda ya sauya, frustration yasa ta fara kosawa, ajiye wannan mutun is useless to hwe indai bazai fada mata bunda takeson sani ba. Haka ta dawo gida bayan black ya bata update din abubuwan da taj din ke yi, yawan daga gym sai gida, daga nan kuma baya zuwa ko’ina, tun bayan zuwa gidan khaal da yayi so daya. *** Budo kofar dakinsu tareeq yayi, shugowarta kenan ya biyo bayanta zuwa part din nasu, batasan cewa yana cikin gidan ba kwata kwata, babu inda bai duba ba a dakin nasu bai ganta ba wannan yasa ya fito ya nufi dakinta, yana shiga yabi ko’ina da kallo, ya dauka tana bathroom don haka ya dan jinkirta shuru bata fito ba wannan yasa ya nufi closet eoom dinta nan ma bai ganta ba chan ma bathroom baiji alamun saukan ruwa ba don haka ya fito kawai ya nufi kofar futa daidai nan ta fito ita kuma daga closet room, da mamaki yake kallonta itama dai tayi mamakin ganin nasa ta waske, hotunan dake hannunta ta ya kalla dukda baya fuskokin wanda ke ciki, “me kake buqata?” Muryanshi a kasa kamar wani dan boyi boyinta yace, “naga shugowarki ne na shiga daki kuma ban ganki shine…” “What do you need” ta sake jefo mashi tambaya, “kudi ne? Don nasan shi kake bi,” Cikin saurin ya tako inda take in a manipulativeway ya soma magana “no babe, ba kudi bane” “Then menene?” Ta sake jefo mashi tambaya. “Babe trust me, Kinsan nace maki i will do anything for you ko?, nasan me kike so, kuma zan taimaka maki don ganin kin samu abund akike so, kalla kiga” Ya bude wayarshi yana nuna mata wani hito, hidaya ce zata shiga cruise boat dinta, “Akwai wani aboki na dake aiki da jiragen ruwa a marina, private boat driver ne,akwai ranar da mukayi waya dashi yake fada min cewa yana yawan ganin hidaya ta yanda ya santa kuwa saboda,…..” “Just go straight to the point” fadwa ta dakatar dashi son wannan surutan nashi na banza ne baya adding up kwata kwata, “shine ya tura min hoton nan,babe ina ganin kamar ukty is up to something yace min kusan duk end of the month take zuwa nan, sannan akwai kishin kishin da yaji kamar tana da wani private island, daga mutanen dake kaita da waenda ke mata aiki gaba daya looks suspicious. Saida ya gama tass ta soma magana “kana bin abokanan useless abokananka na street life djn da kayi kana fada masu where youre married into ko? First of all why are you telling me this? Kanason hadani da yar uwata ne? Idan tana yin wani abu ni menene ruwa na a ciki, dont play silly games with me” Tana kaiwa nan ta fuce ta barshi taaye saqe, sai kawai yayi murmushi, dake tantirin dan iska ne shima, “ni zaki rainama hankali, kina tunanin bansan kudirinki ba” yana kaiwa nan ya juya har zai futa ya dan dakata yaba kallon closet room dinda ta fito daga ciki, tabbas daga ciki ta futo kuma lokacin da ya shiga ciki babu kowa a ciki, kasa wrapping kanshi kawia yayi yace “hmm,”yanaji a ranshi shes hiding something. Yauma bayan futar taj ta wuce dakin nasa ta gyara shi fess fess, ta wanke bathroom dinshi, harda kitchen da sitting room dinshi da yayi kura ta gyagyara ta kunna ac kafin ta fuce daga part din zuwa dakin ta, bata sake futowa ba tayi zamanta achan. Misalin wajen karfe tara daidai ammu ta taso sabeeha a gaba, gaba daya hankalinta a tashe yake tsabar tsoro, a bakin kofa ammu ta tsaya tana mai kallonta, ganin gaba daya ta tsure yasa ammi tace “karkiji tsoro kinji, Bazai maki komai ba kinji” remember our plan? Girgiza mata kai kawai tayi, ammu ta juya tabar wajen ita kuma ta tsaya qiqam a bakin kofar kamar an dasa ta, da kyar ta iya sa hannu ta bude kofar, a tunaninta ko yana cikin bedroom, tana rufo kofar ta juyo gabanta ya bada wani dam hartana yin baya kamar zata fadi saboda lokaci guda idanunsu ya shige cikin na juna,take bakinta ya soma motsawa tayi saurin sauke nata idon saboda yanda ya cika mata idanu da kwarjini, yana zaune a sitting room yayi relaxing bayanshi akan kujera, sanye yake da wata hoodie da gajeran wando da bai rufe thigh dinshi ba, muscles dinshi sunyi piling rudu rudu,kamar wanda ke jiran zuwanta haka yayi zaman, kuma zuwanshi kenan sutting room achan daki ya rasa abubsa zaiyi shine ya dawo parlor ya danyi wayoyi da mutanenshu dake chan london bayan ya gama dasu ya kafama tv idanu yana kallo, yana tuna wasu moment, a daidai lokacin kuma ta shugo dakin maido da dubanshi da zaiyi ga kofar kuwa take idanunshi ya sauka ciki nata, yana kokarin tun ma inda ya taba ganin fuskarta, tabbas yarinyar daya gani ce a asibiti, kuma ya gane itace wadda ta shugo part dinshi ranar da light ya dauke, aranshi yace “bingo, so wannan ce yarinyar kenan, wanan yar abar?,“ Bin fuskanta yayi da kallo daga samanta har kasa fuskanshi na nan yanda take babu alamun fara’a kwata kwata sai annuri kawai da yakeda, Take ya tuna dalilen da hidaya ta fada na aura mashi ita da khaal yayi ne, abubuwan dake ranshi yasa na kasa inda ya dosa,shi kanshi ya rasa a wani matsayi zai bar yarinyar,? Yana kallon abun kamar a film, sabeeha baiwar allah yanda kasan an dasa ta taqi motsawa kwata kwata, tana jin idnaunshi na yawo akanta, tana nan tsaye kawai aka budo kofar aka shugo, sonata na hangota tsaye taji gaba daya duniyar ta mata wani irin daci, kishi, haushi, tsana duk babu wanda bai darsu a zuciyarta ba. Cije lebe kawai tayi tana raya abubuwa aranta sai kawai ta suake wani murmushi ta wuce ta gaban sabeeha tana juya duwaiwuka, kamar kullum dai babu kayan arziki a jikinta, takowa tayi har inda yake ta zauna a gefensa tana kashe murya tace “hey zaddy” Ko kallon ind atake baiba idanunshi na kan tv, tunda ya duake ido daga kan sabeeha ya maida tv bai sake kallonta ba, haka zalika baice mata ci kanki ba, baima damu da sanin meya kawota ba as far as he knows baisan da mutun a wajen ba tunda batayi sallama ba. sonata dataga kamar yana neman dizgata gaban yarinyar nan kuma tana son ta kunsa mata saboda yanxu tasan ko kallon inda take bazaiyiba, ada ma don taga yana sa matsalar kai ne shiyasa take da iko dashi amma ayanxu yana da iko akan karan kansa,no one is responsible for him, kuma tasan wannan dai maid dinnan dai can never be on his league, yafi karfinta nesa ba kusa ba, ko kasa daya bata isa ta taka dashi ba. Sabeeha kuwa tun shugowar sonata ta hade rai sosai, taoron nata ma ya kau, saima ta manta lafiyar taj din lau ganin sonata na tunkarar inda yake. Sonata dataga sabeeha ta kafesu da idanu, wannan yasa ta dora hannunta kan lap dinshi ta sake kashe murya tace “babe, me maid dinnan keyi anan? Wani abu zata maka ne? Dont worry i can do it for you zaka iya sallamarta” Sai a lokacin ya dauke idnaunshi daga kan tv ya maida kan hannun sonata dake kan lap dinshi tana yawo dashi kan fatarshi,”get your filthy hands of me” ya fada yanda dagashi sai ita ne zasu ji, tana jin harsh tone din da yayi magana dashi tayi saurin dauke hannunta ya miqe yabar parlor ma gaba daya, sonata ma ta bishi a baya tana murmushin yaqe duk dan ta kunsawa sabeeha, sabeeha kuwa taga duk abund aya wakana a wajen sai taji wani irin aranta, daman tayi expecting haka, bai tuba ta ba baima san ko ita wacece ba, gashi dai a gabanta amma tana ji ya mata nisa, kafarta har nauyi take mata, kamar sata juya ta tsaya tunawa da maganganun da sukayi da ammu,dole ta tsaya, dole ta dawo nan saboda ta hanyar nan ne kawai zata samu ya tunata har ya yarda da ita. Tana nan tsaye sonata ta futo rai a bace, korarta yayi kiri kiri kamarma kyamarta yake da zarar ta tunkaroshi, plans dinta will not succeed idan har bata samu kanshi ba, dole ne ma tasan yanda zatayi don ta sameshi don wannan ce hanya kadai da zaisa ta sake shugowa rayiwarshi tun bayan lokacin daya gano tana cheating dinshi ta kasa samun wanda zai maye gurbinshi a zuciyarta, abunda yafi damunta kuma take dana sani shine rashin samun kanshi datayi a baya, duk yanda taso tayi seducing dinshi yaqi falling, yana da wata taurarriyar zuciya, tana mamakin yan uwansa da suke mashi wani gani gani, basu san koshi waye ba, bata taba haduwa da mutunminda ya iya takunshi ba kamar taj. tana karasowa inda sabeeha take ta kalleta, har ta fidda bacin ranta a fili ta tuna wani avu saita boye ta soma magana kamar haka, “ wow wow wow…i thought kince ke matarshi ce, ya akayi bai tuna dake ba? Hahaha Listen bari nayi maki clearing kanki ke matarshi ce a lokacin da hankalinshi baya jikinshi sannan kwakwalrshi ta yara, Yanxu kuwa yafi karfin ki, inbanda karfun hali irin na talaka, ungrateful people how can you even think of your self as his wife, you’re nothing but his maid Just a maid, and as you can see now I’m his first love, your title as his wife is just a name, he will never accept you bitch” Tana kaiwa nan ta kyalkyale da dariya tabar wajen, sabeeha kuwa tunda ta fara magana harta gama jikinta yayi sanyi sosai. Ta dade a tsaye har kafarta ya soma mata zafi kafin ta wuce sitting room ta zauna a kasa. Chan bangaren taj yana shiga daki sonata ta biyoshi a baya, gaba daya ganinta ma baya sonyi don gazanta yake gani da zarar ya kalleta, Kallota daya tsaya yi yasa ta fara tunanin ko tayi attrating dinshi ne wannan yasa ta fara kokarin shafa shi, rai a bace ya kora mata ta fito daga bedroom din rai a bace bayan ta bashi hakuri, cike lebe kawai ta dunga yi abunda take so kamar zai mata wuyar samu…. Tana futa ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya saka kayan barci sannan yabi lafiyar gado abunshi.. Asuba nayi ya farka, daman time nayi yake bude idanunshi, tashi yayi zaune kafin ya miqe ya shige bathroom ya dauro alwala, dayake baya son yawan haske dakin nashi is very dim sai hasken bedside lamp,daman wuraren wajen karfe 5:50 ne,yana fitowa ya shiga closet ya saka jallabiya sannan ya futo ya hau kan carpwt din sallah, saida yayi raka’a tainul fijir kafin ya tada kabbarar sallar fajir, bayja yabsallame ya dade sosai a zaune kar ya soma kulle idanunshi, karar bude kofa da yaji yasa ya maida idanunshi direct zuwa wajen, ahankali ta sako kanta cikin dakin tana duban wajen gadonshi tana fatan allah yasa bai tashi ba, da yake tasan baya tashi a daidai wannan loakcin lokacin da bashi da lafiya sai tayi tunanin habit dinshi ne, kwata kwata batasan cewa ya tashi ba harta wuce ta gefen ind ayake zaune ta shige bathroom ta rufo, alwala ta dauro bayan tayi easing kanta sannan ta futo ta shiga closet wajen inda kayanta yake ta zaro hijab ta saka, sannan ta futo, sai a lokacin ya gane ashe kayanta nw a cikin closet room dinshi kenan harma da towel da panties din da ya gani wanda yasa aka zubar dasu daga bathroom dinshi, yana kallonta ta bude kofa ta fuce saga bedroom din sannan ta karo kofar, sai a lokacin ya tabbatr da anan part din tayi barci kenan. Sabeeha na fitowa ta fuskanshi qibla ta tada sallah tana idarwa ta hade jikinta waje guda tana tunanin rayuwar datayi a gidan bataji karar futowarsgi daga bedroom dinba harya karaso inda take, inuwarsa ta fara gani kafin ta dago idanunta, suna hada ido hudu tayi saurin gyara zama tana zazzare idanu, kirjinta na dukan uku uku haka ta dake,kanta a kasa tace “good morning” Ba wannan ne ya kawoshi wajenta ba don haka ya samu waje ya zauna yana fuskantarta, “whats your name” yanda ya furta calmly yas ata dago da sauri suka hada ido, tana kallon yanda idanunshi ke kyalli, saurib dauke nata tayi muryanta kasa kasa tace “fatima!” Kallon bakinta yayi, sai a lokacin ya lura da yanayin hakoranta datayi magana, kauda kanshi yayi ya sake jefo mata wata tambayar, “so ke yar aiki ce?” Tana jin haka gabanta ya bada wani dammm, “Waya kawo ki? Who are you exactly? What was your agenda for coming into my life?”Yanxu da ya sake magana sai taji yanayin muryarshi ya sauya, “khaal?”ya sake jefo mata tambaya, Tana jin haka tayi saurin dagowa ta kalleshi, wani irin kallo yake mata mai kama dana tsana, don haka kawai zata iya fasaara kallon,bai tsaya ma ya amsa tambayoyin da yayi mata ba shurun da tayi ya bashi amsa don haka ya miqe har zaibar parlor ya dan dakata,“you’re just a maid, my maid, keep that in mind and don’t have any stupid thoughts on your head, da zarar na gano abunda nakeson na gane zan sallameki,” Yana barin wajen ta bishi da kallo, maganganunshi na karshe sun mata zafi sosai kamar zatayi hawaye, tama rasa wani irin tunani zatayi, he was calm at first then kuma lokaci guda ya sauya, tambayoyin da ya mata ne suka dawo kanta, waya kawota? What was her agenda? Duk yanda akayi hidaya ta fada mashi wani abun kenan? Daman ammu ta fada haka zata faru, gashi kuwata ta tabbata, innalillahi, yanxu wani irin kallo yake mata? Bazata iya tantancewa hakan ba, kuka bazatayi kasa a gwiwa ba,bai nuna mata alamun ya ganeta ba kwata kwata. Ta dade tana nazari har barci barawo ya saceta a zaune ba tare sa saninta ba. Shi ko baima koma barcin ba yanata fama da waya yana aiki ya dade sosai har wajen karfe bakwai ya fito, ko kallon inda take baiyi ba ya fuce daga part din. Bata farka ba sai wuraren karfe tara haka,yar wayar da jamid ya taba bata na gefenta, daman yawanci wayar amfanin da take mata duba time ne kawai, ba wani abun take da wayar ba, tana ganin lokaci tayi saurin miqewa zaune, tana nazarin me zatayi da zaisa ya tuna ta, na farko dai routine dinta data saba shi zata fara yi, maganganun ammu na kara karfafa mata gwiwa ta miqe ta wuce bedroom din, tasan a daidai wannan lokacin ya futa don haka ta fara kokarin gyaran bedroom din nashi. Hidaya dasu fadwa basu san cewa sabeeha tana dakin taj dinba, sonata kuwa data ganta a part din nashi batayi tunanin anan ta kwana ba,sannan kudirinta har zuwa yanxu bata chanza shi ba. *** Wajen karfe goma na safe ya shugo gidan, da fadwa yaci karo a kasa tana kokarin fitowa daga part dinta cikin shiri da alamu fita zatayi, tubda ya shigo take binshi da idanu, yana sanye da kayan gym yau ko sauyawa baiyiba, don yana gama workout ta nufi gida, daga sama har kasa take binshi da idanu tana hango gumin da ya danyi daga workout din kwance a jikinshi dukda daga ac ya fito, he’s so attractive yet so calm and hard at the same time,kammaninshi gaba daya ya fita daban daga nasu, donshi kanar ruwa biyu yayo, the arab side of him a fuska ne the physique side of him kuma irin na manyan maza, yawanci fararen mazan saudi zaka gansu kamar solobiyo shidai ya fita daban, tama rasa yanda zatayi describing dinshi, the inner him is like a black American every womans dream, Ta shagala sosai wajen kallonshi harya wuce ta gabanta yayi kamar dutse ya gani a wajen, “hey baby brother” Ay kamar da iska take magana, ya wuce sama ba tareda yace mata ci kanki ba, murmushi kawai ta danyi tana tuna wasu abubuwa,da yanda hidaya ke underestimating dinshi, akaha dai zata bisu da ido dashi da hidayar taga wazai cimma wani,haka ta fuce tana murmushi ita kadai. Tana shiga motarta tayi dialing wata number ana dagawa ta soma magana “any update!” “Yes boss,” “Doctor fah? Have you handle him? You need to be meticulous bana son any kinds of problem,” “Yes boss” Ana fadin haka ta kashe wayar tana murmushi kawai,dadin yanda take taimaka wa hidaya takeji ba kadan ba. Bangaren taj yana haura wa sama ya wuce daki, gaba daya yama manta da wata sabeeha, ajiye jakarshi yayi kafin ya soma cire rigar jikinshi, yana cirewa ya ajiyeta a wajen ya rage daga shi sai short tight, kai tsaye ya wuce bathroom yana bude kofar yasa kai cikin bathroom din cikin saurin ta juyo hankali a tashe, suna ido hudu jikinta ya soma rawa shi kuwa ganinta daga ita sai towel take memory din lokacin da suke cikin bathroom yazo kanshi, burkicewar da tayi yasa juya mashi baya ta fara Kokarin zura hijab dinta allah yaso ta shugo dashi, taba kokarin sakawa ma ya shugo, innalillahi wa inna ialihi rajiun kawai take aranta, Allah ya taimaka ma ta daura towel a jikinta da yake akwai towels da yawa a bathroom din ta allah ya taimaka saida ta saka ya shugo bathroom din, shi baiyi expecting din kowa ba don haka ya shigo kai tsaye, tunda ya kafeta da kallo harta saka hijab dinnan bai cire idanunshi a kanta ba , take kawai fuskanshi ta koma jaa sosai,sabon memory na mashi flashing, ranar da ya shigo bathroom zaiyi futsari ya kasa cire zagiyar wando, sai kuma memoryn ya sake confusing dinshi gata nan ta tsungunna gabanshi zata zare mashi zariyar wandon shi sai lokacin daya shugo bathroom lokacin ta gama wanka harya fara kokarin taba kirjinta a bathroom din sai abun ya mashi kamar itace take kokarin sakashin yin haka, gashi ga ta a bathroom din a lokacin, mekenan hakan ke nufi? Kusancinsu har yakaiga shigansu bathroom a tare ko me? Wannan yar yarinyar? A maid? Har tana zare mashi zaryar wando? Yama kasa tuna what next happens after that, “What the f**k!!!” Ya fada yana mata wani mugun kallo, jijiyoyinshi sun fito rado rado, tana jin saukar muryarshi tayi hanzarin juyowa ta nufi hanyar futa daga bathroom din, kamar zatayi tuntube haka ta karaso tsakiyar dakin tana haki,shiko ya kasa wrapping mind dinshi, yama rasa dalilin bacin ranshi, me sukayi da yarinyarnan? Abunda hidaya ta fada gaskia ne? Yana ganin ta kamar karamar yarinya,did she take advantage of him da lalurar daya tsinci kanshi Koko yaya? Don ya kasa gane dalilin da yasa ya nemi taba wannan yarinyar. Sabeeha kuwa kasa tsayuwa tayi a dakin ta fuce bedroom din ta nufi hanyar kofa daidai nan sonata ta shugo, ko kallon inda take sabeeha batayi ba ta fuce daga dakin. Sonata kuwa suman tsaye tayi don jarabar mamaki, cikin abund abai wuce second biyar ba ta kalli sabeehar harta gano cewa daga bathroom take donga digon ruwa nan akan fusknta, hankali a tashe sonata ta shige cikin bedroom dinshi, tana jin saukar ruwa cikin ta ya duri ruwa itama, ta dauka wajen 20mins tana zarya tsakanin dakin yanda kasan ta dauka 2hrs haka takeji, allah allah kawai take ya fito taji meya kawo sabewha da sassafe dakinsa, badai kwana tayi anan ba?“Haa it can’t be possible” tana gama fadin haka saigashi ya fito daga bathroom, yana ganin sonata ya sake hade rai, daman ranshi a bace yake, wankan ma cikin bacin rai yayi yana kallon gabanshi, dake shedan shugaban yan zuga ne haka ya dunga raya mashi banzan abubuwa akanshi, yanxu haka yarinyar nan taga jikinshi? She take advantage of lalurarshi, sai yaji gaba daya ya tsaneta, ko kallonta baya son yi. Sonata na ganinshi gaba daya abunda ke kanta ya warware tama mance da haushin da takeji,nufoshi tayi ganin yana neman karasawa wajen walk in closet, “babe good morning” Ko kallon inda take baiyi ba yace “excuse me” yana fadin haka ya wuce bathroom, tasan me hakan da ya fada yake nufi, ta futa zai shirya kenan, harta juya jiki a mace zata futa ganin yanda ya mata magana ta dakata, wani irin smirking flirty murmushi tayi kafin ta tunkari walk in closet din, tana shiga ta karo kofar wajen yana kokarin shafa body sprays dinshi, “Are you deaf” ya fada in a harsh to, ay ko sauraron sa batayi ba ta tunkari inda yake tun kafin ta karaso ta dakatar da ita, “dont you dare take a single step” tana jin haka ta tsaya kyam, Take ranta ya baci ta soma magana , “why are you pushing me away babe? Why? Don’t tell me it because of that maid?” Da mamaki ya dago yake kallonta, kishi ya rufe mata idanu sosai, “yes, is it because of that ugly maid? Did you sleep with her? Huh?” Yanda take magana kamar zata tashi sama, ranshi idan yayi dubu ya baci sosai, comparing dinshi da wannan yarinyar kadai da takeyi ba karamin bata mashi rai yake ba, take ya daka mata tsawa “Get d hell out!!!!, this should be the first and d last time da zaki kara shugo min part dina, idan na kwana da ita whats your problem with that? Isn’t She my wife!!!!!!” Ay kamar ya buga mata guduma aka, kuma yaga hakan a fuskanta, daman ya fadi hakan ne donya baqanta mata rai sosai,batayi wata wata ba ta fuce daga dakin rai a bace kamar zata amayar da kayan hanjinta don masifa. Afiya na kwance a daki tana barcin asara sonata ta shugo, tana karasowa inda afiya take ta soma tashinta “babe babe” Sama sama afiya ta soma jinta, harta bude idnaunta ahankali, ganin sonata na kuka yasa afiya ta zauna tana kallonta tace “yadai?, kuka fa kikeyi? Ko haryanxu kin kasa samunshi? Wai whats so special about him, that thing da kike nema a jikinshi akwai thounsands da suke dashi kuma kina samu, what so special about him” Sonata najin abunda ta fada ta soma dunqule hannunta tana furzar da huci takaici tace “If i can’t have him then no one should,” Da mamii afiya ta kalleta don bata gane inda ta dosa ba, “what do you mean” “Babe i need your help,yarinyar nan jiya a part dinshi ta kwana, qila ma tare suka kwana ,what if he slept with her? What if she got pregnant bfr i do? Plan dina will be ruined i need your help” Shuru afiya tayi tana sauraronta itafa wannan batada hankali, kallonta kawai afiya keyi, batasan cewa addinin mu bai amince da cikin da babu aure ba, duk plan dinta was ta knock him off and have him sannan ta samu ciki dashi wannan zaisa bazai barta ba, batasan cewa intimacy bfr marriage is prohibited kuma shi zaiza ma bazai taba auren nata ba bayan wannan ma auren baturiya? kafira kuma yar bariki ma? That’s impossible. “Babe are you even listening to me” sonata ta tamabyi afiya “Yes come again?” “Yarinyar nan a dakinshi ta kwana, lets do something bfr its too late” Afiya najin haka tace “trust me ans just calm down okay” 5pm… Kusan a tare duk sukayi parking motocinsu, motar hidaya ce ta fara shugowa kafin ta fadwa, gaba dayansu kana ganinsu kasan da bala’i suka dawo gidan, tunda sukaji batun kwanan sabeeha a dakin taj, afiya ce ta kirasu ta shaida masu hakan conference call ma sukayi. kowannensu da abunda ke cikin zuciyarsa. Suna shugowa cikin gidan hidaya tasa head maid ta kira mata sabeeha, daidai nan taj ya sauko daga sama daman hidyaa ta kirashi a waya. Duk kusan a tare duk suka karaso, yana zuwa ya zauna kan kujera ya daura kafa daya kan daya, hidaya dai tana mamakin yanda ya dan fara sauyawa, gaba daya attitude da bai taba yi ba take ganin yanayi yanxu,bama wannan ba tukunna, maganar yarinyar nan da afiya ta tsorata su ne a gabansu inda tace masu ay a dakinsa ta kwana, kuma barinta around him is vwry risky, he could easily trust her once again tunda itace wadda ta kula dashi lokacin da baya cikin hayyacinsa. Sabeeha na futowa tundaga nesa ta hango cirko cirko, ga sonata ga afiya ga fadwa a zaune hidyaa ma a zaune sai taj shima yana daga zaune, tareeq ne dai baya nan. Tunda ta karaso gabanta ke dukan uku uku, Hidaya na kallon taj din babu wasa kan fuskanta ta turo mashi divorce paper tace “sigh this up” Daukan paper yayi ya soma karantawa, takarda ce ta yanda akeyin saki irin nasu achan kasar, yanda addini ya tanadar, aaida ya karance paper tass kafin ya dago ya kalli hidayar, “dis what i should have done already,we wouldn’t know whats she might come up with, tunda wanda ya kawota baya raye, i don’t trust her, yanda yayi kokarin cutar dakai itama zata iya yin haka” Sabeeha najin haka gabanta ya bada wani dam, tunda hidaya ta soma magana take kallonshi, shi baika san tana wajen ba kwatakwata, Idanunshi na kan paper, “Maybe ma harda ita akayi planning kidnap din,” fadwa ta karashe tana mata wani mugun kallo, ta ajiye mashi pen agabanshi, daman kamar jira take tamafi kowa kosawa tunda afiya tace mata idan har sukayi wasa wani abu zai iya shiga atsakaninshi da yarinyar. Gaba daya binshi suka dunga yi da idanu ganin yaqi motsawa,sabeeha kuwa a daidai wannan lokacin babu abunda take sai hawaye, wato abunda suka kulla kenan, su maida abun zuwa khaal, sun kulla mashi duk sharrinsu akanshi, yanxu sa sukaga taj din zai iya ganowa shine suka maida kan khaal kenan, ita kuma da khaal ya aura mashi ita dole za ayi zargin bakinsu daya da khaal tunda ya bata property din taj, bayan wannan ma tasan hidaya ta gano cewa khaal ne ya kawo ta gidan ba tare da saninsu ba, so they want to use that against her, “innalillahi wa inna ialiahi rajiun” ta furta ahankali, kunnsshi ne kadai ya jiyo mashi furucinta,sai yaji presense dinta a jikinshi,allah allah take ya dago ya kalleta amma yaqi, baiyi wata wata kawai ya dauka pen din ya sanya hannunshi kan paper din, yana kokarin rubuta saki kawai sukajiyo muryar ammu data futo, barci takeyi amma wani ikon allah haka kawai ta farka a daidai wannan lokacin gabanta na faduwa, wannan yasa ta fito kuma taji gaba daya abubuwan da sukace, tsayarwa datayi tana hangosu jiran decision din taj din kawai take. “Karka sake ka rubuta komai kan paper nan” Gaba daya dagowa sukayi suna kallonta,fadwa ce tayi saurin miqewa tsaye tace “why? Saboda me ammu?” Ko kallon inda take batayi ba ammu ta karaso inda sabeeha take tace “bazata bar gidannan ba, she can never, ko kun raba aurensu abunda ke tsakaninsu zai maido su” Da mamaki duk suka juyo suna kallonta, hidaya data kagara da zancen ranta idan yayi dubu ya baci da maganganun da ammu keyi, tace “i have said it all, yarinyar nan yau zatabar gidannan, dama chan we have never accepted her she can never be part of this family” “Well yanxu dole kuyi accepting dunta tunda she’s PREGNANT!!!!!!” Gaba daya dakin ya dauke wuta kamar mutuwa ta gifta, fadwa afiya hidaya sunji maganar ammu kamar saukar aradu, “She’s pregnant for him” Suka ne kawai sonata batayi ba don baqin ciki, hidaya kuwa idanunta yayi jaa sosai, shi mai gayya mai aikin gaba daya ji yayi kamar an toshe mashi kunne sai kawai ya saki pen din, idanunshi yayi jaa sosai ya dago suka hada idanu da sabeeha, take yaji kamar an zuba mashi ruwan dalma a zuciyarshi tsabar bacin rai, sabeeha kuwa baiwar allah kamar ta kurma ihu tsabar furgici, tama kasa karantar yanayinshi gaba daya mai wuyar fasaara, da kyar ta dauke idanunta akanshi ta maida kan ammu, saurin runtse mata idanu ammu tayi alamun tayi trusting dinta, hannunta ammu ta kama ta rike dake ta faman karkarwa, me ammi take nufi da abunda ta fada yanxu? Dauke idanunta tayi daga kan ammi ta maida kan mutanen dake parlorn sai suka dunga mata wani irin gizo, tana hango bala’i cikin idanun kowannensu…..itama ammu karfin hali ne yasa ta fadi hakan……. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 66 Update!! Unedited! Fadwa ce tayi saurin miqewa taba kallon sabeehar sa ammu tace “no thats not possible, karya ne” “Daman ana karya da ciki?” Ammu ta jefo mata tambaya kafin ta maida dubanta ga taj din dake zaune tace, “yanxu saikayi deciding, zaka koreta ne da cikinka a jikinta?” “Ammu…..ya za ayi mu yarda nashi ne? What if ba nashi bane?” Fadwa ta sake jefo ma ammu tambaya, gaba daya kamar tama fi kowa rikicewa tsavar bacin rai, “Ay gashi nan a gabanku, shi yasani idan ma nashi koma ba nashi bane, decision ya rage nashi to decide on that, saidai inason ka sani, all this while yarinyar nan tana tare dakai, kuma tare kuke kwana duk kun san da wannan,” Tunda suka soma magana hidaya tayi shuru tama kasa cewa komai, she couldn’t believe abunda kunnenta ke jiyo mata. Maido da dubanta tayi ga taj dake zaune yana kallon paper hannunshi, tunda ammu tayi breKing wannan maganar cikin dole ta tabbatar tukunna kafin ma akaiga koma menene, haka kawai tasan ammu bazatace yarinyar nan nada ciki ba “How do you expect us to believe this? He was mentally unstable babu yanda za ayi ta samu ciki” sai a lokacin hidaya tayi magana, sabeeha dai har zuwa lokacin bata bar kallon taj dinba, “Koda kuwa he wasn’t on his right mind namiji ne shi, kuma ga shaidar hakan nan ajikinta, Na kasa gane maku gaba dayanku, why do you keep insisting on cewa karya ne? Eh?,kaikuma kayi shuru,say something!!! No one should speak up for you” Ammu na fadin haka suka maida dubansu zuwa ga taj din gaba dayansu, kowanne ya kasa kunne yanason jin abunda zaice, hidaya ko tama gama relaxing mind dinta opinion dinta zai buqata tunda already yana tafin hannunta sai yanda tayi dashi. Bai dago ya kalli kowannensu ba, haka zalika yasan gaba daya jiran reponse dinshi suke, yyi nisa sosai wajen yi nazari, duba ga memeories dinsh tare shida ita daya dunga zuwan mashi na kusancin da suka samu yasa yaji tsoro da fargabar abunda ammu ta fada yanxu, idan ya karyata cikin ya koreta kuma yazo ya zamana akwai shi he will be devastated, indai tana da ciki to tabbas nashi ne tunda akwai aure tsakaninsu,koda kuwa she took advantage of him, saurin runtse idanunshi yayi sosai, he’s so embarrassed at that moment, sai yaji gaba daya ya tsani yarinyar sosai,yana ganin abun kamar she used him ne, har yayi concluding daman plans dinta kenan, tayi amfani dashi a lokacin da baya cikin hayyacinshi kuma shi ayanxu ya gama yarda da maganar da hidaya ta fada akanta, ya dauka wajen minti biyar kafin ya sauke ajiyar zuciya ya dago ya kalli ammu yace “idan har tana da cikin then I’m responsible,” Yana fadin haka kowa ya bishi da kallo, ammu kuwa wani murmushi ta sauke, hidaya kam kasa daina kallonshi tayi, he didn’t even look at her balle ya bata damar yanke hukunci,lallai maganar fadwa ta tabbata, yarinyar nan zata iya zame mata babar matsala, bata ga hakan ba sai yanxu. Ammu kuwa dadi kamar ya kasheta, ta dubesi daya bayan daya tace “toh yanxu kuna da magana? Are you still against it? Baku yarda ba?” Hidaya da ranta ya gama baci tayi saurin cewa “yes, inason ayi test” Ammu kuwa ko a jikinta ta daga mata kafada tace “okay then, gobe sai ku kira family doctor ku yazo yayi mata test din, saiku tabbatar da kanku” Tana kaiwa nan taja hannun sabeeha suka bar wajen, suna barin wajen fadwa ta kalli hidaya tace “wallahi ukty karya ne, bazai taba yuwu ba, daman na fada maki yarinyar nan is a snitch..zata iya” Saurin zungurinta afiya tayi sai a lokacin ta ankara da taj dake kokarin barin wajen, sonata kuwa tana daga gefe kuka take shabe shabe tsabar takaici, ko kallonsu bai sake yi ba ya bat wajen ya haura sama, shima abubuwa da dama sun tsaya mashi a arai. “Ukty….say something mana, are just going to be silent?” Rai a bace hidayar ta kalleta, “ya kikeso nayi then? Did you even see what just happen? Yau taj ne yayi making decisions da kanshi ba tare da ya kalleniba? Meke shirin faruwa kenan” “Ay daman na fada maki, wannan yarinyar zata iya zame mana matsala, tun wuri na fada maki mu kaudata daga rayuwarshi kika tsaya kina ganin she cnnt be a threat to us” afiya ta fada tana mai kallonsu, ita abunma haushi yake bata, komai is about him. Tsaki ta doka kawai tabar wajen rai a bace. Acahn daki kuwa suna shiga daki ammu ta rufo kowa ta jata har gadonga ta zaunar da ita, har zuwa lokacin sabeeha batabar jin shock din maganar da ammu tayi ba, lallai akwai bala’i a gaban su. Hannunta ammu ta kamo tana mai fuskantar ta, tun kafin tace” nasan you’re shock ko? “ “Ammu meysa kika fada masu inada da ciki, what if suka gano banida shi? What if…l” “Listen to me fatima, i did that to save us time, wannan ce kadai hanyar da zaisa bazasu koreki daga gidan nan ba, daman nasan kece next target dinsu kuma bazasu barki, sabida suna tsoron karya tuna ki kuma ya fara yarda dake don ke kadaice kikasan irin rayuwar da yayi a gidan nan, kuma kinsan sirrin su,“ “But ammu what if suka gano gaskia?” “Karki damu ive prepare for them, kedai kawai inaso kiyi pretending kinada ciki karki sake ki bari su gano, yanxu we have him on our side, kinga dai yanda baima kalli hidaya ba balle ya bata damar yanke mashi hukunci, he will never let anyone hurt you yanxu, tunda yaji da cikinsa a jikinki, bazasu iya korarki ba koda wasa, thia is our only chance, ta hanyar nan ne zaki samu damar earning trust dinshi ki fayyace mashi komai” “But amma ammu idan ya gano duk karya ne he will be heartbroken, bazai ji dadi ba” Kamo fuskanta ammu tayi ganin tana neman sarewa tace “Dont think about that my dear,we are doing this for his sake,he will understand us kinji,” Sabeeha dai bata gamsu ba, a cikin wannan tight position din shi take tunanin kawai, batason ta mashi karya, amma dole tabi abunda ammu ta fada idan har tana son ta cireshi daga duhun da aka sakashi,kuma bazata samu yin haka ba sai tana tare dashi, kamar yanda ammu ta fada she needs to be very close to him saboda ta samu damar samun yardarshi, kuma wannan ce damar da take da ita kawai wannan yasata samu karfin gwiwa tace “toh shikenan ammu, toh amma ya za ayi da ciki? Ni bansan yanda masu ciki suke ba” ta karashe a shagwabe, yanda tayi magana yasa ammi ta dan murmusa tana hango tsantsar yarinya a tattare da ita, “karki damu, kibar wannan a wajena kinji” Jinjina mata kai kawai sabeeha tayi. Da daddare wajen karfe tara ammu ta sake shugowa dakin nata ta kawo mata wata kwaya ta bata tasha, “wannan kwayar zata taimaka mana idan akazo gwaji, za a kina da ciki, zata dunga saka ki feeling nausea da amai, duk effect dinta ne,” Jinjina mata kai kawai sabeeha tayi har ammu ta juya ta dan dakata tace “for now karki koma part din nashi, gobe idan anyi test saiki koma” “Tohm ammu saida safe” “Allahumma bareek aibnat bialnasab” tana kaiwa nan ta sauke mata murmushi kafin ta fuce. Tana futa sabeeha ta sauke ajiyar zuciya tana hango gagarumin bala’in dake gabanta. Chan bangaren afiya da sonata kwanan baqin ciki sukayi musamman sonata data gama ganin wulaqanci, yanda kasan karamar mahaukaciya haka ta dawo, harta sare ta yanke barin gidan gaba daya afiya ta zugota akan ta zauna, su tabbatr akwai cikin idan babu zasuyi ma sabeeha korar wulaqanci, imma akwai dole saisun san yanda suka zubar da cikin. Chan bangaren fadwa kamar ma tafisu shiga tashin hankali, ahi tareeq da baima san meya faru ba gana daya ta gama daga mashi hankali, tund ata shige dakinta ta rufo kofa take ta faman fashe fashe, sai a ranar ya tabbatar fadwa nada wani irin hot temper, idan da yana gabanta zata iya illatashi ma. A cikin dakin kuwa bayan ta gama fashe fashenta ta shige bathroom, cikin yan mintuna qalilan futo, daure da towel a kirjinta da alamu wanka tayi, takowa tayi bakin gadonta ta tsaya tana mai kallon hotunan data watsa akan gado, dubanwan da zanyi kawai naga hotunan taj, different types of hotunanshi ne burjik, mafi yawa sune wanda yake gym, he looks so breathtaking, wasu ma ba a kasar bane akayi hoton, ga wasu hotunan nashi da suit ya zauna akan mighty kujera aka dauka hoton unexpectedly wasu a beach ma ya dauka yana daga zaune kan kujerun beach ya saka sunglases mai kyan gaske fatarshi na glowing yayi smirking kamar murmushi, zama tayi bakin gadon tana murmushi tana kallon hotunan nashi sai kawai ta fara lumshe idanu tana shafa hotunan nashi at the same time tana sauke sighn of relief tana admiring picture din nashi ta dade a haka sai kuka naga ta chanza fuska take abunda ya faru dazu ya dawo mata arai, batama san lokacin data dunqule hotonshi ba a hannunta tace “idan bazan sameka ba then no one will have you as-well, babu macen data isa ta mallakeka ina nunfashi, saina kawo karshenta” lokaci guda kuma sai ta sauke wani murmushi ta kyalkyale da dariya kamar wata psycho, hoton nashi dake hannunta ta warware tana murmushi tana shafa fuskanshi ta kwanta akan gadon tana mannashi a jikinta. *** Yana daga cikin bathroom bayan yayi wanka ya janyo towel yana kokarin daure kugunshi idanunshi ya sauka akan mr D, yana kallon wajen kawai yarinyar nan ta fado mashi arai, baima san lokacin daya doka uban tsaki ba tsabar bacin rai, yanxu shikenan yarinyar nan ta ganshi? She have him without his consent? Tuna wanna kadai ke sa ranshi ya sake baci, tun bayan daya hauro sama dazu ya kasa daina tunanin maganar cikin da akayi, gaba daya haushin kanshi yakeji sosai. Harya shirya ya kwanta baibar tunanin event din daya faru ba daxu. Washe gari da safe kowa ya hallara a dining area, gaba daya kowa yanayinshi ya sauya, su afiya da sonata jira kawai suke ayi test, sun shirya yima sabeeha grand wulaqanci da zarar aka gano babu ciki, idan ma har akwai cikin wanda basa fata ya tabbata to saisunsan yanda sukayi ya zube kota halin qaqa. Shugowar sabewha da ammu yayi daidai da saukowarsa daga dining shima, ammu na ganinshi cikin rashin walwala ta tabe baki tace “kaji dashi kaima daya, ka tsaya mata suna juyaka yanda sukaga dama kamar wani kwallo” Bai jita ba ganinta tare da sabeeha yasa ya wuce baima tsaya gaisheta ba don ko kallon sabeehar ma bayason yi don yana tuna mashi cewa ta sanshi a matsayin namiji, abun takaici ma maid dinshi ce, kuma karamar yarinya da ita for that matter. Zama kowannensu yayi babu wand ayace da wani qala ko gaishe da ammu ma basuyi ba taj dinne ma kawai ya gaisheta da larabci sauran kuwa daman sun qullace ta yanxu don sun gano tana bin bayan sabeehar. Sabeeha kuwa tana jin idanunsu akanta kamar zasu hadiyeta dan masifa. Kota kansu ammu batabi ba ta kalli maid din dake serving dinsu ta vuqaci ta fara serving dinsu. Maid din na bude warmer sabeeha tayi perceiving aroma din abunci taji cikin ta ya hautsina sai kawai wani irin amai ya taso mata tayi saurin miqewa tayi baya, ammu na ganin ta miqe tayi saurin miqewa itama tana mai kallonta tace “are you okay?” Girgiza mata kai sabeeha tayi tana kokarin toshe hancinta, ammu na ganin haka ta kalli maid din dake kokarin zuba abunci a gabansu, abuncin na sauka akan plate ammu kawai amai yazo, cikin hanzari sabeeha tayi baya allah yaso akwai wash hand basin a dining tayi hanzarin tunkarar wajen ta fara kwarara ruwan amai, ammu ta biyo bayanta tana dabbing bayanta, yanda take aman kamar zata amayar da kayan hanjinta, daidai lokacin hidaya ta karaso dining din, tana ganin abunda ke faruwa tayi saqe, taj na daga zaune ko gizau baiyi ba kuma ya ga komai shima ta gefen ido. Breakfast din da hidaya batayi ba kenan ta fuce daga wajen, yab uwanta suma don takaici suka bar wajen ya tage daga sonata sai taj da afiya a zaune,sonata kanar zatayi kwalla da baqin ciki, ganin taj bai motsa ba kuma bai dago ba yasa ta danji dadi aranta koba komai it looks like kamar he doesn’t care much. “Sannu fatima, sorry, wannan morning sickness dinne ko? Zai ragu kinji ko” Girgiza mata kawai sabeeha tayi tana langwabewa, suka bar wajen basin din,ammu ta mashi kallo daya ta kauda kai tana murmushi, ta lura tunda sabeeha ta miqe yake kallonta ta gefen ido,tana hango how restless he was lokacin data fara aman wannan ya bata tabbacin ya damu kenan daman tasan he dole aai hankalinshi ya dawo garesu dukda ta lura shima hes tough yabada kafiya. Su Ammu na barin wajen sonata dake gefenshi ta fara kokarin kamo hannunshi, harda yar kwallarta “babe…don’t tell me you believe all of this, karya ne wallahi, so suke su qala maka wannan pregnancy din,” Wani irin banzan kallo ya mata tare da kabar da hannunta ya miqe ya barsu a zaune, yana barin wajen sonata ta dubi afiya tana hawaye, “babe wallahi ciki ne, she’s pregnant ya zamuyi? Yanxu shikenan she will have him, banida chance kenan” Afiya ranta in yayi dubu ya gama baci da maganar, tsakanin jiya da yau gaba dayan su kowa hankalinshi na kan maganar, sonata na tafi bata haushi. Batama san lokacin data miqe ba tabar mata dining din. **** Su ammu na daga zaune ita da sabeeha saiga head maid ta shugo kai tsaye, allah yaso ba maganar cikin suke ba, ammu na ganinta ta fara masifa, “waya baki izinin shugowa haka kai tsaye without getting consent” “Maam, madam ce tace nazo na…” Bata bari ma takai karashe ba ammu ta dakatar da ita, “ba madam ba koma wanene ya buqaci ganin daughter inlaw karki sake shugowa dakinta babu respect,” “Yea ma’am” Tana fadin haka ta fuce, tana futa ammu ta kalli sabeeha tace “muje, karkiji tsoron komai kinji” “Tohm ammu” A tare suka fito zuwa sitting room, gaba daya kowa yayi cirko cirko a zazzaune, ammu na karasowa da sabeeha ta dubi sonata dake zaune kusa da taj tace “ke tashi” dake tana masifar jin tsoronta tayi saurin tashi ta koma gefe sum sum, ammu ta dubi sabeeha tace “zauna daughted” Tunda suka karaso doctor ke kallon sabeeha, “Check her” hidaya ta umarceshi, miqewa yayi ya karaso inda sabeeha take, daman cikin shiri yazo, komai gaba yake yi zamani ya sauya, wasu abubuwan ma yanxu sun koma digital, mutun basai yasha wahalar zuwa asibiti ba. Wani dan digital box syringe ya fidda ya dan deba jininta, jinin ya shiga box din, ya fara reading, kowa kallon doctor yake suna sauraron abunda zaice, box din na gama reading blood dinta doctor ya tura review din result din zuwa asibiti, kafin aturo mashi result din cikin yan mintuna qalilan, already yaga result din a jikin syringe din amma saboda conditions din da aka bashi yasa ya tura, ana turo mashi result din ya ajiye masu laptop dinshi a gabansu dake abun online ne, result dinka chan akayi posting, “Shes 10weeks pregnant” Yana fadin haka kowa gabanshi ya bada dam, masu calculation din kwanaki sunata faman yi, daga ranar da taj ya samu sauqi zuwa yanxu, ammu kuwa me zatayi banda guda.. harda yar rawarta, taj kuwa kasa gasgata komai yayi, sonata kam miqewa tayi tabar wajen sabeeha ta bita da harara azuciyarta me zatayi banda dariyar mugunta, ganin gaba daya yanda suka rikice lokaci guda, sai ayanxu ta tabbatar su komai a bayyane suke yinshi, kiyayya da baqin ciki basa boyeta sai wanda bai lura da kyau ya bude ido ne zai gani ba, kamar taj din daya kasa fuskantar su, ko yaqi yarda da zahiri. “ tohm yanxu hankalinku ya kwanta kenan? Gashi nan dai likitanku ya tabbatar da cikin ko? Kai kuma” ta dubu taj dake zaune, yanxu ta daina mashi sauqi shima indai bazqi bude idanunshi ba yayi stepping up, “kasan responsibility dinka basai na fada maka ba,” Tana kaiwa nan ta miqe taja sabeeha daketa faman lumshe idanu suka bar masu parlorn. Suna shiga daki ammu ta kalli sabeeha sai kawai suka kyakyace da dariya, abun gwanin burgewa, kusancin su ya karu sosai, musamma tsakanin jiya da yau da ammu ke koya mata yanda zata dungayi don kar a gano su. Doctor na futa hidaya ta wuce sama fadwa ta biyo bayanta taba masifa, “yanxu haka zamu zauna kina kallon abunda ke faruwa? I thought kince yana tafin hannunki sai yanda kikayi moulding dinshi? Meysa yanxu kika kasa yin komai” Yanda fadwa ke magana kamar tana balbala mata kero haka takeji a zuciyarta, “shikenan tunda kin kasa yin komai akan idnaunki yarinyar nan zata rabaki dashi, Wannan yarinyar itace zata tona mana asiri, kuma zata fada mashi kece kikayi sanadiyar accident din…” Rai a bace hidaya ta kalleta, “fadwaaaaa… ki fita min a daki, i want to be alone” Rai a bace fadwa ta fuce tabar mata dakin ranta na kunci.. *** 8pm. Ya shugo gidan, bai tsaya ko ina ba sai part dinshi, yana shugowa dagowar da zaiyi idanunshi ya sauka kan sabeeha daketa faman shan fruit, taji shugowarshi haka nan ta dake ta biye duk wata fargabarta tayi kamar bata ganshi ba, tunda ya fara takowa take jin shi har cikin zuciyarta, harya wuce cikin bedroom dinshi lallo daya ya mata ya kauda idanunshi, Ko kallonta baya son yi kwata kwata, ranahi ma baci yake da zarar ya kalleta ya tuna da taga…. Rufo kofar da yayi yasa jikinta ya mutu, ta dauka zai ce mata wani abun saitaga akasin haka, maganganun da sukayi da ammu ne yazo mata arai, gaba daya sai taji anya zata iya kuwa. Tana nan a zaune har wajen karfe sha daya ta kasa making decision, da kyar ta smau ta tattara courage dinta ta shugo dakin bayan ta bude kofar ahankali without making a sound sanin baya son hayaniya, dakin yayi dim babu haske sai chan wajen gadon datake hangosa, sadaf sadaf ta nufi wajen closet ta shiga ciki ta duako abubuwan kwanciyarta da takw shimfidawa lokacin da bashida lafiya, tana kwasosu ta dawo gefen gadon ta shimfida ahankali sannan ta hau kai ta zauna tana mai fuskantarshi, lokacin da bashida lafiya tasan yana da nauyin barci don haka tayi tunanin har zuwa yanxu ma haka yake, batasan cewa tunda ta shugo ba yake kallonta harta shiga closwt ta dauko abun shimfida ta shimfida a gefe inda take kwanciya, take memory dinshi ya tuna mashi da wani moment, gashi da ita kwance a kasa gaba dayanshi yana jikinta ta saqalo hannayenta a kirjinshi, sai yaji wani irin takaici ya zo mashi baima san lokacin da ya doka tsaki ba, allah yaso bataji ba, don lokacin ta kwanta abunta a gefen gadon, ya dade sosai barci ya kaurace mashi sai daga baya kuma ya fuzgeshi. Asuba ta gari…. Washe gari da asuba ya bude idanunshi ahankali, kafin ya miqe zaune, gaba daya yama manta da wata a cikin dakin don haka ya sauke kafarshi ya miqe tsaye, taku daya yayi ya take mata hannu daya, radadin ya shiga kwakwalwarta lokaci guda cikin barci ta bude idanunta tarr ta danyi yar kara ahankali, sai a lokacin ya tuna da mutun a wajen, sabeeha na ganin shine a tsaye akanta tayi saurin tashi zaune, wani irin mugun kallo ya mata ya wuce bathroom ya dauro alwala, yana alwala ya fito, ta dade a zaune harya fito hannunta na dan radadi kafin ta miqe ta shige bathroom din itama ta dauro alwala, lokacin data futo harya idar da sallah, bata hango fuskanshi sosai don haka ta kasa tantance me yakeyi, chan saqo ta samu ta zauna ta tada kabbarar sallah tana idarwa ta zauna a wajen itama har barci ya kwasheta tana azkhar. Hasken futilar daya bade wajen ne ya sauka akan fusknta wannan yasa ta soma bude idanunta ahankali, baccin nata ya soma nauyi shiyasa taji kanta ya fara mata ciwo da hasken ya daketa, dagowar da zatayi idanunta ya sauka kan na taj dake zaune bakin gado ya kafeta da idanu fuskanshi na nan babu sauqi, cikin hanzari ta gyara zamanta. “Ke!!!!” Tana jin sautin muryarshi gabanta ya bada wani dam,da hannu ya mata nuni data zo, ahankali ta miqe jiki a mace ta tako zuwa inda yake, daga chan dan nesa dashi ta duqa, “sabahal khair” Ta gaishesa a natse,bai amsa ta ba haka zalika bai daina kallonta ba yana mamaki yanda akayi har yar wannan yar abar tasan tayi havibg sex, ya gama rainata sosai ba kadan ba, yana mata kallon irin teens dinnan, inbanda ma ta rainashi how did she even hace the audacity to open her legs, he doesn’t even care yanda abun ya faru, baya fatan ma ya tuna don wannan abun baqin ciki ne a wajenshi, he feels so embarrassed and dumb at the same time. “Shekarunki nawa?” Ya jefo mata tambaya, kanta a kasa ta amsa shi muryarta na breaking ta soma magana “ thalathatun wa ashruna” Tana fadin haka yayi saurin runtse idanu ya bude su yana mai kallonta, “Na barki ne a cikin gidannan only because of this pregnancy, i don’t care how it happens and why it happens, just so you know, i will never accept this marriage inma don shi kikayi taking advantage dina without my acknowledgment, i will take responsibility for it, sannan karkiyi tunanin zan iya yafe maki for…” Yayi shiru yama kasa fada saboda takaici, dan dagowa tayi ta kalli fuskanshi gabin ya kauda kai yana tave baki, kuma tasan abunda zai fada, sai kawai ya bata dariya, ya dago kenan tayi saurin sauke idanunta tana murmushi, daman ammu tace mata duk maganganun da zaiyi mata kartaji komai, tabishi a haka kawai. Muryanta ahankali ta soma magana, “nasan duk abunda zan fada maka ayanxu ba lallai ka yarda dashi ba, amma inason ka sani i mean no harm to you tunda nazo gidan ina fatan watara zaka fahimci hakan kayi hakuri…” ta karashe ahankali Da mamaki sosai yake kallonta yanajin abunda take fada yana nazarin maganganunta, magana take cikin hikima da natsuwa, lokaci guda zuciyarshi ta yarda da maganar datayi mashi yanxu, kamar magnet haka maganarta ta tsaya mashi a zuciyanshi, for her age baiyi tunanin zata iya magana haka ba, cikin sauri ya girgiza kanshi, he dont want to trust her ao easily saiya fara karantarta, amma meysa zuciyarshi ta aminta da maganarta? Why did he feel like gaskia take fada amshi she never mean harm to him? Kwafa yayi kawai ya miqe ya wuce bathroom ba tare da ya kalleta ba harya futo cikin shirinshi as usual ya fuce ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 67 Tana kallonshi ya fuce fuskarnan a hade babu wasa, murmushi kawai tayi ta komawarta barci abunta hankali kwance, ta dade sosai tana barci sai wajen karfe tara ta tashi, a gurguje ta gyara dakin, tana gamawa tayi wankanta fess fess sannan ta shirya cikin doguwar riga daga cikin kayan da jamid ya taba saya mata. Kitchen ta shiga don neman abunda zata sakama cikinta,dake akwai komai a kitchen din don duk wata ake restocking duk kitchens din dake gidan wannan ya bata damar dafa noodles taci abunta ta koshi. Fridge ta nufa dan neman ruwa,tana budewa taga uban chocolates dayawa,batayi mamakn ganin yawan suba don tasan yana son chocolates sosai tun lokacin da hankalinshi baya tare dashi,ruwan ta dauka har ta rufe fridge din ta bude ta dauka chocolates guda daya ta rufe. Shugowar ammu yayi daidai da fitowarta daga kitchen din, ammu na ganinta tace “daughter inlaw kin Tashi?” “Eh marhaban ammu” “Shukran abnati” Zqma ammu tayi kan couch din kujerun tayima sabeeha nuni da kusa da ita ta zauna kafin ta fuskanceta. “So tell me? Mey yace maki jiya? Did he react? Ko ya maki wani abun?” Shiru sabeeha tayi na yan sakanni tana tuna maganganun da sukayi jiya, “yace mun wai yabarni ne kawai a gidan nan saboda wannan pregnancy din,kuma kamar…” Kuri ammu ta mata da idanu tanason jin karahen maganar nata, saurin chanza zancen sabeeha tayi don maganar tayi mata nauyi, taya zata cema ammu ay yana jin haushij yanda akayi aka samu cikin?,kuma tana hango tsanar da yake mata don ta fuskanci yana ganin kamar tayi amfani dashi ne, ganin irin kallon da ammu ke mata yasa tace “kuma kamar baiyi trusting dina ba,” “Hmm fatima ay bazaiyi trusting dinki yanxu ba, hasalima haushinki zaiji yanxu saboda zaiga kamar kinyi taking advantage dinshi alokacin da hankalinshi baya tare dashi,namiji ne, ko wane namiji yana da ego, musamman irin shi da baka gane masu,” Ammu na kaiwa nan sabeeha ta sauke kanta kasa, don ta lura ammu ta fuskanci komai, “Zamanki tare dashi is not enough for him to trust you, koda kuwa ya tuna da yanda kuke a baya bazai taba treating dinki kamar yanda yayi a bayan ba,saboda yanxu kamar completely different person ne nasan you can see that, earning trust ta hanya mafi sauko shine idan so ya shiga tsakani, now listen to me, i want you to make him fall in love with you, ki nemi kusanci dashi, nasan bazai taba making any move ba, as far as he knows youre a complete stranger to him, ke macece you have all the qualities ajikin mace,most importantly Mijinki ne,” Nunfasawa ammu tayi tana kallon fuskar sabeehar data marairaice kanta gaba daya ya kulle da maganar ammu, “fatima keba yarinya bace, kinsan menene aure, if i may ask you? Kina son shi?” Sabeeha najin gabanta ya bada wani dam,sai kawai tayi saurin dauke idanunta daga kan ammu, tass ammu ta karanceta, tundaga fuskanta zuwa yarsunta dake ta faman karkarwa, murmushi kawai ammu tayi ta kauda tambayar “bakida matsala idan yanxu ya koreki daga kusa dake? Zaki iya barinshi da waennnan yan uwan nasa?” Cikin hanzari sabeeha ta dago ta kalleta, idanunta sun ciciko, cikin hanzari ta girgiza ma ammu kai,ammi na ganin haka tayi saurin cewa “toh dole kiyi duk yanda zakiyi don ganin kin mallaki zuciyarshi, ki kama zuciyarshi ta yabda zai yarda dake dari bisa dari, ki jawo kusanci tsakaninku,“ “Amma ammu ni ban san ya ake ba?” Murmusawa ammu tayi tana kallonta, koba a fada mata ba ta hango rashin sanin rayuwa a tattare da yarinyar, “Karki damu kibar komai a hannuna kinji, yanxu abu na farko shine, a dan bunciken da nayi na lura bai yarda da abuncin gidannan ba,koda mun zauna a dining zakiga ba komai yakeci ba, bansan dalilinshi ba amma inason wannan ya zama damarmu na farko, duk safiya idan zai fita ki tabbatar kin tashi kin dafa mashi hot coffee latte yasha, idan baki iyaba ki shiga youtube zakiga videos din yanda akeyi” Girgiza mata kai sabeeha tayi alamun gamsuwa, “kafin ya dawo be sure that you’re clean ki tsabtace ko’ina, maza irinshi suna da kyankyamin abubuwa,so yanxu you’re the center of the route, sannan few dishes din da kike mashi lokacin da bashida lafiya inason ki dunga yi ayanxu, koda kuwa bazaici ba karki fasa yi, wannan zai taimaka mashi wajen tuna wasu abubuwan, sannan inason ki kasance koda yaushe a kusa dashi, karya dawo ya shige bedroom ki dawo parlor sboda kina tsoron wani abun, bazai maki komai ba, musamman yanxu daya san akwai cikinsa a jikinki,dakinsa dakinki ne, stay there okay? Idan ya buqaci wani abun quickly step up and do it properly, duk wasu abubuwa da kike mashi a baya inason ki dunga yinsu ayanxu, and lastly nasan ba a Daki kike kwana ba ko?” Shuru sabeeha tayi tana sauraronta saida ta tambayeta last questionta dago tace “anan nake kwana yanxu” Daga yanda tayi magana ya tabbatarma da ammu amsar tambayarta bazai taje unti details ba, “shikenan anjima zamu fita” Tana kaiwa nan ta miqe “sai anjima kinji, kinsha maganin nan kuwa yau?” Girgiza mata kai sabeeha tayi alamun ah ah, “ki dinga sha kullum da safe da daddare” “Tohm ammu” Ammu na fita ta sauke ajiyar zuciya tayi tagumi tana tunanin maganganun ammu, anya zata iya kuwa? Bata da irin wannan courage din, amma dai idan har tana son zama tare dashi da samun yardarsa dole tayi abunda ammu tace saidai kalmar so data sako a cikin zancen tafi tsaya mata,ita da ba kowan kowa ba batajin she deserve him, yafi karfinta nesa ba kusa ba,zata wahalar da kanta ne don tasan wannan impossible ne, tambayr da ammu tayi mata ne tazo ranta,inda take tambayarta ko tana sonshi?, amsar data kasa bama kanta kenan balle harta bama ammu. Hannunta ta kalla har zuwa lokacin chocolate dinnan na hannunta,tabbas itama ta lura da kaurace abuncin gidan da yake, but meysa? Why? Ko ya tuna da wani abun? Take ta tuna lokacin da suka bashi peanut yaci bayan sunsan hes allergic to it, idan ta tuna wannan ranta yana quna sosai,bata taba ganin azzalumai ba irinsu. Tunawa da maganin da ammu tace tasha yasa ta miqe ta wuce bedroom ta dauko tasha sannan ta dawo sitting room ta zauna jigum. Island…. Karasowarta wajen kenan, tana shugowa black yayi saurin tunkarar inda take, bayan ya gaisheta suka nufi cikin mansion din, wannan dakin dai suka nufa yauma, suna shiga ta tsaya daga bakin kofa tana fuskantar cikin dakin, dakin dai yana nan duhu babu wani hasken arziki don idan ba cikin dakin aka shiga bazaka san da mutun a ciki ba, sautin karar takalminta ne kawai ke tashi kwas kwas, tana karasowa tsakiyar dakin ta dakata hannunta na kan kirjinta tana mai fuskantar mutunmin dake zaune, “so finally ka farfado kenan” Shuru babu response, wannan yasa ta gyara tsayuwarta tana fuskantar black ta mashi alamu da idanu kodai bai dawo hayyacinshi ba, saida ya girgiza mata kai ta dawo da dubanta ga mutumin tace “nasan kana jina, I’ve waited for so long,I’m running out of patience,” “Meysa baki kasheni ba?” Cikin hanzari ta dago tana fuskantar mutumin, harzuwa lokacin ya juya mata baya bata hango fuskarshi,take ranta yayi mugun baci “Saboda kinason sanin baqin sirrin mahaifiyarki data binne shekara da shekaru?” Ya sake jefo mata tambaya, take idanun ya hade yayi jaa sosai, ranta yayi mugun baci sosai at that point, koda bai kalleta ba yasan yanayin data shiga don haka kawia ya kece da dariya, “rayuwarki gaba daya an gindayata cikin cin amana, bazan fada maki komai ba amma inason ki sani…bai kaiga karashewa ba kawai ya fara wani irin tari, cikin hanzari black ya kalli hidaya yace “madam,” ya mata nuni da hanyar futa, atare suka futo har zuwa lokacin idanunta yayi jaa sosai, duk abunda za a fada daya danganci mahaifiyarta ba karamin tayar mata da hankali yake ba, taba qaunar mahaifiyarta,zata iya yin komai akan mahaifiyarta, saidai maganganunsa sun gama tasiri a zuciyarta wannan yasa ta kasa bari ya mutu,inba don haka ba da tuni labarinsa ya gama yawo, “call the doctor” Tana fadin haka ta bar mansion din ta wuce wajen motarta. Tunda suka shigo jirgi take nanata maganar nan a ranta, har suka iso ta shige motarta tabar wajen. Dagowa yayi ahankali, facing cap din dake fuskarshi ya gyara zamanta, saurayi ne zaune akan kujerun shakatawa yana kallon jiragen dage wucewa akan ocean din, fuskanshi duk gashi kasimba, akan idnaunshi ta fito daga jirginta ta shige motarta, dukda yana daga zaune daga nesa hakan baisa ya hangota ba dakyau, yana nan zaune wani yazo ya zauna agabanshi,dagowa yayi ya kalli wanda yazo ya zauna din,duban gefensu sukayi ganin babu mutane sosai a wajen yasashi saurin cewa, “the money” Cikin hanzari mai kasumbar ya zaro wata envelop cike da kudi a ciki ya miqa mashi, yana karba shima ya zura hannunshi cikin aljihunsa ya zaro wata envelop din daga ciki ya miqa mashi, yanda sukeyi musanyar envelop dib zaka dauka abokaine suke gaisawa, yana karba ya mike yabar wajen, shima mai kasimbar bai zauna ba ya miqe yabar wajen, ya nufi ind ayayi parking motarsa yana shiga ya rufo kofar ya zauna, dake motar full tinted ce baka hango wanda ke ciki kwata kwata, Ajiyar zuciya ya suake kafin ya zare facing cap din sannan ya soma cire kasinbar dake kan fuskarsa, take fuskarsa ta bayyana, mutallib ne ya badda kama gaba daya bazaka taba gane shi ne, kallon envelop din yayi kafin ya soma warwareta, tunda ya dara karantawa yanayin fuskanshi ya sauya sosai, tsoro furgici tashun hankali duk ya bayyana akan fusknshi, “khaal yana raye!!!!!” Ya furta ahankali, take komai ya soma warware mashi gaba daya ya shiga rudani lokaci guda, tabbas akwai alamun tambaya a tattare da mutuwar khaal, maisa bai lura da hakan ba sai yanxu? Tunda akace an tsinci gawar khaal a cikin ruwa sannan aka kayyade suicide ne ya kasa yarda da komai, shi zargin daya dunga yi har zuwa yanxu shine kashe khaal din akayi,kuma tricking dinshi akayi dubaga sharrin saka aka yi mashi, da karyayyakin da aka shirya mashi, sai yanxu ma ya kara tabbatar da abunda yake gani a gabanshi gaskia ne, zoben khaal da aka gani a jikin gawar da aka tantace tashi ce bashine zai tabbatarda khaal dinne ba, na farko dai zobe za a iya cirewa a saka ma wani don ace khaal dinne sannan za a iya yin irinshi dukda zobene mai shegen tsada ne sosai, bayan wannan ma yanda aka dunga covering up komai da kayyadar da mutuwar shi da akayi cikin gaggawa abun tambaya ne. Kallon paper yasakeyi yana karanta forencis result din na asali, wato wanchan da aka fitar ma duniya fake ne, rubutu ne akan paper din daga ofishin forensics examination inda result din ya bayyanar da asalin gawar, inda aka tabbatar ba gawar khaal bace, which means khaal na raye kenan, Shuru yayi yana nazari, daman tun bayan accident din daya afku lokacin daya dauko sabeeha da taj zasuje asibiti bayan ya fuskanci binsu ake a baya yasan shi hidaya ke hari, wanna yasa lokacin da accident din ya faru ya fice daga cikin motar ya gudu. Dukda yayi laying low hakan baisa yayi binciken lafiyar fatima da taj dinba bayan accident din inda ya gano cewa basuji wani mummunan rauni ba, don a ranar saida yaje asibitin ya tabbatar hankalinshi ya kwanta, dukda shi yaji rauni sosai sanadiyar accident din kuma yasan hidaya bata fasa nemanshi ba, don yaji labarin wajen yaronshi dake mashi aiki karkashinsa yanda tasa a buncika asibitici dukdan a kamashi, yayi jinyar wajen wata guda kafin ya samu sauki sannan ya cigaba da buncikensa don bazai yuwu ya koma gidan ba donta gane fuskanshi. Yanxu ma haka yana tailing dinta ne inda ya fuskanshi tana zuwa island dinnan kusan duk end of the week, duk binciken dayayi don ya gano inda take zuwa ya kasa ganewa don gaba daya maaikatan dake wajen kamar ta saye su, babu wanda yake bude baki balle yayi magana, duk bribing dinsu daya dunga yi ba a dace ba, karshe ma dai dayaga dukkansu they are loyal to her gudun karsu zargi wani abun yasa ya daina tambayar ya zuba idanu don samun chan din making move don ya tabbatar akwai abunda take yi achan din. “She must be hiding something over there……” Yana fadin haka ya sake duban paper din take ya zaro idanu, abund azuciyarshi ke raya mashi ya kasa yarda da hakan, dole ya tabbatar da gaskiyar lamari. Cikin hanzari ya juya akalar motarshi yabar wajen…. Wani cafe dine ya nufa kai tsaye inda zasu hadu da yaronshi, yana shugowa ya tunkari seat din dayayi masu reserving, yana kokarin wucewa sukayi karo da wani, cikin hanzari mutallib ya duga ya tattara mashi wayarshi da key din motarsa, “i’m sorry!!!” Ya fadi haka ya dago donya miqa ma wanda ya buge din, take idanunshi ya sauka kan fuskar taj, yanda yake kallonsa haka yake kallonsa, muryar taj dinne ta dawo dashi daga tunanin daya shiga with shock surprisingly yake kallonshi, “its okay” Yana fadin haka ya karba keys dinshi ya fuce daga cafe dine din, yabar mutalib saroro mamaki ya gama cikashi sosqi, yakai kusan 2mins a tsaye ya kasa motsawa, kamar wand aaka tsungula ya juyo ya nufi hanyar futa daga retaurant din daidai nan taj din ke shirin shiga motarshi, ya kunnata, yana yin reverse yabar wata mota tabi bayan motarshi, ba karamin mamaki yayi ba don da farko ya dauka mai kama dashi ya gani, saidaga baya ya tabbatar shi dinne fa, “ya samu sauki kenan? Ya dawo hayyacinshi? Maysa baiyi bincike ba? Fatima fa?” Tambayoyin daya dunga ma kanshi kenan, tun bayan daya tabbatar da lafiyarsu lau ya maid ahankali wajen ganin ya samu duk wani evidence dazaiyi amfani dashi against hidaya. Bangaren taj tunda ya shiga motar hannunshi nakan steering babu abunda yake sai tunanin abubuwa da dama, dagowa yayi yana kallon mirror dake hasko mashi bayanshi, ya kura da motar dake biye dashi a baya, tunda ya fito daga gym ake binshi cikin motar. Redish Lower lips dinshi ya kama ya cije shi sexily har yana jaa sosai kafin ya sake shi a hankali ya shafa kanshi ahankali ya daura dayan hannunshi kan steering ya juya kan motar, dake sport car ce tuni ta kece ma motocin dake gabanta kan kace me gaba daya ya bace ma wanda ke biye dashi, saida yayi nisa sosai ganin ya bace ma motar dake binshi ya rage speed ya sauke wani side smirking ya nufi gida. Yana parking ya futo da bag dinshi yayima motar key ya nufi cikin gidan, wani irin azababban ciwon kai yakeji sosai yau dinnan,cikin gidan ya nufa kai tsaye, tundaga kofar shugowa ya soma jin muryar sonata da afiya, koda ya iso wajen sitting room din ko kallon inda suke baiyi ba ya nufi hanyar stairs, sonata kuwa tana hangoshi tayi saurin miqewa tabi bayanshi,afiya ta bisu da harara, tunda tabiyoshi a baya tana kiranshi kota kanta baibi ba ya nufi part dinshi, yana saka konshi cikin sitting room din ya maida dubanshi ga couches din dake wajen, kamar wadda ke tsumayar ganin wani abu a wajen, har sonata tabi wajen da kallo itama ganin babu kowa a wajen yasa ta maida dubanta gareshi, “babe! Ka kulani mana,” Bai amsa ta ba ya shige cikin sitting room ya tunkari bedroom, yana bude kofar ya shige, nanma bin dakin ya soma yi da kallo sonata na biye dashi a baya,gaba daya tama mance warning din daya ja mata na shigo mashi daki, “Dan allah babe, muje dinner date yau, i will not ask more than this plea…” bata kaiga karaswa ba sabeeha ta fito daga bathroom, shigarta kenan, tunda tasha maganin da ammu tace tasha take ta faman zaryar bandaki, gaba daya indomie dataci ta dawo,gaba daya wani irin weak takeji a jikinta,tun daga nesa ta hangoshi sai sonata dake biye dashi a baya, tunda ta hangita taji wani irin makokon baqin ciki ya tokareta tama rasa dalilin dayasa da zarar ta ganshi tare da sonata take jin haka, kodan tana tuna lokacin data so yi mashi isknacin nan ne, Kallo daya ya mata ya dauke idanunshi daga kanta, a cikin kallo daya nan ya karanci yanayin fuskarta, saidai shi wannan ba damuwarshi bane don haka ya karaso bakin gadonsa ya ajiye jakarsa akan gadon, sonata tubda taga sabeeha ranta ya baci, idanunta nakan cikin sabeeha, ayanda take ganinta a gabantan nan da tanada dama zata shafeta har lahira, ta zamo mata katanga tsakaninta da taj din, ga wannan cikin da take ikirarin nashi ne idan ta tuna da wannan kamar ta haukace. Sabeeha na daga tsaye yabi ta gefenta ya wuce bathroom abunci ko kallonsu gaba daya bai sakeyi ba. Sabeeha saida ta tabbatar ya shige bathroom din wani abu ya raya mata arai, “yau zan koya maki hankali karamar yar iska” Tana fadin haka ta tunkari inda sonata take, taba karasowa sabeeha ta kalleta daga sama har kasa kafin ta murmusa tace “an biyoshi kenan? Ke baki gajiya ne? Kullum kina biye dashi kamar mayya,Ina pride dinki…oops why should i even ask someone that doesn’t even know what that is, youre ao cheap….” Tunda takai karshe sonata ke kallonta, gaba daya da turanci take maganar kuma grammer djnta na fita yanda ya kamata, ba karamin tainata sonata tayi ba sai yanxu ne take ganin yarinyar nan A ce itama, a haka kana ganinta kamar batasan abunda take ba, maganarta na karahe ba karamin sosama sonata rai yayi ba idanunta yayi jaa sosai, bata gama shanye takaicin maganar sabeehar ba ta sake jefo mata wata maganar data kara qular da ita. “kinga banbancin dake tsakanina dake kenan ko? Kince ni matarshi ce a lokacin da baya cikin hayyacinshi, kuma bazai taba accepting dina ba ko? Well yanxu i have his child in me, and I’m still standing as his wife, and you? Tell me who you are to him?Hmm?…you’re nothing but a leach, saidai ki bishi amma bazaki taba samun abunda kike nema ba a wajenshi, and lastly let me warn you, nan ba wajen zuwanki bane duk sanda kikaga dama,karki sake shugomin bedroom nida mijina haka kai tsaye, idan shi zakibi yanda kika saba idan ya futo saiki sameshi, karamar yar iska” ta karashe da hausa, ran sonata idan yayi dubu ya baci sosai, harta daga hannunta zata sauke akan sabeeha ta daga ganin taj a tsaye yana goge kanshi da towel, idanunta ne ya sauka cikin nashi, daga nesa tana hango cikin kwayar idanunsa sai kawai ta cije lebe ta sauke hannunta ta juya ta fuce a fusace, sabeeha dake tsaye ta sauka hannunta zai sauka kan fuskarta, don itama a shirye take taci ubanta, saikuma akasin haka data gani, har sonatara ta fita bata bar mamakin hakan ba, koba komai dai ta shaqa sosai kuma daman hakan takeso. Juyowa tayi karaf idanunta ya sauka cikin an taj din, yana mata kallo daya ya dauke idnaunshi, itama tayi saurin dauke nata ganinshi tsaye da towel, a kugunshi, gabanta har wani bugun uku uku yake ganinshi haka da tayi dukda kallo daya tayi mashi tayi hanzarin dauke idanunta, take cikinta ya sake hautsinawa tayi saurin tunkarar bathroom ta dunga kwara amai, yawanci aman ma na ruwa ne, duk wannan aman da takeyi daman don ya gani ne shiyasa ammu tace ta dunga shan maganin wannan zaisa ya kara zama convince akwai cikinshi a jikinta. Ta dade sosai tana aman kafin ta futo daga bathroom din, lokacin data shigo bathroom din ya wuce closet din room, idanunta ne ya sauka kan jakrshi dake kan gadon, daukar jakar tayi ta tunkari closet din ta kwankwasa kofar, yana kokarin sanya rigar jikinsa tayi knocking din,kamar bazaiyi magana ba chan kuma ya rage murya kamar wanda ke kyashin yin magana yace “yes” Kwata kwata bataji ba saida ta sake kwankwasa kofar, sannanta bude kofar, lokacin harya gama saka kayanshi ya juyo, ya dubeta, idanunshi ya suaka akan jakar shi dake hannunta, tana jin saukar idanunshi a jikinta kanta a kasa ta tunkari inda taga yake yawan ajiyewa idan ya dawo ta ajiye mashi, takalmanshi daya cire a wajen suka ta tattara su ta ajiyesu wajensa ya kamata, tunda ta fara wannan hidimar yake kallonta yana nazarinta, “shi abubuwan da takeyi ma gani yake kamar pretending takeyi, kwata kwata bai yarda da itaba, she must be up to something” take maganganun dayaji sunayi da sonata ya zo mashi akanshi, daidai nan ta dauki towels din daya ajiyesu a kan island harta nufi hanyar fita zata kaisu toilets tajiyo muryashi a kausashw har saida gabanta ya amsa. “Stop!!!!!!” Ya dakatar da ita kafin ya tunkari inda take ya zagayo ta gabanta yana fuskantarta tana fuskantarshi, tunda ya tsaya agabanta kamshinsa dake fisgar duk mai shaqa ya shammaci hancinta, saida ta runtsw idanunta sosai, she can feel his presence agabanta kamar anyi magneting dinshi da zuciyarta, ta kasa gane dalilin dayasa takejin zuciyarta na karata da zarar taji kusanci dashi, towel din dake hannunta ya warceshi daga hannunta sannan ya dubeta fuskarshi babu wasa ko kasan idanunshi sunyi kifi kifi ya danyi jaa sanadiyar ciwon kan da yakeji yace “karki sake taba anything that is related to me, I don’t ask that from you, ban buqaci hakanba,i made it clear dazu, you’re nothing but a maid don’t pretend or act like a wife,understood” Tunda ya soma magana ta dago da idanunta tana kallon cikin idanunshi, idanunta sun mashi wani irin kaifi sosai,yar tsuka yayi ya fuce daga closet din ba tare da ya sake kallonta ba. Yana futa ta sauke ajiyar zuciya jiki a mace, he’s so tough to deal with anya zata iya abunda ammu tace kuwa, ta yaya zata samu kusanci dashi idan ya hanata kyautata mashi, ta dade sosai a tsaye anan kafin ta fito jiki a mace, ko kallon inda yake batayi ba ta wuce sitting room ta zauna. Ta dade a zaune ta kura ma tv idanu babu abunda take sai tunanin maganarshi, har wajen karfe biyu, daidai nan ya futo daga bedroom din ya shige kitchen, tana kallonshi ta gefeb idanu ya shiga ya fito da chocolates a hannunshi da yawa ya kwaso su. Saida ya shiga daki ta sauke ahiyar zuciya,sai alokacin ta tuna da wanda ta dauko dazu da safe, yana nan ind ata ajiye kan table, dauka tayi ta bude ledar, tund atake bata taba ganin hadaddrn chocolate irin wannan ba, take taji miyau ta ya tsinke ta kai baki ta gutsira kadan taci, saida ta lumshe idanu ta bude,ta cigaba da tauna, tana cikin tauna ta dan dakata jin kanar ta tauna abu kanar gyada kuna ga kamshinta, cikin hanzari ya duba chocolate din da kyau wajen inda ta gutsira taga peanut a ciki, cikin hanzari ta zaro idanu batasan lokacin data yarda wanda ke hannunta ba cikin hanzari ta mike ta nufi dakin nata cikin sauri harda dan gudunta, tana bude kofar ta hangoshi zaune ga laptop a gefenshi da alamu aiki zai fara, hannunshi ta maida idanunta a wajen take tahango exact same chocolate din data sha yanxu harya bare ledar yana kokarin kaiwa bakinsa budo kofar datayi da gaggawa yasa ya kalli inda take, gaba daya ta gama tsurewa, yana ganin itace ya kauda idanunshi akanta ya maida kan laptop din dake lap dinshi yakai chocolate din bakinsa, kamar an wullota haka ya ganta a gabanshi ta duqo daidai fuskarshi har nunfashinsa na gogaggay da nata tayi saurin amshe chocolate din dake hannunshi, sai faman haki take saboda dan gudun datayi mai tattare da tsoro da fargaba, da mamaki yake bin fuskarta da kallo, hazel idanunta kadai idan ya kalla wani iri suke mashi, sai yau ya samu ganin proper view din fuskarta saboda taba dab dashi, tana da fully lashes zaro zaro da suke karama eyeball dinta kyau,brows dinta ma kamar zasu hade tsabar cika, ga hancinta kamar ab tsaga kara, daidai fuskarta, saurin kauda kanshi yayi itama tayi saurin gyara tsayuwar ta tana fuskantarshi, gaba daya tama rasa me zata ce mashi, saida taji muryarshi, “whats the meaning of this” Kuru tayi mashi da idanu tama rasa me zatace mashi, “daman naga akwai…” Kasa karasawa tayi ganin irin kallon da yake mata sai kawi ta sauya magana tace “inason naci ne” Wani irin kallo ya mata irin whats this?har zaiyi magana kuka ya fasa tunawa da she’s pregnant, yanxu haka zaman da yake ma buncike yake akan pregnancy, what to expect and what not to, ayanda buncikenshi ya bashi taste din mai ciki daban yake, musamman during early pregnancy, Duban gefenshi tayi ganin babu mai peanut din a cikin wand aya kwaso sai wanda ta amshe yasa ta sauke ajiyar zuciya ta fuce daga dakin ya bita da kallo. Tana futa ta nufi kitchen,ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya tace “innalillahi that was so close,” Ta dade a tsaye tana tuna lokacin dayaci peanut dinnan yanda nunfashinsa ya dunga daukewa, ba karamin tashin hankali ta shiga ba,tunawa da yana dasu dayawa a fridge yasa cikin hanzari ta bude Fridge din ta soma bincike chocolate din gaba daya saida ta tsince mai peanut din tass kafin ta sauke ajiyar zuciya, “allah ya taimaka baici ba, inaga baisan akwai peanut a ciki ba,gwara na kwashesu duka kawai,” Tana fadin haka ta kwasosu duka tavrufw fridge din ta nufi zuwa sitting room ga zauna, daidai nan ta dago idanunta ganin kamar an shiga bedroom dinshi, kauda kai tayi ta zauna ta ajiye chocolates din a gabanta, kwata kwata bata lura da wanda ya ajiye mata ba kan table. Bangaren taj tana fita ya bita da idanu, yana nanata maganar datayi aranshi,samun kanshi yayi da daukar sauran chocolate din ya fita daga bedroom dinshi, yana fitowa sitting yaga bata nan, sai motsin daya soma ji a kitchen,tun kafin ya karasa cikin kitchen din ya jiyo muryarta inda take maganar peanut, chal ya tsaya yana nazarin maganar tata da mamaki, duban chocolate din yayi a take ya duba content din ingredients din dake ciki, take yaga peanut a ciki, yayi mamaki sosai don saida ya fadama workers din shop din daya sayo a wajen su bashi chocolates din da babu peanut a ciki kwatakwata saboda hes allergic to it, yanxu dayaci da shikenan zai iya shiga risk reaction sosai, take ya tuna yanda ta shugo daga dakin ta kwace daga hannunshi, daga yanda take magana ma ya gane ta karbe ne daga hannunshi saboda tasan hes allergic to it, kuka zaisha wahala sosai idanda yaci, ya dade sosai yana processing komai a wajen, kuma yana kallonta daga nesa, “why would she stop him? Meysa ta dakatar dashi?kuma maisa taqi fada mashi?” Yanda ta shigo hankali a tashe da yanda ta tsorata lokacin da yana gab daci ne ya fado mashi arai Ganin tana kokarin juyowa yasa ya juya ya shige bedroom dinshi, yana tunani, there’s something about this girl dayakasa predicting. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 68 Tunda ya shigo bedroom din ya zauna babu abund ayake sai nazarin abunsa kunnuwanshi suka jiyo mashi, yana nan zaune ta shigo bedroom din, tunda ya dago yake kallonta ya kasa dauke idanunshi, yaqi yarda da abunda zuciyarshi ke raya mashi, “she just saved me” Abundaa keta faman yawo a zuciyarshi kenan, take memory din lokacin dayaci peanut a dining ya fado mashi,abun kamar an bude mashi faifai lokacin haka yake gani, fuskarta na mashi flashing lokacin da take kuka, he was struggling sosai nunfashinsa na fira kyar, abunda yafi daure mashi kai kuwa yanda yafa kusan kowa na zaune a dining din lokacin da abun ya faru, kuma sabeehar ce da kanta ta saka mashi peanut din, lokaci guda ya shiga confusion again, maganganun da akayi a lokacin duk sun dishashe mashi, dukda yaga itace ta shafa peanut din a cikin bread din da yaci hakan baisa zuciyarshi ta aminta da cikin rashin sani tayi hakan ba, don he can clearly see yanda take faman kuka, sautin kukan ta alokacin yana echoeing akanshi, yayi zurfi sosai cikin tunanin nashi baima ji maganar data fara yi mashi ba saida ta sake cewa, “didi!!!!” Yaune second time dayaji ta kirashi da wannan sunan tun bayan a asibiti, saurin rintse idanunshi yayi ya budesu ahankali ya maida dubanshi gareta yace “what are you exactly?, why re you confusing me?” Calmly yayi maganar kamar bashi bane ya gama daga mata murya dazu, saurin dagowa tayi ta kalleshi cikin idanunshi da sukayi jaa, jijiyoyin kanshi zun fito rudu rudu,kwata kwata babu walwala a tattare dashi,koba a fada mashi ba tasan akwai abunda ke damunshi kuma its eating him up, Miqewa yayi tsaye ya wuce bathroom kawai, tana ganin haka ta wuce ta dauka hijab dinta sannan ta fuce daga dakin ta sauka kasa wajen ammu. Atare suka futo ita da ammu zuwa compound din gidan, daya daga cikin motocin gidan ammu ta dauka suka fuce daga gidan sabeeha na daga zaune a gaba. Hira suka dunga yi sosai ita da ammu, yawanci ammu ce ma ke janta da magana, saidai ta amsa ta da uhm ko uh uh, tunanin takeyi tunda suka fito har suka isa insa zasuje. Gaban drgon mall suka tsaya, ammu na parking suka fito atare, yau ce rana ta farko data futo ita kadai ba tare dashi ba yawanci duk fitar da zasuyi itada taj dinne sai jamid, tunda suka fito take bin wajen da kallo,wajen ya burgeta sosai daga waje ma kenan ba a shiga daga ciki ba. “Muje ko fatima” Girgiza mata kai sabeeha tayi sannan suka shige daga ciki, sayyayya sosai ammu tayi mata kamar babu gobe, itadai sabeeha binta kawai take da idanu don batasan ita akema sayyayar ba, wato ammu ma wata rich anty ce, tana da nata kudin sosai, ga inheritance din mijinta data samu donma ba a gama settle kudadenshu ba don shima attajirine haka ta dawo saudi ana kan wannan gabar bayan rasuwarshi. Daga kan mayukan zamani na jiki zuwa ga na gyaran kai da personal hygiene babu wanda bata saya mata ba, harda wasu arnayen nighties masu shegen daukar hankali da kyau ta kwaso mata, da turarruka masu kamshi sosai, sun dade sosai a wajen kafin su fito su shiga shagunan da ake saida sutura masu kyan gaske na larabawa, yawanci dogayen riguna ne haka ta sayo mata masu kyau, don ta lura kamar bata da wani kayan arziki sosai, sun dade sosai a wajen sabeeha na biye da ita kamar akala,batayi yunkurin daukar komai ba haka zalika ammu batayi forcing dinta ba don ta lura sabeehar akwai kawaici, kuma tana jin nauyinta wannan yasa ta yanke zatayi mata komai kawai dan dole ta cire kunyar da tsoron da sabeeha ke mashi, ita yanxu burinta bai wuce cikin ya tabbata da gaske ba, ta yanda zasu kamashi da kyau, shiyasa takeson su kasance tare. Daga nan suka wuce spa akayi masu pedicure da manicure sannan aka gyara ma sabeehar gashi, ammu tayi mamaki ganin irin yawan gashin yarinyar sosai, badan tasan yar africa bace zata rantse iyayen ruwa biyu ne, ko ta hada jini da larabawa, sai a lokacin ne ma take ganin yanayin halittar yarinyar, kamar halfcast take, kuma tana da haske sosai wanda baiji mai me tsada ba da zai fidda kyauwun shi,batama san lokacin data furta “masha allah ba” tana kallon yanda ake warware gashin sabeehar data nannadeshi kamar ta nade kaya, wani irin dauri ta mashi sosai saboda karya kwance, masu gyaran na kwance gashi take ya sauko gaba dayanshi har bayanta masha Allah, silky and oily, shima sai baiji gyara bane a haka. Ammu na daga zaune aka gyarata tsaf, sabeeha sai kallon ikon allah kawai takeyi, yauce rana ta farko data taba samu wannan special gurly treatment din, ba a taba mata irin wannan gatan ba, bata taba benefiting irin wannan jin dadi ba, she feels so soecial ayanxu taci albarkacin wasu, ada saidai taga anayima wasu bata taba tunanin itama za a mata ba saboda talaucin da suka taso cikinshi, bayan wannan ma ta isa ta samu irin wannan gatan? Take tunanin mahaifiyarta ya fado mata da irin rayiwar da sukayi a baya. Tunda ta doka tagumi take tunani batamasan an gama mata ba saida ta dago ta kalli fuskarta daketa sheqi anyi mata kitso weaving guda hudu saboda santsin gashinta yasa akayi hudun sannan aka nade jelar aka kitse yanda bazai dameta ba, ana hango yellowish fatar kanta data haska baqin gashin bata sosai, ada tana ganin gashi yana wani brown brown yanxu da aka gyara saita ganshi baki siddin, ko wadda ta gyara mata saida ta kalleta ta sake kallonta, muryar ammu sa sukaji ne yasa ta dago ta kalleta “masha allah abnati” Murmushi sabeeha tayi mata, ita kanta ba karamin dadi taji ba ganin ta sauya gaba daya kamar ba itace ba. Sallamarsu ammu tayi suka fito zuwa mota suka zauna, suna zama sabeeha ta dago ta kalli ammu tace “jazakallahu khair ammu, nagode..” Saurin tarar nunfashinta ammu tayi tace “karki godemin kinji, ina fata da rokon zakiyi amfani da wannan damar da kika samu yanda ya kamata fatima,” Girgiza mata kai sabeeha tayi kafin subar wajen, wani wajen suka kara nufa lokacin har dare ya somayi don garin ya soma yin duhu, tunda ta juya wajen window babu abunda take sai appreciating view din garin, Allah mai yanda yaso, ya kaika inda allah bai taba kaika ba, bata taba tunanin kaddararta zato zo wata kasar ba daban, kasa mai tsarki kamar wannan, kuma yanxu da auren wani akanta. “Yayi kyau ko?” Ammu ta katse mata tunaninta, “eh akwai kyau sosai ammu” “Danma bakiga makka ba, you’ll love it more there, chan yafi nan jedda kyau” Cikin hanzari sabeeha ta dago ta kalleta tace,”makka makka dai?” “Eh,insha Allah wata rana zamuje muyi umra idan komai ya lafa…. insha Allah” Cikin jin dadi sabeeha ta girgiza mata kai, take taji wata ni’ima ta saukar mata, wayaganta yau a makka, allahu akbar. Tunda ammu tayi parking ta futa ta barta cikin motar bata bar yin murmushi ba, haka kawai taji zuciyarta tayi mata sakayau. Cikin swiss arabia ammu ta shiga cikin yan mintuna kafin ta futo, tana futowa ta shiga motar ta ajiye jakar data futo da ita a baya sannan ta kunna motar sukabar wajen. Hanayr gida suka nufa, cikin mintuna qalilan suka iso, ammu na yin parking ta dubi sabeehar tace “idan ya tambayeki ina kikaje kice mashi munje asibiti, nasan da wuya ma ya tambaya” “Tohm ammu” “Wannan sayyyar duk takice fatima, duk abunda muka sayo na ki tabbatar kinyi amfani dasu kinji,…karki gode min, kiyi abunda kawai ya dace okay?” Sauke kai sabeeha tayi muryarta chan kasa tace “insha aallah ammu” Wannan jakar ammu ta dauko wadda ta shigo da ita daga swiss arabia, ta miqa mata, “tauraruka ne masu kyau, ki dunga amfani dasu idan zaki kwanta” Girgiza mata kai tayi suka fito daga cikin motar inda ammu ta taimaka mata da wasu few kayayyakin suka shiga cikin gidan daidai nan motar hidaya Ta kunno kai, tundaga bakin gate ta hangosu har suka shige cikin gidan. Tana parking ta janyo wayarta takai kunenta, ana daga wayar ta soma magana,ta dade sosai tana wayar kafin ta ajiye wayar. Har sama ammu ta rakata suka ajiye kayan a sitting room kafin ta mata sallama ta sauka kasa, ita kuma ta shige daga ciki. Sallama tayi ta shugo, idanunta ya sauka akanshi, yana zaune ya saka wani fari glass akan idanunshi ga hasken system din dake gabanshu gabanshi yayi relaxing bayanshi yana sanye da fararen kaya. Chan kasa kasa ya amsa sallamar tata yanda ba lallai taji ba. Sadaf safaf ta wuce wajen closet don ajiye jakukunnan da ammu ta bata, wajen kayanta ta nufa ta ajiye kayan data saya mata a ciki, sai a lokacin ta lura da kayan barci data kwaso mata da inner wears masu kyan gaske da daukar hankali, bata bubude su ba saboda a gajiye take don haka ta ajiye jakkunan kawai a wajen da kayanta suke sannan ta ajiye turarukan data bata, futowa ta sakeyi zuwa sitting room ta kwaso sauran sannan ta dawo dakin, duk wannan shige da fucen da takeyi zaka rantse bai sanma anyi ruwanta a wajen ba nan kuwa yana kallonta ta w idanu,inda taje ba damuwarsa bane don haka ya kauda kanshi ma kawai. Sabulan da ammu ta saya mata ta kai bathroom wajen inda nashi suke ta ajiye a gefen, sauran abubun personal hygiene dinta kuma ta ajiyesu cikin cupboard din mirorr dake bathroom din suma ta jerasu kafin ta fito, tunawa da sallolin dabata samu tayi ba yasa tayi wanka gaba daya ta dauro alwala ta futo. Misalin wajen karfe goma ya kashe laptop din dake gabanshi ya ajiye gefe sannan ya tashi ya wuce bathroom, tundaga array row din dake connecting tsakanin bathroom da closet ya soma jin wani irin kamshi mai dadin gaske wadda yayi capturing sensing dinshi lokaci guda, kallon closet room din yayi yasan tana ciki don tunda ta shiga wajen bata futo ba, kauda kanshi yayi ya nufi bathroom din. Sabeeh dake dakin kaya tana jin karar kofa ta tabbatar ya shiga bathroom wannan ya bata damar saurin ajiye turarukan da ammu ta bata ta fito da kayan barcinta ta shimfida su sannan tayi kwanciyarta ta jawo hijab dinta. Fitowarshi kenan saga bathroom ya nufi cikin daki, daga nesa ya hango ta kwance a kasa,shuru ya danyi yana wasu nazari, ya zaiyi ya hanata kwanciyar kasa? Which ya gani is not good for a pregnant woman saboda sanyi zai iya shigarta, ya dade sosai yana wannan nazari baima san ya shagala da yi ba, sai daga baya kawai yayi kwafa ya nufi kan gadonsa ta chan daya sakon yayi kwanciyarsa bayaj ya kashe lights din dakin gaba daya ya rage na bedside kawai, tunda ya kwanta yakejin wannan kamshin na mashi ziyara daga inda yake kwance wanda ya fara damunshi sosai. Haka ya dunga juyi kan gado barcin ma gaba daya ya kaurace mashi, sabeeha tunda ya futo taji motsinshi tayi saurin rufe idanunta,tasan ba magana zai mata ba. Zumbur ta miqe zaune ta fara gulping saboda aman dataji yana taso mata sanadiyar kamshin turaren daya shigeta itama sosai, dazu kafin tasha maganin nan ba karamin dadi yayi mata ba harta goga duka jikinta yanxu kuma sai takeji ya hau kanta sosai. Take ta fara neman kwaranyo amai har sautin na fita sosai daga dakin, cikin hanzari ta miqe take, taj dake kwance yanajin yanda ta fara gulping dinnan yayi saurin bude idanunshi, Tundaga bathroom din yakejin saukar aman da takeyi, ta dade tanayi sosai, miqewa yayi zaune ganin abun yaqi ci yaqi cinyewa, chan kuka yaji shuru ta daina kakarin, karar faduwar dayaji ya biyo baya ne yasa yayi, ya maida dubanshi ga kofar kamar wani mai yin nazari chan kuma yayi saurin saukowa daga gadon cikin azama ya nufi hanyar bathroom din hankali a tashe,cikin saurin ya bude bathroom din chan ya hangota zaune kasan tiles ta jigata sosai, ga kafarta data malqwaye gefe da alamu ta miqe ne ta fadi, ganinta zaune yasa ya sauke ahiyar zuciya ya tunkari inda take hannunshi na cikin aljihun wandosa yaba fuskantarta ya soma magana kamar wanda aka saka dole, “are you okay?” Ahankali ta dago da fuskarta ta dubeshi da shanyayyun idanunta da yayi jaa sosai,ganin shi dinne ba kunenta ke mata gizo ba yasa tayi saurin gyara zamanta “eh” tana fadin haka ta fara kokarin miqewa, kafarta tasha jini tana zugi wannan yasa ta koma tana mai kama yar karamar farar kafarta da babu gashi ko kadan tace “washh!!!” Yana ganin haka ya gane yanayin da take ciki, ba zato ba tsammani ta ganshi a gabanta a tsaye dagowar da tayi yayi daidai da miqo mata hannunshi da yayi, bin huge hannun nashi tayi da kallo, tana kallon yanda fatar tafin hannun tayi jajaja, kwata kwata bata gane helping hand yake bata ba saita zama so confuse,ganin kamar bata gane me yake nufi ba yasashi cewa “hold up and get up” Tana jin haka tayi saurin kallon hannun nashi, ta kasa motsawa tsabar mamaki, dakyar ta iya daga hannunta daketa faman zufa ta dora akan nashi, ya kama dan karamin hannun nata ya riqe yana mai jin dumin hannunta ya taimaka mata ta miqe tsaye,tana miqewa zugin ya kara jaa wanda ya sata neman dukawa yayi saurin tallabo arms dinta muryarshi chan kasa kasa kamar mai rowar magana baimasan lokacin dayace “sorry ba” Ita ko kunnenta kasa gasgata abunda taji takeyi, abun mamaki yake bata sosai, meysa hes being nice to her yanxu kuma?bayan magnganun daya fada mata da safe?. Da taimakonsa suka dawo bedroom din a lokacin kafarta ta rage zugin don haka tayi saurin zame hannunta dake cikin nashi don tunda ya rike mata hannun takejin wani irin “thank you im okay now” Taba fadin haka tayi kwanciyarta, taja hijab dinta ta rufe jikinta. Yana kallo tayi barcinta, yanda take wannan aman ya kara convincing dinshi tabbas da cikin shi a jikinta, daman yau gaba daya wuni yayi yana researching akan pregnancy, babu abunda bai dubo ba, kuma alamun sa daya gabi a tattare da ita ya tabbatar mashi da sickness din daya gani a research din da yayi, yanxu dolenshi yayi supporting dinta in some ways, da kyar yakejin zai iya kauda grudges din da yake dashi akan ta yayi focusing akan abunda ke cikinta which happens to his mold of blood, har yanxu baibar jin tsanar abunda tayi mashi ba for taking advantage of him, amma yanxu dole ya kauda wannan kodan abunda ke tattare da ita. Dakyar ya samu bar ci ya dauke shi da wannan tunanjn aranshi. ***** Misalin wajen karfe biyu tareeq ya bude idanunshi, hannunshi ya sanya wajen da take kwanciya a gefe yaji wayam, miqewa yayi zaune ya kunna bedside lamb gake haske ya bade ko’ina, kallon gefwn gadon yayi ya tabbatar bata nan, miqewa yayi ya nufi bathroom ya danyi knocking ko zaiji motsinta, nanma yaji shuru, tunawa da mood din datake cikin kwanakin nan yasa yayi tunani ko lafiya, bai kawo komai a ranshi ba don haka ya shiga bathroom cikin yan mintina kasan ya fito, yana futowa ya fuce daga bedroom dinsu ya nufi nata, yana karasowa daidai bakin kofar harya saka hannu zai bude kofar ya jiyota daga cikin dakin, “don’t fucking tell me to calm down, how can i calm down?” Dake wayar a speaker ne ya bashi damar jin wanda take wayar dashi kuma namiji ne dukda bayaji sosai yanda ya kamata, “baby you need to be calming, karkiyi messing up what we have worked for over the years” “No…i want her out, zan iya yin komai, i can’t afford to see anyone around him” Sai kawai ta fashe da kuka, take wanda ke cikin wayar ya soma lallabata, “ki daina kukan shikenan we’ill come up with a plan, we have to be very careful saboda we are at the edge of ending this game,don’t do anything stupid da zaisa ya gano komai, tunda yasan ke kika fada mashi maganar accident din, you need to be meticulous” Ita ba wannan take son ji ba don haka tayi saurin kashe wayar ma gaba daya ta jefata gefwn gado take ta tarwatse gaba daya, wani irin huci takeyi mai zafi sosai rai a bace, ta furta “khaal!!!! Khaal!!” Wanna ce kalma ta karshe data furta daya ji kafin yayi saurin barin wajen ya koma bedroom dinsu, kanshi gaba daya ya kulle da wannan almari, “da wa take waya? Koma wanene it has to be someone close to her, kuma daga yanayin yanda mutumin ke mata magana ya tabbatar mashi da saurayinta ne, she’s with someone kenan? Sannan wata fadama maganar accident? Wani accident din?taj!!!! Abunda yazo ranshi kenan, idan har kanshi yayi wrapoing din komai yanda yayi hasashe tasan da plan din accident din da taj yayi kenan? Tunawa da wannan recording din dayayi na maganar accident din da mutabblib yayi da sabeeha yayi, kamar wani karamin mahaukaci haka ya dunga saka yana warwarewa dan dole yakeso ya gano komai saidai ba duka tambayoyinsa ya samu amsarsu ba, karar koda dayaji yasashi saurin kwanciya ya rufo kofa, itace ta shugo dakin, ko kallon inda tareeq din yake batayi ba ta kwanta cikin bacin rai. Asuba nayi sabeeha ta farka da matsanancin ciwon mara, cikin hanzari ta miqe ta shige bathroom allah yaso bai farka ba, a gaggauce tayi wanka ta gyara jikinta sannan tayi brush ta fito ta wuce closet ta sauya kaya marasa nauyi sannan ta maida hijab dinta ta dawo dakin, kayan barcinta ta tattara ta ninkeau har zuwa lokacin barcinsa yake hankali kwance barcinma yayi nisa sosai saboda bai samu ya tufe idanunshi ba saboda tunanin daya kwashe rabin daren yana yi. Tundata fito take kallon fuskanshi, yana facing celying ya jango duvet ya rike, saita shagala da kallonsa, ganin lokacin sallah na neman kurewa yasa ta soma tashinsa ahankali, “didi didi” Muryarta ya soma ji ahanakli kafin kamshin nan na jiya ya soma shiga hancinsa, Ahankali ya soma bude idanunshi harya sauke akanta, cikin sauri tayi baya “lokacin sallah yayi” Tana fadin haka ta juya ta fuce daga bedroom din ya rakata da idanu, yana mai tuna yanda take tashinsa lokacin da baya cikin hayyacinsa, miqewa yayi ya shiga bathroom din ya dauro alwala sannan ya futo ya tada kabbarar sallah, ya dade sosai yana azkar a zaune. Chan parlor sabeeha gyara ta tsiri yi da safiyar allahn nan, daman alreday ta saba da wannan lokacin datake aiki a gidan, tun 5 suke tashi a gidan so wannan ba abune mai wuya a wajenta ba, saida ta gama gyaran ta fara kokarin dafa mashi coffee latte, da taimakon youtube da ammu tace ta duba ta samu tayi, tana gamawa ta wuto dakin lokacin wajen 6:50am ta gifta ana neman 7:00am, lokacin data shugo yana cikin bathroom yana wanka wannan ya bata damar shiga closet room ta bude wajen inda yake ajiye kayayyakin daya ke yawan fita dasu cikin kwanakin ta kwaso mashi su sannan ta futo daga dakin ta ajiye mashi kan gadon yanda dai take mashi idan zai shirya, tana gamawa ta futo zuwa kitchen ta sake reboiling coffee din kafin ta zubo mashi cikin mug ta daura shi kan saucer ta fito, fatanta allah yasa yasha. Lokacin data shugo yayi daidai da fitowarshi daga closet cikin shiri, shi baima san ta ajiye mashi kaya kan gado ba don haka ya nufi closet ya dauka kayanshi ya saka, saida ya karaso tsakiyan dakin yaga kayan, saikuma gata a tsaye tana kallon na jikinshi, taji wani iri a ranta amma haka ta kauda komai ta karaso inda yake, daman yace mata karta sake taba komai daya danganceshi so idan bai saka ba batada right din jin haushinsa. Har fargaba tunkarar shi takeji da zarar taga fuskanshi, da hes lively yanxu kuwa kwaa kwata fuskar na nan yanda take kamar bai taba fara’a ba. “Sabahal khair didi…” Daga bayanshi ya jiyo muryarta, kokarin zipping jakarshi yake amma ya dakata, ya dauka wajen minti biyu a tsaye bai motsa ba saida ta sake cewa “bismillah ga coffee” Juyowa yayi ya kalleta kafin ya kalli coffee din hannnuna nata, yama rasa me zaice mata, duk maganar da zai fito daga bakinsa Bamai dadi bace ba saboda duk waennan abubuwan da takeyi haushi suke bashi musamman idan ya tuna da wasu abubuwan, bai ce mata tak ba ya dauki jakarsa ya fuce saga dakin. Saurin runtse idanu tayi jiki a mace ta futo daga dakin zuwa kitchen… Da yamma ammu tazo nan ta shaida nata period dinta yazo, nan ammu ta bata yan dabaru da zatayi yanda bazai gane komai ba,sannan ta dakatar da ita da shan wannan maganin. Yau kwana biyar kenan, babu abunda ya sauya tsakaninta dashi, zai tashi kota gaishesa baya amsa ta kwatakwata, magana ma bata shiga tsakaninsu, inama taga fuskar, hakan baisa ta fasa kyautata mashi ba, yanxu har abunci ma takeyi ta ajiye kuma yana gani amma bai taba koda kallon abunci ba kuma ya lura da batada hayaniya sosai, duk wulaqancin da yake mata bata nuna tayi fushi ko tashi haushi ko sau daya, yanxu har dare yana kaiwa bai dawo gida ba kuma da zarar ya dawo zai taddata zaune kamar wadda ke jiran dawowarshi. Yaune rana ta karshe da period dinta zai dauke, daman dayazo karashe take yawan ciwon baya da kafa, gaba daya kafarta ta sage mata, tama kasa tashi, tun bayan aikin safe datayi ta dawo parlor ta zauna ta doka uban tagumi tana dan matsa kafar. Tundaya futo daga wanka ya shirya yake kallon kofa, harya saba kullum zata shugo da coffee a hannunta yau da baiga shugowarta ba sai yaji kamar ya damu dukda yaki yarda da damuwar yayi, he’s enjoying yanda yake treating dinga bata nuna gajiyawarta da kosawarta, rai a bace ya miqe ya fuce daga dakin ya nufi sitting room nan ya taddata zaune a kasa ta tankwashe kafafu tana matsawa da alamu abun na damunta sosai, harya kauda idanu ya tunkari hanyar fucewa ya dan dakata yana mai fusantarta, yama rasa me zaice mata, baisan lokacin da bakinsa ya furta “where’s the coffee?” Da mamaki sabeeha ta dago take kallonsa, tayi mamakin jin furucinsa kamar a mafarko, tama manta da ciwon da kafarta keyi tsabar murna tayi saurin miqewa tace “yana kitchen bari na kawo” Ta shige kitchen din tayi reboiling,tana murmushi, saitaji wani irin dadi aranta daya tambaya, ashe yana sane da ita, yana gama reboiling ta futo fuskanta harta sauya annuri ya bayyana akanta tace “bismillah” kallon don hannunta yayi kafin ya amshi coffee din, yakai bakinsa yadansha kadan ya tabe baki ya miqa mata,”disgusting” yana fadin haka ya miqe ya fuce daga parlorn, amaimakon taji haushi sai kawai murmushi ya kubce nata, ita wannan achievement ne a wajenta, yau da kanshi ya buqacu avu daga hannunta ba karamin dadi takeji ba, shi bangarensa tunda ya fuce ya fara wasi wasi da tuhumar kansa na tambayrta coffee din da yayi yanxu saitayi tunanin wani abun, tsaki kawai yayi yana mai jin haushin kansa for doing that. Borin kunya😂 Yana isowa gym ya nufi wardrop ya ajiye jakarshi daidai nan mutalib ya shugo wajen,suna hada idanu ya suakeka taj din murmushi kafin ya miqa mashi hannu, kallonsa taj yayi irin who are you dinnan, ganin haka yasa mutabblb cewa “salam alaikum” Yana jin sallamar musulunci da yayi mashi yasa ya miqa mashi hannu suka gaisa, suna gama gaisawa yabar wajen zuwa wajen gym, mutabbli ya biishi da kallo. Tunda ya fara workout mutane ke kallonshi, matan dake wajen ko kasa duake idanunsu sukayi akanshi, hes so charming and charismatic, macen data sameshi wannan ta gama samun komai a wajen namiji, kyau, aji, uwa uba kana ganinshi kasan kudi ya zauna, tsakanin lokacin daya dawo ahyyacinshi zuwa yanxu ya sauya sosai, physically ma, ya maida jikinshi na da yanda yake a baya, kamarma yana neman yafi da din, hes so cute and handsome at the same time… Cikin mutanen dake observing dinshi garda mutabblib daya karba membership din wajen saboda ya samu kusanci dashi, yau kwanansa biyar kenan da zuwa wajen, duk yanda yazo ya samu kusanci dashi avun ya gagara saboda he’s not opeb kwata kwata,bai karaya ba don haka ya cigaba da approaching dinshi. Takowa yayi inda taj yake zaune yana warming thighs dinshi, yanxu haka ma sallama ya sake mashi, dakyar taj din ya iya amsa mashi don shi bai fiye son mutane suna shiga harkarshi ba, bashida sakewa kwata kwata, shake din da mutabblib ke miqa mashi ya duba kafin ya maida dubanshi ga mutalib din daya soma cewa “bismillah!!!” Kai tsaye ya amsa shi da “no thanks” Yana kaiwa nan ya miqe daman ya gama yabar wajen. Yana futowa ya shige bathroom yayi wanka ya shirya kafin ya futo da jakarshi, ya fuce daga wajen. Harya shiga motarshi yayi reverse ya soma jin horn daga bayan motarshi, da farko ya dauka bashi akema ba sai daga baya ya lura da motarshi akema horn, daidai nan mutallib ya karaso da tashi motar ya zuge glass yana mai fuskantar taj din ya miqa mashi airpod dinshi daya mata a cikin gym din, “sir ka manta da wannan, I believe naka ne” Kallon airpod din taj yayi sai a lokacin ya tabbatar nashi ne don haka yayi saurin miqa hannu ya karba tare da cewa “thanks” Yana fadin haka mutalib ya sara mashi ya figi motarshi yabar wajen, shuru taj yayi yana wani nazari, yanajin kamar ya taba ganin fuskarsa saidai ya rasa a ina ya taba gani. Ahankali yaja motar yabar wajen shima, yaron black dake binshi kuwa yana biye dashi a baya, ya lura da motar dake bin nashi ba tun yanxu ba, shi abunma yanxu ya maidashi wani joke, for almost over 2months kenan ana bin nashi, kwata kwata baya jin wani darr ko tsoro kwata kwata. Bangaren sabeeha tun bayan ya futa take fama da wani irin matsanancin ciwon ciki, gashi yau ya kamata period dinta ya tsaya balle ace shine, kaffaunta duk sun sage sosai, ta dauka ciwon normal ciwo ne kuma zai daina saitaga akasin haka, don kamarma gaba gaba yake mata sosai, tun bayan data futo daga wanka ta kasa koda saka kaya ne, batama san lokacin data hau kan gadonshi ba ta kwanta tsabar azaba. Karfe sha biyu ya shigo gidan, tunda ya shugo part dinsu ya soma jin kuka qasa qasa, bai kawo itace ba saima mamakin daga ina kukan ke fitowa daya dunga yi, cikin bedroom ya nufa nanfa yaji sunan ya tsananta cikin hanzari ya bude kofar ya shige daga ciki nan ya ganta zaune a kasa ta tabkwaro kafafunta daketa faman karkarwa saboda zugin da suke mata, take hankali ya tashi amma ya danne ya karaso inda take muryarshi a kaushashe ya soma magana “ke!!! Ke!!” Sama sama ta soma jin muryarshi wannan yasa tayi saurin dagowa tana kallon shine tayi saurin miqew tsaye take kafarta ta amsa wand ahakan yasa ta sake zubewa a kasan,jini ya soma sauka daga kasanta kuma tana jin yanda yake zuba dukda ta saka pad a jikinta, jikinta gar tsuma yake, fatanta daya allah ya jefo mata ammu don batasan irin karyar da zatayi mashi ba idan yaga jini gashi ta kasa tabuka komai saboda azabar da take ji, kamar da wasa kuwa ya fara hango jini wajen kafafunta bai tabbatar da hakan ba saida ta sake wata yar kara ta zakusa gefe saboda murda nata da cikin yayi take yaga jini kwance akan hijab dinta harya bata hijan din nata sosai, take ya zaro idanu tunawa da research din da yayi inda akace idan har jini ya ballema mai ciki to zubew zaiyi, take hankalinshi ya tashi sosai, ya tsugunna gabanta hama rasa me zaice mata, “hey!!! Hey!! Whats wrong with you?meke damunki?” Ay gaba daya batama san me yake cewa ba tsabar azabar da takeji sosai,lokaci guda ta furgice ta sake fashewa da wani kukan baima san lokacin daya sanya hannunshi ba ya dago da fuskarta ganin yansa take kuka shabe shabe he can see yanda takejin wahala inda baima san daga ina bane ba, tsoronshi daya karya zama cikin ne, gashi ta kasa fada mashi abund akw damunta, Dagoda idanunshi da zaiyi ya sake ganin jini na saukowa a kafarta take hankalinshi ya tashi sosai babu abunda yake sai innalillahi a zuciyarshi yaka rasa mai zaiyi mata, daidai nan aka budo kofar, hankali a tashe ammu ta shigo dakin ta tunkari sabeehar, taja karasowa itama taga jinin, take hankalinta ya tashi sosai, saboda daga ganin wannan jini ansan bana lafiya bane, gashi taj na tsaye a wajen balle ta tambayeta ko dama haka take idan tana period, tama rasa me zatayi saida ya dago ya kalli ammu din yace “whats wrong with her? Whys she bleeding like that? Pregnancy dinne?” Tambayoyin daya jero ma ammu kenan, ganin itama ta rude yasa ya kinkimi sabeehar gaba daya hankali a tashe yace “muje asibiti” Hankali a tashe ammu ta zaro idanu tana kallonshi harya nufi hanayr futa da sabeehar a hannunshi, dan dole ammu tabi bayanshi cikin hanzari suka sauko kasa daidai nan su afiya suka fito ita da sonata, ganinshi da sabeeha a hannu yasa kowa ya visu da kallo cikin mamaki, har sonata zatabi bayansu afiya ta dakatar da ita, “Saboda me zaki hanani binsu” “Kina tunanin idan kika bishi zai saurareki ne? Bakiga yanayin da take ciki ba,” Da mamaki sonata ke kallonta fuskanta da alamun tanbaya tace “ban gane ba” “Looks like kamar cikin ya zube bakiga yanda suka fito ba ga kuma jini a jikinta” Sonata najin haka ta waro idanu take wani irin dadi ya ziyarceta mata misali, batama san lokacin sata rungume afiya ba, su sunma qayyade cikin ne ya zube, take afiya ta doka fadwa da hidaya kira a waya. Acahn asibiti kuwa suna isowa aka wuce da sabeeha emergency room, taj dai ya kasa natsuwa kwata kwata, ni kaina na rasa gane yanayin da yake ciki, deep down fargaba ce kunshe a cikin zuciyarshi, sai a yanxu yasan jini ba abun wasa bane, take ya soma jin haushin kansa, idan wani abu ya samu wannan cikin he will be devastated, ya kasa natsuwa kwata kwata, ammu na ganin yanda ya zama restless lokaci guda, take taji wani irin rashin dadi a zuciyarta ko ba a fada mata ba kuka d ayanda yake kauda kai hakan baisa ta ta hango yanda lokaci guda ba ya sauya gaba daya, ayau rana ta farko ta hango tsantsar furgici a cikin idanunshi tarw da fargaba, “those that mean ya damu da cikin kenan?” Tambayar da ammu ta tunda ga ma kanta kenan, so its true dayace he will responsible for it kenan. Shuru ammu tayi taba nazari, yanda sukayi nisan nan batajin its time to give up, ayanxu ma da basu samu damar fayyace mashi komai ba kenan, dole she has to rwmove all of teh emotions dake zuwan mata. Wannan yasa ta fuce daga wajen, takai wajen 30mins kafin ta dawo cikin asibitin, tana dawowa ta tsaya daidai nan likita ta futo ta buqaci ganinsu. Taj din na daga gaba suka shiga office din doctor suka zauna, suna zama doctor ta dubi ammu ta miqa mata hannu, karbar hannunta ammu tayi kafin doctor din tace “congratulations ma’am, you dont have to worry, the baby is perfectly healthy” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke yana jin kalaman doctor din na karshe, har zaida ammu ta jiyo sautin, murmushin yaqe ammu tama doctor din kafin tace “thank you doc” Miqewa taj din yayi baima tsaya ba ya fuce daga office din. Yana futa doctor ta dubi ammu tace “hauwa..gaskia this is risky, meysa zakiyi wannan karyar, yanxu badan ina duty ba ya zakiyi kenan?kinsan dai this ai illegal ba” “Im sorry doctor farhana, bazaki gane dalilin dayasa na tsaya akan wannan maganar ba, wannan yarin da kike gani maraya ne, dana ne, wannan ne kadai gatan da zan mashi wanda nake fatan yayi nsanadiyar kubutar dashi daga ukubar da yake ciki” Jinjina kai kawai farhana tayi kafin tace “shikenan hauwa i trust you, maganar yarinyar wannan maganin dana baki data sha dinnan shine ya jawo mata over glow during period dinta, ya kanata ta dauna sha haka karya mata illa” “Ay ta gama sha ma” “Zataji sauki, na bata injections dazai dakatar da flow din zaku iya tafiya ma yanxu, akwai pain relievers dana mata allurarsu zaisata barci sannan zai haifar mata da kasala” Mikewa ammu tayi itama doc farhana ta miqe auka rungume juna ammu tayi mata godiya sosai kafin su fuce zuwa dakin sabeehar, suna fitowa suka hango taj din yanata faman waya, hidaya ce daman ta kirashi, ammu na karasowa inda yake tace “bari na fito da ita mu tafi, doctor tace zata iya tafiya” Jinjina kai kawia yayi ya maida hankalinshi ga wayar da yakeyi, “zamu dawo yanxu” yana fadin haka baima saurari amsarta ba ya kashe wayar, da mamaki hidaya ke kallon wayar daya katse mata ko sauraronta bai gama yi ba, lamarinshi gaba yakeyi sosai. Chan asibiti kuwa ammu tabfito tare da sabeeha suka nufi motarshi lokacin yana daga zaune a gaba, kayan jikinta an saya mata su zuwa wasu sabbi anan asibitin, dake farhana tasan ammu sosai wannan yasa akayima sabeehar arrangement. Tunda ta shiga motar tare da ammu a baya babu abunda take sai layi, gaba daya she’s weak saboda allurar da akayi mata, babu ahunda ammu ke mata sai sannu, shiko sau daya ya dago ya kalleta ta mirror kafin ya dauke idanunshi har suka karaso, suna fitowa daga cikin motar ammu ta shigewarta cikin gidan ta barshi da sabeehar, tana sane daman tayi hakan, ya dade sosai a zaune yana kallonta ta jikin mirror yana tuna irin fargabar daya shiga dazu, zai iya kiran abun da fargabar rasa something new thats part of him, sai kawia ya fara imaging da ace cikin ya zube fa ya zaiyi? Baya ma fatan tuna wannan don haka ya futo daga motar ya nufi baya inda take zaune ya bude kofar ya zubama fuskarta idanu sosai, kanta ne ya nemi langwabewa yayi saurin tallabota da hannunshi daya take fuskanta yayi lapping akan palm dinshi, she looks so innocent, take kawai yaji tausayinta ya darsu a zuciyarshi, he has a very soft side daya kasa sanin yana dashi sai akanta,ya dade yana kallonta babu ko kiftawa kafin ya sanya hannunshi duka biyu ya dagota nan take tayi yuuu ta fado jikinshi ya dauketa da hannu daya ya rufo kofar motar kafin ya shige daga ciki. Yana shiga ya tadda sonata a taaye tana tsumayen ganinshi, itafa gaba daya murna takeyi dontama ji a jikinta cikin ne ya zube, hangoshi da take yana rike da sabeeha a hannunshi ba karamin takaici taji ya tsaya mata arai ba, for now bama wannan ba tukunnan, so take ta tabbatar babu cikin ko akwai don hka ta tunkareshi, “hey! Babe” Ko kallon inda take baiyi ba saima jin kalmar ta karshe da yayi data sanya shi wullo mata wani mugun kallo “Oh noo!! I’m so sorry babe cikin ne ya zube ko?” Daga yanayin yanda ya kalleta ta tabbatar da akasin haka, take jikinta ya soma kyarma kamar mazari, bai sake kallon inda take ba ya nufi sama da sabeeha a hannunshi, fadwa data futo daga dakinta tana hangoshi da sabeeha a hannunshi take komai ya dauke mata. Da kafarshi ya budw kofar dakin ya shiga daga ciki, dakin yayi wani dimn kadan babu yalwar haske sosai, ga kamshi mai dadi dake tashi kadan kadan, an gyara dakin fess fess wanda ammu ce tasa ayi kafin su iso, Gado ya nufa da ita a hannunshi, yana kokarin kwantar da ita ya sauke idnaunshi akan fuskarta, ta nanikeshi gaba daya kamar wadda za a kwace shi daga jikinta, batasan ma tanayi ba saboda effect din allurar da akayi mata, dakkyar ya samu ya kwantar da ita ya gyara mata kwanciya, yana kokarin mikewa ta kamo gaban rigarshi wanda hakan yasa yayi mata runfa gaba dayashi, fuskanshi na gab da tata har goshinsa na bugun nata, kallon fuskarta ya soma yi daga kan hular asibiti da aka saka mata wadda ta dan zamo gashin kanta ya bayyana kadan zuwa ga gashin baby hair dinta dake kwance a goshinta ga girarta da idanunta dake rufe kawo wajen bakinda dake bude kadan ga pink braces dinta ya fito, kusancin dake tsakaninsu yayi yawa sosai don nunafshinsu har gogayya yake da juna,gashi sai sake matso dashi takeyi zuwaga jikinta kamarma sanyi takeji ko zazzabi ne ke neman rufeta, sun dade a haka kafin yayi saurin zame hannunta ya mike tsaye ya wuce bathroom yayi wanka. Ya dade sosai a bathroom kafin ya fito ya sauya kaya zuwa marasa nauyi sannan ya wmfuce zuwa kitchen,yana karasowa ya tadda casserole akan tray da alamu abunci ne a ciki, harya dauka chocolate zai futa yadan dakata, ya nufi wajen da casserole din suke ya bude, pasta ne tayi a ciki dayji kayan lambu veggies da chicken breast,aamun kanshi yayi da daukan fork din dake wajen ya dan diba yakai bakinshi, tun bayan dayayi loma daya baisan lokacin dayakai ta biyar ba kafin ya ajiye fork din ya zari ruwa a futo daga kitcehn din. Dakin ya nufa nan ya hangota kwace tanata faman kakkame jikinta da alamu sanyi takeji wannan yasa ya janyo mata duvet dinshi ya rufe mata gaba daya jikinta ya rage sai fuskanta kawai,ya dade tsaye a gabanta yana kallonta kafin ya miqe ya zari laptop dinshi ya wuce zuwa sitting room ya kuna laptop din ya fara aiki, ya dade sosai yana video call da managers dinshi suna bashi update kan ayyukan dake chan. Wasa wasa saida yakai har wajen karfe tara anan sitting room din, salla ne kawai ke kaishi daki, wannan ke bashi damar dubata, yana idarwa zai dawo,baiyi mamakin ganin irin barcin da taketayi ba saboda doctor tayi bayanin an bata pain killer wanda zai sanata zama drousy. Shugwoa dakin yayi da laptop a hannunshi, idanunshi bai sauka ko ina ba sai kanta, bathroom ya wuce ya sake sabon wanka ya suaya zuwa kayan barci, yana gama shiryawa ya nufi dakin yana nazarin yanda zai kwnata, karshe dai ya yanke komawa sitting room kawai, harya nufi kofar ya dakata jin yanda take fidda aautin nunfashi da sauri sauri,takowa ya somayi ahankali ya nufi inda take ya tsaya akanta, fuskanta ya kura ma idanu ganin hawaye na saukowa akan fuskarta kamar wadda ke mafarki ga bakinta na motsawa ahankali sai kuma dan karkarwa datayi, dan duko da kanshi yayi daidai bakinta don jin abunsa take fada, “didi…didi..bazasu yi maka komai ba..i will always protect you..din allah karka tafi ka barni didi..” Dukda a rarrabe take fada hakan baisa ya hade maganganun nata ba, yana mamakin mafarkin me takeyi, jin sunan dayaga tana kiranshi dashi yasa ya gane mafarkin hardashi takeyi kenan, amma meysa take kuka tambayar daya dunga na kanshi kenan, why would she cry out while calling his name, “didi….” Abunda ya sake ji kenan saidai baiji karahen zancen ba, hannunshi daya ya daga ya dorashi kan fuskarta, yanajin temperature dinta yayi saurin daga hannun nashi ya miqe ya shige bathroom, kafin ya gitk da bowl a hannunhsi da handtowel ya zauna gefen gadon, ya rasa dalilin dayasa yakejin zafin da takeji, kamar an dauka ciwonta an saka mashi haka yake ji,ya rasa meysa yake jin haka game da ita, itace mace ta farko daya taba yima haka, and yana tunanin saboda cikin shi dake jikinta ne,saurin kauda komai yayi daga tanshi ya saka towel din a cikin bowl din yana matsewa ya dagoshi zai saka akan fuskarta memory din lokacin da bashida lafiya ta zauja tare dashi yazo mashi, gaba daya kamar an tunkudo memoriws din haka suka zo mashi batch by batch, take ya fuskanshi dalilin dayasa yakejin abunda yakeji game da ita, which he can define it as utmost respect he has for her, aduk lokacin da zai tsinci kanshi cikin kunci zai ganshi da ita suna hawaye,she has become part of him acahn baya, ya samu soyayyar da kulawar kusanci da bai taba samu ba a wajen kowa, zai iya fasaara hakan da soyayyar da uwa kema danta uncontrollably fond, tund aya saka towel din akan fuskanta yake kallonta sosai, zuciyarshi ta gaka aminta da ita, koda kuwa yayi denying to yayi ma kanshi karya. Ya dade a gefenta har saida zazzabin ya sauka sauka daga jjikinta wajen karfe daya kafin ya koma gefen gadon ta dayan barin ya zauna, anan zaune barcin ya tafi dashi…. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 69 Ahankali ta soma bude rinannun idanunta da sukayi mata nauyi, kokarin tashi ta somayi harta miqe zaune,kwata kwata bata lura dashi ba saidata fara kokarin sauka daga kan gado taji kamar an rike hannunta gam,da mamaki ta juyo, take ta sauke idanunta akanshi, yana daga zaune ya jingina da bed board din gadon ya rufe idanunshi sleeping soundly, ga hannunshi daya hade da nata ya rike gam kamar wadda za a kwace mashi ita,tundaga yatsunshi tabi da kallo har zuwa calm face dinshi da gashin baki ya zagaye ta, tayi mamaki sosai ganinta kwance akan gadonshi gashi kuka a gefenta ya rike mata hannu gam, jiya gaba daya bata cikin hayyacinta lokacin daya shugo dakin, sai yanxu take tuna yanda ya dauketa jiyan hankalinshi a tashe, saurin runtse idanunta tayi ta budesu akanshi, ganinta kwance kan gadon nashi ya tabbatar mata bai gano cewa bata da ciki ba kenan. Hannun nata ta fara kokarin zamewa daga nashi ta kasa, saima dagowa datayi kawai taga ya bude idanunshi tarr akanta, tun lokacin data farka ya tashi shima amma bai bude idanunshi ba, yanajin yanda take kallonshi,harta fara kokarin zame hannunta daya rike. Lumshe idanunshi yayi ya sake bude su akanta, fuskan nan babu yabo ba fallasa yanda take koda yaushe, sai kwarjini da cika idanu. Daburcewa taso yi ganin yanda yake kallonta yasa tayi saurin cewa “dan allah kayi hakuri bansan yanda akayi na…” Zare hannunshi dayayi ya miqe tsaye yasa ta dakata, bedroom slippers dinshi ya saka sannan ya zagayowa ya wuce hanyar bathroom, tunda ya wuce ta bishi da idanu har saida ya shige bathroom din ta sauke ajiyar zuciya ta doka tagumi, bai wani dade ba ya futo daga bathroom din ya tunkari inda take, cikin hanzari ta kauda idanunta lokacin da suka hada idanu, a daidai gaban gadon ya tsaya yana kallonta na yan sakanni kafin ya soma magan acikin kamala “how are you feeling now? Akwai abunda ke maki ciwo” Cikin sanyi yayi maganar kamar bashi ba, sai taji wani irin sanyi aranta ganin ya sauya lokaci guda, gira daya ya daga mata ganin ta kafeshi sa idanu, saida yayi cliking fingera dinshi ta dawo daga tunanin data shiga, tayi saurin kauda idanunta wani irin siririn murmushi ya kubce mata tace “Alhamdulillah i’m feeling better” Yana jin haka ya sake magana “zaki iya tashi?” Da mamaki ta dago for the second time ta kalleshi don tabbatar da daga bakinshi maganar ta futo,bata gama tunanin ba again kawai taga ya miqo mata hannu, tana ganin haka ta gane me yake nufi, kanta a kasa ta daura dan hannunta kan nashi ta miqe tsaye, dake yana gabanta saita zama yar smally a gabanshi saboda ya fita tsayi sosai,da taimakonsa ta shiga bathroom ya bude mata kofa, kafin ya futo ba tare da yace mata komai ba. Yana futa ta sauke wani irin murmushi, a gurguje tayi hot bath sosai yanda jikinta zaiyi mata dadi sosai kafin tayi wankan tsarki tana gamawa ta dauro alwala ta nado jikinta da towel, saida ta gama ne ta fara tunanin yanda zata futa don bata shugo da hijab dinta ba, gashi tana jin kunyar haka, fatarta sai haske da sheqi takeyi tsakanin kwanakin nan, kallon kanta ta dunga yi a jikin mirror din toilet din, gaba daya ta sauya kamar ba ita ba, wannan dafewar data yi lokacin da take wahala a gida duk ta baje, wani sa’in inta kalli kanta har mamaki take, yanda kasan an sauya ta gaba dayanta, inta koma gida ba kowa ne zai ganeta ba sabod asauyawar tayi yawa dama wahala ce da talauci ta dankwafar da ita ta lalatata. Sauie ajiyar zuciya tayi ta janyo wani towel din ta nadoshi wajen kirjinta dake cike kamar suna neman yi mata yawa, harta nufi wajen kofar futa taji knocking daga ciki, cikin hanzari nufi kofar ta bude, yana nan a tsaye, daman sallah yayi yana idarwa yaji shuru babu motsi a bathroom shine yayi knocking don ya tabbatar ba passing out tayi ba don jiya Ya tsorata sosai da lamarin ta. Ganin she’s perfectly fine yasa shi kauda ido ya matsa ta futo shi kuma ya shige daga ciki. Yana shiga ta nufi closet da hanzari ta fiddo daya daga cikin rigunan da ammu ta saya mata ta saka sannan ta shafa mayukan data bata da turare mai sanyin kamshi kafin ta futo da hujab a hannunta. Sallar itama tayi don kusan karfe takwas ta gifta, harta isar da sallah bai futo ba harta miqe zata zare hijab din datayi sallar dashi sai gashi ya futo daga bathroom din, direct dakin shiryawa ya nufa ya saka kaya marasa nauyi kafin ya futo, sai faman kamshi yakeyi mai dadi,kafafunshi na cikin bedroom sandals ya futo, harta gyara dakin fess fess hatta wajen beddings saida ta sauya sabo, yana kokarin daukan wayarshi da incoming call ke shugowa ta shugo dakin hannunta rike da mug a hannunta, tunda ya daga wayar yayi shuru baice komai ba saima kallon bayanta daya tsayayi lokacin taba kokarin rufe kofa data shugo, tana juyowa ya kalleta daga sama har kasa, kayan jikinta sunyi mata kyau, pink din doguwar riga daidia jikinta, wajen kanta kuma ta daura veil din kayan ya danyi baya gashin baby hair dinta ya futo,zama yayi bakin gadon har zuwa lokacin wayar na kunenshi yana magana kadan kadan cikin harshen turanci, karasowa tayi har inda yake ta dan jinkirta tana tunanin yanda zatayi ta bashi, bata gama tunanin ba ya mika mata hannu alamu ta bashi, kallonshi tayi harta tsinci shika kallon nata yake, murmushi tayi mashi tare da miqa mashi mug din, yana karba yakai bakinshi direct har zuwa lokacin bai sauke wayar dake kunnenshi ba, tana daga tsaye yasha kusan rabi, bata gajiya da kallonshi a tsaye harya gama sha shi baima san ya gama ba saima miqa mata mug din da yayi ta karba fuskanta wasai ta futa daga daki ya rakata da idanu. Tana shiga kitchen tabi mug din dayasha tea din da kallo, yau shine yasha avun hannunta willingly? Saitaji dadi aranta sosai. Noodles ta dafama kanta taci ta koshi anan kitchen din don rabonta da abunci tun jiya da yamma data kasa cin komai. Saida ta tsaftace ko’ina kafin ta fito zuwa bedroom din, a tunanin by that time ya futa already don tasan kullum saiya futa da safe, tana shugowa taga akasin haka saima ganinshi da tayi a zaune kan gado har zuwa lokacin yana waya, bata jin mai yake fada saboda accent din da yake using british ne, wannan yasa ta kasa gane me yake fada. Futowa ta sakeyi zuwa sitting room donta ta bashi waje zamanta keda wuya ammu ta shugi donta dubata, bayan sun gaisa ta tambayi ya jikinta nan ta shaida bata babu ciwon bayan ma da kafa duk ya tafi, nan ammu ta mata bayanin abunda ya faru jiyan sannan ta shaida mata ta bar shan maganin. Sun dade sosai suna hira har sabeehar ta fada mata yanda yau ta hada mashi coffee kuma ya shanye duka, daga yanda take fada ma ammu ta gane taji dadin sauyawar da yayi, “Ay jiya bakiga yanda hankalinshi ya tashi ba, ya dauka ko wani abu ne daya danganci cikin” Shuru sabeeha tayi jin abunda ammu tace, saitaji wani iri aranta,ganin haka yasa ammu ta kama hannunta tace “karki damu kinji, just keep focus,komai zaizo mana cikin sauki Insha allah” Sun dade suna dan tattaunawa cikin maganar da sukayi kwata kwata basu kawo karyar da sukayi na cikin ba saboda sabeeha ta fada mata bai fita ba yana nan bayan wannan ma kar wani ya jisu wannan yasa suka daina maganar cikin. Saida ammu zata fita tasata dole ta koma bedroom din. Da sallama a bakinta ta shugo dakin, shi kuka ya fito daga closet, maganinta daya saka a jikin jacket din daya fita dashi da sukaje asibiti ya dauko, gaba daya yama manta dashi sai yanxu,ajiye yayi gefen bedside kafin ya kalleta yace “your medication” ya karashe yana mata nuni da ledar, cikin natsuwa ta amsa shi da “tohm” Baice komai ba ya nufi hanyar futa daga dakin maganar datayi ya dan dakatar dashi, “thank you” “For?” Ya jefo mata tambaya ba zato ba tsammani, “uhm…for helping me yesterday” Yana jin haka ya juyo ya kalleta “don’t think highly of your self, i did that only bacause..” Ya kalli cikinta kafin ya maida dubanshi gareta, “don’t thank me for taking my responsibility” Yana kaiwa nan ya fuce. Bayan futarshi Jiki a mace ta nufi wajen bedside ta dauka maganin ta balla tasha. Yana futa ya wuce sitting room din sama, hidaya na daga zaune ta hakimce kan kujer tana jiran zuwanshi, yana ganinta ya karaso ya zauna, “sabahal khair” ya gaisheta kai tsaye, abunda ke cinta tayi saurin dannewa ta amsa gaisuwar tashi kafin tace “ya jikin nata??” Yayi mamakin tanbayar tata sosai ba kadan ba saidai bai nuna ba a zahiri, “hamdullah!!” Ya amsata a garaje, shuru tayi tana son tambayarshi abu amma tanajin shakjar yin haka yanxu ta rasa dalilin dayasa take dan shakkarshi , kodan ya sauya ne cikin kwanakin nan sauyawar tashi ma tayi yawa sosai, don yanxu ko gaisheta zaiyi baya mata yanda yakeyi ada. “So yanxu ka yarda da wannan pregnancy din naka ne kenan?” Yana jin abunda ta fada ya kalleta, kai tsaye ya amsa ta “eh…” Yana fadin haka ta sauke wani irin makirin murmushi chan kasan maqoshi kafij tace “Okay then,tunda kayi accepting banida ja akan maganar,” Jinjina mata kai kawai yayi kafin ta miqe ta fuce daga parlorn. …… Tun fitar dayayi dazu nan bata sake ganinshi ba har wajen karfe tara na dare, tunda tayi sallah tasha magani takeji wani irin azababban barci yana fuzgarta haka ta hana kanta barci nan ta zauna jiran dawowarsa. Misalij wajen karfe goma kuwa sai gashi ya dawo gidan da shopping bag daya a hannunshi, yana shugowa yaci karo da barad daya futo daga dakin ammu, taj na hangoshi ya sauke mashi murmushi,yaron shima yana hango taj din yayi saurin karasowa inda yake ganin babu kowa a kasan, daman tsoronshi kaf hidaya ta ganshi da taj din. “Uncle taj” “How are you?” Taj ya tanbayeshi yana mai shafa kanshi, “im fine uncle, where anty fatima?” Shuru taj yayi yama rasa me zaice masa, ya dai lura wannan yarinyar yake nufi, “whos anty fatima?” “Your best friend mana… opss sorry i mean bibi” Taj najij haka ya dan duqa a gaban yarin yace “is that her name?” “Yes uncle…ka manta ne? Kaika saka mata sunan fa?“ “Bi..bi” taj furta ahankali, kafin ya kalli barad din ya sake jefo amshi tambaya “is she nice?” “Yes uncle shes very nice and calm, itace ma ta..…” Shuru yaron yayi tunawa da gargadin mamanshi, ganin yayi shuru yasa taj shima baice mashi komai ba ya bude shopping din daya shugo dashi ya deba chocolates da yawa ya zubama barad a aljihunsa kafin yace “ka boye su” Girgiza mashi kai yaron yayi ya haura sama, yana son tambayarshi ya jikin babansa amma ya kasa. Saman shima ya haura ya wuce part dinsu direct, kofar bedroom ya bude ya shugo bakinshi dauke da sallama dukda muryarshi bata futo ba yanda za aji sosai kamshin nan ya amsa mashi direct zuwa hancinsa, tundaga nesa ya hangota kwance gefen gadon a kasa ta saka kanta kan katifar gadon, tana sanye sa wasu kayan daban bana dazu ba a jikinta. Takowa yayi daidai bakin gadon inda take kwance ya tsaya yana kallonta kafin ya sauke ajiyar zuciya ya ajiye ledar daya shugo da ita sannan ya wuce bathroom, ya dan dade sosai a ciki kafij ya futo ya shurya zuwa kayan barci . Harya futa tana nan kwance abunda sai faman sauke ajiyar zuciya take, kokarin tashinta ya somayi ta hanyar dan taba in da kanta ke wajen amma ko gizau, kamarma tayi nisa sosai a barci, gashi baya jin zai barta ta kwanta a kasa saboda zazzabi, duqawa yayi a gabanta ya fara taba kafadarta ganin still farkawa kawai ya sungumeta gaba dayanta kamar yar baby ya miqe tsaye,gaba daya batada wani nauyi amma a ido zaka dauka tana da nauyi saboda dirin da take dashi,ahankali ya zame slippers din kafarshi ya rankwafo zuwa gadon ya kwantar da ita kafin ya miqe tsaye ya zagayo gefen gadon ya zauna. After 2weeks Cikin satin biyun nan abubuwa da dama sun faru tsakaninta dashi, yanxu ta gama karantarshi tsaf, tasan abunda ke saurin pisaing dinshi off wanda take gudarma hakan sannan, halayyanshi ne da mood dinshi ta kasa karanta dan yau saika ganshi sanyi sanyi gobe kuwa gaba daya saiya sauya, bata fasa kyautata mashi ba kullum ba tare da ta nuna gajiyawarta ba, kullum da safe kafin ya fita zata dafa mashi coffee ta bashi, kafin ya futo daga wanka kuwa zata fidda mashi kayan da zaisa, ranar daya saka wanda ta fidda mashi ba karamin dadi taji ba sosai, yanxu ya fara dan sake mata kadan, don idan ta dafa abunci ma anan part dinsu yana ci sometimes, kuma kamar yanda ammu ta fada mata da zarar yana daki ta dunga kasancewa a tare dashi don ta janyo kusanci taakaninsu yanxu abunda ta dage dayi kenan, ta dan rage tsoron yi mashi magana saboda yana amsa ta sama sama idan ta mashi, abunda yafi yi mata dadi arai shine yanda koda yaushe yake tambayar if she’s okay, kwata kwata baya nuna mata ya damu da cikin amma actions dinshi ke bayyana mata hakan. Yanxu ya hanata kwanciyar kasa ma, a kan gadon shi take kwanciya, da yake saitayi barci yake kwanciya wannan yasa bata gane inda yake kwana ba, kota farka bata ganinshi a dakin. Bangaren su afiya babban shiri sukayi na ganin sun zubda cikin nan amma kudirinsu bai cimma ruwa ba, saboda gaba daya sabeehar ma basa ganinta, ba ita kadaiba harma taj din,don basa saukowa yin breakfast, daman wannan damar suke nema kuma bata samu ba, dole suka hakura harsai sun samu chance, bangaren fadwa gaba daya zaman gidan ma ta kaurace mashi, idan ta fita tun safe bata dawowa sai yamma, saboda idan har ta zauna a gida tana tuna cewa akwai wata dake dauke da cikin taj din a gidan zata iya komai, zata iya komai akanshi, Bangaren hidaya ko gaba daya yanxu ta maida ahankalinta wajen kamfani, product din datake developing yana neman failing,risk din failure din product din yafi samun da za ayi a cikin kamfanin, ita bata ma hango risk din da kamfanin ke ciki, duk wani illlegal ways shi take amafani don ganin kamfanin ya tsaya, wannan investment din data dakatar ba karamin taimakon kamfanin yakeba, taqi accepting haka, a ganinta indai ta cigaba da karbar wannan investment din da zarar aka gano wanda ke bayarwa shikenan tata ta kare. Ta wajen taj duk abunda ke faruwa a kamfanin yana sane dashi,saidai baiyi yunkure yinkomai ba haka zalika bai nemi ainahin sanin dalilin dayasa hidaya ta cire investment din da yake bayarwa ba cikin airei, kuma tun data nuna batasan komai ba game da identity dinshi shima shuru yayi baice komai ba saima maida hankalinshi dayayi ga abubuwan dake gabanshi. Mutalib ko bai fasa shigema taj dinba, daman dalilin shigarshi wajen gym dinnan kenan, har saida ya dan samu taj din na kulashi sama sama, wani sa’in ma har workout sukeyi a tare, Bai taba nuna mashi tun asali daman ya sanshi ba sannan bai fada mashi alakarshi da khaal ba saboda ya rigada yasan ko wanene taj din, baya yarda da mutane cikin sauqi, at the same time baibar tailing hidaya ba, yanxu neman hanya yake yanda zai samu ya gano me takeyi a chan island din, haryau maganar gawar nan da aka musanta akace ta khaal ce bata bar tsaya mashi arai ba, kuma yana ji a jikinshi akwai wata a kasa, kuma yayi alkawarin sai yayi uncovering komai. 9pm… Wasu daga cikin Kayan da ammu ta kawo mata na barci ta dago taba kalla daya bayan daya, duk cikin kayan babu wani na arziki sai wata doguwar riga wadda zata iya kai mata har gwaiwa, rigar ta saka a jikinta sannan ta dan goga turaren da ammu ta bata kafin ta fito, a zaune ta taddashi chan saqon gado ya daura laptop kan cinyarshi yana sanye da pjs shima farare ya sauke kafarshi daya kasa. Takowa tayi kamar wata munafuka ta zauna bakin gado, tana zama yaji kamshin nan ya bugi hancinsa, dakatawa ya danyi da aiki ya juyo ya kalleta, yaune rana ta farko daya taba ganinta da kayan barci, duk sanda zata kwanta bata saka kayan barci ashe yana lura da duk wani movement dinta amma yake kauda ido, ganin tana neman juyowa yasa shi kauda kai, ita kuwa ganin tun dazu yake abu daya akan system ta miqe ta fuce daga dakin, kitchen ta nufa ta yanka variety of different fruits types, tana yankawa ta wawwake ta saka a wani clear bowl sannan ta futo bayan ta kashe komai na daki, Sallama tayi a natse kafin ta rufo kofar dakin ta tako zuwa bakin gadon, slippers din kafarta ta cire sannan ta hau kan gado gaba daya ta zauna ta daura bowl din a kan cinyarta ta fara cin fruit din, ta gefwn idanu take kallonshi ganin hankalinshi yayi nisa wajen aiki, haka kawai wani abu ya dunga raya maga arai, tana ta contemplating tayi ko kartayi, dakyar dai ta samu courage din daukan slice din apple guda daya ta miqar da hannunta wajen bakinsa kamar wadda ke tsoro, chak ya tsaya ganin hannunta saitin fuskarsa, bai juyo ya kalleta ba haka zalika bai cigaba da typing dinba, Ahankali ta bude bakinta kamar mai rada tace “di..di….ahhhh, apple ne your favorite” Tana fadin haka tayi shuru tana jiran abunda zaiyi, tama san rejecting zaiyi har hannunta ya fara sagewa tana kokarin dauke hannun nata daga kan fuskarshi kawai ya bude bakinsa, yana bude ta sauke murmushi ta saka mashi apple din a bakinsa. Ahankali ya soma tauna tundaga bakinshi har zuwa maqogaronshi tabi da kallo, har saida ya cinye, ta sake daukan wani takai daidai saitin bakinsa, ya sake bude baki ta saka mashi, ya cigaba da danne dannen dake gabanshi, ta bangarenshi baima san lokacin daya bude mata bakin nasa ba. Karshe dai itace tayi feeding dinshi apple dinnan tass, saida ya cinye na bowl din ta kalleshi fuskanta dauke da annashuwa tace “a karo wani?” “No thanks” Yana fadin haka ya kashe laptop din ya miqe ya ajiyeta inda yake ajiyewa kafin ya shiga bandaki, ita kuma ta wuce kitchen ta wanke bowl din sannan ta ajiye ta dawo dakin, har zuwa lokacin bai futo ba don haka tayi kwnaciyarta kawai. Yana futowa daga bathroom ya kashe hasken dakin ya nufi chan dayan bangaren gadon ya kwanta abunshi, sabeeha data tabbatar gadon ya nufo kuma anan ya kwanta tayi mamaki sosai , sharing gado zasuyi a tare? Ko ya manta tana kwance akan gado? Tambayar data dunga ma kanta kenan, ita kanta abun yayi mata banbarakwai, harzata tashi ta bashi gadon ta tuna da maganar ammu don haka tayi kwanciyarta kawai. Tana cikin wannan tunanin batama san lokacin da barci ya kwasheta ba. Bangaren taj din sharp ya manta gaba daya yau, don a gajiya yake, kwana biyu kwanan da yakeyi a sitting room ya fara sa mashi ciwon jiki, he’s not comfortable kwata kwata, don bai iya kwana a couch ba, yawanci ma ba kwanciyar yake ba saidai ya zauna yayi relaxing jikinshi a haka har barci ya daukeshi, kwata kwata bai iya kwanciyar couch dinba amma haka yake hakura ya futo sitting room din. Lokacin sallah nayi kamar kullum ya bude idanunshi tarr, lumshesu yayi ya sake budewa kafin ya yunkura ya tashi zaune yana mai dafe kanshi ya saka slipper ya wuce ya miqe, juyuwan da zaiyi ya ganta kwance ta juya mashi baya, kauda kanshi yayi ya nufi toilet ya dauro alwala sannan ya futo. Har zuwa lokacin barcinta take hankali kwance, har yayi sallah ya idar, daidai lokacin itama ta farka bakinta dauke da ambaton allah, harda yar miqarta duk yana kallonta ta shga bathroom, … ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 70 Bayan wasu yan kwanaki… Abubuwa da dama sun sauya,musamma tsakaninta dashi, ya dan fara sakin jikin shi da ita, ba dan komai yayi hakan ba sai dan cikinshi dake jikinta, saidai har yanxu idan ya tuna ta yanda aka samu cikin ranshi na baci sosai, dan dole yake danne abunda ke ranshi don idan yace baya son cikin yayi karya, bayan wannan ma ya maida hankalinshi wajen karantarta sosai, don sanin kudirinta da abunda ke ranta, abu daya daya lura da ita shine shes so soft and calm, dukda wani dogon magana baya shiga tsakaninsu haka baisa ya lura da yanda take da respect ba wannan yasa yake dan jinta aranshi. Monday morning Fit gym… 5pm Gudu yake sosai kan treadmill, yana sanye da riga da gajeran wando wanda suka amshesa sosai,ya dade sosai a tsaye kunneshi a toshe da pods, saida ya dauka wajen minti talatin yana abu daya kafin ya kashe ya danyi relaxing tare da panting kadan kadan ga zufa na sauka akan fuskanshi,juyowan da zaiyi ya sauko daga treadmill din yayi daidai da isowar mutallib wajen fuskanshi wasai, taj ma na ganinshi ya dan murmusa abunda bai saba yima mutane ba kwata kwata, hannu mutallib ya miqa mashi sukayi musaba, “gym buddy finally na ganka yau,kullum idan nazo da safe bana ganinka” Kai tsaye ya amsashi, “na chanza schedule ne” Yana fadin haka suka nufi wajen karafunan wajen,taj na gaba shima mutabblb na biye dashi, weight bench taj ya hau ya kwanta yayin da mutabblib din ya zagayo ta wajen fuskanshi dago mashi weight ya soma dagawa,yana dagawa mutabblib na taimaka mashi, saida yayi press wajen sau biyar kafin ya dan dakata mutallib ya taimaka mashi. “This is the perfect time, shiyasa na sauya, wajen nan ya fara zama so croudy” Da mamaki mutabblb ke kallonshi don baiyi tsammanin zai kulashi ba bayan maganar daya mashi da farko,ba karamin dadi yake ji ba ganin kusanci na shiga tsakanin su ahankali ahankali. “Thats true, yafi dadi ay idan babu hayaniya, mutun saiya samu sakewa sosai, dukda na lura saboda kai wajen ke cika yanxu” mutabblib ya karashe yana kashe mashi idanu daya harda yar dariyarshi. “Saboda ni kuma?” Taj ya jefo mashi tambaya. “Yea sir, saboda kai, bakaga mata sunfi yawa ba, compare to lokacin daka fara zuwa” Tabe baki taj yayi kafin ya miqe daga wajen, “zaka wuce ne yanxu?” Uhm.. ya fada yana girgza mashi kai, “kaifa?” Taj ya jefo mashi tambaya? “Eh” Kusan a tare suka fito da kayayyakin gym a jikinsu, mutallib nason tambayarshi abu saidai ya rasa ta inda zai soma da kyar dai ya dake yace “why don’t we grab something light..akwai wani mini halal bar anan kasa” Shuru taj din yayi kamar bazai yarda ba chan kuma ya amsa da “okay” Murmusawa mutabblib yayi kafin Kowa ya shige motarshi, suka fuce daga wajen, duban mirror taj ya soma yi yana mamakin rashin ganin motar dake yawan bibiyarshi yau kusan sati kenan kenan. Gaban wani mini bar mutabnlib yayi parking daman taj din na biye dashi shima ya cinno bakar lambor dinshi yayi parking kafin ya kwashe wayoyinshi ya fito. Kusan a tare suka shiga cikin bar din suka samu waje suka zauna. Mutallbi ne ya masu ordern beverages, tunda ya soma latsa wayarshi bai dago ba, ban taba zama irin haka ma da mutumin daya hadu cikin abunda bai wuce wata biyu ba,kwata kwata bashi opennesss shiyasa yake komai shi kadai but this time around yanajin sakewa around wannan guy din, wannan yasa ya dan sake ko zai samu avubuwan dake ranshi su fitar mashi. Yanxu focus dinshi gaba daya akan yarinyar nan ne, hankalinshi gaba daya ya koma gareta, a zahiri kamar ba hakan take ba saidai a chan cikin zuciyarshi baya sakkani bata fadi mashi arai ba musamma yanxu da cikinshi ke jikinta,kauda ido kawai yake amma deep down yana tsananin kaunar abunda ke jikinta, cikin lokaci qanqani abun ya shigeshi ba tare da ya sani ba, tun bayan rashin lfiyan nan datayi har yayi tunanin ko cikin ne ya zube ya taorata sosai wannan yasa yake dan sassauta mata sosai, kuma ya kudirci kula da abunda ya shafi cikin jikin nata harma da lafiyarta, ko barci yake haka zai farka ya duba ta, don ya tabbatar tana lafiya kafin ya koma. Kwata kwata baisan a wani mizani zai sakata ba, ma’ana yanda yakeji game da ita. Gyaran murya mutallib yayi yana mai fuskantar taj din daya maida hankalinshi ga wayar dake hannunshi “bismillah!” Ajiye wayar taj yayi ya dauka moctail din yakai bakinshin kafin ya ajiye. Hira sukayi sosai, tun taj din na baya baya dashi harya sake sosai suka dunga hira kamar abokanan da suka san juna shekara da shekaru da yake mutabblib din is very easy going person saiya zamana ya shiga ranshi sosai,har sukayi planning fita tare don ya nuna mashi gari sosai. Wajen karfe tara ya shigo gidan, tun daga bakin kofa ya soma jin hayaniyar mutanen gidan, su afiya ne zaune a kujerun sitting room sai wasu kawayenta su wajen uku harda sonata anata hira, tun yamma suke abu daya babu wadda tayi tunanin tashi tayi sallah, sai hira, duk sunci hadaddun abayas kana ganinsu kasan suma yayan masu shi ne. Duk basu lura da shugowarshi ba don hankalinsu naga sonata data miqe ta nufi bakin stairs daidai nan sabeeha ta fito daga bangaren ammu ta nufi wajen stairs din, kodata hango sonata saida gabanta ya dan fadi don tunda ta sauko suke binta sa kallo gaba dayansu. Tundaga bakin kofar ya hangosu,both sonata da sabeehar, sabeeha na sanye da doguwar riga blue sai mayafin rigar data rufe kanta dashi,kallo daya ya masu ya kasa dauke idanunshi akansu. Chan bangarensu sabeeha kota kanta batabi ba batama tsaya sauraron maganganun datake jifanta dashi ba don kallon mahaukaciya take mata yanxu ta nufi sama harta daga kafarta daya zata hau saman batasan me ya faru ba sai kawai jinta tayi, tayi baya suuu kamar wandda aka turo baya, harta runtse idanunta jiran faduwa kawai take a kasa taji akasin haka, shi kanshi baisan lokacin daya zo wajen ba don gaba daya hankalinshi lokaci guda ya tashi tunda ya hangosu daga nesa kuka ya tabbatar da abunda idanunshi suka hango masa, ranshi ba karamin baci yayi ba, take idanunshi yayi jaa sosai tsabar bacin rai, sabeeha data luntsuma jikinshi kasa tashi tayi ta qanqameshi saboda ta tsorata and ko ba a fada mata ba tasan kamshinsa ne wannan. Sonata na ganinshi jiki ya soma tsuma, ba karamin mamakin ganinsa tayi ba a daidai wannan lokacin,fatanta daya allah yasa yanxu ya shugo kuma baiga abunda ya faru ba, abunda bata sani ba kuwa shine sarai yaga komai. Bakinta na kyarma ta washe hakoranta ta soma magana “babe ka dawo” Jajayen idanunshi da sukayi jaaa sosai kamar an zuba garwashi ya zuba mata, babu abunda ke kwance a fuskanshi sai tsantsar bacin rai, ganin yanayinshi haka yasa gabanta yayi mugun faduwa. Ahankali ya zarota daga jikinshi, ya kama damtsen hannunta ya mata nuni da sama,mutanen dake zaune a parlor babu abunda suke sai kura masu idanu kamar sunga tv, kowa da abunsa yake ayyanawa aranshi, waenda basu taba ganin shi ba kuwa baki bude tsavar zalama. Sadaf sadaf sabeeha ta wuce sama ba tare da ta sake kallon inda sonata ke tsaye ba ta wuce sama abunta, shiko tana wucewa bai sake kallon inda sonata ke tsaye ba ya mara mata baya shima. Cije yatsa sonata tayi don ba haka taso outcome dinba, taso sabeehar ta fadi a kasa ko cikin ya bare kowa ya huta, sai kuma aka samu akasin haka, yanda taga bacin rai kwance a fuskanshi ya tabbatar mata akwai matsala. Muryar kawayen afiya ne ya dawo da ita daga tunanin data fada, “babe waye wannan sharp guy din? Woww.. kai amma ya hadu waiii” Banza afiya tayi dasu don ranta ba karamin baci yake ba da zarar an fara maganarshi, ko idan akayi noticing dinshi, ita bataga abun tada jijiyoyin wuya ba akan wannan guy din ba. “Thats my fiancee” sonata ta katse su, dake kawayen afiyar suma yan ayi ne sai suka fashe da dariya, suka juya harshe. Achan saman kuwa yana hawa saman ya tadda dakin fess fess yanda yake, saidai bai ganta a ciki ba wannan yasa ya soma rage kayan jikinshi, bathroom ya shige dirwct ya watso ruwa mai dumi sosai a jikinshi kafin ya fito daure da towel, samun kanshi yayi da zama bakin gado bai dade da zama ba sai gata ta shugo dakin. Hannunta rike da tray ta hado mashi coffe da fruit data yanka mashi daman tun dazu take jira ya dawo, data gaji da zaman shine ta sauko kasa wajen ammu suka gaisa. Dunta da hangoshi daga bakin kofa ta sauke idanunta, he’s barely half naked dagashi sai towel a kugunshi yana latsa waya. Sallamarta ya amsa ciki ciki harta karaso bakin gadon ta ajiye a gefen bedside. Tana kokarin barin wajen ya miqar da kafarshi don tabbatarda nazarin dayayi dazu, yanda take tafiya kamar bata kallon gabanta wannan yasa tayi tipping hartayi gaba ta daidai tasuwarta. “Are you blind? Bakida ido ne?” Yanda yayi maganar ya tabbatar mata cikin bacin rai yayi wanann yasa ta suake muryarta kasa tace “i’m sorry ban lura bane” “Let me warn you, daga yanxu duk inda zakije watch your steps, kina tafiya kamar wadda bata ganin gabanta, what if kin fadi? What if wani abu ya faru dazu? Kinsan risk din faduwa with pregnancy? Are you blind ne?” Haka ya soma jero mata tambayoyin, tama kasa gane inda ya dosa, sai kawai tayi shuru tana sauraronshi, chan bangarenshi saida ya saka kafarshi ya tabbatar da faduwar data kusa yi tadiyeta sonata tayi, yanxu badan yayi hanzari ba da tuni shikenan wani mumunnar abu ya faru itama da fault dinta, yanda take tafiya da wasu abubuwan cikin sanyi abun yana bata mashi rai, yar tsuqa yayi yabar wajen ya bufi closet, jiki a mace sabeeha ta zauna bakin gadon tayi shuru, koba a fada mata ta hango tsantsar fargaba akan fuskarshi lokacin daya tallabeta data kusa faduwa a kasan, ko ba a fada mata ba tasan saboda cikin ne. Ta dade zaune harya fito lokacin wajen karfe goma daidai ya nufi chan gefen gado inda yake kwanciya ya zauna kafin ya soma latsa wayarshi. Sun dade a haka tana tunanin magnagnunshi harta fuskanshi inda ya dosa da dalilin bacin ranshi, kafin ta yanke shwarar bashi hakuri. Yan yatsun hannunta ta soma jujuyawa cikin sanyi ta soma magana “.. kayi hkuri, insha Allah zan kiyaye” Tunda ta soma magana ya dakata da abunda yakeyi yana sauraron calm voice dinta, dake dare ne dakin yayi shuru, sai ya zama sautin nunfashin su ne kawai ke sauka kawai. Daman tasan bazai amsa ta ba kuma ta tabbatar ya jita wannan yasa ta miqe ta wuce bathroom din ita tayi anka sannan ta sauya kaya zuwa marasa nauyi sosai kafij ta nado kanta ta shugo bedroom din. Adaidai lokacin ya rage haske dakin ya zama dim dim babu haske sosai, saina bedside, kallonshi tayi ganin zaune yanda ta barshi dazu saidai wannan karan ya danyi relaxing bayanshi a bakin gadon ya lumshe idanunshi,kauda idanunta tayi daga kanshi ta maida ga tray din data kawo mashi fruit dazu da coffee ganin bai taba ba yasa taji babu dadi aranta,daukan tray din tayi ta juya ta nufi kitchen dashi, fitilin parlor ta dan rage kafin ta shiga kitchen din ta kunna lights din kitchen din. Kallon tray din tayi babu abunda ya taba har coffee dinma yayi sanyi, bowl din fruit din ta dauka zata saka a fridge daidai nan wutan gidan gaba daya yayi fluctuating, take gabanta ya bada wani irin damm don ko ina ya bade yayi duhu dumm ko yatsun hannunta bata hangowa. “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” ta furta ahankali, da zarar taga duhu gabanta ke faduwa sosai musamman irin wannan unexpectedly, tunawa da yanda taj ke tsoron duhu yasa gabanta faduwa,gaba daya tama manta yanxu fa ba taj din data sani a baya bane, Cikin gaggawa ta juyo ko rufe fridge dinma bata ba ta fara dube dube cikin duhu, “didi didi..” ta soma furtawa ahankali, hartana bugewa da kitchen island, ba karamin bugu tayi ba amma kwata kwata bataji zafin ba ta cigaba da lalube, karaf taji an kamota, cikin furgici ta tashin hankali ta soma furta innalillahi a fili, allahumma ajirni fee museebati… bai bari ta karasa ba ya toshe mata bakinta da palm dinshi, dukda ciki. Duhu suke sosai hakan baisa yaga fararan kwayar idanunta ba, da suke sheki cikin duhu,ganin tana neman daburcewa don a tunanin ta ko aljani ne wannan yasa ya dan duqa daidai saitin kunnenta ya soma magana ahankali, “hey!! Hey!! Its me…” Kasa yarda da barazanar muryarshi da kunennta ke mata tayi saika ta sake burkicewa jin muryar mutun..”innalillihi wayyo didi..didi…”, haka ta soma kiran sunanshi, duk a tunaninta har cikin zuciyarta aljani ne donta tsorata sosai, bata kawo shine ba don a sitting room table barshi kwance don tama dauka barci ya daukesa. “ke…ki natsu, its me,…” Ya daka mata tsawa wanda hakan yasa wata natsuwa tazo mata, “why are you so careless?ina zakije cikin duhun nan?meysa bazaki tsaya wutan ya dawo ba?” Ya jefo mata tambaya wannan karan muryarshi ta dan sassauto, Sai a lokacin ta samu damar bashi amsa,” “daman…wajenka zanje saboda naga kana tsoron duhu..” Jimm yayi yana nazarin dalilin daukewar wutar dakin, at the same time yana tunanin maganarta, “wayace maki ina tsoron dubu?” Yanda yayi magana tana jin saukar nunfashinsa akan fuskarta wannan ya tabbatar mata da kusanci daya shiga tsakaninsu a daidai lokacin don bata ankara ba sai yanxu, gashi ya kama kafadunta gaba daya ya rike gam tana facing dinshi. Faduwar glass bowl din data fara kokarin sakawa a fridge kuma bata rufe fridge dinba ta juya yasa ta furgita batama san lokacin data damko kugunshi ba, dake ya fita tsayi sosai wannan yasa ta tsaya daidai kirjinshi, fuskanta na kan kirjinshi nashi tana shakar kamshin sa. Take yanayin bugun kirjinta ya sauya,kamshinsu ya hade lokaci guda, har nashi yaso rinjayar nata, hannunta kuwa data damke kugunshi dashi har zufa yake. Sun dade sosai a haka baice bata qala Ba haka zalika itama batace mashi komai ba har suka dauki wajen 15mins a haka kafin wutar gidan ta dawo gaba daya. Tunda wutan ya dawo ya bude idanunshi yana kallon gashinta dake kwance an mata kitso guda hudu ta daureshi daga baya tayi kamar dough, mayafin data daure kan dashi ma ya zame,har zuwa kafadarta. Bangaren sabeeha batama san an kawo wutar ba saboda idanunta data rintse gam goshin har zuwa lokacin yana kan kafarshi, hannunta na kugunshi ta kankame shi, tana ji ya sauke hannunshi daga kan kafadarta, “zaki kwana ne a haka?” Take tambayar nan tashi ta shiga kwakwalwarta, tayi saurin bude idanunta, take taga hasken ya bade kitchen din, cikin hanzari ta zame hannunta daga kugunshi tayi ba, yanda take tafiyar nan ganin tana kokarin zuwa wajen glass din bowl din daya tarwatse a kasa yasa shi saurin takowa, taku daya ya damko hannunta ya janyota gaba ta fado jikinshi, hazel idanunta ta zaro tana mai kallon cikin idanunshi, wani irin yanayi mara misaltuwa ta tainci kanta a wannan lokacin, shika kallon cikin idanun nata yakeyi ya kasa daukewa, fuskan nan nashi tana nan yanda take, “kinada taurin kai ko? Didn’t i warn you earlier?“ Bata gane me yake nufi ba saida ya sake magana, “don’t make me repeat my self again, the next time na sake maki magana…..” Ya tabe baki tare da jefanta wani irin kallo mai wuyar fassara kafin yace “watch your steps” Yana fadin haka ya juya har zai bar kitcehn din ya dakata, “bring me coffee” Yana fadin haka ya fuce daga dakin yana tuna maganarta, daman tun futowarta daga bathroom harta dauki tray din ta futa dashi yana ankare da ita, bayan futar tata kuwa ana dauke wutan nan kawai yaji wani abu zqi iya faruwa fa ita wannan yasa ya futo cikin duhun nan har zuwa kirchen din, lafiyarta matters to him yanxu sosai. Ta dade sosai a tsaye tana calculating maganganunshi kafin ta daidaita natsuwarta ta dauka standing broom ta tattare kwalbar sannan ta sake reboiling coffee din ta zuba a wani mug din kafin ta futo. Saida ta daga kafarta ta soma jin zafi sosai saboda buguwar datayi haka dai ta daure ta shigo dakin bakinta dauke da sallama. Tunda ta shigo ya mata kallo daya kafin ya duake idanunshi harta karaso inda yake, taqi yarda su hada idanu saboda wata iriyar kunya dataji ta lulubeta lokaci guda. “Bismillah” ta furat ahankali,karba yayi kafin yace “thanks” chan kasan maqoshi. Tana bashi ta zagaya gefen gadonta zauna kamar me neman gafara, harya gama shan coffee din ya miqe zai futa dashi ta dakatar dashi, “kawo nakai kitchen din” Bai tanka ta ba fuce daga dakin, yana futa ta shingida jiki a mace ta kwanta abunta. Harya shugo dakin ya zagayo tana jinshi saidai bata yarda ta bude idanunta ba, shima yayi kwanciyarshi, itadai cikin mintuna qalilan barci ya kwasheta shiko ya dade kafin barcin ya fuzgeshi.. Abuja nigeria…. Abubuwa da dama sun sauya cikin ahalin gidan Anne, masu dadi da marasa dadi, rayuwar maya ta sauya gaba daya sai ya zamana kamar yanxu ne ta bude sabon babin rayuwarta yanda taga dama babu idanun daddy akanta, har zuwa yanxu suna zuwa makaranta ita da laila saidai ko’ba a fada ba da an gansu za a gane banbancin halayyansu,musamman wajen maida hankalin wajen karatun,ayanxu suna matakin 300 level. Duk abubuwan da maya keyi babu wanda ya sani sai laila dake tare da ita koda yaushe, bata maida hankali wajen karatun kwata kwata, itace bin yayan manya, da yake makarantar ta yayan wane da wane ne kowa yana ji da kanshi, a hakan ma taso a ce a hostel take don ta fantama yanda take so saidai hakan bai yuwu ba, yanxu idanunta ya gama budewa saima tafi jin dadin rayuwa anan fiye da lokacin da take acahn california. Kullum zasuyi waya da mummynta da daddy, ada idan sukayi waya babu abunda take yawan tambaya sai lokacin da zasu dawo naija suma, yanxu tama daina complaining dawowar tasu saboda hakan yama fi mata dadi saboda tasan halin dadin nata. Bata da matsalar komai daidai daga kan kudin kashewa, daddy na tura mata haka zalika anan gida ma anne tana basu allowance. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 71 Washe gari da safe tun wajen karfe biyar ya farka kmar kullum juyowan da zaiyi ya ganta gaba daya ta gangaro inda yake kwance ta hade jikinta waje guda don yana hango yar fuskarta sleeping peacefully hankalinta kwance, ya dauka wajen minti biyu yana kallonta, memories dinsu shida ita na flashing a fuskanshi,lashes dinta dake kwance yabi da kallo har zuwa dogon hancinta dake miqe,she looks so young and innocent, saurin kauda idanunshi yayi akanta ya tashi zaune kafin ya ambaci sunan allah ya sauko daga gadon yana miqa ahankali. Bathrroom ya wuce ya dauro alwala kafin ya fito ya sauya zuwa jallabiya fara qal sannan ya dawo dakin wajen inda yake sallah. Bude kofar dayayi yayi daidai da farkawarta, saida ya tasa kabbarar sallah kafin ta miqe itama, tana taku daya taji kafarta ta rike kyamm… sai a lokacin ta tuna da bugewar datayi jiya da daddare, “washh” ta furta ahanklai saboda wani irin radadi dataji saboda kafar tayi tsami, tunawa da warning din daya shumfida mata jiya yasa ta daure ta wuce bathroom cikin natsuwa ta dauro alwala tana jan kafar, sannan ta wuce wajen closet ta dauko hijab dinta ta saka kafij ta fito daga dakin, daga nesa ta hango yana sujjada a natse. Nufar wajen da yake tayi daga gefenshi wajen carpet din itama ta tsaye daga bayanshi kadan har tana jin kamshin turaren dake jikinsa,sai ha zamana kamar tare zasuyi sallahr don tana daga gefenshi gwanin sha ‘awa, Raka’atainul fajir ta fara tana idarwa ta ganshi tsaye,harya tada kabbarar sallar subh, a gaggauce tabi bayanshi ya jasu sallah. Tunda suka idar da sallah ya ankare da ita saidai ya nuna kamarma baisan tana wajen ba, ya dade sosai yana addua’oin mafi yawa cikinsu shine na neman tsari, wasu adduao da yake ma kwata kwata bata iyasu ba sai a bakinsa ta taba ji, kuma tayi mamaki sosai yanda yake da addini, da farko data zo gidan lokacin da bashi lafiya batayi tsammanin yanada ilimi ba. Shafawa yayi itama ta shafa, daman tasan miqewa zaiyi wannan ya bata damar cewa “sabahal khair didi” Shuru ya danyi na yan saqanni bai tashi ba haka zalika baice mata uppan ba saima jingina da yayi da bango, kamar bazai ce komai ba chan kuma ya amsa ta a natse “sabahal noor” Yana fadin haka kowannen su yayi shuru, daman batayi expecting jin komai daga gareshi ba don haka tayi shuru abunta kuma batayi kokarin tashi ba, “akwai abunda kike buqata?Akwai abunda ke damunki? Do you need anything?” A jere ya jefo mata tambayoyin kamar wani lawyer,in so much concern for her. Saurin sauke kanta tayi qasa sai taji wani irin farin ciki ya lulubeta,yanda yake mata magana gaba daya ya sauya daga yanda yake a baya, wani sa’in har mamakin abun take, yanxu maturedly yake komai. “Alhamdulillah bana buqatar komai, and babu abunda ke damuna” Ta amsa shi a tsanake, tunda ta fara magana ya juyo yana kallonta, zai iya rantsewa baima san sanda ya juyo ba,akwai wani abu da muryarta dake tasiri a cikin zuciyarshi,baisan yanda zai fassara abunba kwata kwata. Jin shuru yasa ta dawo karaf idanunta ya sarke da nashi kamar anyi magneting dinsu waje guda, sun dade a haka harta soma jin idanunshi sun mata nauyi sosai wannan yasa tayi hanzari kauda nata. Tana son tambayarshi abu amma saitaji kamar an kulle mata bakin nata, dakyar ta iya bude bakinta tace “a kawo maka coffee?” Tana fadin haka ya kauda idanunshi daga nata sannan ya miqe tsaye ya wuce closet ya cire jallabiyan ya rage dagashi sai mini short dinshi, har zai futo haka ya tuna bashi kadai ke zaune a dakin ba, baya son matsi kwata kwata shiyasa bayason kowa ya shigo dakinshi, idan yana daki zamanshi yake confortably babu takura babu matsi. Cikin set of bathrobe dinshi ya jawo daya fara khaal ya saka akan short din kafin ya fito ya nufi gado ya kwanta, sabod ayanxu ya daina futa da safe daman futar bata wuce zuwa gym yanxu kuma ya sauya timing din zuwanshi zuwa evening. Akan idanunta ya futo yayi kwanciyarshi, tayi mamaki sosai don tasan a wannan lokacin wanka yakeyi sannan ya fara shiri. Mikewa tayi ta zare hijab din jikinta, shaf tama manta babu mayafi akanta haka ta nade mayafin ta ajiye sannan ta shiga bathroom ta soma wanke. Wani irin barci ne mai dadi ya fuzgesa, baima san lokacin da barcin ya kwashesa ba. Ta dade a bathroom kafin don harda feww kayayyayakinsa dake cikin laudry ta wanke kafin ta fito, wace walk in ta gyara kayanta tsaf, tana gamawa ta futo, tundaga chan nesa ta hangoshi ya kwanta yayi irin rub da ciki dinnan, kaffaunshi na hanging a bakin gado, kallo daya ta mashi ta gane he’s fast a sleep wannan ya bata damar takowa bakin gadon wajen inda yake ta tsugunna a kasa wajen gefenshi tana mai kallon kyakyawar fuskarshi da gashi ya zagayeta, ga sumar kanshi a kwance tasha gyara kamar gashin jariri, samun kanta tayi da murmusawa kallonshi kawai da takeyi, hannunta ta daga kamar mai jin tsoro ta fara tattare gashi daya dan zubo mashi akan fuskanshi, wannan ya bata damar ganinshi da kyau. “Masha Allah” vakinta ya furta…tana fadin haka ta sauke murmushi, shuru tayi tana tuna rayuwarsu a baya da yanda yasha wahala wajen yan uwansa, saitaji wani irin aranta take emotions da wasu feelings ya darsu a zuciyarta, she really want to protect him, bata son ya cutu ko wani abu ya cutar dashi ko kadan, itace zata bada labari irin wahalar rayuwa daya hannun makusantansa dayake masu kallan ahalinshi. “Allah ga wannan bawa naka, karka bari yasha wahalar dayasha achan baya lokacin da baya cikin tunaninshi, ya allah ka tsareshi daga duk wani sharri, allah kaine sheda, kuma kaine ka jarabceshi da wannan, allah ka fayyace mashi gaskiyar lamarin rayuwar dayake ciki da wanda yayi a baya, ya allah karka barshi yasha wahalr dayasha a baya, ya all..” sai kawai ta fashe da kuka mai tsuma zuciya a hankali, saurin toshe bakinta tayi gudun karya farka, saida tayi mai isarta kafin ta bude idanunta a hankali, ta saukesu akanshi sai hannunta mai dumi dake kan fuskar shi. Gabanta ne ya bada dam ganin idanunshi da sukayi jaa a bude, lumshesu yayi ya sake budewa a hankali kamar wani maiyin maye haka yake kallonta, dumin hannunta datake caressing fuskanshi ne ya farkar dashi daga barci sai dan sheshekar kukanta daya soma ji kadan kadan, tunda ta fara maganganunnan yake sauraronta tundaga farko har karshe, a daidai lokacin itakuma ya rufe idanunta bata ma ya farka ba, dukda ya farka da matsanancin ciwon kai wannan bai hanashi jin duk abubuwan data fada ba. Gaba daya ta gama confusing dinshi da kalamnta,tunda ya kafa mata idanu ya kasa daukewa harta bude idanunta, hannunta dake kan fuskanshi kuwa allah kadai yasan yanda yakejinsu akan fuskarshi, she was caresing him with so much affection, ya rasa ta yanda zaiyi describing abun. Saurin dauke hannunta tayi daga fuskarshi jikinta na tsuma sosai kamar mazari, duk saita tsorata lokaci guda, tunda ta dauke hannunta yake binta da da ido, cikin hanzari tayi baya tare da saurin miqe jikinta na rawa a daidai lokacin idanunshi ya sauka kan boucing boobs dinta da bai taba yi masu kyakyawan kallo ba sai yau, dukda cikin kaya take abun saiya zo mashi a bazata lokaci guda yayi noticing gashi jikinta na rawa. “Daman…daman zan tambayeka ne ko zaka sha coffee” Tana fadin haka tayi saurin juya mashi baya,jin shuru babu response yasa ta dan juyo kadan da mamakinta taga ya koma barcinsa hankali kwance. Take taji wani irin sanyi a ranta, cikin sauri tabar dakin ma gaba daya. Tana futa ya bude idanunshi, daman yayi hakan ne don kartayi tunanin koya ji duk abunda ta fada wannan yasa yayi pretending ya koma barci. Maganganunta ne suka fara mashi yawo a kwakwalwar shi, daga yanda take magana he can see and feel how sincere she is, saita barshi da zulunmi daw rudani a cikin zuciyarshi ya gama na’am da ita don yanajin akwai wani abu a ciki Maganganunta, shi karan kanshi ne yaqi yarda da ita completely. Ya dade sosai a kwance yana dogon nazari abund ayafi tsaya mashi arai shine “what is she talking about? Meysa take neman mashi tsari daga wajen allah? Wake kokarin cutar dashi? Meya faru dashi a lokacin da baya cikin hayyacinsa?wacce irin wahala yasha datake rokon allah karya bari yasha wahalar yanxu? Wace gaskiyar lamari take rokon allah ya fayyace mashi?” Hes so curious about everything, ada yabar komai kawai tunda first love tace yabar komai daya wuce a baya, dukda hea so eager yo know everything amma yanxu baya jin zai iya hakura, wannan maganganun nata is like a call up for him, he wants to know everything, amma where wilm he start from? What if wani plot ne yarinyar nan keyi? What if??” Shuru yayi duk yanda yaso yayi doubting ko ya karyarta magnganun yarinyar nan ko masu wata fassara daban ya kasa zuciyarshi ta gama aminta da maganganunta kamar an dasa su a wajen sai ayanxu yakeji there has to be something saboda bai taba jin irin haka ga kowa ba sai ita, hidaya kawai yakema irin wannan yardar datayi magana shikenan zuciyarhsi ta aminta da ita completly. Istanbul… Bude mata kofa tayi ta sanyo kafarta ahankali, hidaya ce sanye da classy doguwar riga ta alfarma, daga kan daham dake jikinta kadai is speaking luxury, tafiyar sassafiya tayi yau dinnan zuwa istanbul saboda wani muhimmin meeting da zatayi da sabbin investors din data samu, dakyar ta samu sukayi scheduling meeting dinnan inda suka buqaci ita da kanta tazo da proposal din abunda kamfaninsu ke buqata. Gefenta secretary dinta ne yana biye da ita da takardu da laptop dinta, ta kwama wani irin tsadaddan shade a fuskarta sai handbag data rike a hannunta mai tsadan gaske. Kallon tafkeken hotel din da suka tsaya a wajen tayi kafin ta maida dubanta ga secretary dinta daya zagayo inda take, “are you sure nan sukayi scheduling meeting din” “Yes ma’am” “Wannan wani irin organization ne dasu? This is so unprofessional” Shidai sacretary shuru yayi yana hiye da ita tana gaba, ciki suka shiga har wajen conference address din da aka basu suna zuwa daidai wajen daya daga cikin receptionist din ya jagorance su zuwa conference meeting lounge din. Suna zuwa wajen ya dan dakatar da ita sannan ya danna wani button kafin kofar ta bude, babban lounge ne kamar hall yasha haduwar tables da kujeru hadaddu masu shegen kyau sosai. Ahankali ta soma takowa babu abunda ke tashi sai saurin takalminta kwas kwasa harta karaso ciki, tana shugowa ta fuskanci inda taga mutun zaune sai wani a tsaye a gefen mutumin shi, A hankali na zaune ya soma juyo da kujerarsa harya juyo inda take fuskantar kujerar,cikin hanzari ta sauke shade din dake gabanta don tabbatar da wanda ke gaban nata, “wait what the heck is going on here?” Ta furta ahankali tana mai abdul basit, owner of BB companies, kuma baban family enemie dinsu kuka competitor din taheel company.. rai a bace take kallon secretary dinshi don tabbatar da yasan da wannan banzan hadin dayayi? Saurin girgiza mata kai yayi don shima duk ya rude, kwafa tayi ta maida dubanta ga abdul basit dake kallonta yana murmusawa sosai, “welcome to my empire mrs hidaya” “Whats the meaning of this?” “It is what is it my dear…please have a seat, wanna. Meeting din zai amfanemu gaba dayanmu.” Badan taso ba taja kujera ta zauna, tana zama yaronahi ya zagayo inda take ya ajiye mata proposal paper dinsu, kafin ya koma wajen oganshi, yana komawa abdul basit ya bashi damar futa, yana gab da futa ya kallo nata secretary din, wannan yasa ya buqaci ta bashi damar futa shima, batace komai ba ta girgiza mashi kai ya bi bayan dayan suka fuce suka barsu su biyu a zaune. Tunda ta zauna yake kallon fuskarta yana murmushi, wani irin dadi yake ji sosai ganinta da yayi kawai, saita tuno mashi da fuskar da bazai taba manta da ita ba kaf duniya, fsukar datayi sanadiyar arzikinsa, mace mai babban matsayi a zuciyarshi. Tunda ta zauna akan kujera take bin proposal din dake gabanta da kallo, “Zan baki power, zan baki duk Abunda kikeso, kudi..arziki..power..” “Hahahaha.. ta kece da dariya vatama san lokacin da dariyar ta kubce mata ba..” what a joke?” “You have all the time for your self, everything is clear and simply, I’m giving you power, ki zauna kiyi tunani akai, i have no bad intentions on this, i want you to join hand with us, zakiyi duk abunda kikeso da kamfanin,this is only chance for you to save your company...bayan wata biyar zaki iya tarminating proposal din” “Why are you doing this? Why does it have to be from you? Kana tunanin zan taba yarda dakai? You our biggest competitor, duk wani trick and snitchy dirty works din da kakeyi don gannin kamfanina ya lalace na sani, now this? You want me to believe this? Why? Give me a reason to believe this” Mikewa yayi taaye fuskanshi dauke da murmushi, gadararta da rashin taoronta yana burgeshi kuma shike tuna mashi da mahaifiyarta, “do you really need a reason?” “Yes” Wata iriyar dariya yayi kafin ya sake kallonta cikin ido yace “saboda dalilin dayasa kikeson kamfanin ya zamo naki ke kadai…. I dont have to go into details, inason kije kiyi tunani akai…kamar yanda nace its a win win for you only.. babu abunda zanyi gaining a cikin wannan, after 5months zaki iya tarminating proposal dinnan.. “ yana kaiwa nan ya tunkari hanyar futa daga wajen ta dakatar dashi.. “Meysa zakayi hakan? Saboda me?” Dariya kawai yayi yana mai sake juyowa ya kalleta sai kawai ya girgiza kai ya fuce. Tund aya fuce daga wajen ya barta cikin zulumi da tunani, ta kasa wrapping kanta gaba daya tama rasa irin tunanin da zatayi, har secrwtary dinta yaso, saida ya kira sunanta tunkunna ta dawo daga dogon nazarin da ta fada kafin ta fuce daga wajen, “ma’am… sunyi mana reserving 5star hotel dinnan” Shuru tayi tana sauraron shi gaba daya kanta ya gama kullewa da kyar ta samu secrwtary din ya karba masu keys ya rakata har zuwa dakinta sannan ya mata sallama. Tunda ta shugo dakin take tunani, gaban tafkekn windown dakin ta nufa tana kallon wajen compund din hotel din. “saboda dalilin dayasa kikeson kamfanin ya zamo naki ke kadai….” Wannan kalma tashi ta tsaya mata arai, gashi tana cikin tight position, dole ta nemi supproting hand, she really needs that power, ko duniya zata hadu bataji zata taba yarda da enemy dinta, wannan yasa ta yanke shawarar playing along, idanma playing dinta suke son yi, bayan wannan ma hes the perfect supporting hand din da take buqata, she need that power, dukda its a dangerous move shes ready to go for it. Haka ta kwana da nazari, ta kulla chan ta kwance chan hartayi concluding amincewa da support din abdulbasit, don ta haka ne kawai zata iya samun power da zata iya yin duk abunda takeso, kuma wannan zai bata damar kawar da matsalar ta cikin sauqi, idan ta samu abund atake so zatayi tarminating proposal din nasu. Washe gari da sassafiya ta buqaci secretary dinta ya kira secretary din basit ya shaida mashi tanason meeting da oganshi, hakan kuwa akayi by 10 am daidai basit ya iso hotel din, daman hotel din nashi ne. Zama sukayi kamar jiya yana fuskantarta tana fuskantarshi. “Ive agreep on this amma inada sharadi daya” Girgiza mata kai yayi yana sauraronta..”zanyi tarminating din propsosal dinnan aduk lokacin danaso?” “Considered that done, and what next?” Ya jefo mata tambaya. “Bana ajiye debt akaina, i want to know me kake buqata daga wajenmu? Shares ne? Or what?” Wata iriyar dariya ya kece da ita kafin ya kalleta yace “lets do this…inason 5 percent of your achievements” “5..??” Ta nanata a ranta, kai this is unbelievable, ta kasa amincewa definately akwai abund ayake hari kod ayake a shirye take itama “Okay..” tana fadin haka ta moqe tsaye tana kallon wani irin kallon da yake mata data kasa fassarawa ko wane iri ne, mikewa shima yayi yana mai takowa inda take yana kallon hannunta, saurin rintse idanunshi yayi abubuwa da dama na yawo aranshi kafin ya daga nashi ya saka cikin nata sukayi shaking “its a deal” ya furta “Deal” “Duk sauran abubuwan da zaki buqata you can send it to my personal email, just say a word duk abunda kike buqata considered it done” Saurin zame hannunta tayi daga cikin nashi cause she feels do unconfrotable da wannan tsohon, sa’an ubanta. Yau utace ta fara fita ya bita da kallo fuskarshi wasai. Tana futa sakatarenta ya tako inda take fsukanshi wasai ya bata good news din kudin da suka buqata da kamfanin basit suka turo, har an cigaba da production dinta daya tsaya… “Inason mu wuce dubai, kayi booking flight yau” Ta umarci sakatarenta.. “Yes ma’am” Taheel residence…. 11am… Tunda ta futa daga dakin taki shugowa, achan taci abuncinta ta koshi ta zauna a parlor ta doka uban tagumi. Tun bayan futarta awa kusan biyu yayi a zaune ya kasa tashi, ya saka ya kulla ya rasa ma inda zai tsaya da nazarin da yakeyi, da kyar ya tashi zaune ya jawo wayanshi ind ayaci karo da mesaage din hidaya inda take shaida mashi tayi tafiya, abunda bata taba yi ba kenan. Miqewa yayi tsaye ya wuce bathroom ya watso ruwa mai zafi sosai, ya dade a bathroom din kamar mace ya goge chan ya wanke chan kafij ya futo da wani dan towel a kugunshi, yayi mamakin ganin babu towels din dayake jere, saidaga baya ya lura ashe zubasu tayi cikin automatic washing machine ya wankesu, wand aya rage ne kawai ya dauro a kugunsa ya futo. A natse ya futo ya shige closet room hannunshi na rike da gaban towel din sabod akarya fadi, gaba daya wani irin tiririn kamshin lavender seruo jung shower gel yake, jikinshi gaba daya ya murde, so huge and attractive, kallon gashinsa ya somayi a jikin mirror inda ya dunga baya dashi, ya dade a gaban dresser yana feshe feshensa kafin ya fara kokarin fidda kayan da zai sa. Daga chan sitting room kuwa ta gama gajiya da zaman, wannan yasata miqe ta shugo dakin, koda wasa batayi gigin kallon gadon ba kuma koda ta shugo ahankali ta budo kofar don duk a tunaninta barcin yakeyi don saboda dakij is still dim babu hasken kirki kuma bata son tashinsa , direct wajen closet ta nufa don daukan hijab dinta harzata shiga ta dan dakata meta tuna allah kadai ya sani sai iuyawa tayi ta nufi bathroom a natse. Bata wani dade sosai ba tayi wankanta sharp sharp ta maida under skirt dinnan a jikinta tana kokari daukan doguwar rigar barcin data cire kawai taji sound din vibration vooo vooo lokaci guda ta dan tsorata, ta rasa a ina take jin wannan karar dan matsowa tayi gaban wajen wash hand basin don daga nan ne tafi jin sautin sosai, dukawa tayi har kasan wajen tasa kanta ko zataga abund ake vibrating din tana tura hannu chan ciki kuwa hannunta ya tabo wani abu, jawo abun tayi nan take taga wani dan jan box ne yanata blinking jan haske, still tana jin vibration din wannan yasa ta tabbatar ba abun bane don haka ta sake tura hannunta ta dayan sakon tana turawa kuwa ta jawo wayar,tana ganin wayar ta tabbatar tashi, jujuya wayar tayi kafin tace “me ya kawo wayarshi nan?” tana fadin haka ta fara kokarin miqewa, gaba daya ta manta da irin zaman datayi gashi jiya ta dan bige kafarta a kitchen. Wata uwar kara data kwallah tundaga closet ya jiyo ta dake closet din yana opposite da bathroom wannan yasa yajita sosai, cikin hanzari ya ajiye abunda yakeyi, ya zaka shorts dinshi kenan yana kokarin saka dogon wando yaji karar tata,yana futowa daga clost din yaji muryarta a bathroom “wayyo allah kafa na” Yanajin haka ya tabbatar daga bathroom ne baiyi wata wata ba kawai ya bude kofar ya shugo hankali a tashe, a zaune ya taddata wajen basin din ta kama kafarta data dan kumbura lokaci guda saboda bugun wajen data sakeyi, cikin saurin ya tunkari inda take ya duqa gabanta ganinta zaune tana rike da kafarta. “Whats wrong? Meya faru? Menene? Eh? Whats woorng” A furgice ta dago ganinshi datayi ba zato ba tsammani cikin bathroom din, harda yar kwallarya a ido kuwa, saboda taji zafi sosai, “Menene? Meya sameki? Kin bige ne? Cikin ki? What wrong with yiu? Ya sake jero maga tambayoyi,yanda yake magana da yanda ya nuna tsataan damuwa da rudani lokaci guda yasa ta fara kokarin daidaita natsuwarta saima boye kafar data farayi don bataso ya gani, shiko binta ya dunga yi da ido yanason yasan meke make mata ciwo, kota bige ne inda bai kamata ba. “Bakida baki ne? Speak up” Ya daka mata tsawa tabara furgicin daya shiga,ganin haka cikin ya tsure saibinshi kawai take da kallo yanda ya duka a gabanta babu komi jikinshi sai wani matsoyaci. Short gashi dai gaba daya a haka a gabanta sai taji gabanta na faduwa don bata taba ganin babba haka ba, idanunta ne ya sauka kan cinyoyinshi donta sauke kanta kasa taki yarda su hada ido, saurin rintse idanunta tayi saboda inda idanunta ya kaita, kirjinta kuwa kamar ana lugude tsabar bugu saboda kallo daya datayi ma gabanshi cikin wannan dan mini short din. Shima dai kallon nata ya dungayi don yaga abunda ya sameta harta kwala ihu haka, tundaga kan gashinta datayi wetting wajen wanka zuwa kafadunta da fatar kenan luwai luwai kamar ta sabon jariri har wani jaja takeyi, shes just glowy naturally,har zuwa dan under skirt din dake jikinta data jawoshi kirjinta baima rufe kirjin ba sboda ga cleavages dinta nan yana gani rudu rudu sun fito in a circular motion, yana hango tudun boobiessz dinta, zuwa ga kafarta data kama da hannu daya kamar mai kokarin boye abu, Kurama kafar tata idanu yayi ganin hannunta na karkarwa a wajen, baima san lokacin daya sanya huge hannunshi ya janyo kafarta guda daya ma, kafar saita zama yar kucila a hannunshi, saurin runtse idanunta tayi jin hannunshi kan fatarta, kurama kafar idnau yayi sosai haryayi identifining wajen da yayi jaa sosai kuka ya kumbura, dayan hannunshi ya dago ya shafa wajen a hankali, batasan lokacin datayi wani irin gasping breath ba nunfashinta ya nemi sarqewa, dan danna wajen yayi ta sake kwalla wata karar tare da kama damtsen hannunshi, “way…yo didi akwai zafiii shiiiii akwai zafiii sosai” Bai saurareta ba ya sake danna wajen don ya tabbatar iya nan ne ke mata zafin ko tayi buguwar qashi ne a wajen “Wayyo ka barii akwai zafi sosaiii washhhh, didi stop it…” tana fadin haka tayi saurin dauke kafarta, yana ganin haka ya hade rai sosai tamau ya soma magana cikin izza da fada fada “how did you get that? Bakyaji ko?…didn’t i war..” Bata bari ya karaeh ba ta katse shi, cikin shagwaba batama san tanayi ba harda turo baki “dan allah karkayi fushi.. nasan zakace kayi warning dina banji ba, ni wallahi.. bansan zan buge ba a duhun” Tundata soma magana ya kasa cire idanunshi akanta, she looks so cute kamar wata yar karamar yarinya, wallahi kallon barad yake mata gaba dayanta, “Didi…” saida ta kira sunanshi ya dawo hayyacinshi, “karkayi fushi dan allah,wallahi na ji warning dinka kuma I’m being careful, yanxu ma naji vibration ne shine na duka zan dauko abunda ke karar shine na buge” Ta karashe tana nuna mashi wayar da dan black box dinnan data zaro dake blinking wuta. Kallon abun ya dungayi da wayar..karba yayi daga hannunta yana jujyawa, “meya kawo waya bathroom dinshi?” Sannan if hes not mistaken wannan abun dake blinking looks like a spy recorder, “Ina kikaga wannan din” Nuni ta mashi da karkashin basin din “anan ne” Tana fadin haka ta kauda idanunta daga kanshi ta fara kamarin rufe jikinta ta hanyar nado hannayenta a kirjinta, gaba daya tama manta yanayin data ciki dazu sai yanxu ta lura. “Get up” tana jin haka gabanta ya bada dam, ya za ayi yace mata ta miqe a haka, Wani irin kallo ya mata irin are you deaf…gaba daya taka rasa ya zata mashi me zata ce mashi, gaskia tana kunyar jikinta sosai ko bugin hauka ke famunta bazata miqe a haka ba. Wata dabara ce tazo mata “washh akwai zafi bazan iya tashi yanxu ba,” Yana jin haka ya danyi jim, a tunanin ta dauka ya barta ne ya fucewarshi ga mamakinta saitaga akasin haka Wayar ya ajiye tare da wannan black box din a gefen basin din sannan ya miqa mata hannunshi trying to help her out, “innalillahi!!! Waishi bazai gane bane” ta fada aranta, tana mai turo bakinta kamar zatayi kuka, yanda kasan zata yi kuka, tama rasa me zatayi, ganin tana neman bata mashi lokaci ya dan duqa tare da kamo hannunta daya, cikin hanzari ta dago tana kallon cikin idanunshi, da taimakon hannunshi ta miqe tsaye tsulum,saijinta tayi kamar ya dagata gaba dayanta ta tsaya akan kafafunta, yanada wani irin karfi sosai. Tunda ta mike take sunne kai tana kare kare, duk ya lura da hakan amma ya nuna kamar baiga komai ba, miqewar datayi dinnan ya bashi damar ganin abubuwa da dama amma ya basarwa, ganin ta mike kawai ta fara kokarin danne zafin da takeji ta fara takawa, ay bata gama takun bama ta dakata savoda zafib dataji, yana ganin haka kawai ya sungumeta gama dayanta kamar ya dauki yar tsana, Innalillahi yanda kasan ya ta nitse haka taji, kunya babu irin wanda bata lulubeta ba, shiko ko a jikinshi haka ya fiddota daga bathroom din har daki ya ajiyeta akan gado. Yana ajiyeta ya wuce closet room wajen inda yaga kayanta suke, baima tsaya wani dube dube ba ya jawo wata riga, har zai rufe closet din ya dakata inda idanunshi ya sauka kan inners dinta a jere wanda ammu ta sayo mata masu kyau, yar tsuka yayi ya jawo bra da pant ya futo daga closet din, inda ya barta nan ya taddata, ajiye mata su yayi a gefe kafin yace “dress up” yana fadin haka ya koma bathroom din ya dauko wayar nan da wannan box din sannan ya wuce closet ya cigaba da shiryawa. Tunda ya ajiye mata kayan take kallon rigar, idanda ya warware rigar zaiga yanayin yanda take rigar, rigar shan iska ce amma fa wata arniyar riga ce, irin ta aza room dinnan, mai shegen kyau, daga gaban rigar anyi tattara shapes din hallitar mace idan ta saka zai fito. Da zama haka gwara ta saka, haka ta fara kiciniyar saka bra ta zura pants din sannan ta saka rigar, allah yaso akwai mayafinta daya cire jiya da daddare tana barci akan gado wannan yasa daukeshi ta yafa ya dan rufa mata kirjinta daya fito sosai daman gashi allah ya bata kamar zaifi karfinta ma. Saida ya dauka wajen 30mins kafin ya fito, yana fitowa ko kallon inda take baiyi ba ya fuce daga dakin ya wuce kitchen yana wani observation, chan naga ya tunkari wajen sakon kitchen cabinet ya zura hannunshi kafin ya fiddo da hannunshi daga wajen, irin wannan black box dinne data bashi daxu ya gani a wajen, juya abun ya dunga yi da mamaki yana kallon black box din, ta yanda yasan da wannan anan kitchen djn kuwa shine ranar daya shugo dinnan da duhu ya hanngo abu na blinking,take instint dinshi ya bashi yazo kitchen din ya sake dubawa ko same abu ne ya gani, yana zuwa kuma yanxu ya tabbatar. Gaba daya ya rasa tunanin da zaiyi ma, me ya kawo spy recorders a cikin part dinshi? This is suspicious. Dakin ya koma indaya taddata yanda yabarta,wayoyinshi ya zara da keys din motarshi kafin ya fuce daga dakin batare da yace mata tak ba Yana fita ta sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya tana jin wani iri aranta duk a tunaninta ko yayi fushi ne. “ ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 72 The next morning… Tashi tayi zaune, kanta da gashunta gaba daya ya hautsine kamar wata tsohuwar mahaukaciya, gefenta hotuna ne na taj burjik, different types. Yau sati guda kenan, ta kasa tabuka komai sai zaman daki,bata cikin natuwarta kwata kwata, jiya kwata kwata bata samu ta runtsa ba, tunani kawai take yanda zatayi ta kauda yarinyar nan daga rayuwarshi gaba daya, daya daga cikin hotunan nasa ta dauka, hotonma yayi shine a beach, yayi masifar kyau ba kadan ba duk da baiyi murmushi ba a hoton, yana tsaye da facing cap sai wani shade baki daya saka akan fuskanshi, yayinda ya riqe cocnut drink a hannunshi, sanye da dan dogon wando daya nannado shi zuwa gwiwa, da armless riga. Murmushi kawai ta sauke tana shafa kyakyawar fuskarshi tana tuna abubuwa da dama, ranar data fara sanyashi a cikin idanunta bayan shekaru kusan sha biyar da suka wuce bayan tafiyarshi zuwa london. Ranar daya iso suna zaune a parlor, ita da afiya suna hira lokacin around 9am safiya, daman tafiyar dare yayi from london to nigeria, daidai lokacin dayayi knocking helpers ta bude mashi kofa daidai lokacin hidaya ta sauko daga stairs, ya shigo cikin gidan walking majestically, da izza, gaba daya kamanninsa sun sauya, girma yazo mashi na zaratan maza, ita kwata kwata batamasan shine ya dawo haka ba don yabar gidan yanada shekaru sha bakwai hidaya ta daukeshi daga kasar ta maidashi london a sunan yayi karatu acahn sai yanxu daya dawo yanada shekaru talatin da daya, tunda ta daura idanunta akanshi ta kasa saukewa, lokaci guda allah ya dora mata azababban sonshi, daga kallo daya datayi mashi ba tare da sanin koshi waye ba, gashi bata kawo shine Tajudeen din da khaal ya dage akan saiya dawo ba, kuma qaninsu daya kasance sanadiyar mahaifiyarsu, yaronda duk duniya suka qishi gaba daya, suka dorama muguwar tsana, yaronda suka kudirci daukar fansar mahaifiyarsu akanshi, koda ya shigo shiko baibi ta kansu ba don idanunshi akan hidaya kawai ya sauka, mace mai daraja da qima a idanunshi,macenda ya yarda da ita kadai, macenda yakema kallon mahaifiyar, macenda zai iya hana kanshi farin ciki don ya faranta mata, idan tayi magana daya baya tsallake mata, wannan na daya daga cikin dalilin daya sa yabar aikinsa, his dreams, what he had work for over the years ba tare da sanin kowa ba, harma ita saboda wani dalilin da haryau yake cikin zuciyarshi. Direct gaban hidaya ya karasa maid na biye da box dinshi, yana isowa gabanta yanayin fuskanshi ya sauya, ya rungumeta tsam a jikinshi, “first love!” Itace kalma ta farko data futo daga bakinshi, afiya ta kalli fadwa dake kallonshi kamar tsoguwar mayya ta kasa dauke idanunta akanshi kirjinta na bugu. Magana yayi mata a natse tare da tambayar ya samesu lafiya, kafin ya saketa yana mai kallonta, ko kallon fuskanshi batayi ba da kyar da dan iya murmusa saboda karya gane yanayin datake ciki na baqin ciki da damuwar dawowarsa,da zai tona cikin xuciyarta zaiga tsananin kyamarsa da take da tsana mafi tsanani. “Bakaga sisters dinka bane?” Ta tambayeshi tana mai kallon fadwa da afiya da suka tunkaro wajen, don sai a yanxu suka fuskanci koma wanene shi, shuru afiya tayi tana kallonshi, kallon tsana lokaci guda allah ya dora mata akanshi cikin zuciyarta, fadwa kuwa ba wannan ne a gabanta ba kwata kwata, tunani takeyi yanxu wannan ne dan yaron nan? That skinny brat? Haka ya dawo? Ya girma ya zama barjeje, har cika mata idanu yakeyi, ta ko ina ya zama cikakken namiji, take taji wani abu na yawo tundaga kafarta har zuwa kwakwalwarta, wani irin feelings yazo mata kallonshi kawai datayi, abunda dai bazai musaltu ba, kyakyawar fuskarshi ta kalla tana admiring dinshi gaba daya daga skin dinshi zuwa set of white teeth dinshi cikin bakinsa da yake motsawa yana magana da hidaya with so much class, tunda hidaya ta tambayeshi baiga yan uwanshi ba yanayin fuskarshi ya sauya, he can clearly recall how sukayi maltreating dinshi a cikin gidan, lokacin da bashi da wanda zai tsaya mashi, idan hidaya bata wajen haka zasu musguna mashi, ya kasance mutun mai riko, saidai baya nunawa a fili, daya gani ne zuciyarshi zata tuna mashi, amma da abu ya wuce shikenan an wuce wajenshi. Girar sama da kasa ya sauke, ganin irin kallon da hidaya ke mashi with serious face yasashi takowa inda suke tsaye, afiya ya fara runguma ko second biyu baiyi ba ya matsa daga jikinta kafin ya tunkari inda fadwa take, a daidai lokacin nan da za a bude cikin zuciyarta za a ga yanda heart dinta ke pumping, bai kaiga rungunarta ba amma kamshinsa ya mata sallama daidai hancinta, lokacin daya shiga jikinta kuwa har tsuma ta somayi, she can feel how dripping and wet she gets immediately jikinta ya shiga nashi dukda ko second biyu baiyi ba ya matsa. “Go and freshen up saika sauko muyi breakfast” hidaya ta umarceshi. Girgiza mata kai kawai yayi kafin ya juya yabi bayaj maid din da hidaya tasa ta nuna mashi bangarenshi, harya bar ganinsu fadwa batabar kallonsa ba, kallonshi kadai ya isheta ya kosar da ita ma. Saida afiya ta bangajeta ta dawo daidai. Koda ya sauko suka zauna a dining gaba dayansu harda su jamid da barad da kowa na gidan harma da tareeq bayan sun gaggaisa bata bar kallonshi ba, shi baima san tanayi ba don idanunshi na kasa, yadaiji a jikinshi ana kallonshi, abunda yafi tsana kenan, Bayason suspicious look. Wasu dai suna murnar ganinshi irin su jamid da barad, wasu kuwa baqin cikin ganinsa suke, musamman hidaya da nata yake a boye balle kuma afiya da nata yake a fili. Nunfasawa tayi tare da goge hawayen daya zubo mata, tunawa da yanda ta dunga protecting dinsa, da yanda ya wulaqantata lokacin data nuna masa sirrin zuciyarta, she can clearly recall ranar da ta shigo dakinsa,a daidai lokacin ya fito daga bathroom, yayi wanka, ya ilahi she can not express the kind of feeling tayi having a daidai wannan lokacin, shiko he wasn’t expecting her kwata kwata aai ganinta da yayi a dakin. Tayi expecting ya fara gaisheta sannan ya tambayi ba asin zuwanta dakin nashi sai taga akasin haka yayi kamarma baisan tana wajen ba, ta bangarenshi kuwa cikin kwana biyu da yayi ya karanci kowa na gidan, a zahiri zakaga kamar baisan ma da ruwansu ba, yaga yanda take yawan kallonshi, and how soft she’s been towards him ba kamar dayar ba, da farko baiyi suspecting komai ba shiyasa bai tanka ba balle yasa abun a ranshi, “sabalah khair baby brother” Ta furta tana mashi wani matsiyacin kallo daidai lokacin ya zauna a bakin gado yana latsa waya, yanason yadan busar da jikinshi da sanyin ac dakin, yanayin zamanshi da yayi ya bata damar circulating wasu dirty thought aranta, sai faman hadiyar miyau take, a yanda ya zauna yana latsa waya zakayi tunanin baima san me take ba nan ko yana ji a jikinshi, abun is so awkward, ganin taqi futa daga dakin balle ta danyi kawaici ganinshi a haka ba ya sani gyaran murya kamar wanda akama dole kamar ba qaninta ba yace “how may i help you?l” Wani irin dadi ne yazo mata a daidai, “i was wondering ko zaka buqaci wannan” ta miqa mashi keys din motarta da black card dinta” Kallon hannunta yayi baice komai ba kawai ya miqe ya wuce closet room dinshi, kwata kwata bataji ko digon haushi hakan da yayi ba saima ingizata da zuciyarta takeyi akan ta bishi, aiko zuciyarta tayi nasara da hakan ta bishi har closet room din, kai tsaye ta bude kofar, tundaga thigh dinshi tabi da kallo zuwa ga gabanshi, saurin dafe handle din kofar tayi ganin kamar zata fadi kasa, tana budewa ya juyo cikin mamaki, allah ya taimaka ya saka shorts dinshi a daidai lokacin data budo kofar, take yaji wani irin bakin ciki da bacin rai yazo mashi, ranshi yayi mugun baci, “yadai???” Hannu ta daga ta miqa mashi cards din, “are you not interested?” “Yes please “ ya fada, don allah allah yake ta futa kawai, Sakin handle din tayi ta rufo kofar ahankali tana mai yi mashi wani irin kallo idanunta sun kankance kamar guzumar maiyya, “are you sure” ta fada tana jifanshi da kallon da zai mashi fassarar bana alkahiri bane, daga keys din har card din ta saki a kasa bayan ta tunkaro inda yake, kafin ta sanya hannunta ta kamo nashi, shidai saqe yayi yaba kallon ikon Allah, “get out please” Baima san ya furta hakan ba, “i cant”ta amsa shi a gadarance tana mai kokarin taba kirjinshi yayi saurin damkar hannunta cikin bacin rai, yaga badala a fuskarta kiri kiri, and he needs to insert senses into her head “Wait..whats the meaning of this?” Ya fada harshly and bitterly. “Yes you heard me right, i cant, karka cemin baka gane ne nufi na ba, don’t tell me baka ganin how interested i am with you ba” Saurin runtse idanunshi yayi kafin ya budesu, rai a bace yace “get out” Wata iriyar dariya ta kece dashi kafin ta sauke wani makirin murmushi ta sake tunkaroshi for the second time, this time around saida ta tabbatar ta nufeshi sosai kusancin su yayi yawa tace “nasan kasan abunda nake nufi, you have grown to a great attractive young boy, and im sure you’re healthy… so… whenever you feel like” ta karashe tana kokarin taba kirjinshi har tayi nasarar dora hannunta akai, ta kanne mashi idanu tare da sauke wani irin murmushin badala. Kallonta yake amma yanaji kamar ya kwasheta da mari a wajen, hes trying so hard to stop him self, don da zarar yakai 360 a bacin rai to yakai limit zai iya yin abunda bazaiyi dadi ba. “Take….your …filthy…hands..off…me” Yanda yayi magana saida gabanta ya baci, gaba daya fuskanshi tayi jaa sosai, bacin rai kwance a fuskanshi, ta taorata sosai da yanayinsa wannan yasa ta hana kanta abunda tayi niya ta juya tana murmushi tabar dakin gaba daya. Daga ranar ko kallonta bayayi, dan ragowar kimarta da yake gani a mataayin yayarsa duk ta zube kaf, itako duk yanda taso su samu kusanci dashi abubuwan da yakema hidaya ya dawo kanta ta kasa, that moments was tough to see, duk lokacin dataga yanda yake treating hidaya with so much love and respect abun yana damunta sosai, idan zata wuce ta gabanshi sau dari bazai dgo ya kalle ta, shi magana ma bata fiye shiga tsakaninshi dasu ba, daman afiya ko a kwalar rigarta. Lokacin data gano plans din hidaya akanshi wanda ta lura cutar dashi zatayi hankalinta ba karamin tashi yayi ba, tasan bazata iya dakatar da hidaya ba, gashi bata samu abunda take nema a wajenshi ba, wannan yasa ta kudirci duk yanda za ayi saita samu abunda take so a wajen inyaso idanma kasheshi hidayar zatayi wannan ba damuwarta bane as far as ta samu kanshi. Wannan yasa ta daura damara,around wajen karfe sha biyu na dare ta shigo bangarensa, duk wasu excess keys na gidan tanada access dasu, kai tsaye ta shigo dakinshi, a daidai lokacin ya shiga bathroom don yayi excusing kanshi, daman ya farka ne don da wuri yake kwanciya,koda ta shugo ta tabbatar yana bathroom jin alamun saukar ruwa,wannnan ya bata damar rage kayan jikinta gaba daya ya rage daga ita sai yar arniyar sexy nighty wadda da ita da babu duk daya, ita gashi jiki ba jikin arziki ba, babu wani kayan marmari da zaiyi attrating namiji amma sai masifar jaraba, yana bude kofar bathroom ba zato ba tsammani ya ganta jikin kofar ta tsaya tana mashi wnai makirin kallo, da yake akwai dan hasken bathroom dake lekowa wannan ya bashi damar ganinta, batama tsaya wani kwana kwana ba kawai ta nemi ta sumbaceshi yayi saurin yin baya da ita, bata fasa ba haka ta gyara tsayuwarta ta fara kokarin turoshi zuwa bedroom, ranar dai yaga bura’uba, ya tsaya ne kawai yaga gudun ruwanta don abun ya tashi daga hankali ya koma jahilci da hauka. Magana take kamar mahaukaciya da zata zauce “i need you, i want you, my body is craving for you…zan baka komai, i will protect you, ni zan kareka kuma bazata taba cutar dakai ba indai kana tare dani, ka bani kawai abunda nake nema, let me have your huge di**k in me..” Tundata fara maganganun nan ya shiga wani matsanancin tashin hankali, wannan wace iriyar masifa ce, wannan wace iriyar bala’i ce, ya za ayi yar uwaraa yayar sa ta nemeshi? Wannan wace iriyar masifa ce, bai gama sanin ta zauce ba saida yaji tana neman kunce mashi tazugen wando, nan ne fa ya gane wannan ta haukace, baima san lokacin daya wani irin hankada ta ba ta fadi, wannan yayi daidai da faduwarta kan gado, tana kwanciya ta soma zame inners dinta ta ware kafafunta, cikin hanzari ya kauda idanunshi akanta allah yaso dakin akwai duhu saina dim bedside lamp wannan yasa idanunshi baiga al aurarta ba, “i know you want this ko? You can’t resist it ko? You need a p””sy to fill your cravings, come to me my little baby, na rantse maka ni zanyi protecting dinka, gaba daya dubiyar nan babu wanda ya isa ya cutar dakai indai ina nunfashi..”Haka ta dunga sambatu ita kadai, Da baya da baya ya isa wajen fitilar dakin ya danna switch din take dakin ya bade da haske, kwata kwata bai yarda ya kalleta ba ya soma magana, “i don’t need your services, now before i open my eye and make you regret coming into my room with this nonsense you’re blabbering…get out!!!” “Wallahi baka isa ba….idan kaga na futa daga dakin nan saika bani abunda nake nema..you can have hidaya nice bazaka iya bama abunda nake nema ba? Ance maka bansan irin relationship din dake tsakaninku ba? You can tell me babu wani intimate relationship tsakaninku..” Tana kaiwa nan ta mike tsaye ta tunkaro inda yake..”look baby bro..wallahi i have what she can’t give you, and beside idan da kasan what shes plotting against you bazaka zauna kana bata lokacinka akanta ba…wallahi saika kwanta dani, she cant have you all to her self after ka gama biya mata buqata kuma ta kauda kai…look im trying to help you here, ka amince dani, make me your weapon, use me ni kuma na maka alkawarin zanyi protecting dinka kaji baby bro, look how huge and sweet ahh” Ta karashe tana mai kokarin kissing kirjinshi da wuyanshi kamar mayya, tund ata soma magana ya runtse idanunshi, idan ya fuskansci maganar datake tana nufin a tunaninta kwanciya yake da hidaya, tana nufi akwai wata mu’amala ta zina taakanin shi da hidaya, hidaya da yaka kallon uwa? Lallai wannan batada hankali, ta gama kaishi makura, baisan lokacin daya daga hannunshi daya ba ya fiddota jikinta ya daga dayan hannunshi ya kwasheta da maruka kusan guda uku a jere, take taji duniyar tana mata haniniya, bata gama dawowa hayyacinfa ba ya kama damtsen hannunta kamar zai ballata idanunshi sunyi jaa sosai har wani irin nunfashi yake kamar zaki ya kalleta cikin idanu ya soma magana. “You are so disgustingly stupid, jahila, mai tunanin dabbobi, look at your self..” Ya karashe yana kallonta disgustingly..”you have nothing da zaisa na zama attracted to you, its just like a kamar namiji ne a gabana, that how low you are…Right from this minute babu dadawa babu ragewa, na rantse da wanda nunfashi na ke ransa, bazaki kara daraja a idanuna ba, and i promise you the next time na sake ganin fuskarki…” Shuru yayi yana turata kamar kayan wanki har wajen kofa. “Get the hell out of my room stinky pg” Tunda ya soma magana jikinta ke bari, fuskar nan tayi gaja gaja da zufa harda hawayen bakin ciki, bata taba zama insulted and embarrassed ba kamar yau, akan fuskanta yayi ramming kofar bayan ya kadota waje,rai a bace ta sauko kasa yanda tabar useless mijinta tareeq haka ta taddashi yanata watsa masori. Futa tayi daga dakin ta koma nata, haka ta dunga fashe fashe a dakin dukta hautsina ko ina saida tayi mai isarta ta dakata tana nunfashi, ko sakan biyu ba ayi ba kawai naga yanayinta ya suaya saita kyakyace da dariya, dariya take sosai kamar zautacciya saida tayi mai isarta ta dakata tana mai kallon wayarta “wallahi yanda kika sameshi nima saina sameshi” Saida ta gama tunanin tass batama san hoton dake hannunta ba dukta cikwaikwaiye shi tunawa da abubuwan nan da suka faru a baya, “Ive come this far, wallahi wallahi saina sameka koda kuwa sauran numfashina dakika daya ne, babu macen data isa ta tunkareka ko ta kusanceka, ba ayi ta ba bq’a haifeta ba” Tana fadin haka ta warware hoton tana shafa fuskarshi, sai kuka ta fashe da kuka,”you are mine….only mine..” gaba daya ta zama kamar wata tababbiya irin psychos dinnan, shes so obsessed with him, cikin wannan secret room din nata cike yake da hotunan shi maqil,duk wani motsinshi a tafin hannunta yake. Da kyar ta samu tayi wanka ta sauya kaya ta fito domin karyawa, tareeq tunda safe ya futa yabar gidan shima matsalolinshi sun ishesa, kowa sa tashi damuwar, wata tsohuwar budurwashi na threatening dinshi, duk dan abunda ya tara take tatsewa daga wajenshi, gashu fadwa ma yanxu baya samun wani abu daga wajenta, don ya kasa gane mata gaba dayanta, yayi kokarin kama kafa da hidaya, itama bai yuwu ba saboda daman chan yasan bata kaunarshi, afiya kuwa yanxu kota kanshi bata bi, inama ya ganta balle ya cigaba da flirting da ita, sonata kuwa saida sukayi having sex ya barta, daman shi babu damar yaga mace. Duba ga abubuwan dake tsakanin shi da sabeeha da tsanar da yake mata na using dinshi datayi a lokacin sa baya cikin hayyacinshi ta samu ciki kuwa shine abunda ya faru tsakaninshi da fadwa, tundaga lokaci ya tsani kowace mu’amala da mace musamman matan dake taking advantage din mutane, ita fadwa kiri kiri ta nuna mashi ta bangaren sabeeha kuwa abunda yafi bata mashi rai shine a lokacin baya cikin hayyacinshi,abu daya ne yake tunawa ya danji saukin bacin ranshi which is akwai aure tsakaninsu. Tunawa da ita maid dinshi ce gata yarinya karama abun na bata mashi rai, shi kallon abun yake kamar child abuse, da yana cikin hayyacinshi ko hanya daya basu hada ba, har cikin zuciyarshi bai aminta da dalilin aura mashi ita da khaal yayi ba, insa hidaya tace mashi saboda yanason yayi inheriting shares dinshi na taheel ba kuma bazai samu hakan ba saiya aurar dashi ta yanda matarshi ce zata zama next of kin dinshi, a yanda yayi bincikenshi a cikin zaman da sukayi shida ita bai lura da any suspicious activity a tattare da itaba hasalima ma she’s so naive and young, inma abubda hidayar ta fada hakan ne yanajin ita yarinyar batasan komai ba maybe ma using dinta akayi a lokacin. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 73 Washe gari da safe ammu ta shugo part din nasu, lokacin sabeehar na kitcehn tana dan gyare gyaren sa baza a rasa ba, koda ammu ta shugo taji motsin ta a kitcehn wannan ya bata damar karasawa cikin kitcehn din, sabeeha na ganinta sai murna, gaisawa suka farayi cikin mutunci ammu na tambayarta lafiyarta sannan dashi shima, nan ta shaida mata yanda yanxu mu’amalar su ta sauya sosai, ya kan dan mata magana, hira ce dai kawai bai bata fuskar yi ba. “Idan bai baki fuska ba ay ke zaki jawoshi da magana fatima..na dauka kinsan irin abubuwan nan naku na zamani basai na fada maki ba, look up my dear babu wani boye boye babu kunya, ke ba yarinya bace ba right?..seduce him, young have it all, ina wannan turaren dana baki kina shafashi?” Saurin girgiza mata kai sabeeha tayi alamun bata amfani dashi, Cikin rashin jin dadi da rashin fahimtar manufarta da sabeeha tayi yasa ta saurin cewa “zo kiga” Jan hannunta ammu tayi suka zauna akan kujerun island din wajen kafin ta fuskanceta, “look fatima, dubaga komai dake faruwa a cikin gidan, da yanayinshi danake lura da, ina suspecting kamr yasan komai, kuma ya tuna da memories dinshi,“ Da mamaki sabeeha ta dago tana kallonta, “ko baki lura ba?” Girgiza mata kai sabeeha tayi alamun gamsuwa, “yauwa..toh yanxu kinga lokaci na jaa..babu abunda ya sauya tsakaninku, ina tsoron ranar da sirrin mu zai futo, kinsan ciki ba abun boyewa bane, za ayi mamakin rashin futowarshi kinga yanxu kusan 2months kenan..so we have a change of plan,” Da kunnen basira sabeeha ke sauraronta don jin abunda zqta fada..”inason ki sashi ya kusanceki, seduce him..inason mu juya karyar mu ta zamo gaskia..we are doing all of this for him kinji” Gaban sabeeha idanda za a bude za a amount of bugun da yakeyi tsabar tashin hankali, gashi tayi shuru taqi cewa komai tsabar fargaba, “say something fatima..” Dakyar ta iya dago jajayen idanunta ta kalli ammu abubuwa da dama na yawo aranta, na farko tasan dalilin taanarta da yakeyi, yana ganin tayi amfani dashi ne alokacin da baya cikin hayyacinsa taci galaba akanshi, wannan yaudara ne kenan, na biyu yanxu gashi ya yarda da cikin a jikinshi don she knows how ya damu da cikin dukda baya nunawa a fili, ta mashi karya kenan,abu na uku da batada tabbacinshi shine yardarta agareshi, batada tabbacin yabyarda da ita ko bai yarda da ita ba. “Fatima!!!” Ammu ta kirata, “nasan tunanin da kikeyi, inaos kisan wannan abun ba haramun bane agareki harma dashi saboda ke matarshi ce, dalilin dayasa na kawo wannan maganar kuwa shine, idan kika samu cikinsa komai zaizo mana da sauko fatima, koda kuwa ya gano gaskia abun zaizo mana da sauqi, ke kanki rayuwarki is secured around him, bazai taba bari a cutar dake ba, at the same time allah zai nuna mashi komai,fatima yaron nan maraya ne, ya taso cikin kadaici da maraicin uwa da uba, yaronnan tun yanada shekara biyu ya rasa uwarsa, an rabashi da uwarsa, baisan dadinta ba, baisan kamshin uwa ba balle duminta, inaji a jikina kece zaki bashi farin cikin daaka danne mashi, nayi imanin khaal bai zabeki a matsayin matarsa ba don ki cutar dashi saidan ki zame masa alkhairi,” Dan dakatawa yayi da karasa shugowa kitcehn din, jin abunda ammu ke fada, bazaka taba iya tantance yanayin da yake ciki ba kwata kwata, futawarsa kenan ya farka daga barci bai ganta ba ya kasa sukuni, harya futo daga wanka ya shirya babu motsinta wannan yasa ya futo don ganin me takeyi. Maida dubanshi ya sakeyi da kofar shigowa part din, daidai lokacin daya futo ya kura da giftawar abu a wajen kamar mutun saidai bazai iya tantance koma menene ba. Sauke ajiyar zuciya kawai yayi yana nanata maganar ammu aranshi, “fatima yaron nan maraya ne, ya taso cikin kadaici da maraicin uwa da uba, yaronnan tun yanada shekara biyu ya rasa uwarsa, an rabashi da uwarsa, baisan dadinta ba, baisan kamshin uwa ba balle duminta, inaji a jikina kece zaki bashi farin cikin daaka danne mashi, nayi imanin khaal bai zabeki a matsayin matarsa ba don ki cutar dashi saidan ki zame masa alkhairi,” Iya daidai nan allah ya bashi ikon jin maganganun ta daya taba mashi zuciya, tabbasa dukda abunda ake tuhumar khaal dashi yanaji a zuciyarshi akwai wata a kasa, ya kasa yarda kwata kwata, kuma duk yanda akayi akwai wata a kasa, this story is unfold, and its time for him to decide on finding out his instincts. Cikin hanzari ya koma daki ya dauki wayarshi ya fara dialing number dayayi dialing da gym buddy, ana dagawa suka gaisa cikin kamala kafin ya soma magana…” uhm pleasei need a favor” “Okay sir..just say it” “Please do you know anyone from SCID? (Saudi Crime investigation department)” Shuru mutabblib yayi yana sauraron sa, jikinshi na bashi yanason ya fara buncike ne. “Yes sir..but is everything okay?” Shima dai dan dakatawa yayi, yana contemplating yayi conversation din da mutabblib din ko karyayi saidai kuka bazai iya shuru ba don mutabblib ne kawai mutun daya sani anan haffaen dan kasar, shima ma, abocin abota ba, rayuwar gaba daya ba a nan yayi ta ba, mutabble is the only person da zai saka cikin maganar nan” “Meet me at that mini ba in 2hours” “Yes sir” mutabblib ya amsa shi cikin respect. Kashe wayar taj yayi yana jujuyata,iyalan khaal ne suka zo mashi aranshi, how can he locate them? Yanason ya gansu, he definitely wants to have a conversation with them. Da sallama ta bude kofar ahanankali ta shugo cikin kamala, kanta a kasa ta ruko dan mini tray, sanye take da doguwar riga mai kyan gaske daidai jikinta ta dan kamata don ga shape dinta ya futo nan, shes so small yet so attractive, well shaped and curvy, sai wani irin glowing takeyi,dago da fuskanta tayi ta sauke akanshi, nan take idanunsu ya sarke dana juna yayi saurin dauke nashi, irin kamar an kamashi dinnans Takowa tayi cikin natsuwa ta karaso inda yake ta ajiye mashi coffee din gefen bedside kafin ta dan duka cikin ladabi tace “sabahal khair” Daga yanayin yanda take magana da yanda jikinta yayi sanyi ya tabbatar mashi da akwai abund ake damunta arai, yayi mamakin yand aya karance ta tass, kuma yaji a jikinta tabbas haka dinne, muryarta ta kaste mashi tunanin da yakeyi, “ga coffee bismillah” Tana fadin haka ta juya zata bar wajen ta dakata jin muryarshi, “bibi….” Dam gabanta ya bada jin sunan da yake kiranta dashi a baya for the first abakinshi ayanxu, take taji gabanta na faduwa kamar zatayi hawaye, ashe bai manta ba, Kuma sai taji kamar exactly yanda yake kiranta da sunan abaya yayi ayanxu, ahankali ta juyo, idanunta na tsatsafo da hawaye, tunawa da maganganun ammu akanshi, ashe maraya ne, daman she keeps wandering ina shi mahaifiyarshi? Meysa yake rayuwa tsakanin waenda basa qaunarshi. Nuni yayi mata data zo, ahankali ta soma takowa daidai wajen kafafunshi daya sauke a kasa don zaune yake kan gado ta zauna a kasan tana mai kallon doguwan kafanshi, mai yatsu zara zara farare tass,kanta a kasa ta kasa cewa komai, shima ya rasa me zaice mata, Da mamaki ta dago jin abund aya fada “daga wace kasa aka kawo ki nan? how did you end up here?“ Bakinta na karkarwa ta soma amsashi, “daga nigeria nake,” Shuru tayi bata sake cewa komi ba saida ya sake jefo mata tambaya, “ how did you end up here?” “Aiki nazo yi,” “Why? What was the reason??” Ya sake jefo mata tambaya, she the fact that yar aiki ce ita abun yana bata mashi rai sosai, shi he don’t like the idea of turo yara aiki kwata kwata, Rasa amsar da zata bashi tayi, toh mema zata ce mashi? Mamanta ta turo ta aiki? Saboda dalilin da bata sani ba? Ko mamanta ta saida ta zuwa wata uwa duniya da batasan kowa ba sai Allah?. “Waya kawoki nan?i want to know everything….” Nanma shurun ta sakeyi tanata saqawa tana warwarewa da zuciyarta, me zata ce mashi yanxu? Abu daya tayi ma zuciyarta alkawari, cikin any conversation dinsu bazata taba yi masa karya ba, karyar datayi masa na wannan cikin ma kadai ya isa wannan yasa ta nunfasa ta soma mashi bayani. “Shekara daya da rabi da suka wuce aka kawo ni garin nan, ta hanyar kamfanin dake kawo ma’aikata, domestic workers agents, nayi aiki a gidaje uku wannan ne na hudu,…, kamfanin ne suka kawoni,lokacin danazo ni bansan aikin da zanyi ba, nadai san an kaini fannin kula da yara da kuma marasa lafiya,..” Shuru tayi bakinta na karkarwa tanason ta fada mashi yanda khaal ya kawota gidan a matsayin yar leken asiri, saidai from the look of ever an gama corrupting mind dinshi, gashi kuma tuhumar da akema khaal, idan gar tayi kuskuren fada mashi komai zai iya tabarbarewa, yanxu ya zatayi? Zai yarda cewa yar leken asiri ce ita kenan, kuma khaal ne ya kawota, how can she explain everything to him?, duk sai tabi ta rude tayi zuru. “Khaal ne ya kawoki gidan nan ba tare da saninki ba? Wannan tambaya tashi ta girgizata sosai, at that point kawai amsawa da abunda zuciyarta ta fada mata zatayi, “eh da farko ban sani ba, amma daga baya…” Dakatar da ita ya sakeyi, “why?..saboda kudi? Saboda dukiya da abun duniya? Why?” Calmly yake maganar wannan yasa bata tsureba, kuma ta kasa yi masa karya, don yana karantarta tsaf. “Ah ah,..” “Then why? Give me damn reason..” Ya dan daga muryarsa ganin taqi bashi amsar da yake nema gashi he’s eager to know. “Wallahi tunda nazo gidannan banzo da niyar cutar da kowa ba, kuma aikin sa aka bani badan na cutar dakai bane, wallahi auren nan ma ba a son raina akayi ba, hasalima bansan da zancen ba sai a ranar,kuma wallahi khaal bai taba kudircewa cutar dakai ba, harya mutu, ni bansan dalilin dayasa ya maida dukiyarka karkashina ba amma wallahi nayi imanin baiyi dan ya cutar da kow aba saidan yayi protecting dinka, harya mutu kokarin shi bai wuce na ganin ka samu sauqi ba, ko aranar da akayi kidnapping dinmu shine ma yasa jamid ya kaimu inda ake maka therapy kuma..kuma shine…” “Therapy? What therapy wani kidnap din?” Saurin miqewa yayi tsaye, wato dai akwai abunda bai sani dinba, “Aranar da akayi kidnapping dinmu nida kai munje monthly therapy din da ake kaika, uncle jamid ne ma ya kaimu, bayan an gama mun fito sai muka shiga motar da mukazo da ita, kwata kwata bamu lura ba uncle bane ke tukin motar, daga nan bamu sake sanin meya faru ba, har saida muka farka cikin kasa, kwananmu daya a wajen,…” Tana fada memory din abun na zuwan mashi, kwata kwata batayi gigin fada mashi komai gameda abunda hidaya da yan uwanta sukeyi ba, tayi imanin ba huruminta bane wannan kuma idan tayi gaggawar fada mashi zai iya zame mata matsala, amma idan ta fada mashi waennan abubuwan dole zai dasa aya akan maganganun ta. Said ata gama labarta mashi tass iyakacin abunda ta sani kafin ta dakata, lokacin fuskanta yayi jeme jeme da hawaye. He has not gotten his answers yet, he needs more of this information, kuma he can sense akwai abunda taqi fada mata masa, musamman abund aya shafi rayuwar da yayi a cikin gidannan da yan uwan nasa. Kallon agogon hannunshi yayi ganin its over 2hours wannan yasashi kwasar wayoyinsa gaba daya ya fuce daga dakin ba tare da ya sake waiwayobta ba. Driving yakeyi cikin natsuwa, cikin abunda baikai minti ashirin ba ya iso mini bar din, tunda ya fara drivinv yake nazarin maganganun fa sukayi shida ita, maisa maganganunta suka banbanta dana hidaya akan abundata fada mashi?meysa yakeji nata is adding up akan na hidaya?kodai zuciyarshi wasi wasi take mashi? First of all he needs to find out komai akan allegation din da akayi ma khaal. Cikin kamala ya shugo bar din, daga chan nesa mutabblb na hangosa ya daga mashi hannu wannan ya bashi damar tunkarar wajen, yana karasowa ya ja kujara ya zauna. “Barka da zuwa sir..how was your weekend” “Hamdullah!” Kawai ya amsa mashi dashi kafin akawo masu abun dan tabawa da mutabblib yayi order. Yan danne danne taj yayi a waya kafin ya juyo da wayar saitin mutabbl kafin ya soma magana. “Nasan kasan wannan scandal din about a year now ko?” Dam gaban mutabble ya bada ganin rahoton khaal na mutuwarshi da abubuwan da aka zargeshi dashi, gaba daya sai hankalishi ya kaiga taj ya gano shine yaron khaal din, “ thats my uncle…bana kasar lokacin da abun nan ya faru, so inason nayi bincike ne akan mutuwarshi,and i want to know about allegations din da akayi akanshi.” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya suake, kafin ya fuskanshi taj din yace “akwai wanda na sani a CID, and i think hes the one who worked on this case, zan iya karba maka all of the necess information da zaka buqata akai” “Masha allah, i will be glad.. “ girgiza mashi kai kawai mutabblib yayi kafin ya dan nunfasa yace “so he’s your uncle…wow.. wait hold on.. that means..” “Taheel.. yes Tajudeen Taheel” taj ya amsashi kai tsaye. “Wow what a small world, ashe kaine the only heir na taheel kamfanin, ban taba tunanin zan hadu da someone powerful ba, no one can teel you are that person, but amma im so curious about something” Kallonshi sosai taj keyi don jin abunda zaice, “Why do i feel like something is not right akan wannan uncle din naka da akece yayi waennan laifukan?” Daga mashi gira daya taj yayi don jin abunda zaice, “We all know the crises of a family business, it got to be from 2 parties aiming for the seat, idan har he’s fighting for the shares to be his then definitely they got to be the order party whos aiming for the shares as well, im sorry to say this..” Wannan magana da mutabblb yayi sako ya aika mashi a fakaice, kuka tayi tasiri a zuciyarshi don tuni ya fara nazari. “Please i want this to be between us..” “Baka da damuwa sir..amma please karkace na fiye tambaya kamar dan jarida lols…, akwai lokacin da akace the only heir of taheel ya samu tabin hankali, i even have the press conference..” yana kaiwa nan ya fiddo da wayarshi ya kunna press conference din da hidaya tayi a daidai lokacin da aka dunga yada cewa taheel heir ya samu tabin hankali.. cikin hanzari ya kunna ya tura mashi gabanshi. Kallon video taj ya somayi, jijiyin kanshi sunyi rudu rudu, saida ya saurara kaf abunda ta fada, “heir of taheel bashida hankali, ya samu tabin hankali kuma he can not run the company family babu yanda za ayi a bama wanda bashida hankali wannan reponsibility din” Aranshi ya fara wasee wasee da maganganunta, hidaya ta fadi haka da kanta? At firts he couldn’t believe din said ayaga tabbas online ne akayi post din about a year ago,. Wani irin murmushi kawai yayi, yana mai kallon mutabblb din yace “thats true, i had an amnesia that time” Ba haka mutabblb yaso ji ba, don kirikiri kana gani zakaga manufarta a cikin maganganun datayi, daman yasan it will very hard for him to start believing on this, amma atleast yanxu dai ya nuna mashi daga inda problems din suke, it got to be from the company, shiyasa ma ya fara mashi maganar khaal dazu kafin yayi maganar wannan ayanxu, dole yasan zaiyi tunani akan wannan. Achan gida kuwa yana futa dakyar ta tashi ta shiga bathroom ta wanke fuskanta, tana gamawa ta futo zuwa kasa don shaidama ammu maganganun da sukayi, tana futowa daidai nan barad ya futo daga part dinsu, yana ganinta ya taho da gudu inda take cikin murna, “anty…” “My barad…how are you? I missed you? Meysa bana ganinka?” “Anty bibi, i came back yesterday, munje school vacation” “Ya dadyn ka?” Tana fadin haka ya soma jan hannunta, har zuwa part din jamid din, yau kusan wata nawa rabonta da ganinshi, saboda anyi masu iyaka da shi, cikin dakin suka shiga har gabanshi suka tsaya, yana barcinsa kamar kullum, ta dade sosai tana kallonshi tana masa adduar samun lafiya aranta kafin su fito ita da barad din, “Kaje kar mummynka ta ganmu tare kartayi maka fada” “Bata nan ay, she travelled” Da mamaki sabeeha ke kallonshi, shiyasa taga ya futo ashe, ita rabondata sanyata a idanu ma harta manta, kwanciyar hankalinta ne ma saboda dataga fuskar hidaya nan gabanta ke faduwa. A tare suka sauko kasa wajen ammu, dake yan gidan yau karkaf basa nan saisu kadai wannan yasa sukasha hira sosai, barad dinma ya sake shima abunshi. Misalin wajen karfe biyar suka shiga kitchen da ammu da sabeeha garda barad dinma, gaba daya ma’aikatan gidan ammu ta kora suka koma bangarensu, nan sukayi dinner lafiyayye. Ana gab da magrib ammu tasata taje tayi wanka, don sun dade a kitchen din, ay kuwa taba hawa sama tayi wankanta fess fess ta nado jikinta da towel sannan ta futo,gaba daya hankalinta na gareshi, tunda ya futa wajen karfe sha biyu,fatanta dai allah yasa yana cikin koshin lafiya. A gaggauce ta wuce closet room tana zuwa ta fara kokarin neman abunda zata saka, wata rigar ta jawo mai dan gajeran hannu ta saka rigar har gwaiwa take saidai tanada wando dogo mai kamawa. Yaudai she just feel like ta saka bra, wannan yasa ta janyo bra da pant, saida ta mulke jikinta da turaren da ammu ta bata mai karfin nan kafin ta fara kokarin zame towel din dake jikinta, da mamaki take kallon din ganin dan jini jini, take gabanta ya fadi, daman daxu datake haurowa sama ta dan soma jin kafarta na zugi, those that mean period ne? Innalillahi wa inna ilaiagi rajiun, ya zata yi yanxu? What will she do?” A gaggauce ta nemi pad a bathroom ta saka sannan ta saka kayan data fiddo, towel din kuma tayi gagagwar wanke shi tass sannan ta shanya kafin ta fito. Tana fitowa daidai nan ya budo kofar dakin, kana ganinta gaba daya kaga mara gaskiya, cikin hanzari ta sauke idanunta, “sannu da dawowa” ta fada ahankali, batayi exeocting amsawashi ba saiji tayi yace “thanks” kafin ya gifta ta gefenta ya shige closet room yana mai shakar wannan kamshin dake fuzgar sa… Bai wani dade ba cikin closet ya futo daure da towel a kugunshi, ya shige bathroom kai tsaye. Tana ganin shigewarsa ta koma ciki tabtattare kayansa daya bari akan table din dake tsakiyan wajen, kayan basuyi wani datti ba haka ta sanya su cikin laudry basket, har zata futa wata zuciyar ta ingizata da fidsa mashi kayan fa zaisa na zaman gida,aikuwa ta fidda mashi su ta ajiye mashi sannan ta fito daga dakin. Kasa ta sauka direct dakin ammu nan ta taddata zaune, “kin sauko,” “Eh..” “Ya dawo ne?” “Eh yanxu..” Kallonta ammu tayi ganin tana kame kame, “yadai fatima? Is everything okay?” “Uhm..ammu period ne yazo kuma ina tsoron karya..” Murmusawa ammu tayi kafin tace, “bazai ganeba insha allah, muje muyi dinner” Atare suka futo, hakiman gidan duk sun zzzauna dare dare, banda hidaya datayi tafiya, tun kafin su karaso duk wanda ke wajen ke kallonta kamar zasu cinyeta, daga masu harara sai masu wulla mata mugun kallo, wasu kuwa dadin ganinta sukaji don ta hanyar nan ne kawai zasu cimma kudirinsu akanta na ganin sun zubda cikin nan. Kallonta ammu tayi tace “jeki kirasa” Juyawa sabeeha tayi jiki a mace ta koma saman, tana bude kofar ta taddashi zaune, ya saka kayaj data ajiye mashi, sautaga wani irin kyalli ma yakeyi saboda gyaran fuskan da yayi, takowa tayi inda yake kafin ta danyi gyaran murya. “Uhm..ammu tace muje muyi dinner a kasa” Dagowa yayi ya kalleta, ganin ta jujuya hannu kanta a kasa, baice mata kala ba haka zalika bai tashin ba itama bata motsawa ba saida ya dauka wajen minti biyar kafin ya tashi tsaye, ya nufi hanyar futa tabi bayanshi, ahankali yake tafiya tana biye dashi saiya zamana kamar atare suke tahowa, yana tunkarar wajen kowa ya dago yana mai kallonshi, fadwa ce ta riga kowa wulla idanunta gareshi saiya zamana idanunshi ya shiga nata, wani irin mugun kallo ya mata kafin ya kauda nashi idanun, sonata kuwa kamar ta cinyeshi, wajen daya saba zama ya nufa bayan ya shafa kan barad daya gaishesa sannan yaja kujera ya zaune ya gaisheda ammu, tareeq ko tsohon maye, tunda sabeeha ta shigo dazu yake bunta da ido, har allah allah yake ta sake dawowa ya ganta, ya dade bai ganta ba kwata kwata, shi alamarinta ma ya shafe shi, dake gaba daya zuciyarci ta kazance da lalaci wani irin mugun shawanta yakeji yanxu haryafi nada, kwadayinsa akanta ya tashi sabo fill, saboda ta chanza gaba daya kamar ba ita ba. Fadwa na ankare dashi, saima murmushi kawai datayi tana nazarin abunda take kulla wa wajen amfani dashi, daman yanxu bashida wani amfani a wajenta.Afiya dai kota kansu batabi ba. Zama sabeeha tayi gefen taj din, sonata harta miqe zata koma wajen nashi sabeeha na lura da hakan tayi saurin maganinta aranta tace “shegiya munafuka” Jan kujrar tayi ta zauna gefenshi, baice komai ba haka zalika baima bi takanta ba, maid ce ta tako ta fara kokarin serving din kowa, ammu ta fara zubawa,sonata da iyayi tayi saurin mikewa ta dauka plate tana mai kallo shi tace “what would you like to have?” Dashi take magana amma yayi kamar baisan anyi ruwanta a wajen ba,ko kallo bata isheshi ba, kunya kam ta gama isheta a wajen yanda ya dizgata, sabeeha kuwa me zatayi banda dariyar mugunta harda guntsewa dukdaj kar aji, shida yake kusa da ita yaji dariyar tata sarai amma ya basar,miqewa sabeeha tayi ta dauka plate ta ajiye ta bude warmers din ta fara zuba mashi , daidai cikinshi daman already tasan abunda yakeso da abunda baya so, tana gamawa ta turo mashi gabanshi sannan ta zuba mashi drink a cup dinshi ta ajiya mashi, sabon salo kowa ya bita da kallon mamaki, fadwa kamar ta shaketa, afiya kuwa duk abunda ya shafesu bason ganinshi take ba, yanxu haka ji take kamar ta tashi tabar wajen, sonata kuwa ba a magana. sai a lokacin ya dago da shanyayyun idanunshi ya suake akan nata suka hade, murmushi ta sauke mashi wanda ya sashi saurin kauda idanunshi akanta, she has a beautiful smile wand ake melting zuciya da sanya natuswa “bismillah didi” Tana fadin haka ta samu waje ta zauna tayi serving kanta, ammu me zatayi banda murmushi, ashe yarinyar itama ba kyalle bace. Tunda suka zauna kusa da juna kamshinta ke shiganshi sosai, daurewa kawai yakeyi harya danci abunci, ga mamakin kowa sukaga ya cinye abunci, yasha juice din, yana gamawa ya dan dakata saida ta gama itama kafin ya miqe tsaye, ya dauka zata tashi saiyaga akasin haka, kallon inda take yayi kafin ya maida dubanshi ga tareeq dake mata wani mayen kallo bini bini, tunda suka shigo ya lura da hakan ya basar, shi hes not comfortable around kowa gaba dayansu. Da mamaki ta dago jin hannunshi ciki nata, baka ita kadai ba duk wanda ke bibiyarsu da idanu, fadwa harda kwarewa. Dagota yayi tsaye ta miqe kuwa, dukda mamakin da take ciki hakan baisa ta danyi yaqe ba ta kama hannun nashi da kyau suka nufi hanyar fita daga dining din. “Babu sallama” ammu ta fada “Dan dakatawa yayi, sabeeha ko me zataji banda kunya, dan juyowa tayi tace “saida safe ammu” “Allah ya tashe mu lafiya fatima” tana fadin haka suka bar wajen. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 74 Har suka hau sama hannunshi na cikin nata, tana biye dashi a baya, wani irin dadin kasancewa a haka dashi take, batasan dalilinshi na yin haka ba amma abun ya mata dadi, she feel protected. Suna shigowa dakin daidai tsakiyar dakin ya saki hannunta, ba tare da ya kalleta ba ya dan juya ya soma magana, “karki sake sauka a haka, put on your hijab next time” Yana kaiwa nan ya nufi ciki, da idanu ta bishi da mamaki, chan kuma bata san lokacin da murmushi ya kubce mata ba, meysa yace karta sake fita haka? Is there something with her dressing, ba wannan bama, tunda ya nuna hakan yakeso dole ta amsa umarninsa. Tana daga zaune ya futo sanye da kayan barci da laptop a hannunshi, ta gabanta ya gifta ya samu waje ya zauna bakin gado bayan ya cire bedroom slippers dinshi sannan ya daura kafarshi cikin duvet, tana ankare da duk abunda yake don ta kasa dauke idanunta akanshi. “Yadai? Do you need anything?” Yanda yayi maganar yasa ta danji kunyarshi, “di..di” Ta kira sunanshi ahankali, dagowa yayi ya zuba mata wannan idanun nashi, take ta daburce tama rasa me zata ce mashi, “ka koshi?do you need anything? Ko a kawo coffee?” “No thanks” Yana fadin haka ya maida dubanshi ga aiyukan dake gabanshi. Itakuma ta juya cikin dakin ta dauko kaya masu dan nauyi na barci sannan ta wuce bathroom ta sake wani wanka saboda period din datake, allah ya taimaketa ma bata ciwon mara saidai na jiki. Saida ta tabbatar ta tsaftace jikinta tsaf ta yanda bazai ganeba sannan ta futo, tana tunanin yanda zata kasance da asuba, yanxu kusan a tare suke sallah shida ita, batason tuannin komai a wannnan lokacin don haka ta bari sai zuwa gobe idan allah ya kaimu. Futowa tayi a natse ta tunkari gadon, tana zuwa daidai inda take kwanciya ta zauna, tana fuskantarshi, harda nade kafafu, puzzle box dinshi data futo dashi daga closet ta fiddo tana kokarin murza abun, kwata kwata bata iya ba amma haka ta dage tana juya abun, Tunda ta zauna ya ankare ta, tun kafinma ta karaso idanunshi suka kai gareta ba tare da ta snai ba harta zauna ta fuskanceshi, ta dade tana murza abun nan shiko ayyukanshi kawai yake, bini bini yake kallonta ta gefen idanu,data gaji da abun saita ajiye kawai tana tabe baki. “Wannan abun akwai wahala wallahi” Banza yayi da ita baice tak ba, ganin haka ya sa ta dan matso kusa dashi sosai tare da dan lekowa wajen laptop din nashi don ganin abunda yakeyi, yanda ta rankwafo da kanta a gabanshi yasa baima ganin screen din, sai yabi kanta da kallo yana mamakin yanda baya iya dakatar da ita daga wani abubuwan, “laa wannan motar tayi kyau sosai, musamman for family trip haka ko idan mutun zai yi packing wannan dai tayi qanqanuwa saboda masu qiba, nidai banida wiba zan shige zurup” Da hausa ta karashe maganar, Tana fadin haka tayi baya tare da kallonshi, yanda take kallonshi haka yake kallonta harma suka shagala, saida ya danyi gyaran murya kafin ya maida dubanshi ga design din da yakeyi, wata sport car yake designing latest ford gefenta kuma irin manyan motocin nan ne na suv. Shuru yayi yana nazarin maganganunta, da yake professional business tycoon ne, he use every opportunity as a business idea wannan ya bashi damar adding more factors, “Thanks for the idea” Da mamaki take kallonshi, wace idea kuma? Ta tambayi kanta, Tana son tambayarshi ko shine yayi designing din motar saidai kuma tana tsoro, don haka tayi baya ta gyara zamanta harda dan tagumi, tana kallonshi a fakaice, ta lura da an fara kallonshi yake ganewa, kuma tasan ba kallonta yayi ba wannan yasa take mamakin ta yanda yake sanij tana kallonshi. Ya kai wajen an hour or two yana abu daya, saida ya gama kaf sannan ya turama manager dinshi kafin ya kashe laptop din. Dagowan da zaiyi ya ganta tana barcinta hankali kwance ta jingine da bangon gado, tashi yayi ya maida laptop dinahi inda yake ajiyeta kafin ya dawo kan gadon, hannu ya daga har zai tasheta ya dakata, da taimakon hannayenshi ya gyara mata kwanciya ta. Asuba ta gari… Misalin wajen karfe biyu daidai ya farka sakamakon wani mumunan mafarki da yayi, koda ya farka wani irin turirin zafi yaki jikinshi nayi, yayi zuba jargab duk sanyin ac nan, cikin hanzari ya mike zaune yana ambaton allah, kafin ya kunna bedside lamp, yana kunnawa ya dubi ind atake kwance, kafin ya tashi ya wuce bathroom, bai wani dade ba ya fito. Bakin gadon ya koma ya jawo wayanshi ya fara dube dube, ya shiga chan ya futa nan, maganganun mutabbalb dasu ya kwana, qila ma shiyasa yayi mafarki don ya saka maganar aranshi, ya dade sosai yana bin labaran internet, ganin abubuwan da yake gani yana mashi wasi wasi da tunani yasa ya ajiye wayar ya dafe kanshi dake mashi azababban ciwo, dan jingina yayi da bakin gado kafarshi daya na kasa dayar kuma na bakin gado ya lumshe idanunshi yana nazari. Yanacikin wannan nazari yaji ta gangaro bangaren da yake kwance tana mai komarin cusa kanta gefenshi hartayi nasarar yin pillow da thigh dinshi, duk a tunanin pillow ne, baiyi kokarin hanata ba saima zuba mata idanu da yayi, yana kallon fuskarta, ya dade yana tunani kala kala aranshi kafin ya dafe kanshi dake mashi ciwo. Da kyar barci ya fusgeshi wajen karfe uku da rabi. Cikin ikon allah ta farka wajen karfe biyar dot, bude idanun ta da zatayi kawai ta ganta a gefenshi ya zagayo da hannayenshi wajen kafadunta,yayi facing sama both hannayenshi na opppsite sides, dayan ne ke wajen kafadunta, ita kuma ta zagayo da nata hannayen wajen kirjinshi, ba karamin faduwar gaba taji ba a wannan lokacin, da dabaru ta samu ta matsa daga jikinshi yanda bazai tashi ba, tana tashi tayi saurin wucewa bathroom ta duba jikinta, allah yaso batayi stain ba wannan yasa tayi azamar yin waka ta tsaftace bayin sannan ta futo ta suaya kaya ta zurma hijab sannan ta futo ta samu waje inda suke sallah ta zauna, fatanta allah yas akarya tashi yanxu. Saigashi bai tashin ba kuwa sai wajen karfe shida ya bude idanunshi, kanshi yayi masifar yi mashi nauyi, da sunan allah ya tashi zaune sannan ya dubi ind atake kwance ganin bata nan yasa ya maida dubanshi ga wajen sallah, nan kuwa ya ganta kwace abunta. Duban agogon wayarshi yayi ganin wajen shida yasa ya mike ya dauro alwala yayi sallah…. Yau kwana biyar chirr allah ya taimaketa ta gama cikin ikon allah, cikin kwana biyar dinnan abubuwan da dama sun sauya a gidan, yanxu gaba daya suke dinner amma fa ammu bata yarda wata maid tayi ba, tare sukeyi ita da sabeeha, don bata yarda kowa ba, kuma tasan gaba dayansu yanxu kowa harinshi don ya cutar da sabeeha ne, kuma hanya mafi sauqi wajen yin haka kuwa shine wajen cima, thats the simplest yet easiest way to end someone, wanda bata fatan haka. Bangaren sonata duk yanda taso ta ida kudirinta abun yaci tura, gashi tana tsoron mu sosai ba kadan ba, fadwa ko tayi sanyi a zahiri, don har shiga wajen ammu takeyi, ammu dai kallonta kawai take amma bata yarda da dunkansu ba, jinin mahaifiyarsu ba abun yarda baneba kwata kwata. Yau kwanan hidaya bakwai cir, anan chan anata faman neman hadaka partnership da manyan mutane, duk wani abu da take buqata abdul basit ya bata, da maqudan kudaden da take buqata da products din da take nema sannan yayi introducing dinta to manyan mutanen daya sani as business partner dinshi, harma da mutanen da suke illegal transportation, ita wannan hadaka is an eye opener for her, she make sure that shes into everything for power and fame, abunda takeso kenan, inda tasan haka ne da tun wuri ta hade bb companies da taheel wannan hadaka ba karamin dadi tayi mata ba.Wannan yasata dade bata dawo ba. Yau ta kasance friday, duk kowa na gida babu wanda ya fita. Barad ne ya shigo part din nasu, anan sitting room ya tadda sabeeha taba daga zaune, haka ya jata suka futa har zuwa garden daman ta dade bata futan ba. Taj na daki kwata kwata baisan ta futa ba, babu abunda yake sai karance karance a laptop, mutabblib ya tura mashi information din komai gameda scandal din khaal, hatta gidan shi da goverment ta kwace har an saidashi, har information din purchaser din saida mutabblb ya tura mashi harma da information din iyala khaal, inda suke ayanxu duk saida mutabblib ya tura mashi, bincike ne kwakwara sannan daga gani akwai kulallaiya a ciki. Akan idanun su afiya ta fita tare da barad, zuwa garden area, its been long rabonta da wajen, tana kallon barad yayi ta wasan shi itakuma ta samu waje ta zauna, a wajen kujerun dake wajen tana kallon ciyayin wajen koraye sharr kala daban daban, tunawa tayi da lokacin da suka hadu da mutabblib a wajen da bayanan daya bata, akullum tana tunawa dashi, idan ta tuan saidai tace ko shin yana ina? Allah kadai ne masaniya. Tunawa tayi da lokacin da taj da barad ke yawan wasa a wajen, bata san lokacin da murmushi ya kubce mata ba. Barad ne ya wullo ball din gefen inda take zaune, gaba daya hankalinta baya wajen har ball din ta wuce ta inda take ta koma dayan exetension din garden din wajen pool, bata ankareba saida yace “aunty the ball” Sai a lokacin ta lura wannan yasa ta mike tsaye “sorry bari na dauko maka” Tana kaiwa nan ta tunakri inda ball din take ta wajen sakon dayan extension din, tana duqawa ya kama hannunta, cikin hanzari tayi saurin miqewa tsaye tare da yin baya ganin tareeq, take gabanta ya bada wani irin dam… Saurin fusge hannunta tayi ta hade rai tamau, shiko mai zaiyi banda washe baki, he wasn’t expecting her at all, dawowan kenan gidan baima kaiga karasawa ciki ba fadwa ta kira a waya kan cewa yazo garden ya sameta,bangaren fadwa kuwa tabbas taga futar sabeeha zuwa garden din, a daidai lokacin kuwa saiga tareeq ya dawo wannan ya bata damar aywatar da abunda takeso. “Karka sake rike min hannu please this is not right” Lashe kasan levenshi yayi kafin ya dubeta daga sama har kasa, fatarta tayi liwailuwai, gatadaj batada qiba da girman jiki saidai allah ya bata kyakyawan cikowar albarkatu. Ball din da bata dauka ba kenan ta juya zata bar wajen ya sake kamo hannunta yayi baya da ita wannan yasa jikinta ya kusa bugewa da nashi, tayi saurin matsawa ta juyo tana mai fuaksntar, tanajin kamar ta watsa mashi mari, “wow…you look fresh…” Wani irin matsiyacin kallo ta mashi kafin ta fara kokarin goga mashi magana, “karka sake kuskuren taba wannan katsamin hannun naka mai dauke da najasa a jikina, kaf rayuwata ban taba ganin kare ba irinka, koda yake bazanyi mamaki, tunda har ka iya kaci amanar matarka da qanwarta babu abunda bazakayi ba” Muryar barad ne yasa tayi saurin barin wajen, ranta ba karamin baci yayi ba, shima kanshi tareeq din ya shaqa, idan ya fahimci abunda take fada tasan yayi mu’amala da afiya kenan, “shit” Ya furta yana kai cije lebe, fadwa ko data samu abunda take nema tayi saurin komawa cikin gida tana mai kallon hotonsu data dauka, yanxu tanada evidence guda biyu kwarara, saidai idan ta nuna mashi tasan bazai yarda da ita ba dole ta biyo ta hanyar hidaya, hidaya ce kawai zata nuna mashi wannan ya yarda, shi kuma tareeq its high time ta kaudashi daga rayuwarta bashida wani amfani a yanxu. Achan garden ko har zata juya tabar wajen tsabar takaici ta dan dakata ganin barad zaune,dago mata hannu yayi don ta karaso inda yake,takowa tayi gar inda yake ta zauna gefenshi ganin snack da juice a gabanshi, “yaushe aka kawo wannan?” Ta jefo mahsi tambaya, “ammu tasa maid ta kawo” Tana jin haka ta dan murmusa, allah sarki ammu, daukan juice din yayi ya miqa mata ta amsa, saida ta dan jinkirta kafin ta fara kokarin kaiwa bakinta, bata ida kaiwa suka jiyo Muryarshi kamar saukar aradu ya kwala mata kira saida ta girgiza, “FATIMA!!!!” Chak ta dakata da shan juice din har yana neman barewa, jikinta har kyarma yake tayi saurin miqewa tsaye, takowa ya soma yi majestically harya karaso gabanta kafin ya amshe juice din dake hannunta ya jujyashi, tare dakaiwa wajen hancin sa. ,”uncle tajjj..you wnat to join us?dazu nazo wajenka anty sabeeha tace you’re busy” Baima jin abunda barad din ke cewa, “waya kawo wannan?” Ya tambayeshi yana mai mashi nuni da juice dun,shi kanshi yaron saida ya tsorata da yanayin uncle din nasa, “Maid ta kawo, tace ammu tace a kawo mana nida aunty” Ammu dake biye da taj din hankali a tashe ta karaso wajen, daman taj din na saukowa ita ya tadda a sitting room har tana tambayarshi ina fatima, nan ya shaida mata bata sama, shi yaka dauka wajen ammun tazo, ashe ba wajenta tazo ba, wannan yasa ya futo, haka kawai yaji ya kasa sukuni rashin ganinta da baiba, yana futowa ya hango tareeq daya futo daga garden din, harya wuceshi shibaima lura da taj din ba a tsaye, saboda tsabar bacin rai, harya kauda kai kawai yaji ya kasa sukuni ya nufi garden din yana zuwa daidai nan take tambayar barad waya kawo mashi juice haryake fada mata ay maid ce ta kawo tace ammu ta bayar a kawo masu. Yanajin haka take gabanshi ya fadi, just a minute ago ya tabbatar ammu batasan ta sakko ba and now????… Cikin ikon allah instint dinshi ya bashi this is not right wannan yasa ya dakatar da ita cikin gaggawa. Maganar ammu ce ta dawo dasu, “Au ashe kuna nan, har kunsa gabana ya fadi” Rai a bace ya juyo ya kalli ammu, “ammu is this from you ke kika bawa maid ta kawo masu juice?” Ya mata nuni da juice din, da mamaki take kallonshi, “ni kuma? Ba anan ka taddasu da shi ba? Maid kuma? Ay ni banma san sun sauko ba” Confusedly sabeeha ke kallonshi da ammu din, take jikinta ya fara karkarwa idanunta ya fara kawo ruwa, ganin yanayinta yasa ammu saurin cewa, “meke faruwa ne? Fatima?” “Nima ban sani ba ammu, nabar barad anan zanje na dauko ball dinshi daya wulla acahn shine..shine bayan na dawo yacemin wai kin aiko maid ta kawo mana juice da snack” “Na shiga tara ni…banma san kuna nan ba? Wace maid dince? Meysa zatayi karya dani…” Shuru taj yayi baya son yayi making din wannan into an issue don shima bai tabbatar da zargin da yake ba don haka ya kalli inda sabeehar ke tsaye tayi tsuru ya ja hannunta suka bar wajen, janta yake kamar wata yar baby har suna shigo cikin gidan, mutanen gidan daya sauko bai gansu a kasa ba sai gasu, kowannen su zaune ido wiki wiki kai kace gaba dayansu sunada gaska, nanko kowa da abunda ke ranshi na rashin alkahiri. Bai sake hannunta ko ina ba sai dakinsu, yana sakin hannunta tayi saurin shafa wajen don haryayi jaa sosai taji ruko, shafa gashin fsukanshi yayi tare da runtse idanunshi kafin ya bude, take gabanta ya fadi don yanayin idanunshi ya sauya sosai, ba zato ba tsammani taji ya kama kafadunta yayi baya da ita har bakin bangon dakin ya kureta da idanunshi babu wasa ya soma magana a kakkaushe, “wa ya baki right din futa daga part din? How dare you step out of this house ba tare da sanina ba? Didnt i warn you not to even walkout without hijab?,” Harga allah lokaci guda taga ya chanza mata, tama kasa gane inda ya dosa, why is he acting up like din, “are you deaf?” Ya sake daka mata tsawa, Bakinta na rawa ta soma magana “nida barad ne kawai mukaje garden wallahi,” “What where you doing there? Kinsan daga waye juice din yake da zaki sha? Are you going to act dump just to risk your life and my childs? Eh!!!” Ya sake daka mata tsawa kamar yasan ana kokarin cutar da ita ko cutar da ita za ayi, Kamar zatayi futsari a tsayen nan haka takeji, “dan allah kayi hakuri didi…I’m sorry bazan sake ba” “Listen to me, daga yau karna sake ganinki waje, stay here, and dont you ever take anything from anyone, i repeat anyone..understood” Yana fadin haka cikin hanzari ta girgiza mashi kai, “understood!!!” “Yes..” ta amsashi,… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 75 A fusace yabar dakin gaba daya ranshi a jagule yake, tundaga ranar dayaga sonata na kokarin cutar da ita ya kasa samun natsuwa da kowa bama ita kadai ba, the biggest threat to her will be fadwa, fadwa batada kama, kuma yasan how obsessed she is with him, yaga yanda hanaklinta ya tashi muraran lokacin dataji sabeeha nada cikin shi, tsoron daya karsu illata cikin jikinta harda ita dinma. Tunda yabar gabanta jikinta ke bari sosai, babu abunda take sai innalillahi a cikin zuciyarta, yaudai taga fushinsa muraran, a hakan ma bataga komai ba, Dakyar ta iya takowa bakin gado ta zauna, tare da dafe kirjinta dake bugawa fat fat… shuru tayi tana hasashen abund aya faru dazu batama san lokacin da hawaye ya soma zarya akan fuskanta ba..idan har zaiyi fushi akan haka ya zata kasance idan ya gano babu cikin shi a jikinta? Anya zata iya kuwa? Tana jin kamar ta yaudareshi ta mashi karya, karya da ciwo, musamman akan abunda ya shafi mutun, hes beginning to love abunda doesn’t exist, cikin nan babu shi, innalillahi wa inna ialaihi rajiun, “ya zanyi?,” Budo kofar dakin ya sakeyi, ya tako har inda take, bata ankara dashi ba saida ya miqa mata ruwa faga glass cup daya debo daga kitchen, saida ya futa ya shaki fresh air tukunna ya danyi sauqin bacin ran dayakeji, sai a lokacin ya tuna yanda ya barta, ta tsorata muraran and its not good for a pregnant woman. Dago da idanunta da hawaye ke sauka tayi ta kalleshi tare da kallon hannunsa dake miqa mata glass cup din, hannunta na mazari ta dago zata karba ya hade hannaeysu gudun karta yada glass cup din. Da hannunshi nashi da nata yakai cup din bakinta ta dan sha kadan kafin ya cire cup din ya ajiyeshi a gefe, ganin irin kallon da yake mata yasa ta sauke idanunta kasa. Saurin runtse idanunshi yayi ya bude, baya son ganin mutun na hawaye abun yana breaking dinshi, gashi bai iya lallashin mutun ba balle ya fara akanta. Samun kanshi yayi zama gefen da take zaune, yana zama kawai ta sake fashewa da kuka, sunkuyawa tayi tsakanin cinyoyonta, juyowa yayi yana mai kallon bayanta, hannunshi daya ya daga ya dora a bayan nata ya fara dabbin bayan nata ahankali cikin lallashi, ya dade yanayi sai kuma chan yayi gyaran murya “uhm…” Ya dan dakata yama rasa me zaice mata, sorry zaice ne ko menene?, for the second time ya sake gyaran murya wannan yasa ta dago da fuskarta tare da turo bakinta tana kallonshi, wata iriyar shagwababbiyar fuska tayi a daidai lokacin wanda hakan ya kusa sashi murmusawa, abun ya bashi mamaki, how did you come up with something like that with her face, “why are you crying?” Wata iriyar harara ta galla mashi batama san tayi ba, harda kauda idanu, zaro idanu yayi waje tsabar mamakin abunda tayi, “whats that?” Ya mata nuni da idanunta,tasan harar tashi da tayi yake nufi amma ta basar kamar batama san tayi ba. “Mutun sai fada kawai, my old didi baya fada, hes so calm and sweet” Ta fada ahankali, “what did you say?” Saurin miqewa tayi tsaye ba tare da ta kalleshi ba tace “ni bada kai nake ba” Har zata bar wajen yayi saurin kamo hannunta, chak ta tsaya, wani irin taji a jikinta kamar yau ya taba kama hannunta, jawota yayi baya ta zauna bakin gado kafin ya saki hannun nata. “Fatima..” Ya kira sunanta a natse. Ahankali ta dago da idanunta ta kalleshi ganin he’s very serious, Kamar mai tsoron magana ya soma cewa “plea..se be careful next time,” Kallon bakinshi ta dunga yi, tund aya fara magana harya gama, saitaji wani iri aranta, tasan duk wannan abun da yakeyi sbaoda cikin nan ne da babu shi. Sauke ahiyar zuciya tayi tare da dakewa ta soma magana “Insha Allah, kayi hkuri didi bazan sake ba Insha allah” Tana fadin haka ta sauke mashi murmushi, har yana hango braces din dake maqale da hakoranta, kauda idanunshi yayi tare da miqewa tsaye, “Zaka futa ne?” Ta jefo mashi tambaya, Bai juyo ba chan kasa kasa ya amsa da “yes”kafin ya fuce. *** Tafiya yake anatse a cikin motarshi babu gaggawa, sanye yake cikin casual dressing dinshi as usual,bai tsaya ko ina ba sai inda zasu hadu da mutabblb bayan ya daukeshi suka nufi kamfanin property agencies da suka saya gidan khaal daga hannun government, suna isowa yayi parking kafin ya futo, mutabblib shima ya futo,suka shiga cikin Kamfanin a tare. anan suka tadda lawyer da mutabbli ya masu hiring wanda zai zama shaida sannan zai kawo legal papers wajen reception suka tsaya mutabbl yayi magana da mutanen wajen kafin su shige daga ciki wajen MD din. Mutabblb ne ya bude kofar ya shiga kafin taj ya biyo bayanshi. Gaisawa sukayi da MD din ya basu damar zama wajen mazaunin baqi, ba tare da wani bata lokaci ba suka gabatar da kansu inda mutabbl ya wakilci taj din wajen mutumin don shine zai saya gidan amma karkarshin sunan mutabblb. Property documents din gidan mutumin ya ajiye masu so that they can go through sanna suka fara reviewing, suna gamawa a take sukayi sighning deal,taj na daga zaune yana kallonsu, shi zai saya gidan amma vaya son asan shine ya saya,shiyasa ya saka mutabblb a cikin, har zuwa yanxu yana mamakin yanda ya yarda dashi, abunda bai taba yi ba kenan, which shi a wajen is very risky, bai sanshi ba baisan asalinshi ba abota ce kawai ta hadasu, this is the first yake irin wannan kasadar, bayan wannan ma this is like a test, ta hakan zai gane idan mutabblb din can be trusted ko akasin haka. “Thank you mr Mutalib abdallah!” Hannu shima ya miqa mashi suka gaisa kafin suyi exchanging signature bayan sun bashi original copy din papers din. Atare suka futo suka nufi cikin motarshi, suna shiga ya kunna motar tare da dan nunfasawa, juyowa mutabble yayi ya kalleshi kafin ya miqa mashi papers din ya karba yana mai kallon takardun. “Thankfully basu saka gidan a kasuwa ba amma sir meysa ka dage saidai a saya gidan da sunana?ni a ganina yafi dacewa ace tunda kai ka saya ya zamana sunanka ne a wajen” Shuru taj yayi baice komai, nazari kawai yake yanda zai nemi iyalan khaal, sai ayanxu yake dana sanin rashin yin zumunci da kowa, khaal dinma don yana yawan bibiyar rayuwar sa ne,yama rasa dalilin dayasa ya saya gidan, saidai yanajin hakan shine daidai. Ganin yayi nisa cikin tunani yasa mutabbl gyaran murya yana mai fuskantar taj din, “yadai sir?” Nunfasawa taj yayi sannan ya dubeshi, “thank you!” “Haba ba damuwa, yanxu saika fadi sunan da kakeso ya koma kan property din saina fadama lawyer din yayi processing komai” Dan nisawa yayi kafin ya dubi mutabbln din yace “a report din daka tura min naga ance iyalanshi sunbar kasar nan ko? Inason nasan inda suke saboda ya koma wajen su, saidai bansan inda suke ba” Saurin runtse idanu Mutabblb yayi, shi kadai yasan yanda yakeji aranshi, wani irin farin ciki yakeji hade da emotional feelings, da khaal na raye sai yafi kowa alfahari da taj, ashe zaiyi mashi halarci dukda baisan abubuwan da khaal din yayi dominshi ba da yanda yayi protecting dinshi, kaf familyn nan babu wanda yayi kokarin taimakon iyalan khaal din harma wajen wanke sunan khaal din, karshe ma cireshi daga family history dinsu sukayi gudun kar laifikanshi ya shafesu, kuma yayi ruining masu company image dinsu, kaicho dan adam, lokacin da iyayensu suka rasu shi kadai ne ya tsaya akansu, ya kula dasu amma yanxu ga sakayyar da zasu mashi,daman ance bazaka taba sanin mai qaunarka ba sai baka raye kabar iyalai. “Gaskia bazan boye maka ba kanada zuciya mai kyau, duk wannan illegal laifukan da akace yayi da tuhumar shi da akayi harda zarginsa da akayi da sa hannu wajen kidnapping dinka, hakan baisa kayi neglecting iyalanshi ba?” Yana karashewa ya maida dubansa ga taj din, Idanunshi na kan papers din yace “I have to do this..” “Why?” Mutabblb yayi saurin jefo masa tambaya,ganin yayi shuru bai bashi amsa ba yasa mutabblb yayi murmushi kawai, “Sorry sir.. baikamata ina yawan tambayarka abunda ya shafeka haka ba, karna tsallake boundaries, but duk abunda kake buqata i will Gladly help you” Girgiza mashi kai kawai taj yayi kafin subar wajen. Saida ya fara sauke mutabblb inda suke haduwa bayan sunyi sallar zhur tare kafin ya nufi gida kai tsaye, yana parking motarshi daidai nan tayi parking nata arniyar motar, cikin saurin ta fito ganin yana shirin fitowa shima. Lokacin dayayi parking ya hango shugowarta don a gefen motarshi tayi parking wajen parking space. Rufe motarshi yayi tare da hade fuskarnan tashi babu wasa ya nufi hanyar shiga ciki ko kallon kirki bata isheshi ba. Tana kallonshi ya wuce ta gabanta babu abunda take sai binshi da mayen kallo harya bar wajen, wani irin makirin murmushi ta sauke kafin ta mara mashi baya. Sama ya wuce direct, tsayawa yayi tsakanin walkway din dazai sadashi da part dinshi, maido da dubanshi yayi ga part din hidaya, yanason shiga shiga ciki amma zuciyarshi na hanashi,kauda kanshi kawai yayi ya wuce part dinsu. Ahankali ya bude kofar dazai sadashi da sitting room, kamshi ne mai dadi na bakoor ya mashi sallama tare da sanyin ac saida ya sauke ajiyar zuciya kafin ya rufe kofar ya wuce ciki. Bude kofar dakin yayi tare da sallama kasa kasa, idanunshi bai sauka ko’ina ba sai kan makeken master bed dinshi da take kwance abunta, sakin handle din kofar yayi bayan ya rufe sannan ya fara takowa cikin dakin. Sauke ajiyar zuciya yayi shigarshi bathroom, wani irin ciwon kao yakeyi cikin kwana biyun nan, bayan ya rage kayan jikinshi, ya watsa ruwa… yana gamawa ya fito, lokacin it’s past 3pm, Daure yake da towel din daya fito dashi, bai tsaya ko ina ba sai kan gado ya kwanta chan gefen tare da janyo duvet din data luluba dashi ya lulube jikinshi dashi shima saboda sanyin ac dakin. Barci dai har wajen karfe shida na yamma babu wanda ya farka cikinsu, barcine sukeyi cikin annushuwa ba tare da saninsu ba sakamakon gangar jikinsu daya hade dana juna kwata kwata batasan a jikin mutun take ba,haka zalika shima, its been long rabonshi da barcin yamma irin wannan, bayayi ma kwata kwata sai yau daya farayi, 3hours a jere nonstop nunfashinsu na gogan juna cikin duvet din, dake ita ta fishi dadewa dayin barci wannan yaza ta fara bude shanyayun idanunta da suka mata nauyi sosai harta saukesu akan fuskanshi dake dab da tata cikin duvet din, gaba daya ta dauka mafarki takeyi, rufe idanun nata ta sakeyi ta sake budewa taga fuskanshi, still believing mafarki ne, wannan yasa ta daga hannunta ta dora kan fuskanshi tare da shafa fuskar tashi da yatsunta, wani irin taushi da laushi taji a skin din nashi, ahankali ta soma motsa bakinta kamar kalmomin bazasu fito ba in a whispering voice tace, “di..di..na” Kamar an doka mashi haka yaji muryarta a kunnenshi, tar ya bude idanunshi ahankali, saurin runtsesu yayi ya sake budesu akan fuskanta dake gab da tashi, shima dai ta bangaren nashi ya aza mafarkin yakeyi, bai gama tantance ko mafarkin bane ba ko zahiri ne ba yaji tace “ka..na..da kyau” a rarrabe ta karashe with her marvelous calm voice, saida ta sake magana ya tabbatar da zahiri ne, ya kasa kifta idanu sai kallonta yake da jajayen idanunshi, at the same time yana tuna kusancinsu lokacin da akayi kidnapping dinsu shida ita, yanda ya dunga shiga jikinta da yanda ya dunga cikwikwiyeta, take yaji wani abu ya darsu a zuciyarshi da gangar jikinshi, nunfashinsa ya soma rushing ahankali ahankali, har tanajin duminsu da kamshinsa akan fuskanta, kusancinsu yayi kusa sosai, he can barely sense her breath, take ya tuna sanda dunga shafa kirjinta yana saka kanshi tsakaninsu,idanunshi ya karade yayi jaa, he’s having erected feelings at the moment, abunda yakan jima baiji ba, shi ba mai mu’amala da mace ba balle, its not like bashida lafiya saidai shifa a tsaye yake, he’s not the type that loose control anyhow, amma yanxu ya gaza tsaida zuciyarshi daga karatun da take mashi, ya gaza hana kwakwalwarshi da tuna mashi wannan abun, hankalinshi bai fara tashi ba saida ta gangaro da hannunta wajen gashin bakinsa daya zagaye fuskanshi gaba daya shima ga laushi ta soma wasa dashi, magana take ahankali ahankali dake arousing dinshi, abunda bai taba experiencing ba. “wannan yana maka kyau sosai didi..i love it” Tana fadin haka ta maida hannunta wajen gashin kansa, ta luma yatsunta cikin soft silky gashinsa, Tunda ya kafeta da idanu ya kasa daukewa, itako sai lumshe ido take. Bata gama tafiya dashi ba saida ta sauke hannunta dake wajen gashin bakinsa zuwa ga kirjinshi unknowingly to her hannunta ya sauka wajen nippy dinshi, bata murza ba haka zalika bata dauke hannun nata ba ta soma magana..”didi ka zama kato yanxu..” tana fadin haka ta suake ajiyar zuciya saboda zafin nunfashinsa da takeji akan fuskanta. Cikin hanzari ya runtse idanunshi kafin ya budesu a fizge don ji yayi gaba daya kamar zai zauce, hannun nan nata dake kan kirjinshi yayi hanzarin kamawa yana fiddanunshi sama sama yayi hanzarin juyowa da ita ya zamana tana facing sama shi kuma jikinshi na fizga ya hau kanta, ya zamana yana samanta tana kasanshi, idanunshi na cikin nata yayi locking dinsu waje daya, saqe tayi a cikin mafarkin nata da take tunanin shi takeyi yi, baiyi wata wata ba ya dan duko saitin fuskanta ta yanda bazai sauke mata nauyi ba.. Zaro idanu tayi ahankali ta fara kokarin jujuya bakinta daya kafe da idanu,, “di……” Bai bata damar karasawa ba a zafafe ya dora bakinshi kan nata, take nunfashinta ya daga yayi sama, buda bakinta ya soma yi da harshenshi cikin kwarewa har yayi nasarar tura halshenshi cikin mole din bakinta, ya ila’i, chak ya tsaya ya kasa komai, wani irin dumi yaji a cikin bakinta, gaba daya yama manta da wani braces dake bakinta saboda warmth’ din dake ciki, wani irin sanyi sanyi yakeji a jikinshi kirjinta na mashi falshing akanshi, dukda a cikin duhu yake ganin memory din hakan baisa idanunshi sun hasasho mashi yanda suke ba. He couldn’t kiss her for so long ya zame cire bakinshi daga nata saboda yanda yake kokarin fighting abun, trying to remind himself wannan fa maid dinshi ce, kuma she used him, dan dagawa yayi yana mai kallonta, gaba daya ta sandare,wanne wane irin mafarki ne mai kama da zahiri. Idanunshi ya maida kan boobs dinta, ga kaya dai a jikinta amma shi naked yake ganinsu, cause har ya gama hasashensu. Zuciyarshi yaudararshi take and he will never believe or agree with her, da kyar ya samu ya rinjayi zuciyarshi ya yaye duvet din tare da miqewa cikin bacin rai ya sauka daga kan gado, wani irin baqinta yake gani a wannan lokacin, haushinta kamar an dasa shi a zuciyarshi at the moments, saiya fara tunanin daman abunda takeso kenan, ta wani bangaren takaicin kanshi yakeji da baqin cikin abun kunya dayaso yaui, he will never agree that the got erected saboda yarinyar nan, he felt intimate with her… Haka ya wuce bathroom cikin bacin rai yana kallon jikinshi daya amsa kira. Bangaren sabeeha tashin hankali, fargaba kunya tsoro babu wanda bataji ba lokacin data tabbatar da zahiri ne ba mafarki ba, “innalillahi wa inna ialaihi rajiun… na shiga uku” Ta furta a hankali, hawaye na zarya akan fuskanta, what just happen? What did she do just now?” Tambayar data dunga yima kanta kenan. A furgice ta miqe zaune tana zare zaren idanu…. ** Bude kofar bedroom dinta yayi ya shugo kai tsaye,ranshi gaba daya a bace yake amma haka ya danne, gaba daya katin banki data bashi tayi blocking dinsu kaf,daga yawonshi yake na banza da wofi a wani hotel, yazo biyan service yana bada card akace anyi blocking card din, allah yaso da cash a jikinshi, he was so embarrassed, har yana fada da receptionist din akan ko yasan koshi waye. Daman cikin kwana biyu ba shiri suke ba shima ya fita harkarta, idan ta nemeshi fine idan bata nemeshi ba wannan matsalarta ce. Baima tsaya wani knocking ba ya bude kofar ya shugo, alamun saukar ruwa dayaji ya tabbatar mashi tana bathroom wannan yasa ya dan dakata yana jiran fitowarta don jin dalilinta na yin haka. Yana cikin nazari idanunshi ya sauka kan jakarta da wasu file a gefe, har ya kauda kanshi tunawa da sharadin data bashi na taba mata abunda ya shafeta chan kuma ya kasa kauda kai ya tunkari wajen jakar tata ya dauka file din, aggauce ya soma budewa don karantawa, take wasu hotuna suka zubo a kasa, tsugunnawa yayi ya kwaso su duka, hankali a tashe ya zaro idanu yana kallon hotunanshi kala kala a hotels, harda wani hoto ma da baisan anyi ba, gashi ga budurwa kan gado yana barci ta daukesu hoto, babu ma kaya a jikinshi, abundai so nasty, bude file din yayi, da divorce paper yaci karo daga court, ond atayi filing neman saki daga wajenshi, na biyun file din kuwa evidence ne na safarar kwayoyi da yakeyi a boye, na hudu kuwa report ne na drugs, inda tayi piling evidence din drugs dayayi shekarun baya, wanda ya boyeshi don idan akasan mutun na drugs to fa shekara goma ce a gidan yari.. jikinshi har bari yake yana karanta papers din. Yanajin alamun kashe ruwan tap ya tabbatar futowa zatayi wannan yasa ya tattara komai ya maida su inda ya gansu kafin yayi hanzarin futa daga dakin. Hankalin gaba daya a tashe yake,he has come to conclusions so take ta rabu dashi kenan? Shiyasa take waennan abubuwan? She’s just going to wipe him? Bayan wannan ma da alamu so take ta kaudashi da babinsa a cikin rayuwarta? Fadin irin tashin hankalin da tareeq ya shiga a wannan lokacin bata lokaci ne, fadwa butulu ce,”wato you want to play it dirty?” Wata shekakkiyar dariya yayi, “lallai bakisan bariki ba, a cikinta na taso, youll regret this fadwa” …. , “ ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 76 Tareeq Yana fita daga gidan bai tsaya ko ina ba sai wajen wani shakawata dayake haduwa da friends dinshi, yana zuwa ya samu abokin harkarsa, duk wani sirrin juna sun gama sani don tare ma suke yin abubuwansu. Zaune suke cikin motar tareeq yayi shuru ya kasa cewa komai idanunshi sunyi jaa sosai jijiyoyin kanshi duk sun tashi hannunsa kuwa har bari yake, kallonshi abokin nasa yayi yana sauraronsa bayan ya kwashi kaf abunda ya gani daxu a dakin fadwa kafin ya fito. “Bazan barta ba, bazai yuwu ba, she can’t just take me out just like that, babu abunda na samu,” Sauke ajiyar zuciya abokin nasa yayi kafin ya soma magana shima “well idan na fahimci inda zancen ka ya dosa, she’s trying to get rid of you? Just like that? Baka tunanin akwai wata a kasa? Baka tunanin akwai wani abu daya sha mata gaba game dakai? Koma dai kaine ka sha mata gaba? Anyways muje ma dai tana son ku rabu? Meysa zatayi gathering wannan evidence din against you?” “It’s obvious mana she doesn’t want anything that has to do with me, ni nasan tun da dadewa tasan duk abunda nake and i will not take that as the reason” Kama haba abokin nasa yayi yana nazari kafin yace “this is bad, you need to find what shes up tun kafin tayi screwing dinka up, cause this is bad, you might end up in jail for this,“ Tareeq najin haka ya sheke da dariya, “she started it, and I promise it will not end well” Sun dade suna tattaunawa allah kasan yasan abunda suke plotting. Bangaren su sabeeha kuwa tun bayan abunda ya faru take wasan buya dashi, gaba daya yanxu bata yarda ta wuni a cikin dakin idan har yana nan, wani bi idan ta hada mashi coffee da safe bata yarda su hadu saidai ta ajiye mashi ta wuce kitchen tasha zamanta har saiya futa, bata yarda su sake hada ido kwata kwata, barci kawai ke kawota dakin, wani sa’in ma closet room take zuwa ta kwana abunta, Ta bangarenshi ma dai gaba daya haushin kansa yake ji, saboda gani yake wannan abun daya faru tsakaninsu raini zai jawo masa, wannan yasa ya fita sha’anin ta, ko ganinta ba son yi yake ba don yana ganinta yake tunawa da moments din. Bayan kwana biyu… Cikin kwana biyun nan mutallib ya ka nemo mashi cikakken bayanan inda iyalan khaal suke, sannan ya shirya mashi takardun gidan aka maida shi karkashin iyalan khaal din, signature kawai ya rage. Wani tunani ne yazo ma taj wanda hakan yasa ya buqaci taimakon mutallib din. Har cikin zuciyarshi yanaji wani irin game da abunda zaiyi yanxu saidai wannan same zuciyarce ke ingizashi kuma take tantance mashi kan cewa abunda zai yi yanxu shine abunda ya dace. Shugowanshi cikin gidan kenan bai tsaya ko ina ba sai part din ammu. Yau ne rana ta farko daya shiko bangaren nata a daidai wannan lokacin misalin karfe 9 daidai na dare. A zaune ya taddata sitting room din part din da take, tana ganin shi kuwa ta sauke mashi murmushi. A ladabce ya karaso inda take ya kama hannunta ya sumbaceta yanda su larabawa keyi kafin ya zauna. Da fara a ammu ta kalleshi kafin ta soma magana “ina fata dai lafiya? Wani abu ya samu fatiman?” Dan nunfasawa yayi kafin ya soka magana, “zanyi tafiya ne gobe da safe” Yana fadin haka yayi shuru ya kasa cewa komai kuma, ammu dai zuba mashi ido kawai tayi tanason jin abunda zaice,ganin bashida niyyar fadin abunda ya kawoshi yasa tace “toh allah ya kaimu Allah ya kiyaye” “Ameen “ kawai yace ya miqe ya nufi wajen fita bayan ya mata saida safe. Sama ya wuce direct, as always yana shigowa sitting room ya hangota kwance kan sitters barci ya debeta a wajen,har zai kauda kanshi chan kuma ya tako har zuwa inda take kamar yanda yayi suspecting kuwa kiris ya rage ta fadi wannan yasa yayi sauri tareta da hannunshi faya yanda bazata tashi ba ya maida ta ta gyara kwanciyan nata da kyau. Dakin ya wuce ba tare da ya sake mata kallo na biyu ba. Washe gari da safe tun wajen karfe tara ya gama shiryawa cikin kandura,ya aza rawanin ya futo sak balaraben shi asalin arab guys,yayi masifar kyau sosai, daman shigar itace shiga da mutunci da kamala sosai. Ataikaice dai wajen karfe 10 ya gama komai ya dauka wajen shi da wata mini bag ya fito,bai tsaya ko ina ba sai hanyar kitchen daya nufa jin karar mutun a wajen, ya dade yana contemplating ya shiga ciki ko karya shiga daga karshe dai hade fuska yayi sama da kasa yasa kanshi ciki. Lokacin daya shugo vata ma san da mutun a wajen ba, ko second biyu ba a yi ta juyo karaf idanunshi ya sauka cikin nata. Da hanzari ta cire nata daga nashi gabanta na faduwa sosai har tana nema ta rikice tayi saurin gaishe dashi, shima dai ta bangarensa tunda ya mata kallon daya ya kauda nashi idanun ba tare da ya amsa gaisuwan nata ba. Duk sai sukayi shuru, shi baice mata qala ba ita kuma tsoron dagowa ma take su hada idanu, don gaba daya cikin kwana biyu ya sauya mata hakan yasa ta danyi baya baya dashi. Futowa yayi daga kitchen din tana ganin haka tabiyo bayanshi itama daidai tsakiyan parlor ya dakata ba tare da ya jiyo ya kalleta ba yace “I will be out of the town,“ ..fuskar shi na nan yanda take yayi magana a hade yace “take care of your self” kamar am mashi dole haka yake magana. saurin dagowa tayi ta kalleshi da mamaki, tunda ya dawo hayyacinshi bata taba jin yace zaiyi tafiya ba, saita samu kanta da son jin karin bayani inda zai je don harga allah ta damu dashi sosai, ganin tayi shuru ta zuba mashi wannan idanun nata yasashi juyawa zai futa “didi…” Chak ya tsaya bai juyo ba haka zalika bai tafi ba, dalilin kamo hannunshi datayi,he can feel yanda hannunta ke rawa sosai kamar wadda ke cikin furgici, chan kuma data lura da abunda tayi tayi saurin zame hannun nashi tace “sorry…” Kame kame ta fara, ganin tana wasting mashi time yasashi cewa “anything else?” Yanda ya fada babu wasa a fuskanshi,kamar zatayi kwalla tace “Yaushe zaka dawo? Dan allah ina zakaje?meysa zaka tafi?” Harga Allah tayi wannan tambaoyinyin ne sbd tana taoron kar wani abu ya sameshi idan ya tafi badan wani abu ba. Shiko dake a wuya yake da ita juyowa yayi ya mata wani irin kallo yace “bakida ikon sanin inda zance? Just because na baki attention kina tunanin you have d audacity to pretend like a wife to me?” Ya karashe yana kallon cikin idanunta as he’s talking. “Stay on your limit lady…and don’t ever ask me that kind of a question I’m i clear?” Tunda ya fara magana ta soma jin wani hawaye na gangaro mata a fuska, harya fuce batama san ya futa ba. Tabbas tasan batada wani daraja a idanunshi, kuma baiyi considering dinta as his wife ba, ta yarda da hakan don tasan yafi karfinta amma bata taba tunanin wannan daga gareshi ba. Wunin ranar haka tayi shi shuru kamar wata baiwa, chan wajen yamma ammu ta shugo suka gaisa nan amra ke shaida mata ay yayi tafiya tho bai fada mata inda zaije ba, ammu taga damuwa karara a fuskanta wannan yasa tayi consoling dunta. Chan bangaren taj awa uku yayi a jirgi sai gashi a egypt..address din da mutabblib ya bashi yayi amfani dashi zuwa inda yake so yaje..bai wani sha wahala ba ya iso gidan, gida ne dan matsakaici, saida ya karaso gaban gate din yama rasa me zaiyi, gashi bai da contact din ta balle ya kira, sai yanxu ya tabbatar ta ya watsar da zumunci kuma hakan ba daidai ba, ko min lalacewar naka naka ne. Yana cikin wannan nazarin aka budo kofar gate din gidan, wani babban mutun ne ya futo daga gida, furfuran fuskanshi duk ya gama cika gashin dake fuskanshi. Da mamaki yake kallon taj shima yana kallonshi kafin ya fan sauke kanshi kasa. “Sannu bawan Allah..akwai wanda kake nema ne?” Mutun min ya jefo mashi tambaya, dukda taj bai san ko wanene ba ganin yanda ya manyanta yasa shi saurin gaishesa sannnan ya masa bayanin abunda ke tafe dashi da kuma koshi waye. Wani irin dadi ne ya lullube tsohon nan ya mashi jagora zuwa cikin gidan. Basu tsaya ko’ina ba sai wani babban parlor da aka shimfideshi da carpet da tuntun zama. A gaggauce babban mutumin ya shiga cikin gidan bai wani jima ba sai gashi da matar khaal sun fito gaba dayansu harda yaranshi guda biyu. Tunda ta shugo daya mata kallo daya ya sauke idanunshi, idanunta sunyi jaa sosai saboda kukan datayi jin wanda yazo gidan, abunda bata taba tsammani ba kwata kwata dukda mutallib ya kirata ya shiada mata tana da bako. Yaran na ganinshi sanin koshi waye yasa suka tafi wajenshi da gudu don suyi wasa, suna rungumeshi kuwa yaji gaba daya ya sare, wani irin nauyi yaji a kirjinshi. Bayan sun gaggaisa tsohon ya futa don ya basu waje tare da yaran, sai a lokacin taj ya samu damar gaisheta kanshi a kasa ya kasa hada idanu da ita don wani irin kunya yaji ganin yanda suka koma. Ganin ya kasa cewa komai yasa ta soma magana, “allah mai yanda yaso, ashe inada rabon ganinka tajudeen..ayau dukda khaal baya raye burinshi na duniya ya gama cika” Tunda ta soma magana ya dago ya kalleta chan kuma ya sauke kanshi kasa, tambayar data kefo masa yasa ya dago don ya amsa ta. “Ya wajen yan uwan naka?” “Suna lpy..” ya amsa ta a taqaice. Taheels resident… Kallon sonata afiya ta soma yin jin abubuwan da ta fada..”ke ya akayi kikasan baya kasar?” Wayar ta zaro tare da danna recording sannan ta miqa mata don taji da kyau, maganganun su ne radau ke fitowa sosai daga cikin wayar inda yake cema sabeeha zaiyi tafiya sai magnganunahi na karshe wanda suka sa sonata jin wani irin dadi aranta, ashe duk abunda sukeyi a gabansu duk karya ce, baiyi accepting din sabeehar ba a matsayin matarshi, yana zaune da ita ne kawai saboda cikin shi dake jikinta wanda tayi alkawarin a yau yau dinnan saita aan yanda tayi ta zubar da cikin. Wani irin makirin murmushi afiya tayi kafin ta zaune gefen gado ta daura kafa daya kan daya sannan ta jefo mata tambaya..” how did you get this? kina spying dinsu ne?” “Obviously..kina tunanin zan hkura ne..dole na samoma kaina waje a gidan nnan kafin wannan old rag din taku ta koreni, cause it’s obvious bason zamana take ba..infact babu wani dalilin zama na a gidan nan indai bazqn samu big T ba” “Toh yanxu me zakiyi kennan?” Afiya ta jefo mata tambaya. “Zaki taimaka min?” Sonata ta jefo mata tambaya da turanci. “Yea count me in…last plan dinki baiyi ba hope this time around zaki chanza wani?” “Yes of course” Tafawa sukayi tare da sakarma juna wani irin makirin murmushi. Around 8 na dare suka hauro sama, nan sitting room dake saman, daman tun dazu sonata ke zarya tana neman chance din hawa saman saboda ammu dqta kwasar mata kashedin hawa. Kamar munafukai haka suka dunga labe har suka isa bangaren taj da sabeeha. Babu kowa sitting room din sai tv dake kunne babu sound gefe kuma irin dan karamin couch blanket dinnan ne sai tea akan center, wani irin sanyi sonata da afiya sukaji aransu don hakan na tabbatar masu da itace ta ajiye. A gaggauce ba tare da wani bata lokaci ba sonata ta bude wani bottle ta miqa ma afiya dake gaban cup din ta zazzaga wasu kwayoyi kananu a cikin sannan ta juya tea nan kafin su fice daga part din. Suna fitowa sukayi tafi tare da dariya mugunta sannan suka sauka kasa. Baiwar Allah sabeeha data shiga bathroom tana fitowa ta dawo parlor ta zauna ta sake doka wani sabon tagumi, ta jima sosai tana tunani kala kala,yau har tunanin mahaifiyarta saida tayi ita allah ya cire mata tunanin gaba daya kamar daukewar ruwa. “Ko me yakeyi yanxu? Shin yaci abunci kuwa? Yana cikin koshin lpy?” Tambayoyin datake ma Kanta kennan tunda ta zauna, ko abuncin kirki kasa ci tayi gaba daya tunda ya tafi, tana cikin zulummi sosai, yanxu haka ma takura ma kanta tayi dole ta nemi tea tasha. Ba tare da tunanin wani abu ba kawai ta dauka cup din ta kafa a baki saida ta kwankwade duka sannan ta sauke ajiyar zuciya sannan ta aje cup din gefe ta lullube da blanket dinnan ta kwanta hawaye na zarya akan fuskanta tunawa da maganganunshi. 3am.. Misalin wajen karfe uku na dare ya shugo gidan kamar wani barawo, tun ranar daya ga wannan takardun da fadwa ta ajiye bai sake dawowa gidan ba sai yau, yau dinma curiosity din dake cinshi ne ya hanashi sakat ya sashi shugowa bayan wannan ma hunch dinshi na bashi akwai abunda fada ke boyewa. First thing first wajen motocinta idanunshi suka sauka a wajen, ganin babu sabuwar motarta a wajen parling lots din ya tabbatar mashi da bata nan, daman ya kira daya daga cikin securities din gidan sanin koshi waye a wajenta ya shaida masa ta fita bata dawo ba. Wannan ya bashi damar shiga ciki a gaggauce, part dinsu ya wuce yabi ko’ina da kallo yana nan yanda yake yana wani nazari, futowa yayi daga dakin ya shiga nata dake daga chan sako ya bude kofar ahankali kamar wani barawo, kofar na bude lights din dakin ma babu wani haske sosai, dube dube ya soma yi har wajen bathroom don ya tabbatar babu ko kafin ya fara binciken daya kawo shi, daga kan closet dinta, bedside drawers..ko’ina babu inda bai bubbude ba, cikin rashin sa’a bai samu komai ba, tsabar bacin rai yasashi buga bangon closet dinta “shitt…wallahi nasan kina boye wani abu..kuma dole saina nemoshi, i will take you down wit me” Ay bai gama magana ba kawai yaji motsi, cikin hanzari yayi magana tare da zaro ido ganin closet din na juyawa saiga wata kofa ta bude, mamaki tsoro babu wanda bai durar mashi ba sai kawai ta sauke wani makirin murmushi tun bai shiga daga ciki ba yaga menene “bingoo” Ya furta kafin ya karasa tura kofar da kyau ya shige daga ciki, mamki Ne kwance cikin ranshi, bai taba tunanin akwai secret room kaf gidan, wato yayi underestimating dinsu gaba daya. Cikin secret room din ya shiga, ko’ina duhu babu wani haske ko daya tal saida ya zari wayar ya kunna haske, take hasken ya bade ko’ina, bin dakin yayi da haske babu komi a wajen, shi yama yi tunanin ko kudade ne a ciki sai yaga akasin haka wayam babu komai, har zai juya idanunshi da hasken ya sauka kan table da wani board a gaban table din, ba tare da second thought ba ya taka har wajen yana haska kan table din, laptop ne a ajiye a rufe sai wasu wayoyi kamar guda goma a ajiye gefe kuma tray ne da wata powder akai, sai irin ticking watch dinnan yana tiktik tik a wajen, Kujerar dake wajen ya jawo ya zauna tare da ajie wayanshi gefe ya kunna laptop din, sai fama jijijga kafa yake yana allah allah laptop din ta gama loading harta gama cikin ikon allah babu pin babu komi ya bude laptop din ya fara buncike, duk binciken duniya nan babu wanda baiyi ba harda backend server din baiga komai ba da zai mashi amfani, saima cctv cam recorder daya gani, koda ya shiga ma babu abunda ake gani sai blank black screen, rai a bace ya buga table..”shitttttt…damn it” Rai a bace ya miqe ya nufi wajen board din ya juyo da katon board din yana facing dinshi, take ya zaro idanu yana kallon hotunan da aka manna sunfi guda dari a board din, wasu anyi canceling hotunan da irin jan marker dinnan ko fuskr ma ba a gani, abu daya ne ya gama daure mashi kai ganin hotunan taj hauka a wajen,gashi tayi rubutu akan pictures din da mine…minee kai abunda ba a cewa komai wasu hotunan ma babu tsari, harda wani hoto daya fito daga bathroom, kadan ne babu tsiraicinshi a wajen,tareeq dai yaga karamin tashin hankali a wajen, ga wasu irin details zane da akayi akan board din daya kasa gane na menene kamar irin plan structure dinnan, wayarshi yayi saurin zarowa yayi snapping duk abubuwan dake jikin board din..yana cikin yi ya tsaya Chak yana zare zaren ido gabanshi na faduwa jin tari mai sauti, tabbas yasan shi kadai ne a cikin wannan secret room amma daga ina sautin tari ke fitowa? Kodai ta dawo ne? Abunda yazo mashi mind kennan yana kokarin daukan hotunan abubuwan daya gama gani kawai ya juya harzai futa idanunshi ya sauka kan screen din laptop dinnan, chak ya tsaya ya kura ma screen din idanu, har baisan sanda ya tako ya zo wajen ba,jikin har rawa yake sosai barbar bar yayi saurin yin baya sosai, idanunshi sunyi jaa sosai, babu abunda ke kwance kan fuskanshi sai tsagwaran fargaba da tsoro, yakai wajen minti biyu bai kifta idanunshi ba har ya samu ya janyo nunfashinsa da kyar, bai gama processing tashin hankalin daya gani ba idanunshi suka hango mashi wani tashin hankalin, hotonshi ne a gefen laptop din kwata kwata bai lura dashi ba anyi irin marking zanen daya gani dazu a jikin board da alamu dai koma dai menene shine next target,wallahi sai tsintar kanshi yayi a bedroom din baima san sanda ya fito ba tsabar tashin hankali,dakinsu ya koma ya kwashi duk abunda zai kwasa daya san zai amfaneshi daga kan rolex data saya mashi, gold bars daya dan tara gaba daya kaf saida ya kwasa harda kayanshi sannan ya fito daga gidan gaba daya lokacin wajen karfe hudu da yan mintina, cikin gaggawa ya shiga motar yayi horn aka bude ya fice daga gidan gaba daya hankali a tashe. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 77 Washe gari da asubahin fari ta tashi da irin matsanancin ciwon ciki ta tashi, which result too wannan abortion pills da aka bata bata sani ba, allah yaso tana da jini mai karfi, har yasa side effects din ya tsaya kan ciwon ciki data dunga yi, shima tun wajen asuba data dunga fitarda wani irin stool mai ruwa ruwa ta samu sauki. Sai ya zamana da safe garau ta tashi abunta, sonata kuwa kasa barci tayi jiya, tana jiran tsammani shuru, wayanta na hannunta tana jiran jin motsi ko ihun sabeeha shuru, wato ashe ranar da sabeehar ke kitchen har ammu ta shugo suna magana a ranar ne sabeeha ta shugo dakin ta maqala wani traverser dake recording conversation, ranar taso shiga har cikin daki saidai allah bai bata iko ba don daidai lolacin ya fito daga daki wannan yasa tayi hanzarin futa daka part din ba tare da ta bari ya ganta ba. Daman tun safe suka hauro sama ita da afiya,kamar daga sama kuwa sukayi karar bude kofar part din nasu, har guje guje suke wajen fitowa daga sitting room din, daidai nan sabeeha ta rufo kofar part din ta sanye da doguwar riga ta nufi kasa hankalinta kwance. Ba karamin mamaki sukayi ba suna kallon juna, aka rasa wanda zaije ma dan uwan sa tak nazari da tunani harma da mamaki ya gama cinsu, sonata na kallon afiya tace, “kodai bata sha bane? Ko maganin baya aiki?” Afiya ta karbe zancen, “ya zakice maganin baya aiki, guda biyu fa muka saka, wannan abortion pils din nasha yafi sau nawa kuma yana aiki sosai guda daya kawai idan nasha kamar zanyi hauka, kuma babu kowa a dakin, waye zai hada tea ya ajiya saidai idan…” Kasa karaswa tayi tana mai duban sonata data zaro ido itama tunaninta bai tsaya ko ina ba saidai idan babu cikin kenan..”saidai idan babu cikin kennan a jikinta?” Sonata ta karashe. “Yes..don babu yanda za ayi ace lpiyarta kalau indai tasha abunnnan, “ “Wow…lallai yarinyar nan she has the audacity to fool all of us..wallahi saina fadama taj..saina fada mashi…hahah i knew it” “Ke kinga matsalarki kennan Lets reconfirm first..what if we were mistaken? Let’s say babu cikin kina tunanin kika tunkareshi da maganr zai yarda? Dole sai mun samu medical approval tukunna” “To ya zamuyi kennan? How can we get the medical approval??” Matsowa afiya tayi daidai kunnenta tayi mata magana kafin ta kalleta. Bangaren taj dan dole ya kwana a garin saboda bai samu flight ba zuwa saudi, saboda weather din daya chanza lokaci guda dole ya hkura ya kwana da zummar dawowa washe gari, a ranar saida ya tabbatar ya bama matar khaal property dinsu, ba karamin dadi taji ba kuka kam tayi kuka harya gode allah haka zalika ta kasa ce mashi komi, duk yanda sukayi ko saida ta fada ma mutabblb nan ya shaida mata komai gameda yanda taj din ya karbo masu property ya saya da kudinshi, ranar dai kwana tayi tana goiiya ga allah sannan tayi taj din addua sosai. Haka ya masu sha tara ta arziki sosai ita da mahaifinta da yaran ma. Washe gari ya sake dawowa ya masu sallama, nan matar khaal ta fiddo da wani tsohon envelope ta bashi. “Ga wannan….naka ne khaal na yawan cewa ko bayan ranshi yana son yaje hannunka don zai maka amfani nan gaba” Ta miqa mashi Kallon envelop din yayi bayan ya karba, bai wani kawo komai cikin maganganunta ba ya saka cikin aljihunsa sannan ya masu sallama ya shiga cikin taksi ya wuce bayan sunyi sallama. Fadwa.. Bata dawo gidan ba sai wajen around karfe 10 na safe, sai baza kamshi takeyi ta zubo da gashi ta kan gadon bayanta. Kai tsaye cikin gidan ta nufa maids na ganinta suka fara gaisheta, tasan a daidai wannan lokacin sunata hidimar kaye kayen kwashe breakfast. Part dinsu direct ta nufa bata yada zango ko’ina ba sai dakinta ta watsa jakarta ta wuce bathroom tayi wanka sannan ta fito da towel daure a kirjinta, zama tayi bakin gado ta dauka wayanta dake ruri takai kunne, A shagwabe tace “Yes I’m back safely” Ta amsa daga chan akayi magana nidai banji me akace ba sai chan kawai ta soma hamma tace “okay bye love you” Miqewa tayi ta nufi hanyar closet, sai a lokacin ta lura da kamar an bubude wardrobs dinta, mamaki ne karara a fuskarta ta dan yi jim, chan ta daga idanunta zuwa ga secret hideout din, alamun budewa ta gani wanda yasa ta matsar da kofar wardrob din ta danna abunda ke bada access zuwa ciki, tun kafin ta karasa ciki taci karo da id card din tareeq wanda ya fadi lokacin da yake kokarin zaro wayarshi daga aljihu don ya haska, a fusace ta shiga ciki, dakin na nan yanda yake duhu dum saida ta danna wani switch daga gefe ya kunnu take ko’ina ya bade da haske, da board din taci karo sai kuma laptop din dake bude wadda a rufe take barinta indai ta gama mata amfani. Taabar rudu data shiga har towel dinta na neman kwancewa tayi saurin tallabeshi ta karasa cikin dakin ta kunna laptop din, tana kawowa ta shiga cctv camera dake recording dakin, tundaga daren jiya zuwa yau tayi playing,daga shugowarshi zuwa fitarshi da duk abuda yayi ta gani gaba daya, ashe dakin zagaye yake da cctv cameras shi baima sani ba. A fusace ta fito daga dakin ta nufi bedroom dinta tare da janyo waya tayi dialing wata number, gaba daya ta karade ta sauya kamar ba ita ba, ana daga wayar ta soma magana kamar haka. “Akwai matsala…” Mintuna talatin da suka wuce baya…. Anan dining gaba daya suna zaune, ammu, afiya, barad, sonata harda sabeeha wadda ammu ta sata saukowa tayi breakfast din itama, tunda suka zauna babu abunda suke sai kurama sabeeha idanu, ammu na ankare da su saidai bata kawo komai a ranta ba, bayan sun gama breakfast kowa ta kama gabanta, gaba daya sonata ta hana afiya sakat, ita a dole sai sun samu shaidar da zata nuna cewa sabeeha babu cikin a jikinta, yanxu haka suna cikin bedroom din afiya suna saqawa suna warwara wa, ammu data biyo afiya daki don ta bata wayarta data mance a dining tun kafin ta kaiga shiga bedroom din ta jiyo maganganunsu, cikin ikon allah a daidai lokacin taji maganganun da sukayi da maganin da suka sama sabeeha na abortion which duk plan din sonata ne, da kansu suke maganganun har suka yanke yanda zasuyi drugging dinta yau da daddare don su samu damar diban jininta, yanxu haka babu wanda suke jiran dawowa kamar hidaya don ita kadai ce zasu fadi ma wannan zancen ta yarda, don shi kam bazasu iya tunkarar shi da maganar ba. Ammu ranta ya baci sosai da maganganunsu, tabbas idan har da gaske sun gano babu ciki jikin sabeeha akwai matsala, abunda yafi tsaya mata arai shine abortion pills da suka bata yanxu da akwai cikin shikennan, dole tasan yanda zatayi dasu cikin gaggawa tun kafin taj din ya dawo harma da hidayar. Bangaren sabeeha duk batasan wainar da ake tauyawa ba, gaba daya yau dinnan cikin walwala take sannan tana regreting abubuwa da dama musamman maganganun daya fada mata suka tsaya mata arai, tabbas babu maganar so tsakaninsu, zaman ma da take dashi ina amfaninshi? Ga karyar data mashi na cikin da babu shi ma a cikin lissafi, tunawa da wannan kadai yana dagula mata lissafi, badan ammu ba dake convincing dinta tana jin gwara kawai ta fada mashi gaskia, don karya babu inda zata kaisu. Misalin wajen karfe hudu na yamma ya iso saudi, bai tsaya ko ina ba sai gida directly, dawowarshi yayi daidai da dawowar hidaya, after 2 long week of tafiyanta,saida ya jira tayi parking harta fito kafin ya dan nunfasa tare da sauke ajiyar zuciya, wannan ce tafiya ta farko da yayi tun bayan dawowarshi kasar kafin ya samu amnesia harya warke ba tare da ya sanar da ita which he feels like she doesn’t need to know, bawai dan yana boye mata ba kawai dai yanajin shes doesn’t have to know don baisan yanda zatayi reacting to abun ba shiyasa bai fadama kowa inda zaije ba ammu ma daya fada mata yayi hakan ne don yasan zata sa ido akan sabeeha da babyn shi dake cikinta, don kwata kwata hankalinshi ba a kwance yake da fadwa ba, yasan yanda she’s loose and obsessed akanshi, which he feels zata iya cutar da sabeeha, tun ranar ma dayaga juice dinnan da aka bata hankalinshi bai kwanta da kowa ba a gidan. Hidaya na fitowa ta dubi inda moton shi ke parke harya futo daga motar ya kulle tare da tunkarar inda take. Babu abunda yake sai kamshi mai sanyi, Yana karasowa inda take ya rungumeta, tare da pecking kumatunta yanda larabawa keyi, fuskanshi na nan yanda take babu yabo ba fallasa ya gaisheta, itama dai girman kanta baisa ta sauya fuska ba ganinshi, tadai amsa shi suka shiga cikin gidan tare. Ammu dake zaune a sitting room tana ganin shugowarsu ta miqe har suka karaso inda take, shine ya fara pecking kumatunta kafin ya matsa hidaya ma tayi, aladace dake nuna respect ga elders saidai su basu fiye practicing dinta ba yanxu haka ba don taga yayi ne badan haka ba suna gaisa zata wucewar ta sama. Hidaya ce ta fara wuce wa sama kafin ammu ta dube tare da tambayarsa how was his trip yace mata alhamdulillah. Ganin yayi shuru yasa dabara tazo mata tace “Ay jiya she couldn’t sleep, she’s nauseous amma na kaita asibiti and sun bata medication,” Girgiza kai kawai yayi ba tare da yace komai ba ammu ta sake cewa “tajudeen” Dago da lumshashun idanunshi yayi ya duveta “you have to be giving her more attention, she needs us now, kasan pregnancy hormones, yanxu da babu iyayenta a kusa she needs you the most” Nan ma dai baice komai ba ya miqe tare da mata sallama. Su afiya kwata kwata basu san ya dawo harma da sonata don a lokacin sun fita basa gidan. Sabeeha na kwance a couch barci ma yayi gaba da ita ba tare da saninta ba don tana ta faman aikin tunanin tun bayan datayi sallar isha’i. Tundaga nesa ya hangota, tana nan yanda take babu abunda ya sauya a tattare da,fuskanta so innocent babu wani hayaniya. Takowa yayi daidai wajen kujeran da take kwance ya tsaya a tsaye hannunshi biyu cikin aljihu ya zuba mata idanu, tambayar kanshi ya soma yi, maisa iyaye zasu zabarma yayansu rayuwar wahala rayuwar aikatau? Komi wahalar rayuwa wannan ba hujja bace da zaisa su bar yayansu suna wahala suna kawo masu abunda ba responsibilities dinsu ba na iyayen, yanxu ga wannan baisan daga wata uwa duniya take ba, tunda ya tambayeta dalilinta zuwan nan data fada mashi mamanta ta kawota abun ya tsaya mashi arai kuma bai tambayi ina mahaifinta ba, shes so young and beauti…. Saurin kauda kanshi yayi gefe ya nufi hanyar bedroom. Gab da sallahr magrib ta farka bakinda dauke da salatin annabi, abu na farko daya fara kai mata ziyara shine kamshinsa da yake bin sahu, kwata kwata bata kawo cewa ya dawo bane,miqewa tayi ta nufi bedroom din kai tsaye ba tare da wani tunani ba, tana shiga ta nufi hanyar bathroom, tana kokarin budewa kawai ya budo daga ciki, a razane tayi baya don ta taorata sosai batayi tsammanin shine ba kwata kwata, saida ta tabbatar shi dinne ta gyara tsayuwar wani irin shimfidedden murmuahi ya sauka akan fuskanta ba tare da sanin ta,tambayar kanta ta soma yi ko yaushe ya dawo? Kai abun ya bata mamaki. Ganin ta zuba mashi manya manyan idanun nan nata yasa ya dage gira daya fuskanshi bai sauya ba ya mata alamun yadai? Saurin sauke kanta kasa tayi a natse tace “sannu da dawowa” “Thanks” ya amsa fa a gajerance yabar wajen. Wani irin sanyin dadi taji aranta kafin kuka ta kauda duk abunda ke ranta ta shiga ta dauro alwala a gurguje ta fito. Harya tada kabbarar sallah tayi hanzarin bin bayanshi har suka sallame. Bata son shishige mashi da yawa don har yanxu maganganunshi na ranta wannan yasa tayi hanzarin tashi ta nufi hanyar futa daga dakin “I need coffee” tsayawa tayi tare da juyowa ta kalleshi,gabanshi kawai yake kallo bai kalleta ba, “Tohm” tana kaiwa nan ta wuce kitchen direct ta hada mashi coffee mai kauri da zafi sosai tasa a tray mai kyau, tana futowa saiga ammu ta shugo dakin da kyakyawan plate a hannunta guda biyu, sabeeha na ganinta da murmushi akan fuskanta ta gaidata. Kallon cup din ammu tayi tace “Coffee zakisha ne fatima” “No didi ne yace na hada mashi” “Shikenan ma, daman daxu nayi kunafa snacks dinmu na larabawa, ki hada ki kai mashi, kema ga naki” “Wow thank you ammu” Dora mata dayan plate din ammu tayi akan tray dayan kuma ta ajiye mata akan center table sannan ta mata sallama fuskanta dauke da murmushi. Dakin ta shige tare da sallama, ya amsa ciki ciki, yana zaune kan resting chairs din dake dakin, takowa tayi har ind ayake ta ajiye a kan karamin stool dake wajen sannan tace “bismillah..” Kallon kunafa yayi don yasan bai buqaci a kawo mashi ba, ay ko tana ganin kamar zai tambaya akai tayi saurin cewa “ammu ce ta kawo yanxu” Coffee din ya fara tana ganin haka ta juya salam salam ta fuce daga dakin zuwa parlor don allah allah tace taci kunafa din don abun burgeta yasha syrup glaze sai daukan ido yake. Zama tayi ta fara gutsura tana kaiwa baki, yayi mata dadi sosai ba kadan ba saidai dan syrup din da aka sa da yawa, daman tana son zagi sosai wannan yasa ita sai abun ya birgeta sosai. Ta bangarenshi shika yaci sosai don daman da yar sauran yinwa a cikinshi don tunda yayi tafiyan bai wani ci avuncin kirki ba saboda bai saba da cin abuncin wani wajen ba. Shidai ba ma’abociin zaqi ba saboda haka bai ci sosai chan ba amma yaci wajen rabi don yanason kunafa dessert tun yana karamin. Bangaren sabeeha tana gama saida ta dauka irin wajen 30mins haka ta tabbatar ya gama tukunna kafin ta shiga dakin, lokacin yana zaune akan couch din ya rufe idanunshi kamar mai tunani, koda tayi sallama cikiciki ya amsa wannan yasa bata ji ba. “Zan iya packing dinsu?” Shuru babu response, ganin haka yasa ta juya don a tunaninta ko bai gama ba, “yezz” ya amsata kamar ana fuzganshi Tana jin haka ta kwashe ta futa dashi, tana futa ya bude shanyayyyun idanunshi da suke kokarin rufewa ahankali ahankali, miqewa ya somayi a hankali yana dafe da kanshi, tun bayan ya gama cin abunda ta kawoa mashi da coffee cikin abunda bai wuce minti biyar zuwa goma ba ya soma jin sauyi a jikinshi, wata iriyar kasala ce ta soma saukar masa wadda ya dangantata da stress din tafiya da ya danyi, ciwon kai kam yanxu ya zame mashi kamar jiki so daga ya fara jin ciwon kai jijiyoyin kanshi ke tashi, miqewa yayi ya nufi hanyar bathroom dan dauro alwala cause lokacin sallar isha yayi, yana shiga bathroom din ya soma jin wani irin azababbaen zafi, sai kuma wani irin jiri jiri dayake ji, yanajin haka yayi tunanin ko fever ne ke neman kamashi, dafe wash hand basin yayi kafin ya dago da kanshi yana mai duban mirror dake maqale a gabanshi, kallonshi fuskanshi yayi datayi wani irin jaaa sosai kamar an toya shi, jijiyoyin kanshi sun firfito rudu rudu, kunna tapp yayi ya tara da hannunshi sannan ya watsa a fuskanshi, ay ruwan sanyin nan daya sa kamar ya karama kanshi wani azama ne don ya ratsa shi. Sabeeha na shugowa dakin ta dubi inda ta barshi zaune ganin baya nan yaza ta gane ko ya shiga bathroom, dole ta jira saiya futo kafin ta shiga, adaidai lokacin wayarshi ta soma ruri, harta tsinke wani call din ya sake shugowa, harzatayi ignoring sai kuma ta karasa inda wayan yake ta dauka, duban screen din tayi tana sunnan first love a jiki wannan yasa ta gane wake kiranshi, har zata ajiye wayar chan kuma kawai nufi hanyar bathroom din ta danyi knocking, “di..di your phone is ringing..” Shuru babu response, wanda tasan indai yana ciki to ya jita, juyawa tayi zata bar wajen taji karar faduwar abu kasa kamar kwalba, sai kuma ta soma jin futar nishi ahankali ahankali kamar zaki.. A gaskia ta dan tsorata don bata san meke faruwa ciki ba kuma ta tabbatar yana ciki, “arhhhhhhhhhhhhhh” taj ya fidda wani irin sound mai rikitarwa, abunka da namiji babba ba yaro ba murya ta fashe, batasan sanda tayi saurin sanya hannunta kan handle din kofar ba ta bude kawai, a tsaye ta taddashi jikin wash hand basin din ya dafe da both hannayenshi kanshi a sunkuye, cikin sauri ta karasa inda yake ta tsaya daga gefenshi hankali a tashe tace “didi…meke damunka are you okay?” Kallon brush holders din daya watsar a kasa tayi da sauran mayikanshi na kai dayake gyara duk sun fadi kasa allah yaso basu fashe ba, Saurin kama damtsen hannunshi tayi,take taji hannun nashi ya wani murde, tana kamawa ya fara karkarwa,dan jijigashi tayi ganin bai motsa ba kuma baice mata qala ba gashi ya rufe idanunshi ya sunkuyar dakai, “didi…menene?baka da lafiya ne?” Wani irin warmth breath ya furzar tare da dagowa ya kalleta da jajayen idanunshi wallahi saida ta razana, ya koma jaaa ga jijiyoyin kanshi duk sun bayyana. “Let go of my hand” da wata iriyar murya yayi mata magana mai hade da sanyi da zafi. Wallahi taka manta da bafa taj din baya bane ba wannan wani ne daban, when it comes to him da lafiyarshi gaba daya tunaninta kaucewa yakeyi. “Wallahi saika fada min meke damunka..meysa kake min haka? Meysa baka son nasan damuwarka? Why are you pushing me away..nasan baka daukeni matsayin matarka don nasan kafi karfina amma ka duba darajar lokacin da mukeda kusanci, banida kowa saikai,kuma na damu dakai bazan hana zuciyata yin…” Saurin turata baya yayi don maganarta tana mashi wani irin waiwaiyi don sunyi kusa kusa da juna kuma kamar rada haka yakejinta. Dakyar ya fizgi nunfashinsa tare da zame hannayenshi daga wajen ya soma unbuttoning din kayan dake jikinshi ya yarfar da hannunshi yace “Get out!” Ay kamar ya zugata tace “dan allah ka fada min meke damunka, ko zazzabin nan ne kaga fa zaka fadi didi” Ta kara matsowa inda yake kafin ta karaso ya wani irin juya ya nufi shower kafin ya karasa yaji wani irin layi na dibanshi ko ina na jikinshi ya qamee qam.. wani irin zugi zugi yakeji daga chan kasa sai yanxu ya fara jin wani irin sha’wa mai karfin gaske da bai taba experiencing ba kaff rayuwarshi, abun yazo mashi gadan gadan kamar yaqi, he can feel yanda gabanshi is erected to hard kamar rock, at this point babu ahubda yakeso yayi sai rage kayan dake jikinshi, gashi bashi kuzarin da zai koreta. Saurin dafe kofar shower din yayi kamar zai fadi wanda hakan yasa ta taho da gudu ta taroshi, banda karfin hali irin nata ina zata iya tare shi, hannunta dayaji a kafadunshi ba karamin sauya ma yanayi yayi ba, kokarin fusgewa yakeyi ya kasa kawai ya janyota yana layin har cikin shower din ya wani irin turata jikin bango daidai tsakiyar pressure shower yana furzar da wahalalle numfashi dake nuna how high he is, azafafe ya sanya hannunshi kan shower head din ya kunna very coldd water mai pressure ya taho a guje ya fara dukansu, a tsorace tayi saurin qanqameshi don ruwan kamar na kankara, ruwan na dukansu gaba daya sun jiqe sharkaf dagashi har ita, amaimakon yaji sauki sai abun ya nemi ya zamo worse, neman sauki kawai yake kota halin kaka, matsota ya somayi ahankali ahankli ruwan na dripping akansu har ya matseta da bango sosai, nunfashi na wani harbawa sosai ganin wannan sabon tashin hankalin, hannunshi daya ya sanya ya fizge rigarshi ya yarda ta nan kasa take broaded shoulders dinshi suka bayya da faffadan kirjinshi daya mata runfa dashi, wajen nononshi har wani sama da kafa yake saboda nunfashin da yake fiddawa a gadarance. Hannunshi ya sanya a kanta ya zame veil din dake kanta daman ya jiqe which result curly gashin ta suka soma nannadewa ya sauko shoulder dinta ya lafe, dan baya yayi kadan ya kureta da ido tana kokarin taro nunfashinta daya fara barazanar barinta saboda sanyi ga wani sabin abu data soma ji itama. Kare mata kallo yayi daga sama zuwa kasa kafin ya karaso gar inda take ya shigar da kanshi tsakanin wuyanta yana wani abu mai kama da sansana, daidai kunnenta ya tsaida bakinshi yayi wani irin brushing lips dinshi a wajen tare da fitar da wani nunfashi mai hautsina lissafi ya soma magana ahankali “this is what you want right?” Gaba daya kasa gane abunda yake fada tayi, ita kawai so take subar cikin wannan ruwan mai sanyi kamar kankara, gashin yanda yake matsowa jikinta ba karamin sanyata cikin wani sabon alamari yake ba, she feels so close to him, his breath, his warmth, kai komai ba. Maganar daya fara mata a kunne kuwa kamar ya sata fitsari a tsaye haka taji, don tsikar jikinta har wani irin mimikewa sukeyi, brushing lips dinahi ya sakeyi around vulve din kunneta yayi kamar zai tura lips dinshi ciki ya sake sauke mata wani wahalllalen nunfashi mai zafi tare da sauti kamar haka “huhhhhhhhhhhhfffffff” Bakinta na karkarwa ta kamar mai whisper ta soma cewa “di….di..the water is so cold..mu futa daga ru..wa…zakayi zazzabi pleazzzz” Tunda ta soma magana ya bude idanunshi tare da dan juyowa fuskanshi har zuwa gefen face side view dinta ya tafi da lebenshi wajen kumatunta da yayi sulbi saboda ruwa baisan sanda ya danyi bitting wajen ba ya fidda wani sound “arhhhhhhhh” sbd yanda di€k dinshi ya wani irin harba. A hartsiqe ya kamo kugunta dake tsayinta bai wuce wjen kirjinshi ba ya matsota sosai kamar zai maidata jikinshi, dake ta saba da irin wennan abu uwa musamma idan bashi da lafiya lokacin da baya hayyacinshi wannan yasa hankalinta bai tashi sosai ba saidai she feels so uncomfortable sbd yanda takejin jikinshi na zafi da karkarwa gashi itama dai wnai iri takeji a jikinta. A zafafe yanda ya kama qugun nan nata ya dagota sama, saijinta taji daidai kirjinshi fuskanta na ta dan dara tashi don ya dago da wuyanshi sosai yana kallon nata fuskan ya azata a jikin bango babu abunda yake kallo sai bakinta, tana kokarin budewa kuwa kamar jira yake yayi saurin chapke lips dinta ya shiga bata wani irin mahaukaci hot kiss, yanda ya tura halshenshi da lower lips dinshi cikin nata abun ba karamain tayar mata da hankalin yayi, sauta nemi kuzarinta da tunaninta da hankalinta gaba daya ta rasa, ya ilahi, wani irin fresh erotic kiss yake mata wanda bata taba tsammani ba, he was so passionate, exotic and cool with it dukda azafafe yakeyi kamar zai kwashe duk wani particle dake cikin bakinta, kai gaba daya sai suka nemi tunaninsu suka rasa, ya wani irin juya ya jingina da bango amaimakon ita ya sake dagota this time around gaba daya abayar dake jikinta ya tattare ya barshi wajen dunduniyan mazaunanta sannan ya aza palms dinshi kasan ass dinta, ay ashe kallon raini yakema yarinyar nan cikin kaya,tanada irin kugunnan da an zauna yake bajewa, don ya cika mashi tafin hannunsa, baiwar Allah ita ko kiss din bata iyaba juyata kawai yake yanda yaso bakinta ko kamar an kulleshi hannayenta duk sun sage sai faman damkar shoulder dinshi take, yakai wajen minti goma yana abu daya saida yaji nunfashinsa na nema tafiya na wucin gadi yayi saurin zame bakinshi cikin nata ya bude jajayen idanunshi akanta ta kasa bude nata idanunta, fuskata yayi jaa itama sosai kusanma harta fishi sauyawa gana daya, tayi wani laushi. Bata ankareba ya soma zame tazugen wandonshi ya sauka kasa ya rage daga shi sai irin tight mini short, saida ya zameshi kayan aiki suka bayyana da kyau shi kanshi saida ya kalli gabanshi nayi yayi harding kafin ya dago ya kalleta ta qanwame jikinta. Idanunshi ne suka sauka kan nononta da suka bayyana cikin rigar sakamakon jiqewa da kayan yayi, gashi daman ita ba ma’abociyar bra ba wannan yasa sukayi pushing out dakyau gashi itama dai ta shiga wani yanayi. Without any second thought ya sanya hannunshi daya ya dafe bango dayan kuma ya dora kan hannunta ya saukeshi kasa, yayi saurin runtse ido ya bude su ninfashinsa na hauhawa kamar wani karamin zaki ya sa hannayeshu biyu akan gaban rigar without any second thought kawai ya farke rigar tundaga sama jii kake wani kiiiiiiiiiii, a razane ta dago ta soma wani irin layi kamar zata fadi ya tarota da hannu daya rigar ta fadi kasa ya rage daga ita sai half vest da under skirt. Wallhi dukda bai gansu saida suka kusa haukatashi don harga Allah pointy boobies na tayar mashi da hankali, kuma irin manya manya dinnan firm ones kamar na yarinyar nan da yake gani, kallonsu kadai yana tayar mashi da sha’awa balle yanxu kuma daya gani a zahiri, he avoid anything dazai tayar mashi da hankali. Wallahi yau ko mutane dubu zasu taru kanshi suna mashi magana baijin komai kanshi ya toshe duk wani sassan gabban sha’awa na jikinshi sun bude. Sabeeha dai kamar statue haka ta dawo qiqam kafa sai rawa take harma da jikinta, hankalinta bai tashi ba saida ya saka hannayenshi biyu ya masu madafa da boobs dinta kowanne, tare da wani irin matsa su ya buga wata razananniyar kara “arghhhhhhhb damnnnnn it!!” Yana fadin haka ya fara kiciniyar farke half vest din har yayi nasarar farketa duka kowanne particle yayi hanyarshi boobies dinta da suka zama hardly erected sukayi wani irin bouncing a kan idanunshi, oga fa idanunshi nema sukayi kamar su zazzago ya runtsesu ya bude he just want to feel them barely skin to skin a hannunshi, “wooooh” bai taba expecting haka ba, duk memories din dake mashi flashing nasu akanshi ba komai bane sai yanxu dayaga zahiri. Ay baiwani tsaya bata lokaci ba ya dan duka ya sake kwasarta kamar kaya ya dagata very high sannan ya soma sauko da ita in a sloww motion har tudun kasan kirjinta ya sauka kan fuskanshi, kamar wani zararre haka ya cigaba da saukar da ita har yakai fuskanshi tsakiyan kirjinshi ya furzar da wani irin nunfashi ya fara takowa baima tsaya kashe shower ba ya fara takawa harya futo daga ciki. Sabeeh dai wallHi kamar an asirceta, ta kasa hanashi saima jikinta dake jin dadin yanayin, mararta ya wani irin kulle sosai ya riqe tamam, tsikar jikinta na tashi. Batama san ina hayyacinta yake ba har suka fito daga bathroom din, dake dakin daman koda yaushe yana cikin dimm light ga wani irin sanyin ac dake busowa. Da haka ya karaso bakin gado don wani irin karfi da kuzari ne yazo mashi unexpectedly. Zama yayi ya dora kan cinyanshi har zuwa lokacin fuskanshi na tsakankanin kirjinta. Yanda ta zauna dinnan tanajin yanda takejin wani abu na halbawa. Kissing kirjinta ya somayi kamar an aikoshi ya juya nan ya kama chan ya taba chan haka ya dunga lailaya ta babu abunda ke fita sai sound mai kama da moarning..pleasure Lokacin dayakai bakinshi kan nipple dinta kuwa saida ta banqare tayi baya ya tarota da kyau, wallahi yanda taji kamar tayi karamin hauka, wani abu da takejinshi kamar fitsarin kuwa tayishi yafi sau nawa. He sucks, buckle and handle her softly yama mance dawa yake wannan abu, hes just loving it..loving the moment..kai kasa hakura yayi da zaman nan ya kwnto ta kan gadon yabita tare da yi mata runfa ya jawo duvet ya rufa masu sannan ya same wandonshi gaba daya don bazai iya rikewa ba kwata kwata, abar ta takure da yawa sbd yakai kololuwa. Bakinshi ya maida zuwa nata yayi kissing dinta ya maidashi wajen kunnenta yayi sucking dinshi yasa harshenshi doing what he loves d most, sabeeh adai babu abunda take sai “uhmmm…uhmmm..ahh.. ya rabbii ya rabii” Wallahi batama san tana yi ba, ya kaita cloud 7😝 Gashi ta ko ya gama hautsinashi kaff underskirt kam tuni yayi gabas don tsaknanin kafafunsta ya sanya nashi. Saida yakai kololuwa ya dan daga kadan tare da daga kafafunta ya janyo pant dinta kasa ya fara kokarin kaiwa chan wajen, wallah shima dan koyo ne don this is the first time zaiyi attempting saiya davurce yama rasa ina zaibi, all he knows is akwai hole din da dole saiya shiga ayau dinnan, gashi baiga ni ba, huge healthy manhood dinshi na hannunshi ya sake second attempt babu access, kamar yayi karamin hauka haka yakeji ganin babu wata mafuta yasa yayi saurin sa hannunshi wajen ya soma shafawa, sabeeha dai babu abunda take sai hawaye, jiki dai nata ne babu yanda za ayi bazata gane idan an taba private part dinta ba, da yanda hannunshi ke yawo a wajen duk tanaji ta kasa tabuqa komai. Cikin sa a ya danji wani hole ayko ya fara kokarin digging da hannu ya kasa take ko jikin ta ya fara wani irin karkarwa “inna..lillahi..” ta kasa karasawa. Baimasan tana yi ba ya ajiye batun hannu ya kama makaman yaqi ya fara aiki. Fadin irin wahalr datasha bata lokaci ne..ta wahala sosai ba kadanba sai hawaye a hakan ma bai shigaba kwata kwata tip dinne kawai ya samu dan shiga kuma saida ya ji mata ciwo don harda dan jini don yayi forcing ne, kamar an mashi wahayi kawai hayyacunshi ya soma dawowa ya kalli fuskanta sai ya tuna tanada ciki yake wannan manhandling din nata kuma zai iya zubewa cikin. Kamar wani zararre haka ya matsa daga jikinta gefen gadon ya dunga wani irin juyi idonshi ya taru da ruwa, sabeeha dai rufe ido kawai tayi ta kasa motsawa. Ya dauka more than an hour a haka yana shan wahala cause ya rasa yanda zaiyi ya fitar da abunda ke damushi. Dakyar ya iya tashi baibi ta kanta ba ya wuce bathroom ya sake sakarma kanshi shower. Yafi an hour achan dinma shima bai fito anata abu daya kamar masifa, ganin bashida wani mafiya yasa ya sake fitowa kozai dan kwata yaji salama, yana karasowa yaganta yanda ya barta Kwanciya kawai yayi yaja duvet ya rufe idanunshi. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 78 Wani irin wahallen barci ne ya kwasheshi after an hour of juye juye, abunfa its worst than his imagination kuma ya tabbatar ba lafiya ba, abunda bai taba yi ba gaba daya rayuwarshi, bawai baya samu erection ba no..this time around abun ya wuce tunani, namiji ne shi kuma balagi dole ya bukaci mace a rayuwarshi tunda bai taba kusanci da mace ba. Duk rayuwar dayayi da turawa dan yanda suke alamuransu kwata kwata basu taba shiga gabanshi ba har yaji sha’awar su, shiyasa duk soyayya da sukayi da sonata bai taba yarda ya kusanceta ba kodan romantic wasan nan bai yarda barshi tayi hugging dinshi which is normal to them, sannan babu irin showering dinta da luxury life da baiyi ba thats the ways he shows his love interest. Wannan barcin daya samu ba karamin rahama bane a wajenshi, sai wajen karfe takwas na safe ya bude rinannun idanunshi ya lumshesu tare da janye duvet din ya tashi zaune yayi miqa tare da ambaton allah ya dafe kanshi dake mashi wani irin nauyi. Tashi yayi gaba daya ya nufi hanyar bathroom abubuwan da suka faru jiya na dawo mashi, baikaiga karasawa ba ya dan juyo gefen gadon don sai a lokacin ya tuna da ita, charaf ko idanunshi ya sauka kan gadonsu da yaga dan stain din jini which result from ji mata ciwo da ya danyi saboda yana kokarin shigarta, gashi babu ita kan gado. Take gabanshi ya fadi wallahi babu abunda yazo ranshi a lokacin sai kodai cikin ne ya zube, don a research din da yayi yayi bincike akan komai kuma ba a son bleeding for pregnant woman. Wani irin faduwar gaba yaji tare da tsoro daya tattaru aranshi, ina ta tafi? Meya sameta, first of all ma ay bai shigeta ba yama kasa ne gaba daya kamar ba a taba shiganta ba, cikin sauri ya dafe kanshi dake sara mashi tafarar daya, he’s so confuse da al’amarin. Agaggauce ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro alwala sannan ya fito ya aza jallabiya ya futa daga dakin zuwa sitting room, nan ma dai wayam babu kowa a wajen sai blanket din nan dake wajen, kitchen ya shiga ko zai ganta nan babu kowa. Harzai futa kuma ya dawo ya tada kabbarar sallah, gaba daya a furgice yake don ya kasa samun natsuwa gaba daya. Chan bangaren sabeeha tun bayan ya kwanta ta miqe dakyar tana hawaye, gaba daya jikinta wani irin azabbaben ciwo yake mata ba kadan ba, kwanciyar nan datayi abubuwa da dama sun mata flashing na rayuwarta, maima ya kawota gidan nan har ta shiga wannan tsaka mai wuyar, Dakyar ta lallaba ta shiga closet ta dauka wata rigar ta saka tana jin wani irin zugi a kasanta, kirjinta ko duk yayi wani irin jaaja, boobies dinta kam sunyi suntum kamar basa jikinta. Koda ta fito yana nan kwance yanda ta barshi ko kallon inda yake batayi ba ta wuce sitting room tana kuka. Haka ta hade gwiwa tana hawaye kamar ranta zai futa har aka kira sallar asuba, wani irin azababban ciwon kai ya tasa sa gaba, har wani jiri jiri take ji. Knocking da akayi a dakinsu yasa ta dan dakata da hawayen da take, kafin ta dashi dafe da kanta ga jiri ta nufu kofar ta bude, ammu ta gani tsaye tana kallanta fuskanta dauke da murmushi, tana kokarin gyara tsayuwarta kawai tayi luuu ta fadi jikin ammu, ammu na ganin haka ta taimaka mata suka futa daga bedroom din don batason kowa yasan halin da ake ciki shiyasa tazo da asuban nan. Anan kasa part din ammu ta taimaka mata tayi hot bath sosai sannan ta bata magani tasha tayi sallah ta kwanta. Kwata kwata ammu bata tambayeta meyasameta ba don tasan koma menene saboda itace ta saka masu aphrodisiac drops cikin syrup din dessert din data kawo masu, kuma tayi hakan ne don su kasance tare kuma alamu sun nuna hakan ta faru kuma ba karamin dadi takeji ba saidai fargabarta daya tasan ayau zai gane babu ciki jikin sabeeha saboda ba a taba kusantarta ba, kuma babu yanda za ayi ta samu ciki idan ba akusanceta ba, fast forward yanxu dai ya rigada yayi consummating aurensu, dole ya zauna da ita ko yanaso ko baya so fatanta daya allah yasa ciki ya shiga tsakaninsu. Tasan basu kyauta masa ba karyar ciki da sukayi masa saidai babu yanda suka iyane, this is the only way sabeeha zata zauna a gidan. Misalin wajen karfe tara ammu na zaune a sitting room dinta saiga knckking, umarni ta bayar a shigo sai gashi ya shugo da sallama, kanshi a kasa ya hade rai kamar bai taba dariya ba ya tako inda ammu ke zaune ta miqa mashi hannunta ya sumbace ta kafin ya samu waje ya zauna. Shuru ne ya biyo baya ammu na jiran jin abunda zaice gameda cikin shi kuma ya kasa takbayarta ko sabeeha na wajenta dukda yasan babu inda zatazo inba wajen ammun ba. “Kayi hakuri muhammad” Damm gabanshi ya fadi,jin abunda ammu ta fada yayi saurin dagowa don a zatonshi cikin ne ya zube, “ina fatan bazakyi blaming yarinyar nan ba don ba laifinta bane” Kasa hakura yayi ya tari nunfashinta, jijiyoyin kanshi sunyi rudu rudu bai taba sanin yanason cikin ba bilhakki da gaskia sai yanxu, “Laifi na ne..i dont know what came over me..i dont know how and what happen ammu na kasa controlling kaina..” Shuru ammu tayi ta kasa tantance me yake magana akai, “i neglected and blame her for no reasons, and thats the consequence of my action har nayi sanadiyar zubewan cikin..” Sai yanxu ammu ta gano inda ya dosa, sannan itama kanta ya sata cikin rudani, duk yanda akayi bai kusanceta ba kenan tunda bai gano ba, hakan ya sata jin rashin dadi amma ba komai aje a hakan. Gyaran murya kawai tayi tace “fatima bata samu miscarriage ba, cikin na jikinta” Da sauri ya dago ya kalleta, tsaf ta karanci yanda ya sauke wata ajiyar zuciya mai nauyi, “but she bled yesterday when..” Ya dan dakata don baima san yayi subutar baka ba, dariyar manyanta ammu tayi tace “it happens sometimes, probably she’ got scared of something ko she’s stressed, yanxu haka na bata magani tayi barci..amma mey ya faru jiyan naji kana cewa its your fault” Shuru yayi ya kasa bata amsa sai miqewa yayi yana zuban agogon hannunshi yace “zan dan fita” Yana kaiwa nan baima jira amsarta ba ya fuce. Girgiza kai kawai ammu tayi bayan futarsa tana mamakin abubuwa da dama. Shidai ya gama confusing dinta da maganganunshi. Anan kasa har zai haura sama hidaya ta sakko tana waya, yanda ya saba haka ya gaisheta sannan suka nufi dining badan yaso ba don yaga nan ta nufa itama. Su afiya da sonata da suka ganshi kamar daga sama ba karamin mamaki sukayi ba. Suna cikin cin abunci saiga ammu ta shigo dining din rai a bace, gefenta maida ne har guda biyu. Kallon inda sonata take ammu tayi tana gefen taj sai wani shigige mashi take, “keee” Yanda ammu ta kirata saida kowa ya fuskanci tana cikin bacin rai, maids din dake gefenta ta kalla suka watsa akwatin sonata a kasan. Gaba daya miqewa sukayi sonata tayi gaggawar zagayowa wajen kayanta ta tsaya, suka duk suka karasowa wajen banda taj dake zaune yana cin abuncinshi hankali kwance kamar baima san me suke ba. Kallon afiya ammu tayi rai a bace tace “ke kika kawo wannan tsigaggiyar gidannan ko? Na dauka iya badala da iskanci ne kawai akanta ashe har sata takeyi?Bakusan mutun ba bakusan daga inda yake ba kun kwaso kun kawo shi cikin gida,“ Afiya ce rai a bace ta soma magana “ammu menen haka? Waye tayi ma sata?“ Zaro wani tambatsetsen gold bars ammu tayi daga cikin akwatin harda sarka tama afiya nuni dashi tace “meya kawo wannan cikin kayanta” Ba karamin mamaki afiya tayi ba ganin sarkarta cikin kayan sonata, sarkar dake cikin safe dinta kuma babu wanda ke shiga dakinta sai sonata, gold bars din kuwa daga dakin hidaya suke, itama tayi mamaki sosai yanda akayi suka shiga cikin akwtin. Sonata da mamaki ya gama cikata kasa cewa komai tayi, nan ta fara zazzaga masu turamci, “who dares to lie on me? I didn’t do that..impossible i will never do that” Ammu dai hannu tasa ta kwade ta da marin da saida taga taurari, sonata na rike da kunci ta dau hannu zata rama taj ya daka mata tsawa, ashe yana kallonsu ta gefen ido, tuni tasha jinin jikinta, ammu ta dubu afiya tace “zan mata karya ne?” Kallon maids din ammu tayi tasa suka bude wani sashe daga jakar suka kwaso wasu kwalabe, da kwayoyi, abortion pills ne, harmfull drugs ne harda poison “Idan su bazasu koreta ba ina fata wannan zaisa ka kaika koreta ko, tunda a gabanka ta kusa kashe barad da sabeeha” Ay hidaya najin an kira sunan danta hankalinta ya tashi ta kalli ammu tace “whats going on here ammu? Ta kusa kashe barad? Wani barad din?” “Danki mana, ranar suna backyard shida sabeeha ta aiko da wannan maid din da juice da sunan ni na aiko masu susha su mutu, allah yaso taj yazo wajen kuma yayi gaggawar hanasu sha da tuni ta kashe su.” Rai a bace hidaya ta kalli afiya da sonatar, tabbas ta tuna sanda suke qulle qullen su na ganin sun kawar da sabeeha saidai batayi tunanin zasu hada da danta ba, lallai yau mai rabata da sonata sai Allah. Afiya babu abunda take sai juya kai alamun babu ita cikin wannan, “Head maid” Hidaya ta kwala kira nan take ta karaso, “call polisey, rn” “Basai kun kirasu ba suna waje” ammu ta dakatar da hidaya. Afiya dai ammu ta bata mamaki sosai ba kadan ba, don shedun data kawo cikinsu babu wanda yasan da maganar juice din da suka saka poison a ciki, kuma poison din a cup din sabeeha ne kawai banda na barad, hatta maid din ma da suka saka takai ma su sabeeha juice din saida suka tabbatar maid din tabar gidan, wato tana ma ammu wani kallo kallo she’s actually a sniching old rag, tasan me takewa and she knows how to play dirty as well, dole tayi laying low for now kar a gane tare suke yin duk wannan katabarar da sonata, kuma yanxu ta kara tabbatar da sabeeha da ammu are planning something..kuma cikin nan dole ta tabbatar babu shi a jikin sabeeha, daman hidaya cw kawai zata samu da maganar amma yanxu batajin hidaya zata saurareta, tana kallo police mata suka shigo suka tarkata sonata daketa faman turanci, turancin da ya kasa fiddata daga tarkon da ammi ta dana mata. Ana fita da ita taj ya miqe yabar wajen ammu ma tafita suka bar hidaya da afiya, hidaya ta soma zazzagawa afiya masifa, “wallahi wallahi yanda tabar gidan nan zaki iya barinshi i will forget you are my blood sister akan barad, how dare you collide with that bitch? Har zata kashemin dana..toh wallahi zan iya komai akan dana, be warned” Tana kaiwa nan tabar afiya tsaye rai a bace, bata taba tsammanin hidaya zata gaya mata wannan maganganun ba sai yau a matsayinta na yar uwata, har tana cewa zata iya yin komai akan danta kuma zata iya mantawa da ita yar uwarta ce ta koreta??????hmmm Sonata dai an kara gaba sai aje chan ayi zaman jail, bayan an yanke mata hannu don hukuncin sata kenan anan saudi ga attempt of murder and she deserves it. Ammu kuwa tana barin wajen dakinta koma wajen sabeeha data tashi har tayi wanka taji jikinta ya daina mata ciwo sosai. Sama ne dai taqi yarda ta koma don gaba daya fargaba take ji. Ammu na shugowa suka gaisa sannan zaunar da ita ta soma mata bayanin abunda ya faru jiya don tasan itama tana cikin rudu, nan ta shaida mata maganganun dataji sonata da afiya nayi na abortion pills da suka bata da plan din da sukayi na drugging dinta don su deba jininta ayi binciken ko akwai ciki a jikinta don su tona masu asiri wannan yasa ta san yanda tayi ta kori sonata daga gidan, abu daya ne bata gaya mata ba maganin data saka masu cikin dessert dinnan, sabeeha dai daga maganganun ammu ta fuskanshi komai saidai batace komai ba, lokaci guda ta zama wata shuru shuru. Ganin batace komai ba yasa ammu tace “ki kwantar da hankalinki kinji, kome ya faru taakanin ki dashi ba haramun bane fatima, mijinki ne, kuma wannan maganar cikin danake ta kokarin rufewa kar a gane saboda karsu wulaqantaki ne kuma karsu koreki bazan gaji da fada maki cewa kece haske a cikin rayuwar tajudeen ba, kece katangar dake bashi protection daga sharrin yan uwan, komai zai wuce kinji” Hawaye na sauka idanun sabeeha kamar bazatayi magana ba chan tace “ammu ya tsaneni, bazai taba karbana a matsayin matarsa ba, ni zan fada mashi gaskia kawai” “No fatima bazai yuwu ba, dun abunda mukayi ya tafi a banza kenan, yanxu dai kinga ahankali ahankali yana ganin komai duk abunda ke faruwa a gidan nan, kuma yasan gaba daya yan uwansa ba abun yarda bane tunda kinga a gabanki ya kubutar dake daga sharrinsu” Sabeeha dai bata ce komai ba kawai ta jinjina kai. Bangaren tareeq tun yabar gidan nan ya kasa sukuni, wajen abokinshi ya fara zuwa ya zayyane mashi komai da abunda ya gani garda recoridings din daya gani, nan abokin ya bashi shawarar kawai su tona mata asiri, its a win win for him, yaje wajen yar uwarta hidaya ya nuna mata, tareeq dai dayasan halayensu gana daya bai dauka shawarar abokinsa ba, mutun daya ne kawai ya kamata yaga wannan which is tak shima yasan idan ya nuna mashi bazai taba yarda ba, don yanda yaga hotunanshi a dakin ya tabbatar akwai wani abu tsakaninshi da fadwa. Toh ina ma amfanin nunawa, he will just use it and threaten her don ya samu abu a wajenta ya kara gaba. Da wannan ya kwanta barci dakyar a gidan abokinsa. The next day bayan ya farka a barci yazo shiga bathroom kenan yaji muryar abokinshi yana waya, baisan dawa yake ba amma yanda yakejin abokin na responding yasa hankalinshi tashi. “Zaku iya zuwa yanxu yana barci, zanyi kokarin ganin bai fita ba..but as you promise zaku turamin complete kudina” Daga chan bangaren aka amsa kafin ya kashe wayar ya kyakyace da dariya, yana magana da kanshi, “hahah kaifa dan iska ne..akan kudin ka saida abokinka, who cares, inma kasheshi zasuyi nidai idan kudi na yashigo hannu na shikenan” Tareeq feels betrayed bai taba tsammanin haka daga wajen babban abokinshi ba, they have been together since childhood tare suke duk wani shaqiyancinsu, kuma sun san sirrikan juna ya tabbatar yanxu haka fadwa ce ta nemeshi tayi bribing dinshi with her power don tasan su tare shikadai yayi mata introducing as his closest friend, baiyi tunanin she can go to this extent ba, which mean he’s a threat to her kennan, Ganin bashida sauran time yasa ya dauka wayanshi da gold bars dunshi da sauran abubuwan sa mai amfani ko kayansa bai dauka ba ya fuce daga gidan bayan ya tura report zuwa ga civil force defence harda evidence na scams din da abokinsa keyi da illegal abubuwan da yakeyi ya kara gaba. Tareeq na futa akazo aka tafi da abokin sa,san abun duniya ya jawo masa yaci amanar abokinsa gashi ya koma kansa. Tana tsaye bakin motarta taji wani baqin shade akan fuskanta babu abunda take jira sai call, ayko yana shugowa ta amsa wayar maganganun da akayi mata daga cikin wayar yasa ta doka tsaki…”you’re fucking useless…ku nemoshi na baku nan da awa daya adul inda yake” Tana kashe wayar wani call din ya shigo taqi dagawa saida ta shiga motarta ta kunna wani call din ya sake shugowa ta amsa dake wayar is connected to motar anajin me ake cewa. “Calm down my baby..za a na maki alkawarin bazai fita daga kasarnan ba kuma duk insa yake zasu kawo maki shi” “Just handle him” ta daka wata tsawa kamar mahaukaciya kafin ta fuzgi motar ta kara gaba. Tareeq na shiga motarshi ya cire sim dinshi ya yarda, yama rasa ina zaije dake yasan hanyoyin smuggling a cikin kasar don yayi harkar nan ba sau dayaba ba sau biyu ba wannan yasa ya shirya ma barin kasar da daddare zuwa london to secret route da akebi illegally, kwata kwata bai duba internet ba daya duba zaiga an sakashi he’s wanted nemanshi akayi, saida yaje zai sayarda motarshi yagane neman shi akeyi, allah yaso sun bashi kudinsa kafin su kira line din da aka saka idan an ganshi a kira, haka nan ya zama abun tausayi yana boye boye kanshi, bai taba tunanin fadwa will go to this extent ba, da farko yayi niyar ya kara gaba ne kawai bazai sake dawowa kasar ba daga baya kuma dayaga abubuwan datayi mashi da yanda ta nemi tona mashi asiri ta fallasa duk wani abunda yakeyi that is not legal yasa yaji haushi shima, don ta gama yi mashi iyaka da kasar, kasar haihuwarshi bazai taba dora kafarshi acikin garin ba idan ya fita nan yayi alkawarin he will take his downfall along side with hers kafin yabar kasar. Misalin wajen karfe biyar ya shirya cikin wasu baqaqen kaya ya saka facing cap ya rufe fuskanshi sannan ya dauka jakar kudinshi, bai tsaya ko ina ba sai wajen wasu gang leaders da suke wata harkalla data babe masu suka rabu baran baran, su daman nemansa suke sucu ubansa suka kasa samunshi sai gashi yazo da kafarshi wajensu. Bai wani jima ba wajensu ya kara gaba, tunda ya shiga taxi zuwa inda zaije babu abunda yake sai kallon wayarshi, abubuwan dayayi recording da wanda ya dauka yake kallo, hankalinshi yayi nisa yana tunani acikin zuciyarshi baima san ya fito fili ba. “She’s worst, she’s a devil disguise” Tareeq dayake tantiri macuci, scam, satan kudi da sauransu, duk abubuwan nan da yakeyi baisa yaji zuciyarshi ta mace ba gaba daya. Yana cikin tunanin nan taxi driver ya tsaida motar a filling station ya dubeshi ta mirror yace “excuse me for a minute sir, zanyi filling tank” Girgiza mashi kai kawai tareeq yayi shi kuma ya fita ya saka pump din cikin wajen saka mai sannan ya wuce cikin super market din wajen dake daga chan nesa don ya saya ruwa. Cikin abunda bai wuce minti goma ba wajen yayi exploding booomm motar tayi sama ta fadi kasa, ataqaice dai motar da tank din wajen duk suka kama da wuta wuwuuuuuu, lokaci guda mutane suka firfido suka bar wajen mai taxi kuwa shima sai aka nemesa aka rasa. Cikin abunda bai wuce minti biyu ba saiga motar kashe wuta, few minutes ago tun kafin ma wutar ta kama aka kirasu akan wuta ta kama a kusa da filling station. Suna zuwa aka fara kokarin kashe wutar kar yayi affecting sauran stations din wajen, motar ma bayan an kashe aka fitar da gawar dake ciki. Allah ya jiqanka tareeq…… Kan kace me tv stations sun dauka labarai ko’ina ya dauka, yanda explosion din ya faru ya tada hankalin mutane sosai, saida driver ya futa motar ta kama da wuta kuma aka rasa ta ina ko kume menene ya jawo explosion din. Fadwa na zaune a wani katafaren gida taga news din, tabe baki kawai tayi tace “you deserve worse than this..” wayarta ta zaro takai kunnenta daga chan aka soma magana, are you happy princess?” Murmusawa kawai tayi tace “yessss i love you papi” Tana kaiwa nan ta aje wayar ta cigaba da shan wine dinta. Kawayenta mutane da yawa kiranta aka somayi a waya, taqi daga kowanne daga ciki, already daman tasan outcome din haka wannan yasa ta shirya document dake nuna sun rabu shida ita tun shekara daya data wuce kan ta gano qasurgumin armed robber ne kuma scammer ne yayi hiding identity dinshi ya shugo rayuwarta. Mutane da sukaga wannan labari sai aka soma pitying dinta allah yaso bai cutar da ita ba kuma baici galaba akanta ba allah ya kubutar da ita daga tarkonshi don kowa yasan yanda suke da arziki. Tana zaune tana shan wine tana kallon newss din harta fara zama high akayi knocking kofa, ta amsa, nan ya bude kofar ya shugo, takowa yayi har inda take ya tsaya gabanta,dagowa tayi ta kalleshi ta ya tsaya qiqam fuskarshi duk zanen suka, bakinsa baqin qirin ba kyan gani black kennan the most dangerous thug kuma na hannun damanta, the only dog din da take juyawa son ranta, black dake ma hidaya aiki amma karkarshin iko da umarnin fadwa……. Mikewa tayi ta tako gabanshi ta soma shafa kirjinshin sabda yanda ta zama high sosai, rungumeshi tayi tana jin kamar taj ta runguma, chan kuma ta matsa baya ta turashi tayi wani irin tangani yayi saurin tarota ya zaunar da ita sambatu ta soma “i need him i want him so bad…saina sameshi, waye shi? Shi din waye shi? Saina sameshi kota hali qaqa ne” Shuru black yayi yana jinta saida tayi sorber kafin ta kalleshi da jajayen idanunta ta soma magana “hope you wipe the mess you created” “Yes ma’am” Ya amsa ta, “good” Ta daga mashi hannu alamu ya kara gaba. Achan office kuwa hidaya neman duniya tayi ma fadwa ta kasa samunta, dalilin wannan news din mutuwar tareeq ta janyo masu asara sosai don dole sai an samu competitor dinsu da zasuyi using din mutuwarshi against dem, ji kake anata ay taheel family criminals ne sun ajiye criminal a cikin family dinsu don haka suma criminals ne, da kyar hidaya ta samu ta toshe rade raden da akeyi. Su afiya ma duk sunga komai a internet, maida din gida da mutane da dama kowa. Abokinshi ma dake cikin jail shima an tashi wahse gari anga gawarshi a jail bama asan mey ya kashe shi ba. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 79 Sabeeha dai batayi gigin komawa saman nan ba sai washe gari, gaba daya tabar taj cikin zulumi, dukda yasan tana cikin koshin lpy so yake kawai ya ganta, idan da da ne abu yashiga tsakaninsu blaming dinta zaiyi, don yana tunanin abunda take so kenan shiyasa tayi using dinshi lokacinda baya cikin hayyacinshi yanxu kuwa ya hana zuciyarshi dayin haka kodan albarkacin cikin dake tsakaninsu, he wants to care for her, give her attention and remove duk wani bad energy dake sashi yake pushing dinta from him. Saida ammu tayi ta tausasa ta ta kwantar mata da hankali ta nuna mata dalilan dayasa they have come this far tukunna ta samu courage din komawa saman, tabbas ta damu dashi sosai, tana jinshi har cikin ranta saidai ta farar daya ya sauya mata daga taj din data sani a baya, wannan taj din kwata kwata hates her, baya kaunar ganinta,abu daya kesawa take danne zuciyarta inta tuna yanda yasha wahala a baya, ayau da zai gane halayyan yan uwansa gaba daya da yanda suke nuna qiyayya a tattare dashu databar rayuwarshi gaba daya, aaidai inta tuna da maganganu ammu ne yakesawa take hana zuciyarta tunanin. Koda ta shigo part din nasu tsayawa tayi ta kasa yin gaba, tsoro da fargaba ya dirar mata, moments din ranar na yawo a kwanyarta dukda ta hana kanta tunawa, idan ta tuna yanda yake dirzarta sai taji tsikar jikinta na tashi zirrrr sosai.. Anan parlor tayi zamanta ta doka uban tagumi, tayi nisa sosai cikin tunani ta soma jin kamshi na shiga hancinta, wanda ta tabbatar nashi ne, dagowa tayi da sauri suka hada ido dashu tayi saurin kauda nata saita fara neman daburcewa, yana ganin yanda ta daburce ya gane a taorace take dashi, wannan yasashi takowa ya samu waje ya zauna yana facing dinta Gyaran murya yayi yanayinshi bai wani sauya ba cikin sanyi ya soma magana. “Uhm..abunda ya faru the other day” Ya dan dakata sai kuma ya cigaba “it was a mistake, lets pretend it never happens” Sabeeha na jinshi batayi responding ba haka zalika batayi gigin dagowa ta kalleshi ba “im sorry” Itace last kalma ta karahe dayayi wanda yasa ta dago ta kalleshi, hawaye na kokarin sauka akan fuskanta har ya sauko, Saida ya runtse ido ya bude, yaji babu dadi wallahi sosai, he must have hurt her feelings sosai. “Stop crying..did i hurt you badly?” Girgiza mashi kai kawai tayi a shagwabe yanda yake mata magana dadi yake mata, saidai tayi mamki sosai kamar bashiba, shidai kamar wahainiya, yau he’s soft gobe ya gaya mata magana. “Didi please ka yarda ni ban shigo rayiwarka dan na cutar dakai ba, ni bance dole ka karbeni a matsayin matarka ba, i just want us to friends yanda muke a baya, baka min fada” Dan murmushi yayi ta gefen baki,kai komai ma kyau yake mashi dukda yanayin bai chanza ba babu alamun wani expression daya sauya a tattare dashi ya miqe tsaye itama ta miqe. “Okay” Wani irin dadi kuwa taji aranta Ya nufi hanyar futa tace “zaka fita?” “Yes do you need anything?” Kamar mai nazari haka ta tsaya tana tunani chan tace “yes ka sayo mana chocolate” Girgiza kai kawai yayi ya futa. Ita kuma ta koma bedroom ta gyara mashi ko’ina harda closet da bathroom, sai yanxu ta samu natsuwa ta tuna da maganar da ammu ta mata na korar sonata da tayi, wata iriyar dariyar mugunta ta dungayi su sonata an kara gaba. Bangaren taj bai tsaya ko’ina ba sai gym nan suka hadu da mutabblib nan yake tambayrshi ashe abunda ya faru kenan,shi baima gane me yake nufi ba saida ya nuna mashi instagram yanda family name dinsu ke trending da mutuwar tareeq, yayi mamaki sosai ba kadan ba, anyways shi abunda ya shafi fadwa da shi tareeq din ba damuwar sa bane abu daya ne yafi bashi mamaki inda ta bada report din cewa basa tare for over a year, wannan kowa yasan karya ne, tayi hakan ne don tayi protecting image dinta, hmm this will be one of the reason da zaisa bazai taba trusting dinta ba. Bayan few hours ya fito daga gym ya wuce mall ya sayo mata variesties of choclate kamar hauka ya jidosu sannan ya dawo gida. Yana parking ya kwashi abunda zai kwasa ya wuce sama direct. Koda ya shugo dakin tana zaune kan sallaya don anyi salla, cikin sauri ta miqe da dan sauri ta ta karaso gabanshi tace “welcome back didi” “Thanks” ya amsata a gajerance tare da miqa mata ledar hannunshi ta amsa tana murmushin dake bayyana kyau na fuskanta mai melting zuciya tace “wowww ashe ka sayo min thank you didi” Ya shagala da kallonta har yaja kumatunta irin yanda akema yara yace “cute” Yana fadin haka yabar wajen ya wuce closet yabarta da smiling like mumu😂😂 she can’t believe dis. Coffee ta hada mashi mai zafi da fruits ta kawo mashi har bedroom ta ajiye sannan ta shiga closet ta fidda mashi da kaya marasa nauyi sannan ta futa donta bashi waje. Yana futowa yaga kayan yasan ita ta ajiye ya saka sannan ya zauna Ammu hidaya da afiya kiran duniya sunma fadwa bata picking calls dinsu, su hankalinsu harya fara tashi ma musamman ammu da afiya hidaya kam datasan ta bata wani damu ba. Sai bayan sati guda tukunna ta dawo gidan, normal normal har wani irin kyau ta kara da qiba batada wata sauran damuwa saita taj. Haka rayuwa ta dunga tafiya a kwana a tashi babu wuya, tsakaninta dashi yanxu sai kusanci, yana kulata sama sama idan tayi magana, sannan duk wani hidima nashi tanayi babu gajiya, akwai ranar da yana wanke gashinsa ma tayi requesting taimaka mashi, aiko ya kwanta a bathtube face dinshi na facing nata ta taimaka ta wanke mashi yanda sukeyi alokacin da baya cikin hayyacinsa, abun gwanin burgewa. And he allowed her, bai kawo wani tunani aranshi ba just positive energy🙈 Idan yaga ta dauka abu mai nauyi haka zai hanata, lundry datake masu shida ita ma ya hanata. Ciki dai baya gaba baya baya, baya girma, hakan yaso ya sashi zama worried amma kuma dayayi reserch saiya gano wasu matan haka nature dinsu yake ciki baya nunawa, ammu kuwa duk sati saita jata sun fita a sunan zun tafi zuwa asibiti nanko ba nan suke zuwa ba. Afiya dai idanunta na kansu su biyu, tayi laying low saidai fa tasan abunda take kuma tayi alkawarin saita gano koma menene suke boyewa. A daki ko tare suke kwana shida ita a gado daya, yana daga chan gefe itama tana daga chan gefe, da asuba ko shike tashinsu suyi sallah a tare. After 2 weeks… Sabeeha ko tabdage sai janshi take a jiki, harda hira, sannan duk wasu funny event daya faru tsakaninsu saita labarta mashi, haka zatayi ta dariya shidai saidai ya girgiza kai, abu daya daya lura da ita, her life is just about him him him, batada magana sai nashi lokacin da baya cikin hayyacinshi its seems like sunada shakuwa sosai shida ita. Don ta gama saninshi ciki da waje abunda yake so da wanda baya so, kuma yana hanko taantsar affection a tattare da ita game dashi. Ahankali ahankali yake gane asalin so da kauna tsakanin mutanen dake around him..sabeeha dai she’s extraordinary, she’s selfless, she’s a happy child, and she takes his happiness first before nata, idan taga yayi shiru daman yana da irin wannan habit din sai yayi shiru gaba daya komai na duniya ya dameshi, mood dinshi gaba daya ya sauya, tana ganin wannan duk zata damu, haka zata dunga tambayarshi meke damunshi? Kotayi mashi wani abu? Ko an mashi wani abu? Kai she’s just extraordinarily different, she cares alot..wanda hakan ke sashi ganin shi he doesn’t have a seamless heart, his heart is like a rock. Yau ta kasance friday… Wajen karfe biyar fadwa na zauna a bedroom dinta gaba daya ta gama isolating kanta daga yan uwan nata afiya ta shugo. As usual intazo dakinta zama kawai takeyi hakan kuwa akayi, fadwa na ganinta ta daga mata gira daya don batayi expecting dinta a cikin bedroom dinta ba. “Yadai?” Fadwa ta tambayeta “Kin gama boye boyen naki na kunyan auren scammer, inace kece kemin gori, bansan me nake ba? Bansan me rayuwa ke ciki ba,” Wani irin kallo fadwa ta mata sai kawai ta dan dara harda tafawa kafin tace “tabbas bakisan me rayuwa ke ciki, kina tunanin bansan abubuwan da yake ba na aureshi?duk wani movement dinshi harma da affairs din da kuke dake dashi” Da mamaki sosai afiya ke kallonta,harya bayyana akan fuskarta, she was so shocked to the extent that ta kasa cewa komai bakinta yayi gumm. Murmushi kawai fadwa tayi tace “anyways ba wannan ba meyya kawoki? Hope it’s something that is worth my time da kikazo kina batamin?” Gyara zama afiya tayi, dake itama yar ayi ce saita basar da maganar tace “i need your help” “What help?” Hotunan dake hannunta ta fito dasu ta watsa kan gado, kafin ta soma mata bayanin yanda sonata tabar gidan da yanda suka sama sabeeha abortion pills the next day basuga wani sauyi a tattare da ita ba da futar da sukeyi ita da ammu a sunan zasuce check up yanxu haka hotunan nan ma ta dauka ne inda suka fito kuma basubi hanyar asibiti ba. “Ina ganin babu ciki a jikin yarinyar nan kuma ammu tasan da haka they are just fooling us, nayi kokarin nayima ukty maganar taqi ta saurare probably tana tunanin zan hada baki da sonata nayi poisoining danta” Daukan hotunan fadwa tayi ta kallesu gaba daya, “recently akayi hotunan?” Ta tambayi afiya “Yes jiya” Kallo daya fadwa tama sabeeha ta karanceta gaba daya babu wani sauyi a tattare da ita da za ace na me ciki ne, kwata kwata ta dauke attention dinta daga yarinyar shiyasa bazata iya tuna when last ta ganta ba. Wani irin murmushi tayi na gefen baki daya kafin tace “daman babu yanda za ayi ta yarda dake idan har baki kawo health report dake nuna cewa bata da cikin, anyways kibar komai a hannu na.” Afiya na tafiya fadwa ta tattara hotunan ta ajiya sannan ta dauka wayanta ta soma dialing wata number.. Misalin wajen karfe tara na dare bayan sun gama dinner hidaya na study room dinta tana duba files fadwa ta shugo. Kai tsaye ta samu waje ta zauna, saida hidaya ta gama abunda take kafin ta fuskanceta. Nan fadwa ta baje mata komai abubuwan da afiya ta fada mata da hotunansu da ammu data dauka da yanda suka bama sabeeha abortion pills. Saida ta gama jInta tsab ta duba hotunan sannan ta kalleta tace “so???? Me kikeso nayi akai kenan? Inma cikin babu shi time will tell” Fadwa tayi mamaki sosai jin amsar data bata, “theres no time ukty, what if yayi consumating aurensu? What if ta samu cikin?No never i will..i will never allow that” Hidaya tayi mamaki react dinta saidai bata kawo komai ba tace “do you have a medical prove” “Tunda bakida shi i dont have time for this..abubuwan dake gabana sune a gabana” “Ukty its seems like kin manta agender dinmu gaba daya, kina tunanin you have wrapped him around your arms ko? Kin manta abubuwan da muka mashi ko? Ko kina tunani bazai iya karbar taheel ba aduk sanda yaso?naga kinyi sanyi sosai well let me remind you idan kin manta…” Saurin dakatar da ita hidaya tayi da hannunta sannan ta dubeta tace “ya isa haka…yanxu me kikeso ayi kenan” Wani irin makirin murmushi fadwa tayi sannan fidda wayarta ta danna wani video, videon da tareeq yayi fabricating shida sabeeha lokacin daya nemi yin lalata da ita taqi bashi hadin kai, a lokacin daya nuna ma fadwa tayi saurin airdroping video din ba tare da sanin sa ba sai hotunan data dauki sabeeha da tareeq ranar da suke backyard ita da barad, “Tunda babu yanda zamuyi proving fooling din kowa sukeyi ita da ammu why don’t we use this against them..musashi ya tsaneta har ya fara kokwanto shin cikin nashi ne ko ba nashi bane daganan dole ayi bincike harma da DNA” Girgiza kai kawai hidaya tayi ta dan murmusa. Washe gari ta kama saturday morning, kowa ya hallara akan dining, taj, ammu, fadwa , afiya barad sai kuma hidaya. Tunda suka zauna kowa kecin abunda ke gabanshi, har suka gama. Hidaya ce ta fara tashi kafin ta dubesu tace, “ina sitting room idan ka gama inason magana dakai” Girgiza mata kai kawai yayi sannan ta futa, fadwa ma ta miqe tabi bayanta follow by afiya sai daga baya after ya gama shima ya miqe, kusan a tare suka fito shida ammu daga dining din zuwa sitting room din, daman sama zata wuce wajen sabeeha sai kuka ta dakata ganin sun zazzauna. “Lafiya dai?” Ammu ta fada tana tunkarar inda suke zazzaune, hidaya dake zaune ta hade girar sama da kasa kamar an aiko mata da sakon mutuwa ta dubi ammu tace, “zaki iya zama kema,” “Toh allah yasa dai lafiya” Ammu na rufe baki saiga sabeeha ta sauko da head maid dataje ta kirata. Wallahi ganinsu zaunen nan saida gabanta ya yanke ya bada wani irin dammm da kyar dai ta daure ta karaso ammu tayi mata nuni da kusa da ita ta zauna. Saida kowa ya zauna hidaya ta fidda hotunan dake gefenta ta watsa su gaban taj, daukansu yayi daya bayan daya yana duban hotunan da mamaki, tabbas idan zai tuna ranar da kayan dake jikinta lokacin da suka fito ita da barad ne har yace mata kar ta sake fita babu hijabi, abunda yafi daure mashi kai shine har a yaushe tareeq ya isa gareta har yana mai janyota jikinshi don jikinsu yayi kusa da juna sosai saboda angle din hoton, karban hotunan ammu tayi tace “menene wannan din” Shuru tayi ta gama ganin hoton kafin tace “zancen banza, yaushe akayi wannan din, daman nasan wannan taqaddirin yaron babu alkahiri a tattare dashi daman ta taba fadamin yanda yake kai mata hari,kudai wallahi da kwashe kwashen ku, ke kin kawo barauniya kw kuma kin kawo dan iska scammer” Fadwa dake bakinta baya shuru take “kedai kawai kiyi shuru ammu bakisan komai ba,“ daukan remote dake gabanta hidaya tayi already sunyi screen mirroring daga waya zuwa tv,ta kunna nan take video ya bayyana, wallahi wallahi saika rantse ba fabricating video akayi ba da gaske ne, komai sak da jikin da fuskar hasalima dai babu wanda zaice ba sabeeha bace a jikin video din. Cikin sauri sabeeha ta miqe hankali tashe tana mai duban taj da ammu at the same time, “Yanxu wannan yayi kama da shike kai mata hari? Dama chan yar hannu ce dataga shima irinta ne shine take binshi,” Afiya tayi charaf..”wama yasan irin abunda sukayi a cikin gidan nan, kai wallahil azeem zan rantse maku cikin dake jikinta ma bana taj bane na wannan dan iskan ne don babu yanda za ayi ace wanda baya cikin hayyacinshi har ya iya kwanciya da mace ya biya mata buqatar ta, as far as we know tunda suke tare tun lokacin da aka kawota babu wani abu tsakaninsu iyakacin ta kula dashi.” Cikin hanzari ammu ta daga mata hannu rai a bace tace “wannan bashine zai baku damar yi mata qazafi ba,” “No ammu stop it…stop defending her she’s fooling us all..idan baki yarda ma ki saurar wannan” Nan fadwa ta danna wani voice record shima dai muryar sak ta sabeeha suna conversation ita da tareeq wai har tana cewa itafa leken asiri aka kawota gidan nan kuma zata iya yin komai, idan yana buqatar kwanciya da ita duk sanda yakeso a shirye take saboda ta saba da harkar abundai babu dadin ji, dirty and disgusting talks. Tunda fadwa ta danna voice din idanunshi suka soma jaa, kanshi ya fara sara mashi yanayinshi ya sauya gaba daya kamar bashi ba ran maza yayi mugun baci yakai kololuwa Saurin runtse idanu ammu itama tayi ganin yanayinshi, tana mai dubansu da kyau, lallai dole tayi wani abu yanxu kafin su cimma kudirinsu, har ammu zatayi magana hidaya tayi saurin dakatar da ita tace “ammu stop it please…duk wannan shaidun dake gabanki da magnganun da muka ji duk karya ne? Ko kirkira za ayi?” Ammu kamar zatayu hawaye ta dubi taj da yayi shuru ya kasa magana tace “tajudeen yanxu ka yarda da wannan, bai kamata kuyi saurin yanke hukunci ba daga jin magana babu kwakwarar hujja, ku ya akayi kuka samu wannan din?” Tunda ammu tayi magana afiya ke neman yi mata rashin kunya, “wama ya sani ko kinsan cewa cikin ba nashi bane amma kike kakkareta” Rai a bace ammu tace “how dare you afiya…kinsan da wa kike magana kuwa?are you insane ina matsayin kanwar mahaifinki?” Sabeeha da hawaye suka gama wanke mata fuska taoro da fargaba sun gama mamayeta tayi saurin cewa “wallahi wallahi sharri ne..wallahil azeem babu abunda ke tsakanina dashi, shine ke bina,” “Shuttt up disgusting slut” fadwa ta daka mata tsawa, “wannan yayi maki kama da karya? How dare you sleep with my husband? Under my nose you have the audacity” “Wallahi azeem ban taba magana dashi makamancin haka ba, shike bina kuma dana nuna mashi cewa zan tona mashi asiri shine ya kulla min wannan sharrin” Wani irin buga table da akayi ne yasa duk suka dago suna dubanshi, idanunshi sunyi jaa kanshi yayi rado rado “shut up!!!!!!!!!!” Ya daka masu tsawa gaba daya kowa tasha jinin jikinta, hidaya dake jin tana da authorities yin magana kuma ta tsaya tace “dole ayi dna test..to confirm wannan cikin nashi ne, bazai yuwu ace akwai bastard acikin family nan ba bazan taba yarda ayi tarnishing image dinmu ba never. baima tsaya ya karasa sauraron magnganun hidaya ba ya miqe afusace ya wuce sama. Ammu babu abunda take sai girgiza kai ko ba a fada mata ba ya gama yarda da magnganunsu, tabbas babu ciki jikin sabeeha saboda haka duk wannan sharri ne kuma tasan sune suka kullashi amma yanxu ya zatayi ta fayyace mashi? Komai? This is not the best moment, bata taba tsammanin they can go to this extent ba ya ilahi ta dafe kanta. Da sauri sabeeha ta miqe tabi bayanshi hankali a tashe, Kallon juna sukayi gaba dayansu suka murmusa don sun dana ma ammu tarko bama ita kadaiba harda sabeehar dole yanxu su fito da kansu su fadi gaskia, dna ko sai anyi shi idan aka tabbatar da akwai cikin kuwa dole su juya abun nanma suyi fabricating results din a maidashi dan tareeq ne. Sabeeha data hawo saman kasa bude kofar shiga bedrrom din tayi hannunta na karkarwa haka zalika jikinta. Dakyar ta tattara kuzarinta ta ta tura kofar, yana Zaune bakin gado ta karaso har ibda yake ta duqa har kasa nesa dashi ta soma magana “didi…ka yarda dani, wallahil azeem sharri ne, bani bace cikin video din” Ta karashe tana rarrafowa kusa dashi ta fara kokarin kama hannunshi yayi saurin janyewa ya miqe tsaye yana kallonta disgustingly ya juya mata baya, “get out of my sight” Ya fada cikin bacin rai, he really needs time for now, yayi processing komai, tabbas yasan halin fadwa da kudirinta akanshi, and anything that will come from her ba abun yarda bane saidai wannan ya dan taba shi, ya rasa dalilin dayasa gaba daya komai ya dagula mashi lissafi, zuciyarshi na boiling yana jin wani irin zafii sosai, “Didi ka yarda dani dan Allah listen to me please” A zafafe ya juyo rai a bace ya kamo hannunta ya dagota tsaye rai a bace yayi baya da ita har jikin bango yaka manta da wani batun ciki, hes just blind yace “i said get the hell out of my side are you dumb? “ Ya karashe yana saurin zame hannunshi daga nata disgustingly ya juya yabarta a tsaye feeling so shattered and scared ta futo daga dakin ta sauka kasa wajen ammu, tun kafin ta kaiga sauka kasan fadwa da afiya suka tareta, fadwa ta damqe hannunta idanunta sunyi jaa sosai ta soma “wallahi wallahi saina wulqantaki, tunda kika shiga gonata, saikinyi regretting zuwa gidannan, tana kaiwa nan ta hankadata gefe rai a bace, cikin hanzari sabeeha ta kama hannunta inda fadwa ta rike, hawaye na gangarowa akan fuskarta, ita bata su take ma, suna bari wajen ta tunkari dakin ammu. Fadwa da afiya suka kalli juna fadwa ta zaro syringe din data deba jinin sabeeha dashi, ashe rikon data mata jininta suka diba. Sabeeha data shiga dakin ammu bata lura da jinin dake dan disa ba daga hannunta. A tsaye ta tadda ammu tana safa da marwa, tayi saurin Karasowa inda take tana kuka tace “ammu wallahi wallahi sharri ne” Kama hannunta ammu tayi tace “basai kin fada ba sabeeha, nasan sharri ne kuma karya ne, zancen ciki da suke cewa nashi ne nida ke munsan cewa babu ciki a jikinki” Sai a lokacin sabeeha taji sanyi aranta “amma ammu shii…didi baya son ganina yace na fita..ya yarda kennan? Ya zanyi ammu?” “Kwantar da hankalinki, just leave him alone he needs time to think trust me kinji fatima?” Misalin wajen karfe sha daya ammu da sabeeha suka soma jin hayaniya anan kasa, cikin hanzari ammu ta fito tare da sabeeha dake biye da ita, a baya a daidai lokacin taj ya saukko daga sama shima, fadwa datafi kowa zaqewa tayi saurin takowa inda sabeeha take ta wani irin jawota kamar kayan wanki ta watsa ta tsakiyan sitting room din kafin ta nunata da yatsa tace “daman na fada maki saina kawo karshen ki a gidannan” Ran taj in yayi dubu ya gana baci yanda fadwa keta faman zaqewa its hight time for him to stand for his wife basu da right din treating dinta haka, rai a bace ya dubi fadwa data duqa zata kamo kan sabeeha harta daga hannu zata watsa mata mari yayi saurin daka mata tsawa “How dare you lay your hands in my wife? Waya baki wannan right din? Ehhh answer me” “Hahahah wace wife din? Maid din taka wulaqantacciyar? Wannan abar?” Rai a bace ya nunata da yatsa gaba daya daga hidaya har afiya mamakin shi suke yanda ya sauya gaba daya ashe haka yakeda zafi this is the other side of him da basu taba gani ba, “ heyyyyyyyyy!!!! Stay on your limit… i’m warning you“ “Heysss don’t shout out me saboda wannan walaqantacciyar, duk wannan abun da kakeyi Saboda an maka karyar shegen cikin ka a jikinta ko?” Ay baisan sanda ya watsa mata wani mari ba dataga tauraru wuu wuu, “The next time kika kara shegantamin ciki i will make your life miserable” Adaidai lokacin hidaya tayi stepping up ta hanyar watsa mashi takardar result din prwgnancy test da akayi har guda biyu tace “agabana kake ma sister ka ihu akan cikin da babu shi? Ive never knew you’re a fool da za ayi fooling easily yanda akayi fooling dinmu gaba daya” Hankali a tashe ya dago ya kalli hidaya kafin ya fara karanta paper din, pregnancy test ne gashi negative harda sunan sabeeha da nashi a jiki, he couldn’t believe it. Ammu dai runtse ido tayi kawai, komai yazo mata a bazata unexpectedly. Sabeeha tunda aka turata kasa tayi zaman dirshen babu abubda take sai innalillahi, shikennan. Rai a bace taj ya kalli sabeeha ya kalli ammu ya kasa dauke idanunshi kan ammu daketa faman girgiza kai, “is this true?” Shine tambayr dayayi ma ammu kawai, babu abunda take sai juya kanta, ya dubi inda sabeeha take data hade kai da gwiwa tana kuka yace “is this fucking truth? Answer me” Sauda sabeeha ta tsorata tsabar furgici da tsoron yanayinshi “yeeee…ss” Ta amsashi bakinta na rawa kuka ya kufce mata, runtse idanunshi kawai yayi innalillahi wa inna ilaihi rajiunwallahi fadin irin yanayin daya shiga bata lokaci ne, ya dawo asalin tajudeen dinshi wanda bashi da sauki, babu abunda ke bayyane akan fuskanshi sai hatred, he feels betrayed and fooled at the same time lies upon lies upon lies…kaf rayuwar bayajin akwai gaskia ta daidai da sakon daya, namiji ne shi mak tawakkali da jajircewa but wannan abu ya tabashi ba kadan ba, ayau ya yarda da maganar hidaya da accusation din datayi akan sabeeha 100 percent, saida ya fara trusting dinta, saida ya fara yarda da ita, ashe duk fooling dinshi take all this while, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, idanunshi sunyi jaa shi kanshi ya koma jaa sosai. Ammu ma na hawaye ta soma magana “muhammd trust me, ba laifinfa bane, bada niyar cutar dakai muka maka karya ba,” “Ammu please….” Ya dakatar da ita rai a bace, yana mai duban sabeeha yace “so this is who you are? A liar, a snitch,? You disgust me..” Hidaya data lura idanunshi ya rufe tayi saurin using opportunity din ta kalleshi tace “ay babu wani dogon surutu, sighn this divorce papers, police na jiranta waje, she will face the consequences of fooling all of us” “Nooo muhammd bazai yuwu ba, you can never do that, wallahi youll regret this i will Never allow that” ammu tayi magana “Why ammu? Please this is enough..can’t you see how you hurt him?Dole ya rabu da ita and thats final” Ammu da hidaya na argument ya taho a zafafe ya finciko sabeeha daketa faman hawaye ya jawo kamar yana jan kaya har bakin kofar entrance ya dubeta cikin ido yace “i never want to see your face ever in my life, karki sake na sake ganin mai irin hallitarki a rayuwarnan har abada,” Sabeeha najin abunda ya fada tayi saurin miqewa ta rungumwshi a jikinta tana kuka tace “didi..listen to me, wallahi i never had the intention of betraying you, bazan taba yi ba, listen to me youre making a grave mistake taj” Wani irin ingizata yayi waje ta fadi kasa hartaji ciwo a hannu ta sake miqewa tana kuka, “did you just say you never had the intentio? Kinsan me nafi tsana a rayuwata? Liars…liarsss ……liarsss betrayers…you fooled me, giving me false hope, how dare you do that? How dare you play with my mind and my intelligence?” “Wallahi didi bazan taba cutar dakaiba, bazan taba cutar da rayuwarka ba, Duk gaba daya su fito ammu na daga gefe ta kasa magana kwata kwata, afiya da fadwa ko me zasuyi banda tafawa, hidaya ma dai nade hannunta tayi tana kallon su. Hannunshi sabeeha ke kokarin kamawa ya daka mata wata razananniyar kara yace “i hateeee you…bana kaunar ganinki bana kaunar ganin mai kama dake a rayuwar nan, i wish you nevwr came into my life, you are nothing but a miserable human whi shattered my hopes” Yana kaiwa aya sabeeha ta tsaya chaaakk tana mai kallon cikin idanunshi shima yana kallon cikin nata sunkai wajen minti biyu a haka babu ko kiftawa, sabeehar ce ta dubi bangaren su fadwa daketa faman dariya sannan ta dubi inda hidaya ke tsaye ta nade hannu itama tana smirking. “You’re blaming the wrong side didi…why cant you open your eyes taj? Why can’t you see waenda ke kaunar kake nisantarwa daga rayuwarka? Why can’t you see waenda basa sonka? Waenda ke marmarin ganin ka wulqanta? Waenda ke son ganin bayanka why why???” Kauda idanunshi yayi daga nata dayaga sun mashi kaifi sosai, share hawayen dake fuskanta tayi dukda basu fasa saukowa ba ta nade Mayafin dake daure a kanta ta yafashi a kanta sannan ta dubeshi, tace “ni fatima nayi maka alkawarin bazaka sake ganin mai kama dani ba har abada, nabar rayuwar ka har abada tajudeen.. ina fatan you’ll never regret this” Tana fadin haka ta juya mashi baya hawaye mai dumi na sauka akan idanunta, Hidaya ta dagama jami’an tsaro mata dake compound din hannu suka tafi da ita har wani irin ajiyar zuciya hidaya ta sauke, fadwa ko tafi kowa farin ciki ji take kamar taje ta rungumeshi, burinta ya cika ta rabashi da wannan yarinyar. Ammu dataga dai da gaske an fitar da sabeeha daga gidan ta karfi da yaji itama ta wuce bedroom ta jawo box dinta ta futo,duk suna zaune suna kallonta ta karaso inda taj yake tunda aka tafi da sabeeha ya kasa matsawa daga inda yake tsaya, jawo hannunshi ammu tayi yana fuskantarta ta soma magana kamar haka . “Kayi babban kuskure tajudeen, ka tafka babban kuskure daka bari fatima ta kubuce maka ta fita daga rayuwarka, nasan babu abunda zance maka yanxu da zaka yarda but ina fatan zaka bude idanunka ka gane masu sonka, amma inaso ka sani yanda ta fita tabar gidan nan ta tafi da farin cikinka ta tafi da kwanciyar hankalinka don bazaka taba samunshi ba, ita din haske ce a cikin rayuwarka tafiyarta ya mamaye ka da duhu, ita din kyauta ce daga allah a gareka ita din wata bangarece a cikin rayuwarka, ta kula dakai alokacin da baka hayyacinka bata kyamaceka ba, bata gujeka ba, ta kubutar dakai daga duk wani sharri, she stand by you protected you,ta shiga damuwa, wahala kunci da azaba daga hannun makusantanka dukdan saboda kai amma ta shanye ta jajirce, duk wanda ya kebanceka sai an mashi lahani nata azuciya akayi mata sannan ka saka mata da sharri, ka zama butulu,mark my wordss…you’ll regret this” Tana fadin haka ta ja akwatinta tabar masu gidan tana kuka “i can’t deal with all of you, I can’t” Tsayawar nan dayayi magnagnunta ba karamin suka sukayi masa ba azuciya, gaba daya sai yaji duniyar na juya mashi, hannunshi har wani irin rawa rawa yake, a daidai lokacin ya fara jin wani irin sauyi a tattare dashi gaba dayansa……… Ya Allah😭what a heart breaking moment.. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 80 Tunda aka shigar da ita motar babu abunda take sai hawaye, duk yanda taso ta hana kanta kasawa tayi, zuciyanta ya karaya sosai, at least she was expecting him to listen to her, amma ya rufe ido, ya fada mata to her face bayason ganinta ya tsaneta, and yana mai baqin cikin ranar data shugo rayuwarshi. Bangaren taj yana nan tsaye kamar statue ya kasa motsawa, afiya da hidaya ko kwafa sukayi suka koma bangarensu ya rage dagashi sai fadwa, gaba daya wani irin dadi takeji aranta ba kadan ba. Yana cikin yanayin nan ta kamo hannunshi tana mai sauke murya kasa kasa, “don’t upset yourself cause of useless people who fooled you, they have bad intentions against you, i know you’re hurt baby brother just know that i will always be here for you” Kallon daya mata saida gabanta ya fadi, ya maida dubanshi ga hannunshi data kama ta rike. “I don’t fucking need you or whoever, and don’t you ever put your filthy hands on me” Yana kaiwa nan ya juya afusace ya wuce sama kamar zai tashi sama. Yana shiga dakin ya banko kofar ya wuce closet, ashe kiran da aka mata ninke kayanshi take don gasu harta ninke akan table island din dake closet din harda nata a gefe. Saurin dafe kanshi yayi ya runtse ido ya wani irin naushin iska, “noooooo whyy!!! Why!!! Whyyyyyy” Ya fada cikin ihu yana dafe table din, accessories dinshi dake wajen ya watsar gana daya a kasa ya dafe table din. Yakai wajen minti goma a haka kafin ya wuce bathroom ya sakarma kanshi ruwan sanyi ko kayan jikinshi bai cire ba. A taqaice dai isolating kanshi yayi, tun bayan da ya sakarma kanshi ruwan sanyi zazzabi mai zafi ya soma lullubeshi, gashi tun breakfast baisa komai cikin shi ba sai kwanciya da yayi. Fadwa na waya afiya ta shugo tayi saurin katse wayar, suna kallon juna suka kyalkyace da dariya afiya tace, “lets have a dinner date, bills on me” “Sure!!..will spoil you with some goodies as well to celebrate our victory” Haka suka dunga murnar korar sabeeha da sukayi, tafiyar da ammu tayi ma ba wani damunsu yayi ba kwata kwata. Afiya na fita fadwa ta kwanta kan gado tana sauke wani irin nunfashi imagining gata ga taj yana tasha jikinta making love to her, gaba daya illusion din abun yasa ta mance a wani yanayi take, sai taba jikinta tace tana moaning auzubillahi, ta rigada tayi nisa bata jin kira kwata kwata. Wajen karfe goma ya bude idanunshi, tun wajen karfe hudu dayayi sallah ya koma barci ko zaina jin zafin da yakeji aranshi, aiko barcin wahala ya kwashesa bai tashi ba sai yanxu, gaba daya he feels weak, tired and lost, komai haushi yake bashi,haushin kanshi ma yakeji sosai ba kadan ba. Dakyar ya lallaba ya miqe zaune yana dafe da kanshi kawai ya soma jin echo din muryar sabeeha a kunnenshi, cikin hanzari ya dago saiko ya ganta gabanshi tana mashi murmushi, “didi ka tashi? Ga coffee na kawo maka” Harya miqa hannu kawai ya kifta ido yaga babu ita a wajen, saurin girgiza kanshi yayi ya sake bude idanunshi yayi tsuka kadan sannan ya miqe ya wuce bathroom yayi wanka da ruwan zafi sosai sannan ya dauro alwala dukda yanajin jiri jiri sosai. Yana futowa daga bathroom ya saka jallabiya ya nufi wajen praying section chan ya sake hangita zaune tana jiran isowarshi suyi sallah, rai a bace ya soma magana da kanshi ya runtse idanunshi “stop it stop itttt” Tun bayan ya idar da sallah ya zauna kan sallayan yana azkar, abunda cikinshi bai cika yi ba sai gashi yau ya fara, wato kukan yunwa, bai taba lura da bai damu da cikinshi ba sai yau, saboda sabeeha ta dauke mai komai, 3 square meal dinshi yarinyar nan ita ke handling, adaidai lokacin da bai buqata ba tasan zaiji yunwa zata kawo mashi,kallon bedside watch dinshi yayi wajen 11 saura kafin su kwanta by 10 haka take kawo mashi coffee da fruit. Haushin kanshi yakeji gaba daya for depending on her unknownly. Haka nan ya tashi ya zame jallabiyan shi ya rage dagashi sai irin dogon wandon nan, ya futa daga bedroom din, kallon sitting room dinau ya dungayi yana ganin kamar zai ganta a kwance kan couch, daya tuna karyar data mashi sai kuma ya fara jin haushin kanshi, wata yar tsuka yayi ya nifi kitchen nan ma dai yana kunna haske ya soma ganin kamar gata tsaye tana mashi murmushi, haushi da takaicin kanshi yasa ya futa daga kitchen din rai a bace, why would he be remembering her? Whys he like this? He hate being like this, and he çanta stop him self” Wallahi oga a zaune ya kwana, tunda ya zauna kan couch din bedroom yayi relaxing bayanshi ya rufe ido babu abunda yake sai tunani, tunanin rayuwarshi ta baya har kawo iyanxu,he feels lonely, tunanin lokacin dayake shi kadai a uk ne ya dawo mashi da zaman da yayi a gidan nan kafin ya tafi, same exact feeling yakeji. Washe gari tun wajen karfe shida ya fuce daga gidan dukda yana jin zazzabi ya wuce gym wai ko dan zai samu sarari ya daina ganin yarinyar nan duk inda ya motsa, closet ne bathroom ne kai ko’ina ganinta yake, kamshinta yakeji, he’s feeling her presence ako’ina and he hates it so so much. Yana cikin workout kamar zai illata kanshi mutabbl yazo, yana kallonshi surprisingly, intentionally shi yazo wajen don yasa receptionist suna informing dinshi idan yazo. “Hello buddy what a coincidence yaushe kazo nan,” Shuru taj yayi bai bashi amsa ba yana abunda ke gabanshi, don ko magana baya son yi, anything da zai futo daga bakinshi yanxu bazaima mutun dadi ba. “Is everything okay? You’re going too far taj karka illata kanka” Wani irin kallo taj yayi mashi tare da aje thumbells din daya dauka mai weight sosai yabar mashi wajen ya koma kan threadmill yasa speed sosai yana gudu. Mutallib na kallonshi yayi gudun yayi gudun har yana neman faduwa mutallib yayi saurin kashewa ya dafe hannunshi yana mai dubanshi with concern akan fuskanshi yace “please kayi hakuri, you’re hurting your self taj, what is the problem?” Bugun mills din taj yayi rai a bace idanunshi sunyi jaa sosai ga gumi ya gama keto mashi yace “i fucking hate liars…betrayerssss” Saida gaban mutabb ya fadi don ya dauka dashi yake wallahi, “i’m sorry taj…what ever happens it happens for a reason” “No she has no reason..she has no right to lie to me, to fool me, to trick who d hell is she?” Ajiyar zuciya mutabb ya sauke yana son mai son jin karin bayani yace “im sorry for meddling in your business but if you want to talk i’m here okay” Zama sukayi taj yana ajiyar zuciya, yana mai duban mutbb yace “you what i hate the most in my life is karya..bana son karya bana son ayi fooling dina, but this..this girl…she lied to me, i was so invest in the pregnancy she claim is mine, i was so happy” “You mean your wife?” Da mamii taj ya duveshi ya akayi ya sani, “ sorry you mentioned her once ranar da muka fita tare kace min zaka tsaya mall ka saya chocolate for your wife” “Don’t ever call her my wife, it’s done…i never want to see her face ever again” Tunda ya soma magana hankali mutabb ya tashi, tabbas yasan fatima yake nufi, amma yanason yaji karashen zancen. “Toh yanxu ya zakayi da ita?” “Na koreta, i dont need people like her around me” Shuru mutabble yayi yama rasa tunanin da zaiyi. “I’m sorry amma ina ganin hakan da kayi baka kyauta ba, what if batada kowa what if batada wajen zuwa? Are you sure you made a right decision?” Shuru taj yayi, kwata kwata baiyi nazarin ya akayi mutabble yasan bata da kowa ba kuma bata da inda zataje ba sai maganganun nashi da sukayi tasiri aranshi. Sai wajen karfe sha daya suka bar wajen, suna rabuwa mutabble ya bazama neman fatima, mutanen daya sani na cikin gidan securities ya fara nema, adan zaman da yayi dasu he got close to one of them nan yake shiada mashi abunda ya faru a jiyan da yanda aka tafi da ita. Mutallib yaji rashin dadi ba kadan ba, ayau da khaal na raye bazai bata bari a wulaqantata ba. Around karfe sha biyu aka fiddata daga cell din, inda akayi transferring dinta zuwa domestic workers organization, mutallib ne yayi hanya akabi tanan aka karbeta, yayi hakan ne yana gudu kar a cutar da ita don yasan tunda ta fita daga gidan tasan sirrikansu bazasu taba barinta haka ba. Cikin gaggawaa anan organisation din sukayi clearing dinta za a maidata kasar data futo washe gari. Da yamma mutallib ya buqaci ganinta nan ya masu karyar ay yar uwarsa ce shima aiki yake a wani organization din daban, babu wani dogon bincike aka barshi ya ganta. Lokacin data futo taga mutallib tayi mamaki sosai, ba karamin tausayinta yaji ba, amma ganin ta da yayi cikin koshin lpy yaji dadi sosai. “Fatima kiyi hakuri…kinyi ma khaal halacci, ina fatan bazaki sake shiga irin wannan rayuwar da kika shiga ba” Hawayen dake neman fitowa daga idanunta ta hanasu saukowa ta girgiza mashi kai kawai,kora dai taj ya mata korar wulaqanci, leavung her miserably, koda yake daman rayuwarta gaba daya is miserable tun daga haihuwarta, uwarta ma tayi abandoning dinta balleshi? She has no reason to complain, ita dai haka tata kaddarar take kuma ta amsa hannu bibiyu. Wata leda ya bata tare dayi mata fatan alkhairi bayan ya jaddada mata karta sake ace za a kaita wani waje, ko tafa alamun za a kaita wani waje ko she sense something suspicious ta kirashi a waya, nan ta shaida mashi babu waya hannunta. Daya daga cikin wayoyinshi ya bata kafin ya mata sallama ya tafi. Yana tafiya ta bude ledar, ga mamakinta taga kudi ne kuma da yawa, nannade ledar tayi ta koma ciki ta doka tagumi, yanxu gove goben nan zatabar kasar nan, kuma har abada bata fatan sake sanya kafafunta a kasar. Shin ko me zataje ta tadda a gida? Koma dai an mance da rayuwarta gaba daya? Shekara kusan biyu kenan. Haka ta kwana ido biyu, ta kasa runtsawa, tayi alkawari daga ranar data guta daga kasar nan bazata kara kawo tunaninshi aranta ba, zata goge gaba daya memories din zamanta dashi don babu wani amfani da zai mata. Da daddare ganin baizo dinner ba yasa hidaya tazo har bedroom dinshi da divorce papers da papers din next guardian dinshi don har yanxu sabeeha na matsayin next kin dinshi, and she wants that authority back. Koda ta aje mashi papers din kasa cewa komai yayi, i need this papers gobe. Tana fadin haka ta fuce yabi bayanta da kallo. Without seconds yayi signing paper din ya aje a gefe. Washe gari ta kama monday, tun kafin ta wuce office ya sauko kasan ya bata papers din, tayi mamakin ganin ba duka ya bata ba saidai the most important one din daya bata shi tafi buqata so batace komai ba ta kara gaba. Sabeeha baiwar Allah tun wajen karfe bakwai aka fitar dasu ashe ba ita kadai bace su kusan uku ne za a maida, sauran shekarun aikin su a kasar ya cikaza a maidasu, ba kamar nata case dinba da ta shiga record don da an kaika police station to ka shiga record. Cikin wata bus aka zubasu sai airport, kowanne aka bashi passport dinshi, ma’aikacin organization din saida ya tabbatr sunyi boarding kar su gudu don wasu abunda suke kenan kafin ya kara gaba. Flight din nasu sai wajen yamma zai tashi, cikin airport din akwai restaurants, Akwai boutique, duban kayan jikinta na tun shekaran jiya tayi, ko sauyawa batayi ba da tayi wanka shi take maidawa don bata da komai, haka ta futo daga gidannan. Wannan yasa ta shiga boutique din da kudin da mutallib ya bata ta saya riguna guda biyu da pants sai sabon takalmi da yar bagpack dinnan ta yan makaranta mai kyau sannan ta shiga bathroom ta sauya kaya ta zuba sauran da wanda ta cire cikin jakar sannan ta fito. Wajen yamma around 6 haka jirginsu ya daga sai NIGERIA……… Lokaci guda yaji gabanshi na wani irin bugawa fat fat fat ya rasa dalilin, lokaci guda ya rasa natsuwarshi, tunanin yarinyar nan ya addabeshi ya kasa ganema kanshi, duk motsin da zaiyi saiya tuna da ita a ko wanne lokaci, memories din dayayi loosing ko haka suka dunga mashi flashing, yanda take kula dashi, yanda koda yaushe take tare dashi in yana kuka tana kuka idan yana dariya tana dariya. He’s loosing it gaba daya, ya rasa meke mashi dadi,ga maganganun da sukayi da tareeq ya tsaya mashi arai sosai, he’s hating this kind of feeling, she lie to him ta mashi karya amma meysa yakejin gaba daya kamar bashi ba, yanajin kamar part of him is gone, magnganun ammu ne suka soma mashi yawo akai, ya soma magana da kanshi. “No no i will never regret my decision, she’s just my maid, what’s so special about her?” Haka ya dunga reminding kanshi, wallahi daren ranar bai runtsa ba ya kasa gane meke damunshi, abunci ko banjin akwai abunda yasa ma cikin shi between jiya da yau, sai ruwa da yake yawan sha, bai ma bi takan cikin nashi ba kawata kwata cause yayi loosing appetite gaba daya. closet ya shiga zai dauka laptop dinshi ko zai samu ayyukanshi su dauke mashi hankali, daga gefe ya hango kayanta a jere fess fess saurin kauda kanshi yayi don ko gani baya son yi, daga gefe kamar ance ya daga idanunshi yaga chocolates din daya suyo mata ta jera su cikin wani dan bowl. Takowa yayi har zuwa wajen ya dauka daya ya fito daga closet din ya zauna bakin gado yana kallon ledar, chan kuma meya tuna kawai ya wulla chan gefe ya kunna laptop dinshi, zaman da yayi a dakin ji yayi kamar ana suffocating dinshi ya koma closet din sai yaji he feels some kind of ease daya dawo nan saboda kamshinta dayakeji, ko nashi bayaji sai nata amma ya kasa accepting saboda hakan ne. Adaidai lokacin da ya rasa natsuwarshi haka ta kasance a wajenta don a daidai lokacin jirginsu ya daga, wani irin emotional moments ta shiga tana tuna yanda tazo garin da first encounter dinsu, sanda ta shiga daki ta ganshi zaune shi kafai lokacin da baya cikin hayyacinshi the first din dayyi mata shine murmushi dayayi melting zuciyarta, da farko tana ta tsoron haduwa dashi don ana cewa duk caregiver data tunkareshi aranar take barin gidan, gashi saita kasance itace caregiver ta farko daya fara amincewa da ita, ya kaidata bestfriend dinshi, ya bata damar kula dashi, ya zame mata wani sabon farin ciki a rayuwarta da bata taba samu ba, tayi kokarin hana kanta tunashi amma ta kasa, kamar ana ingiza zuciyarta, tayi rauni sosai. 5 daidia ya bude idanunshi a razane, wani irin mummunan mafarki yayi, ashe barci ne ya dan daukeshi na yan mintina kan resting chair din dake closet dinshi, don har wajen 4 idanunshi biyu, bazaice ga abunda ya tabaka ba. Nnamdi ezikwe international airport abuja… Misalin karfe takwas flight dinsu ya sauka saboda time difference dake tsakani, da clearance da komai da akayi masu saida ya dauka wajen awa biyu, tund ata sauka gabanta ke faduwa, sai yanxu takejin wani sabon tashi hankali, nan bathroom din airport ta shiga tayi alwala tayi sallah anan masallacin dake ciki kafin ta fito tana dube dube, abu na farko data farayi shine chanza kudin da mutallib ya bata, aiko wajen dubu dari kudin donma ta kakkashe wasu a boutique. Tana karba ta saka su cikin bagpack dinta sannan ta nufi hanyar futa masu taxi suka tareta don jin inda zataje, ta rasa ma me zata ce masu, daga karshe kuma ta masu bayanin inda zasu kaita. Tunda suka tunkari layin kayefi dake garin dutsen habuja gabanta yake faduwa, abubuwa da dama sun sauya anyi rusau, mutane dake saye da sayarwa bakibaki wajejen anguwan duk babu su anyi vacating wajen gaba daya, iya inda taxi din zai iya shiga ya tsaya sannan ta bashi kudinshi sannan ta gyara zaman jakarta ta nufi hanyar cikin anguwar, data gifta sai ayita kallonta, daman ba saninta akayi ba so babu wanda ya shaideta, tana isowa gaban gidan hayansu ko kirjinta ya cigaba da lugude, hannunta har karkarwa yake tsabar tsoro, dan dole ta danne abunda ke cinta ta shiga gidan tana yaye labulen kauren dake gidan. Gidan na nan yanda yake a cike tam, ga uwar rana da ake kullawa data babaye tsakar gidan, ga wani irin doyi da warin kwata hade dana bandaki daya wani buso fuskarta, tayi saurin runtse idanunta ta bude. Maman chidi mutuniyar inna wadda ita kadai suke mutunci a cikin gidan tana hangota tace “ahh batan hanya kikayi ne? Ko kinzo sayan zobo ne fine gurl?” Sabeeha na ganinta ta gane ko wacece saidai ita bata ganeta ba kwata kwata, duban dakinsu sabeeha tayi tace “maman chidi ni…ce” Tabe baki matar gwarin tayi don bata ganeta ba kuma tasan kaf zuri’arsu babu mai kyan yarinyar gata fara kuma yar hutu, kana ganinta babu wahala a jikinta. “Kai me i no no you o, who are you looking for” Nuni tayi mata da bangarensu na da tace “hadiza? Are you looking for hadiza?” Girgiza mata kai sabeeha tayi daidai nan hadiza ta futo daga dakinsu tana kokarin rufe kofar dakinsu, tana sanye da atamfa da wani gyale daya dan kwana biyu, gaba daya ta fara fita hayyacinta saboda wahala. Koda sabeeha ta hangota saida gabanta ya bada wani irin dammmmmm, tana juyowa suka hada ido da ita kuwa tayi saurin sauke nata, hadiza ko bata shede ta ba ta nufi hanyar futa don bataga ta zama ba, neman aiki take ido rufe duk wanda ta samu yinshi take donta rufama kanta asiri ga kawu na police station tana kiciniyar yanda zata yi ta fiddoshi. “Hadizaaa this girl dey look for you” Tsayawa hadiza tayi harta kusa wuce su ta dakata, kallon sabeeha tayi don har zuwa lokacin bata ganeta ba, “toh fa? Ni kuma?” Sai a lokacin sabeeha ta dago sukayi ido hudu, take hadiza tayi baya har tana yarda yar purse dinta a kasa, hankali a tashe, fuskar da bazata taba mantawa ba a rayuwarta ce ta bayyana a gabanta, fuskar mahaifin sabeeha. “Ma…ma..” Sabeeha ta kira sunanta hawaye na sauka akan idanunta, saida sabeeha tayi magana ta gane itace, abun yazo mata kamar a mafarki kuma ba zata,babu abunda hadiza keyi sai innalillahi, “innalillahi wa inna ilaihi rajiun na shiga uku na lalace asirina zai tonu ni hadiza” Batama san tana fada ba, don batayi tsammanin wannan sabeeha ce ba, ta sauya gaba daya,duk wata dauda wahala, yunwa da wannan gyatson nata duk babu su, gashi ta kara wani irin masifaffan kyau tayi qiba, gata nan dai budurwa cirr a gabanta. Ay batasan san sanda ta fuce daga gidan ba ko waiwaye batayi ba sai gidan jamila direct, tun bayan tafiyar sabeeha da watannin data gano jamila da mijinta cutarta suke kusan duk kudin aikin data tura sabeeha rabi aljihun su yake tafiya sauran kuma saisu bata, data gano anyi bura’uba tanan sukayi baran baran ita da jamila, dake sunsan sirrikan juna wannan yasa basuyima kansu tone tone ba. Jamila na gaban risho taga hadiza tsulum a gidan kamar mahaukaciya, “malama ya haka kamar an jefoki babu sallama” “Jamila na shiga uku… ta dawo ta dawo” “Wacece ta dawo?” “Sabeeha..” Zaro idanu jamila tayi taja hannun hadiza suka shiga uwar daka ta dubeta tace “toh data dawo se akayi yaya?” “Jamila asirina zai tonu, yarinyar nan ta sauya gaba dayanta, kamanninta na asali sun fito, kinga ke kika bani shawarar mu turata chan toh yanxu gashi ta dawo ya zanyi da ita?” “Mteww shine abun tashin hankali? Ke shine damuwarki? Toh seme inta dawo? Zaki bari a ganta ne? Yanda kika faro haka zaki karshe, na dauka kin daina zuwa gidana yanxu maiya kawoki? Neman mafita ko? Toh kije ki nemi mafitarki” “Ay wallahi jamila baki isa ba, kinsan babu wajen wadda zanzo wajenta da maganar nan saike, ke kadaice kika san komai tunda ke kika sauya su” “Na sauya su? Waye yace na sauya su? Ke badan amincin dake tsakanina dake ba ina ruwana a cikin lamarin nan, amintar dake taakanin mu ne yasa naji tausayinki nayi miki abunda kika buqata ehe” “Yanxu dai mubar wannan fadan..ya za ayi kenan” “Muje chan gidan naga abunda yasa kika Rikice haka, ko mutuwar inna bata sakaki burkicewa haka ba sai wannan karamar matsalar mteww” Atare suka fito suka nufi gidan, tundaga nesa da jamila ta hangita bakin kofar dakin jamila ta kama haba, itama ta tsorata ba kafan ba wallahi kamannin sun baci da mahaifinta ba kadan ba. “Ah ah sabeeha…kece haka, masha allahu..allah sarki ashe rai zai ga rai, yarinya kin girma” Wani irin kallo hadiza tama jamila tayi shiru, kyauren dakin jamila ta bude suka shiga ciki sabeeha ta shigo itama a rakibe tana bin dakin da kallo, jakarta ta ajiye a kasa tana mai duban dakin kasa kasa. “Zauna” hadiza ta bata umarni, babu wani fara a ko nuna farin cikin ganin ta dawo. Zama sabeeha tayi a natse a kasa, suka suka zauna kan matattun kujerun dakin mai 2 seater guda daya duk suka zuba mata idanu hadiza tayi tsaki ta kauda kai. “Meya dawo dake?” Shine tambayr farko da hadiza ta jefo mata? “Keko hadiza ya haka baki tambayarta ya hanya” “Jamila kimin shuru saita fada min meya dawo da ita tukunna, yanda muke cikin wannan wahalar rayuwar kika dawo ki mani uban menene? Ko baqin cikin kudin da ake dan turowa na aikin kikeyi? Shiyasa yau wata biyar kenan aka dena turowa? Ki fadamin me kikayi? Sata? Ko kisa? Don wallahi bazaki jajibo min masifa ba” Hawaye ne ya soma gangaro mata tayi saurin gogewa “bazakiyi magana ba nace?” Sai a lokacin sabeeha ta dago ta kalleta tace “banyi sata ba, kawai sun maido no ne,” “Karya kike, ki fada min gaskia nace” “Wallahi mama banyi komai ba..kawai sun maido dani ne” Koda gigin wasa sabeeha batayi gigin fada mata dalilin dawowarta ba, bazama ta iya ba don batasan yanda zata dauki abun ba. “Ay shikenan, tunda kin dawo zaki cii da kanki kenan, don abunci sau uku ni kaina gagarata yake,” Tabe baki kawai jamila tayi ta miqe tace “toh ni bari na wuce gida” Ta fita hadiza ta bita da ido, kasa zama hadiza tayi ta tashi ta nadi mayafinta ta fuce itama. Haka sabeeha ta tashi ta tsaftace dakin kamar ya kwana goma ba a gyara ba, tayi wanke wanke sai a sannan matar gwari ta gane ta da sauran matan gidan sunata mamakin yanda ga sauya, daman tun tafiyarta basu sake jin zancenta ba, a wajen matar gwari takejin inna ta dade da mutuwa, haka ta wuni tana hawaye, ashe inna ta rasu, tayi mata addua sannan ta zauna ta doka uban tagumi tana tunani reaction din mahaifiyarta. Kaf gidan babu wani alamun abunci a cikin dakin, gashi ko karyawa batayi ba wajen karfe biyu dataga yunwar ta mata yawa haka ta fito ta saya abuncin sayarwa da matar gwari keyi ayko taqi karban kudinta shinkafa da wake da stew babu nama, haka ta zauna tana turawa gwanin ban tausayi. Hadiza bata dqwo gidan ba sai wajen karfe bakwai saura, koda sabeeha tayi mata sannu da zuwa ko kallon inda take batayi balle ta tambayi shin taci abunci ko kuwa. Sabeeha ko batayi gigin zuwa inda take ba, anan kan 2 seater din ta kwanta ga uban sauro. Bnagren taj gaba daya shi kanshi ya kasa gana kanshi kamar wanda akayi ma baki, ya kasa sukuni gaba daya, tunaninta ya gama addabarshi, idan ya tuna da labarinta da yanda tazo garin nan sai yaji wani irin nauyi a zuciyarshi, he’s trying so hard to convince zuciyarshi da qinta amma ya kasa, duk abunda tayi mashi bai kai ace ya bari an tafi da ita ba he’s not that heartless, saboda ego wani shegen abu shike sashi jin ay she deserve koma menene yayi mata, zaman gidan kam ya gama isarshi, yanajin kamar anyi isolating dinshi and he needs air, he needs to clear his mind dole ya koma uk. Da ace ma yanayin wani abu nan kasar ne da da sauki. Saidai kuma baisan yanda zai tunkari hidaya ba, bai taba tsallake maganarta ba, tunda tace ya dawo dole ya dawo ya hkura da komai nashi, baisan yanda zata karba al’amarin ba yanxu. Yau suit baqi da inner white ya saka yayi kyau sosai kamar bashi ba, ya saka tie da wrist watch daya shiga da kayan sannan ya zari wayarshi da keys dinshi ya futa daga dakin, koda ya sauko kasa babu kowa wannan yasa ya fuce gaba daya ya shiga motarshi ya futa daga gidan. Direct taheel company ya nufa straight, koda ya shugo direct wajen parking din visitors ya nufa, yana parking ya futo, yayi motar key hannunshi daya rike da wayoyinshi ya tunkari cikin reception, wallahi tunda ya fito ake binshi da kallo, mutane da dama basu sanshi ba waenda suka sanshi kuwa sunyi masifar mamakin ganinsa, kuma basuma tabbatar ko shi din bane ko bashi bane don ance ya samu tabin hankali amma gashi nan garau lafiya lau. Anan reception ya karasa wajen rwceptionst suka gaishesa tare da tambayar wa yake son gani kuma idan yana da appointment “Nan ya shaida masu sunanshi sannan ya buqaci ganin hidaya” “Ceo is not on ground now..but do you have an appointment with her?” Nan ya shaida masu bashida shi, saidai ya dan dakacesu a kira office dinta tukunna, ana kira kuwa aka shaida masu ay tana meeting haka nan ya samu waje ya zauna a reception din, after like 30 mins haka ya miqe don harya hkura harya juya kawai yaga an taho inda yake cikin sauri kuma irin manya manyan mutanen nan ne, futowansu kenan daga budget meeting wannan babban shareholder din ya hangoshi, “sir tajudeen taheel, oh my god, who kept you waiting here, bakusan koshi waye bane ba? This is the only heir of this company” Aiko nan take kow yasha jinin jikinshi receptionish dinnan mai zasuyi banda bowing suna bata hkuri “we are very sorry sirr” Da mamaki sosai taj ke kallonsu, don baiyi tunanin har an sanshi ba, “this way please sir” Mutumin ya mashi nuni, gana daya shareholders suka bi bayanshi suka shiga lift. “Were very happy to see you sir,daman we need a helping her, ay basusan ka samu lafiya ba” Girgiza masu kai kawai yayi basuka bashi damar fada masu wajen hidaya kawai yazo ba, haka suka dunga janshi gar factory house inda mutanen dake aiki a wajen ke shirin yin yaji aiki saboda hidaya taqi kara masu albashi gashi ta kara masu aiki, ana ganinshi kuwa suka fara sauke kai aba gaishe nan babban shareholder din ya soma mashi bayani, ga abunda ke ciki ga matsalolin da suke ciki, abun yazo mashi a bazata kuma gaskia ba wannan ya kawo ba amma dake shi professional business tycoon ne tuni ya gano inda matsalr tasu take, yasa aka bashi plan book din su yayi en gyare gyare sannan ya fidda bugdet din mutanen yanda bazai shiga cikin expenses ba, kai wallahi he impressed mutane da dama don yayi abunda duk zaman hidaya akan kujerar bata iya yin shi ba, tuni ya saye zuciyar mutane, ayko wannan mutumin yana ganin anyi solving wannan matsala sai ya sake fado mashi matsalolin da suke ciki da risk din hakan don hidaya bata dauki matsalolin a bakin komai ba, kuma ko’ba dade koba jima wannan sabon partnership din datayi zai iya ruguza kamfanin gaba daya, don ta karba maqudan kudi daga partners din asunan zasu juya a cikin riba saisu fidda ma partners din. At the end ya shaida masa kamfanin da take partning dasu wato kamfanin abdulbasit wanda kowa yasan competitor ne na taheel company. Hidaya dake zaune a office dinta secretary dinta ya shugo ya shaida mata abund ake faruwa, unexpectedly abun yazo mata a bazata, mey zai kawoshi? Meysa zaizo? Why at this moment? Nan ta bada umarnin abarshi yazo, ya shugo office din, mikewa tayi hankali a tashe rai a bace tace “meya kawo ka? Mene zaisa ka biyo ni har nan bazaka iya jirana chan din ba saika biyoni nan? Menene kudirinka na yin haka? Whats your intention? To show your self? Or to show the world that yourw back to normal” Yayi mamaki sosai jin maganganun da take,”im talking to you” Ta daka tsawa don ranta ya baci. Zama yayi akan kujera dake facing nata ya daura kafa daya kan daya kamar wani boss, wallahi ganinshi haka datayi gabanta saida ya fadi, kafin ya soma magana “I’m sorry first love for coming un announced, i wanted to talk to you in personal and check how the business is going..” “Check what? Suddenly youre having interest on the family business? “ Saurin katseta yayi abunda bai taba yi ba “there’s nothing wrong with that first love isn’t it? “ Kai saida gabanta fa ya fadi,ta samu waje ta zauna trying to calm her self down. Sai yaji wani irin rashin dadi don bata taba magana ya maida maga kai tsaye ba saboda yanda yake ganin girmanta da darajarta “I’m sorry first love, i just came here to inform you inason na koma uk but idan har baki Amince ba babu matsala i will…” “Yaushe zaka koma din?” Ta amsa shi kai tsaye “Anytime..from now” “No problem idan chan yafi maka nan babu matsala” wani irin dadi yaji aranshi ya tashi yayi pecking kumatunta ya mata sallama. Tunda ya futa ta kama haban tana wani iri. Nazari, zuwa kawai yayi office dayayi yasa ta shuga tashin hankali inaga ance ya karba kamfanin? No impossible bazata taba barin haka ta kasance ba dole ta nisantashi da nan gaba daya har abada…. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 81 Zuwanshi kamfani ba karamin tarzoma ya tado ba, washe gari gaba daya kafar yada labarai da media ta dauka, waenda basu sanshi bama suka fara sanin shi, mata da maza,ashe jiyan daya zo har an dauke shi hoto first thing first the next day ya zama topic of headline da safe, the return of the taheel heir bayan matsalar kwakwal daya samu, nanfa mutane suka fara tofa albarkacin bakinsu kowa da nashi. Mutanen kamfani kuwa nanma suka fara rade rade, ay jiya daga zuwanshi ya kawo masu solution din matsalar da suke ciki, workers are in support of him, shareholders kuwa daman kowa ya gaji da alamarin hidaya, ta kanaynnaye, bata neman shawarar su idan zatayi making decision for the kamfani, abu dai fa kamar wasa wasa ya fara zama rigima don har meeting aka shiga akan wannan zancen akan dole ta sauka ta bama taj yayi handling kamfani, shiko baimasan me ake ciki ba kwata kwata, he’s just prepping yabar kasar gaba daya don he can’t stay here anymore. Yana cikin hada kayanshi call din mutallib ya shugo, bayan sun gaisa yake fada mashi yanxu yake ganin yana yawo a social media tun safe, yayi mamki sosai don shi saiyayi wata da watanni bai hau instagram ba, and shiba ma’abocin kallo ba. Yana kashe wayar ya shiga links din da mutallib ya tura mashi ya fara dudubawa, babu abunda akeyi sai sukar hidaya ana maganar cewa tasan ya samu sauki amma taqi barinshi yayi taking over, maganganu dai iri iri daga wannan sai wannan lokaci guda hankalin shi ya tashi, shifa baya son crises din family business dinsu, he’s not interested in that at all. Yana zaune bakin gado yayi shuru yana duban wayanshi call din hidaya ya shugo, saida yaji wani irin a jikinshi, yana dagawa ta soma magana “kazo nan office ka same rn” Tana fadin haka ta kashe wayar, miqewa yayi ya zari key dinshi ya futa. Yana isowa ma’aikata kamar zasu kwanta mashi, wani irin kwarjini yake dashi da haiba yake dashi, he’s walking majestically classy and handsome, duk inda ya gifta suna gaishesa yana daga masu hannu, kana ganinshi kasan girma da arziki ya bi jikinsa, fadwa dake taaye daga office din hidaya tun daga 10th floor take kallonsa, zuwanta babu abunda tayi banda balbala ma abunda ke cin hidaya wuta, saida ta gama zugeta tsaff ta yanda hidaya bataji bata gani. Babu abunda take sai smirking, its about time for her to step up on them, he’s her next target yanxu. Kai tsaye ya shugo babu wanda ya tare shi har office din hidaya yana cin karo da fuskar fadwa ya wani hade girar sama da kasa kamar bai taba dariya ba kap rayuwarshi, tun kafin ya karaso hidaya ta miqe tsaye idanunta sunyi jaa sosai, ta nunashi da yatsa, “you are going to fix this? Okay? Bazan taba barin kamfanin nan ya salwanta ba, not now not ever.. now let’s go” Kallonta kawai taj yake da mamaki kwance akan fuskanshi, mey first love ke tunani ne? Cause ya kasa gane maganganunta daga jiya zuwa yau, yanda take magana kamar tana magana ne da wani makiyinta ko kuma someone that she’s scared of Futa sukayi gaba dayansu zuwa wajen press conference dake cikin kamfanin, suna shugowa aka fara kyaskyasta masu hotuna, yan labarai sun cika wajen, charaf ta k kama hannunshi ta rike cikin nata tana wani irin makirin murmushi kamar ba ita ya gani ba yanxu a office dinta, haka ta dunga janshi har suka zo wajen zamansu suna facing reporters dake ta faman daukansu hotuna. Suna zama tayi gyaran murya ta soma magana gwanin ban tausayi. “We are here to clear the air and the rumors going around, kamar dai yanda kuka sani wannan qanina ne kuma jinina abun alfahari na banida kamarshi” ta karashe tana sumbatar hannunshi harda hawayenta, “some few months ago ya samu amnesia which cause alot of problem and emotional damage to all if us…his relative,” Ta dan dakata tana matsar kwalla, abunfa kamar drama taj yayi saqe. Wani reporter ne ya jefi mata tambaya “shin ya samu sauki ne? Kuma zaki bashi makaminshi na shugabancin wannan kamfanin” Da sauri ta dago idanunta harda kwalla ta daga hannu secretary dinta ya shugo da wasu takkardu harda wani professional likita da aka sanshi sosai a kasar suka shugo tare suka tsaya daga bayanta doc din ya gabatar da kanshi kafin ta bama mutumin answer. “Wannan shine dr james, shine ke handling case din tajudeen, kuma har yanxu shike kula da lafiyarsa har muna fatan allah yasa ya dawo hayyacinshi, my brother is not just mentally ill, he’s also suffering from brain tumor, he only needs you prayers rn” Tunda ta soma magana yake kallonta da mamaki? Hidaya ke karya agaban idanunshi kuma akan lafiyarshi saboda kamfani, duk girmanta da yake gani saida ya runtse idanu ayau don tayi mugun bashi mamaki? Daman dukiya da power zaisa mutun yayi haka?”meysa zatayi haka? Why lie? “But madam ayanda muke ganinshi a haka he doesn’t look like someone that…” Saurin katseshi doctor yayi yana mashi bayanin ay haka yake, za a ganshi kamar lafiyayye saidai kuma baya cikin hayyacinsa baisan me yake ba kuma yana da cutar mantuwa, kai wata karyar da aka lafto kan rashin lafiyar nan ba karamin mamaki ya bama wasu reporters dinba saidai basuda jaa da maganar doctor din tunda official statement ne. “Ma’am akwai hirar da kikayi watannin baya da suka wuce and kin shaida mana baida wani amfani don kwakwalwarshi ta tabu gaba daya, shin akwai wani hope din samun lafiyarshi,?” Kamar jira take ya kai karshe tayi saurin cewa “babu wani hope..babu he will forever stay like this,” “Ma’am bakya fatan ya samu sauqin ne?” Sai a lokacin ta lura da tabarar data so yi nan danan ta sauya fuska kamar ba itava abun tausayi ta sumbashi kumatun taj ta shafa kanshi kamar wani dan yaro tace “sai nafi kowa farin ciki idan naga qanina ya dawo hayyacinshi ya samu lafiya, he’s my life, my everything he only has me in this world cause ni kadai ce gatansa kuma farin cikin sa” Chapp wannan Kalamai nata na karshe sun kara rikita mashi lissafi, ashe irin wannan words din dake futowa daga bakinta are something that are easily comprehended? Sai ya fara contemplating shin daman duk soyayyar da take nuna mashi throughout his life are just like a comprehensive words? Wallahi gaba daya he’s lost in his thoughts, baima san har ta jawo hannunshi sun futo daga wajen ba, sai binta yake kamar raqumi da akala, suna isowa office dinta ta dubi fadwa tace “take him home” “Kai kuma babu inda zakaje, you will stay back, and i forbid you from any activity da zaisa ka shiga public, gym da kake zuwa, malls da duk wani encounter din da kake,” “Why????” Shine kalma ta farko data futo daga bakinshi, har gabanshi ta iso tana mai kallon cikin idanunshi yana kallon nata tace “because i said so, i will never allow you ka ruguza min duk wani tanadi danayi shekara da shekaru, you’re nothing and you can never be anything da zaisa…” Sai kuma tayi shuru kawai ta dubi fadwa tace “take him home, and makesure that babu any reporter da yayi noticing da motarshi yazo, zansa amaida motonshi gida.” Taj fa is speechless, ya rasa tunanin da zaiyi, he’s so disappointed, wallahi inya cigaba da kallonta sauran respect din da yake mata zai iya zubewa kasa, baya kaunar karya, balle yayi participacing a cikinta, ta sashi cikin wani state daya kasa gane what is right and wrong, she manipulated him into thinking duk yanda akayi she has her reason for what she did amma he’s giving her benefit of doubt wannan yasa bai musa ba yabi bayan fadwa, saidai abubuwa da dama na mashi yawo a kwakwalwa musamman maganar sabeeha, inda take ce mashi meysa bazai bude idanunshi ba? Waenda ke sanshi su yake nisantarwa waenda basa qaunar ganin shi sune yake saka wa as his top priority. Yana cikin wannan tunanin fadwa ta bude motarta ya shiga itama ta zaga wajen driver ta shiga, tasaka belt, sannan ta fara kokarin saka mashi ya kalleta tace “akwai reporters anan you need to behave” Tana fadin haka ta fara janyo belt din kamar tana shafa kirjinshi harta saka mashi ta sauke wani makirin murmushi, tana hango yanda he’s lost in his thought gaba daya, badan hidaya ba bazai taba shiga motarta ba lallai dole ta nemi amincewarshi da yardasa, ta haka ne kawai zata maidoshi tafin hannunta. Suna cikin tafiya ta soma magana da siyaya. “Why are you so shocked kamar bakasan how obsessed she is akan power ba da kamfanin nan? She wants it all to her self, there no way zata bari komai yayi slipping a hannunta ba so easily, abubuwan da tayi akan kamfanin nan yafi karfin tunanin ka so i will advice kayi stooping so low karka sa ta fusata ka koma gidan jiya tunda gashi nan ka dawo normal ” Yana jinta yayi banza da ita saidai gaba daya maganganunta yayi breaking dinsu into his head, trying to understand inda maganrta ta nufa. Chan gefe ta gangara da motarta tayi parking ta dubeshi, “you need to trust me taj, nasan we are not in a good terms amma inason ka sani bazan taba cutar dakai ba, ina sonka ina qaunarka” Wani irin banzan kallo ya mata ranshi a mugun bace har zai bude bayan motar tace “kanaso ka kira ma kanka masifa kenan? Bakaji me tace bane? Karka sake kayi abunda zaisa ayi tunanin lafiyarla kalau, kalla!!” Ta nuna mashi mirror, waenchan da kake gani reporters ne, kuma kana futa zasuyi capturing and i promise me you will be shattered” “What do you mean?” Ya tambayeta a zafafe, “when the time comes you’ll understand, hidaya bata kaunar bata son ganinka..youre a threat to her” Wata irin tsawa ya daka mata dayasa ta zuba mashi ido a furgice, “don’t you dare..dont ever say that to my face, kina tunanin zan taba yarda da maganar ki?karya kike i will never, now step on this car kafin” “Calm dowm mr T ford” Surprisingly yake kallonta jin kiranshi da tayi da sunan, mumushi kawai tayi ta kunna motar suka bar wajen. Yana dawowa gida sama ya wuce rai a bace,sai yanxu yake ganin all his life he’s being controlled, zama yayi yana kara kallon press din da sukayi daxu, daya kalla ranshi ke kara baci, magnagnunta sun bashi mamaki sosai, harya fara tunanin anya hidaya ce wannan? The hidaya that he knows will Never do this, koshi banza ne wannan kadai daya gani bawai an fada mashi ba ya zashi kokonto akan rayuwarsgi gaba daya, wallahi bai taba son shiga cikin family business dinsu ba he’s never interested kwata kwata, why are people around him like this? Haka khaal shima yyi kuma yayi mamakin labarin dayaji yanxu kuma hidaya? Noo noo? Thats impossible, dole she has her reasons maybe kamfanin yana cikin matsala, shiyasa take kokarin ganin ta rike kamfanin a wajen, deep down wata zuciyar tashi na ce mashi are you blinded? Open your eyes and face the reality of your life, saidai kuma tsabar how manipulated he is yasa yaqi bude zuciyarshi da zancen, saidai tambayr kanshi daya soma yi? what’s going on in his life? What has he missed? Hidaya ko takanshi batabi ba, cause batajin he needs any explanation from her, lokaci guda maganar taj ta rufe ruff kamar ba a taba yinshi ba, kuma shawarar fadwa ce data kawo mata last minutes lokacin da ta rasa yanda zata shawo kan matsalar da take ciki. Da daddare daidai lokacin da take yawan shiga study room dinta yaje don ya sameta kuma ya shaida mata cewa bashida interest alan family business din, koda ya karasa yana gabda yin kncking ya soma jin magnaganu daga ciki, maganganun are not very clear kuma bawai yayi eavesdropping bane kawai yaji last sentence din nata ne a kunnenshi kamar wake up call, “i was silent and low for a reason not because na barshi ne donya ruguza min plans dina,…i have come this far babu wanda ya isa yayi crashing dina, nor him not even khaal daya shiga gonata ban barshi ba.. kina tunanin turashi da nayi karatu chan england is not for a reason? No!!!“ Magana fadwa ta maida mata saidai ita ba ajin muryarta kwata kwata, dan dakatawa yayi yana nazari maganar me suke? Mey ya kawo khaal a zancen nasu har take cewa shima bata barshi ba? What is the beginning of the discussion,sannan turashi karatu England datayi is for a reason? What was the reason?” Gaba daya ya kasa puzzling maganganun nata, shigan da baiyi ba kenan ya juya yana nanata magnganun nata akanshi,fadwa ta fito daga ciki, tana ganinshi ta tabbatar yazo wajen hidaya ne, hiw she wish he came earlier dayaji magnagnun dasukayi da hidaya. Saidai hakan ma bata baci ba its a chance to her wannan yasa tayi wani murmushi, cikin sauri sauri tazo wucewa ta gefenshi tayi saurin watsa papers din data fito dasu a gabanshi intentionally, karaf idanunshi suka sauka kan headline din kan paper don da harufa manya aka rubuta, transfer of inheritance da shares ne A kasan baiga sunan waye a jiki ba don rubutun sunyi kananu. Kauda kanshi kawai yayi ya wuce ba tare da ya waiwayeta ba, yanata saqe saqe maganganunsu aranshi. Fadwa ko tana tattare papers din ta miqe tabishi da kallo harya shige daki tayi smirking ita kadai tasan abund ake ranta. Tunda ya dawo dakin babu abunda yake sai safa sa marwa,tunanin maganganunsu ya gama addabarshi. Yana cikin wannan tunanin call ya shugo mashi, unknow number ne wannan yasa yaqi dagawa, tana katsewa wani call din ya shugo rai a bace ya daga wayar yakai kunneshi, to his fullest surprise muryar fadwa yaji, har zai katse wayar ta dakatar dashi da sauri tace “zan fada maka abu daya ko ka yarda ko karka yar wannan choice dinka ne,” Kitt ya kashe wayar yaqi sauraron abunda ta fada sannan ya danna mata blocking. Fadwa tunda ta tashi take nazarin yanda zatayi ta shiga tsakanin taj da hidaya, duk wani trick tayi amfani dashi amma alamun sun nuna basa tasiri akanshi, kwata kwata, tsakanin jiya da yau ta kira wayanshi sau ashiri da different numbers baya shiga saboda yayi restricting wayan. Wata dabara ce tazo mata wadda take tunanin zata iya amfani da wannan don ganin ta cimma burinta. Achan nigeria yau kwanan sabeeha bakwai cirr, kuma tayi shi ne cikin kunshi da rashin walwala, wallahi harta soma baki, sauro ya gama cicinye ta gashi ta saba da hutu, chan saudi babu sauro sai ac nanko sai azababben zafi, ko arzikin fanka bata samu ba a parlor iya daki ne kawai akwai fanka, skin dinta yayi rudu rudu yayi jaa sosai abun tausayi, tsakaninta da Hadiza kuwa tsangwama ne da masifa, ko gaisheta tayi saita balbale ta da masifa, wallahi ko qaunar ganinta batayi, yanxu haka suna tare da jamila datazo gidan suna kuskus. “Kinga wannan yarinyar ko wallahi wallahi kadara ce a wajen ki hadiza, ki jata aiki gidan abuncin nan da kike zuwa, ko allah zaisa wani tsoho ya ganta anan wajen ki aura mashi ita.” Shuru hadiza tayi tana nazari kafin tace, “jamila kinsan abunda kike fada kuwa? In fiddata duniya fa kike cewa?“ “Toh ajiyeta zakiyi? Dole wata rana zaki aurar da ita, bayan wannan ma yanda rayuwar nan ta sauya mai kudi ma yana jin jiki balle talaka? Na rantse da allay idan rusau dinnan da akeyi yayo kanku shikennan kun shiga uku” Hadiza ta mata mugun kallo tace “dole kice na shiga uku ay tunda kunyi nakanku ke bakida damuwa” Jamila tace “to ay na baki shawara kinqi dauka, ana takai wake ta kaya? ki sata gaba kawai ko wanke wanke ke tanayi a wajen mene amfaninta in bata nemo ba? Ke zaki nemo mata taci ko kuwa?” Sun dade suna tattaunawa don da safe ne kafin jamila ta wuce gida, hadiza na shirin fita sabeeha ta shugo, har kasa ta duka ta gaisheta ko arzikin amsawa bata samu ba, wannan kudin da mutallib ya bata su ta zaro ta ajema hadiza a gefe, kafin ta soma magana a natse cikin kamewa, “mama, ga wannan ko za a saya abuncin gida dashi” Kallon kudin hadiza tayi kafin ta dubeta tace “fita ki jira ni waje” Tana futa hadiza ta kwashe kudin ta saka a jakarta sannan ta saka hijab dinta ta futo. Anan parlor taga sabeehar na ninke kayan ta data wanke, mamakin girman yarinyar take sosai ba kadanba, ta ciciko babu alamun rama a tattare da ita, saita fara wondering wani irin gida aka kaita ne haka? Kodai iskanci tace tanayi achan, yanxu dai ba wannan ne gabanta ba wannan yasa tace “tashi muje” Miqewa sabeeha tayi ta nada mayafin abayar kanta sannan tabi bayan hadiza suka kama hanyar bakin titi a kafa, kwatwa batayi gigin matsowa kusa da maman tata ba don tana gaba ita kuwa tana bayanta har suka samu masu okada hadiza ta biya suka hau. Basu tsaya ko’ina ba sai Gargajiya food service, babban wajene sosai gaskia sai faman gyare gyaren wajen akeyi ana modernizing din wajen, chan wajen parking lots ko shaqe yake da motoci masu nunfashi. Lokacin wajen karfe sha biyu na rana mutane dayawa sun fito yin lunch. Cikin wajen suka shiga ta baya inda ma’aikata suke, kowa da uniform dinshi, masu serving masu dafawa, masu sarrafawa kowa da nashi shashen harda masu wanke wanke da gyare gyare. Madam din na daga tsaye tana inspection hadiza na hangota tayi saurin karasowa inda take sabeeha na biye da ita a baya tana ta sissinne kai, matar irin yarbawan nan ne. Gaisheta hadiza tayi sabeeha ta dan duqa itama ta gaisheta daman madam tee suke ce mata. Kallon sabeeha matar tayi sannan tace “wannan fa” “Daman yata ce, naga yau aikin da yawa shine nace ta biyo ko zata taimaka da wani abu, madam ta iya komai wallahi babu abunda bazatayi ba” Kallon sabeeha matar ta sakeyi tace “yanxu wannan yarki ce? Ahh she no dey resemble you o, ke kin taba aiki ne?” Nan ta girgiza mata kai, wallahi sa’a kawai sukayi don hadiza batayi tsammanin madam din zata bar sabeehar ba. Aiko barinta datayi dinnan yasa hadiza jawa sabeeha kunne sosai, haka ta shiga cikin ma’aikata, ta soma wanke wanken manya manyan tukwane, don ranar akwai abuncin sadaka da za ayi. Ay kuwa ta durzu, ga uwar rana baiwar allah ko ruwa bata sa a makoshinta ba, madam ko ta yaba da aykinta sosai don data ganta bata yarda yar hadiza bace don yarinyar tayi kalar hutu sosai. Sai wajen yamma suka dawo gida da takeaways, harda dubu biyu da madam ta bama sabeeha don yarinyar ta burgeta ga ladabi ga biyayya. Washe gari haka suka sake komawa, wannan karan ba wanke wanke madam ta sakata ba, turata ta dungayi wajen delivery idan anzo pickup, tama dawowa kuwa zata dawo da kudi an bata tips, aranar saida aka bata wajen dubu biyar, madam bata karba sisi ba ta basu, hadiza ko bakinta kasa rufuwa yayi, ay batansan shawarar jamila zata zame mata alkhairi ba sai yanxu don ranar har tsire ta siya taci ta rage mata. A kwana a tashi kusan kullum haka suke, yanxu ya zamana kullum tare suke zuwa, wani sa’in ma idan babu aiki haka hadiza ke turata itako ta zauna a gida, sai ya zamana kamar hanyar allahiri ce tazo mata, ta saya sabbin kananun atamfofi guda biyu da atamfar leda guda biyu da hijabi biyu ta dinka, ta bama sabeehar daya saba nanata kaya da takeyi kusan kullum, sannan ta hanata saka wani mayafi, tsoffin hijabanta ta hadata dasu. Ranar friday da sassafe suka shirya domin ranar akwai abuncin sadaka da wani dan majalissa ya bayar, za a rabawa mutane dari biyu, bayan sunkai wajen suka fara aiki, sabeeha na yanke yanken su albasa da sauransu. Sunkai har yamma suna aiki sai wajen karfe biyar suka gama, suna cikin shirye shiryen tashi madam ta zagayo baya, daga yanda take magana a waya zakasan anyi babban order ne ko an bata kwangila mai girma sosai, Baki a washe ta dubesu ma’aikatan nata gaba daya ta masu alamun dasu tattaso, suka zagayeta, “mun samu kwagilar abunci da zamuyi na kwana biyar, saidai kuma wannan karan ba anan zamuyi ba hiring dinmu za ayi, so inason mutane biyar suyi volunteering” Gaba daya shuru sukayi,aka rasa waenda zasuyi volunteering saboda cikin matan akwai waenda ke da aure, wasu kuma zawarawa ne, hadiza ce kawai da wasu zawarawa biyu suka daga hannu, cikin yan matan kuwa mutun daya ce ta daga hannu,madam na ganin suna neman disappointing dinta, badan tayi training dinsu ba a daidai wannan lokacin data koresu wallahi, tanason idan za ayimata aiki a dunga yi da zafi zafi, musamman idan taji aikin masu hannu da shuri ne musamman wannan gidan da zasuje suyi aiki, millions zata samu wallahi tunda auren farko ne da za ayi a cikin familyn, so dole za a kashe kudi ayi abu mai kyau sosai, kallon sabeeha madam tayi sannan tace “ke ma zaki bisu, tunda kin zama staff” Hadiza najin haka wani dadi ya lulubeta, batayi tsammanin madam zata dauki sabeehar ba wannan zai bata damar daukan shawarar jamila, tabar aikin anan itama ta dan fara ko a cikin gida ne don tasan customers din madam din kuma tana da numbers dinsu, zasu iya kiranta tazo har gida ma ta masu. “Gobe da safe zaku zo cikin shirin around 5,akwai duk wani abunda za a buqata achan, sannan zan shirya menu, daga gobe saturday zuwa monday za ayi abinci da safe da rana da kuma dare, both continentaland traditional, duk wadda tasan zata kawo min matsala gwara tayi magana tun wuri, zan hadaku da maza biyu saboda su taimaka sai masu serving uku,” “Tohm madam bazaki samu matsala ta wajen mu ba Insha allah” Sauke ajiyar zuciya tayi sannan tace “5am sharp.. za a zo daukan ku by 7, dot, aikinku zai fara da lunch ne banda breakfast gobe” “Okay ma’am” duk suka amsata cikin ladabi. Wani irin dadi hadiza takeji yau, dukda ba wannan ne aikinta na farko ba na zuwa gidan mutane, last one da sukaje sun samu kyaututka sosai, harda su soveignair aka basu, fankar dakinta ma souvenir dinne na wani bikin da gomna da akayi anan abuja, bayan wanna an masu tara ta arziki don harda ragowar kayan abunci aka basu. Washe gari da safe misalin wajen karfe hudu sabeeha ta tashi tayi wanka ta gyara dakinsu sannan ta dafa ruwan shayi ta shirya kayanta guda biyu sannan tasa abaya cikin abaya’s din data dawo dashi ta dira hijab din da hadiza ta bata akai. Wajen karfe biyar saura yan mintuna kadan suka fito, tsakar gidan babu kowa sai kiraye kirayen sallah dake tashi. Ataqaice dai biyar daidai ta masu a gargajiya plug, madam anan ta kwana ma tsabar bata son wani mistake, duk wani abunda zasu buqata an shirya shi harda menu din spcial abuncin su, sauranma haka suka iso suma suka zauna, misalin karfe bakwai daidai motar da zata daukesu ta karaso, koya ya dau kayanshi, sabeeha na rike da nata dana hadiza suka fito compound din nan suka tadda madam tsaye sai fama washe baki take, “acema hajiya waennan sune professionals dinmu, kartajo damuwa indai wajen aiki ne,” Tunda suka tukaro motar hadiza ta tabbatar gidan manya zasuje ba kananu ba din ba a taba kaisu a irin luxury car haka ba, wani sain ma tura su akeyi cikin motar gargajiya plug din. Ciki suka shishiga sabeeha sai baya baya take har motar yayi occupying kowa ya tage gaba ne babu mutane, wannan yasa ta shiga gaban ta zauna suka fuce daga wajen. Tafiyace mai dan tsayi kusan kinti talatin, hadiza har gyagyadawa saida tayi anji sanyi ac, bama ita kadaiba harda sauran na bayan, so basu san har an iso ba. Tunda suka karyo layi sabeeha kebin anguwar da kallo, wallahi saitaji kamar tana saudi, anguwar is so organize, peaceful and elegant, babu tarkacen gidaje sai tairarru da suka gaji da kyau, ga uban securities a anguwar kamar villa lol. Daidai gaban wani katafaren gida driver ya tsaya yayi horn, securities masu uniform suka leko, ganin motar yasa suka bude gate din ya kutsa kai cikin gidan, sakin baki sosai sabeeha ta dunga yi tana kallon girma gidan da apartment har guda hudu a wajen, gari guda. Kashe motar Driver yayi ya bude motar gaba daya suka fufito, hadiza ma bin gidan ta dunga yi da kallo kamar ba gidan biki ba babu hayani ba komai sai tarin motoci burjik kamar kamfani. Driver ne ya masu jagora ta bayan babban apartment din dake tsakiya suka zagaya, sunsha zagaye kuwa kafin ya tsaya daidai inda ya kamata ya dakata sannan ya kira a sanarda isowar masu abunci. Wata ce ta fito ta masu jagora zuwa bq da aka tanadar masu, wallahi shima apartment ne mai zaman kanshi babu abunda babu a ciki, ga dakuna har uku a ciki yanda zasu sake harda parlor, babu abunda babu a ciki. Ajiye kayayyyakinsu sukayi, yanmatan suka karbi daki daya sabeeha da dayar yarinyar sukuma sauran suka karba sauran dakunan, mazan kuma aka basu dayan part din. Wannan matar ce dai ta sake zuwa ta masu nuni da inda zasuyi girkin da komai da aka tanadar masu sannan tace hajiya tace duk abunda suke buqata da babu su fada sukace tohm. Nan suka fara prepping abuncin rana na baki, babu zama haka suka dunga dorawa suna saukewa, ana lodawa sabeeha kayan wanke wanke. Sai wajen azahar suka samu gamawa, kuma lahamdulillahi everything looks perfect. Bq suka koma sukayi wanka sukayi sallah sannan suka ci abunci, daman serving ba nasu bane don akwai waenda zasuyi serving. Sabeeha tunda ta zauna ta kasa tashi, wani irin ciwon baya ne ya riketa, tasa. Ba period zatayi ba amma abun yayi yawa daurewa kawai takeyi. Koda dayar budurwar mai suna habiba ta ga yanda ta kasa tashi ta tambayeta menene nan take shaida mata abunda ke mata ciwo, ta tausaya mata sosai don duk yawan uban wanke wanken nan haka hadiza tace tayisu duka don zasu buqaci kayan anjima idan an tashi yin dinner. Dakyar ta samu tayi wanka sannan tayi sallah ta kwanta ko abuncin bata samu taci ba. Chan cikin gida babu abunda ke tashi sai guda riiiiriii…a daidai lokacin da aka shugo da amadya cikin gidan, wato ana sallar azahar gidan ya hade da mutane sosai, yan uwa da abokan arziki, dangin amarya dana ango, ango dan gata, babban jika ga hajiya anne ikon Allah, Sufyan Sameer Santuraki da amaryarsa leedarh Yusuf. Jiya jum’a aka daura aurensu a yola, don yar yola ce, yau saturday kuma za a fara hidimar biki gobe budan kai da yini. Bikin babu wani hayaniya don ango baya kasar ma ana daurawa amaryar zata bishi chan england, don achan yake da zama tunda ya gama karatu ya samu aiki, haka zalika yan gidan basu fiye son wani kide kide da rawe rawe ba ko gayyar su dinner dasu mother party daddys party da sauransu, saidai a cikin gida zasuyi duk wani hidima, aci mai kyau asha mai kyau ayi ruwan kudi aji dadi rayuwa between familys. A babban parlor aka zauna dayasha ado, kai kudi yayi allah ka mana arziki mai albarka, kowacce ka ganta zaune babu abunda take aai walwalin,su anty fadila an fito, tasha lace mai masifar kyau da tsada, fuskanta ta danyi makeup mara hayaniya, su nanna da anne na zaune suma dai ba’acewa komai, bakiin anna yaqi rufuwa yau auren babban jika, anty mubina ma na zaune da mubin dinta a kan cinyanta, she can’t believe dansu ne yayi aure yanxu lallai sun manyanta, dangin amarya ma ba a barsu a baya ba don gaba daya sunsha gayu sosai don suma sunada arziki sosai, tarba ta mutunci aka masu sosai sannan aka shigar da amarya bayan ta gaisheda kakanni. Su laila karama ana daga sama, sai faman tashin maya take taqi tashi, wani irin barci take kamar matacciya tun safe ko wanka batayi ba. Anty laila kuwa uwar ango tana daga chan bangarenta kamar zata fashe, yan uwanta sun zagayeta gaba daya, masu zigata da masu nuna mata fushinta bashida amfani, don abunda takema fushin bashida amfani. Tunda ta zauna babu abunda take sai hade haden rai, maysa a matsayinta na mahaifiyar sufyan baza a fara zuwa wajenta ba,? Ita gaba daya auren nan shes not in support of it, sufyan is just 27, dandai ya dage ne yanaso kuma bata isa ta hana ba. A taqaice dai sai wajen dare aka dungumi amarya bayan an shiryata aka kaita wajen maman ango, taje ta gaisheta, ganin yanda dangin amaryar suma suke jin kansu yasa laila ta sauke nata kasa. Da yamma sunci wani kwakwa, don aiki suke nonestop, daurewa kaqai sabeeha take, itace dauko kaza jeki kai kaza ajiye kaza bar kaza miko kaza. Sai dare wajen karfe tara ta samu sarari, tayi wanka tayi sallah ta kwanta jiki duk wajala duk tsami. Washe gari da asuba suka sake tashi suka fara aiki don yau harda breakfast, za ayi. Saida aka gama komai suka tuna ba ayi egg sauce ba, tuni hankali su ya tashi, gashi babu kwai balle a fara sarrafawa don ya kare, dole daya daga cikin zawaran tasa sabeeha tabi inda matarnnan ke zuwa dubasu ta sanar da ita, don ba hurumin su bane shiga cikin gidan dandai ya zama dole ne, hadiza batasan da haka ba donta zagaya bayan gidan. Jiki a mace sabeeha ta bi hanyar da matar nan ke bi ta shiga cikin gidan, lokaci guda kanta ya rabu gida biyu ta rasa ina zatabi, corridors ne har kusan guda uku a wajen, har wani jiri jiri takeji wallahi tsabar gajiya, dauriya kawai take, inda ta soma jin hayani na dan tashi ta nufa a natse tana fatan taga matar, adaidai lokacin maya ta karyo kwana babu zato ba tsammani kawai sukayi gware gwab, smoothie din dake hannun maya ya fadi kasa bottle din ya fashi, rai a bace ta dago batayi wata wata ba kawai ta sauke mata mari a fuska, cikin saurin sabeeha ta dafe kuncinta tana mai dubanta “are you mad? Bakida ido ne? Wacece ke?” Hamad dake tsaye don yanxu suka gama musayar yawu shida maya din ranshi ya baci batama san ya biyota ba yana jiyo muryarta ya karaso wajen, kallonta yayi sannan ya dubi sabeeha dake rike da kunshinta ta sunkui dakai, Qaurin dataji sabeeha nayi ne ya tabbatar mata da yar aiki ce wannan yasa ta cewa “kina tafiya kamar wata dabba, bakida ido ne?” “Maya!!!!” Hamad ya daka mata tsawa yace “how dare you call someone da dabba?” “Na kirata din kaina kira? Karka shiga gonata, ka fita harkana” “Well alamun sun nuna kece mai halin dabbobi,wadda batasan darajar mutane ba” “Fuck off…” ta karashe tana galla mashi harara sannan ta bangaje sabeeha hartanayin baya kamar zata fadi ta kara gaba. Kallon sabeeha yayi yace “i’m sorry for her behavior,” Dagowa sabeehar tayi ta danyi murmushin takaici tace “bakomai” Tunda ta dago hamad ya kalleta ya kasa dauke idanunshi a kanta, yanda yake kallonta haka take kallonshi garta tsargu tayi saurin duqawa zata kwashe glass din ya hanata nan ya tambayeta ina zata je? Kuma wa take nema. Anan yasa ta tsaya ya kira indo mai aikin gidan gaba daya tazo sannan ya umarci ta kwashe gwalbar, sabeeha na fada mata abunda ya kawota ta futa. Tunda hamad ya juya babu abunda yake sai tunani, she looks so familiar amma ya rasa a ina ya taba ganinta. Sabeeha na komawa hadiza ta kalleta tace “daga ina kike?” “Cewa akayi naje na fada masu babu kwai” “Shine kika dade haka, uban me kika tsaya yi? Shishigi kome?” “Banganta bane saida wani ya kirawota” “Uban waye yace kije? Shin ba ance iyakacin mu nan ba? Matar data aiketa ce tace “Haba hadiza, kwai kawai nace taje ta fada masu babu saboda ba ayi egg sauce ba” Acahn parlor maya na shigowa daki laila na ganinta ta gane ranta ne ya baci, “ke kuma dawa?” “Useless workers dinnan mana, mutane na tafiya kamar wasu blind monsters” Tabe baki laila tayi don tasan halinta da masifa yanxu haka ka bibiya fault dinta ne. Biki yayi biki fa, tun wajen karfe biyu aka fara hidima, an jera kujeru anyi decorating wani shashe daga compound, mutane an taru dagin ta ko’ina, amarya ta fito fess fess sai walwali take anyi budan kai anyi hotuna an watsa kudi sosai ba kadan ba sannan an rarraba sovereign na futar hankali, kawayen amarya harda zobunan gold aka basu Masha allah. Maman ango tayi ma amarya kyautar gold, anne da nanna suka bata sarkar diamond mai kyan gaske, masha allah,lefen amarya ko da aka bude don ba a kaisu yola ba dozin biyar akayi mata, kaya dai hmm ba a cewa komai masha allah saidai ace allah ya sanya alkahiri ya kawo kazantar daki amarya dai yar gata ce yanda ango yake dan gata. Yan matan amarya da kannen ango sunsha kyau, maya da laila anci makeup an masu kaya iri daya, samarin gidan ma su abal da hamad suma sunyi kyau harda sauran kannun kai wanga family gwanin ban sha’awa. Bayan an gama abunci an fita dashi masu serving sun shirya, chan bangare su hadiza sun shiga bangaren da aka basu sunyi wanka sun dan huta hadiza data faki fuskar sauran ma’aikatan tayi wuf ta fice daga dakin, daman tanata neman yanda zatayi ta shiga cikin gidan ta samo wa kanta customers, don zata dunga bin manyan mutanen nan tana fada masu su sukayi girki idan suna buqata ta basu number ta, its her own method of startingher own business. Tunda ta shigo babu abunda take sai famn girgiza kai, gida fa ya hadu ya gama haduwa, “anty duk suna waje” Wata yar yarinya ta fada ma hadiza dake shirin bin wata hanyar daban kamar shes lost, washe baki tayi aranta tace ashe nima na saje da masu kudin nan. Inda yarinyar ta nuna mata ta nufa sai gata kuwa a compund din gidan dake cike da mutane sosai, masu gidan kalangu da gidan kwarya anata yi son taya murna. Daddaga kai hadiza ta soma yi ganin yanda akwta watsa kudi oo abundai sai Allah, masu kudi dai basajin zafin kudi ta fada aranta. Kamar ance ta juyo karaf idanunta ya sauka kan anne, wani irin dammmm taji gabanta yayi, saurin mutsike idanunta tayi ta bude, ta karajin wani damm damm, juyawa da zatayi kuwa ta hango nanna da fadila a tsaye sunama amarya barin kudin, wani irin jiri ta somaji tayi saurin yin baya ta fita daga wajen, tafiya take amma batasan ina kafarta ke wullata ba har saida ta jiyo muryoyin wasu mutane na cewa , “kai wallahi amaryar nan yar gata ce, aure a gidan Alhaji santuraki ay kamar an tsomaka cikin daula ne.” Bata tsaya sauraronsu ba ta shige cikin daki ta kullo kofa, allah yaso babu kowa ciki ta fara safa da marwa gaba daya ta gurkice ta zama kamar mai tabi ko wadda taga dodo, babu abunda take sai innalillahi wa inna ialihi rajiun, gaba daya komai na dawo wa kanta, kunci da zafi da rashin datayi duk ya gama dabaibayeta,komai ya dawo mata sabo kamar jiya akayi, the hatred that pain komai ma. Wayarta ta soma kiciniyar nemowa tama manta cikin jakarta datake ajewa, saida ta burkice kayanta gaba daya ta samo wayar sannan ta fara dialing number jamila, kira daya biyu tana dauka ta soma magana “jamila na shiga uku..jamilaa……” Yanda take magana yasa jamila gane cewa akwai matsala kenan. “Kimin bayani menen? Meya faru?” “Jamila gidansu na dauko kafata na kawo kaina..innalillahi jamila zuciyata na zafi,” Doka salati talati tayi yanda hadiza zataji daga chan kuma bangarenta sai ta sauke wani murmushi kafin tace “toh se me? Malama ki kwantar da hankalinki, akwai wanda ya ganki ne cikinsu?” “Ah ah babu inda muke zaune daban” “Shine kiketa faman tada hankali? Yoh zama su iya tuna koke wacece? Zasu wani tuna da rayuwarki ne hadiza?” “Ya zanyi jamila? Eh,in suka ganmu fa nida sabeeha karsu..” “Kinga natsu, ki cigaba da harkarki ko sun gankin sai me? Zama ne akayi ba zaman dadi ba aanoda haka ba komai bace ke a wajensu haka zalika kema babu wnai abu tsakaninki dasu” “Toh shiknan, amma kina ganin ba komai?” “Eh ki kwantar da hankalinki” “Toh.. zan kuraki anjima” Tana kashe wayar ta wuce dakin da sabeeha ke ciki tana kwance ta raqube, kallo daya hadiza ta mata ta dauke kanta, ta futo zuwa daki tasamu guri ta zauna sai hawaye, “laifinka ne, laifinka ne” Abunda take fada kenan. Abuncin daren data kasa concentrating kenan dole ta futo akayi da ita idanunta nakan sabeeha, dataga tana faman riqe baya wannan yasa tace taje ta kwanta ta huta. Dake kowa yaga yanda yarinyar ta wahala babu wanda yace takk. Kwanan ranar hadiza ido a bude tayishi, ta kasa zaune ta kasa tsaye, babu abunda take sai hawaye data tuna baya, saiyanxu hankalinta ya fara zuwa ga yarta. Washe gari da safe akayi breakfast aka gama, daman daga breakfast sai lunch da za ayi kawai don ranar za akai Amarya airport kowa zai watse. Hadiza fa kasa sukuni tayi saida ta kira jamila, ta dan tausasa ta kafin ta kashe wayar. Sunyi abuncin rana sun gama suna jirane kawai a sallamesu sannan akaisu chan gargajiya plug, kowa ta hada kayanta jiran driver kawai suke, har sun fito indo ta jagorancesu cikin gida, tunda hadiza taga sun shiga ciki gabanta yake fadiwa ta kasa dannewa tace “ina zamuje kuma na dauka mota zamu wuce kawai?” “Hajiya zata sallameku tukunna” “Ah ah madam ay za a bama koma menen mu wucewa zamuyi” Wani irin harara sauran matan suka watsa mata tana neman yi masu baqin ciki indo dai batace masu komai ba. Sabeeha na bayan uwarta kanta a kasa hadiza kamar karta bisu haka taji. Basu tsaya ko’ina ba sai main parlor inda babban hoton marigayi santuraki ya mata iso tun daga nesa, cikin hanzari ta dauke fuskanta suna daga baya baya, indo ta masu nuni da waje suka zauna. Kusan a tare anne da nanna suka sauko, zama sukayi kan kujera suka gaishesu kafin anne ta soma magana, “welcome gargajiya team, kunyi kokarin sosai” “Thank you ma” duk suka fada a tare, maqudan kudi kusan bandir uku anne ta bawa indo ta basu su raba sannan tace wannan kyauta ce kawai ta basu kudin aikinsu kuma madam zatayi sorting dinsu don an biyata already. Nanma godiya sukayi sosai kafin su miqe gaba daya su suka nufi hanyar futa, daidai nan anty fadila ta shugo, dake hadiza ce karshen futa wannan yasa sukayi clashing, saidai basu kalli junansu ba, “dakata” hadiza taji abun kamar saukar aradu, daukan wayanta daya fadi anty fadila tayi sannan tace “kin yadda wayarki, kodan yar karamace baki lura ba” Dan dagowa hadiza tayi ta amsa har zata juya anty fadila tace “Hadiza!!!!! Wa nake gani kamar hadiza!!” Chak hadiza ta tsaya, anty fadila ta juyo gabanta ta kalleta da kyau tace “la’ilaha ilalahu hadiza ashe rai kanga rai? İkon Allah anne nanna hadiza ce hadizan baba larai” “Wace hadiza kenan?” “Baba larai mai aikin mu tun muna maitama?” Sai a lokacin nanna ta gane baki bude tace “hadiza!!! hadiza dai, ikon Allah” Yaqe hadiza ta somayi kamar wata munafuka tace “laa fadila, kece haka? Iko sai allah, wani ikon allah tunda na shigo ban shede ku ba kwata kwata, hajiya” Cikin sauri ta tunkari inda anne ke zaune, babu abunda take sai kallonta, lost in her thoughts gaba daya, “ina wuni hajiya, ya iyali” “Lafiya lau nanna tayi saurin amsawa anne ma ta amsa, “ya baba larai da yaranki” Shuru ta danyi chan kuma sai tace “allah yayima inna rasuwa watannin baya, cutar daji ta kamata” “Allahu akbar..allahu akbar allah ya jiqanta da rahama yanxu larai ta rasu?” Anne ta fada tana mai duban Hadizar Sabeeha data tsaya jiran babar tata, sauran matan duk sun shiga mota daya daga cikinsu tace kike ki kirata mana mu tafi yamma nayi” Anatse sabeeha ta soma tafiya a daidai lokacin hamad shima na kokarin shiga cikin gidan yana ganinta ya ganeta sai kuka ya kauda kanshi kawai. Ciki ya shiga tabi bayanshi ta dan taaya daga baki bakin kofar, “Ina diyarki kuwa?” Sallamar sabeeha data biyo bayan ta hamad ce tasa duk suka dago, hadiza taji kamar an lulubeta da bargon azaba……. “ ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ “ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 82 “Shugo mana ya kika tsaya bakin kofa” Takowa ta somayi anatse ta karaso inda hadiza take ta dan duqa, “ma..ma sunce na kiraki yamma nayi” Da mamaki duk suka dago suna kallon sabeehar musamman anne data kalleta ta kasa daina kallonta, nanna tace “allahu akbar ashe wannan ce diyar taki, allah ya jiqan mahaifinta da larai” Anty fadila tace “lallai masha allah ta zama budurwa” Sake gaishesu sabeeha tayi kanta na qasa kwata kwata bata dagoba, suka amsa suna yaba natsuwa da suka gani a tattare da ita. “Hamad jeka ce masu su tafi kawai za a maida su daga baya” Tashi yayi ya fita ya fada masu ya dawo yana mamaki su waye waennan din? “Yanxu kinyi wani auren ne? Nanna ta tambayi hadiza, “ah ah banyi ba” “Ah ina kuke? Kuma kuna nan abuja? “Eh, muna chan dutsen habuja” Fadila tace “ ikon Allah yanxu wannan aikin dashi kuke ci da kanku? Haba hadiza baki iya zuwa wajenmu mu taimaka,zaman tare da mukayi na mutunci ay yafi karfin wasa” Nanna ta girgiza kai alamun gamsuwa. Hadiza dai batace komai ba, saima fada masu datayi zasu koma, basu hanata ba suka mata tara ta arziki, aka sa driver ya maidasu gida. Suna isowa ko zama batayi ba ta wuce gidan jamila ta zayyane mata komai daga farko har karshe, tashin hankali karara akan fuskarta, jamila ko babu abunda takeji sai haushinta, har suna maganar taimaka mata amma ita abunda takema mita daban, wato hadiza nada wata azababbiyar zuciya kamar kuturwa, ba a mata abu ta yafe da wuri kwata kwata. Bayan sun rabu ta koma gida aranar ma kasa barci tayi jamila kuwa wannan zance da hadiza tazo dashi ba karamin dadi ya mata ba don wannan ay hanyar samun kudi ta samo masu, don yanxu ta koma gidannan ay sun warke, mutanen da ake cewa tsabar kudin da suke dashi kamar zai kashesu, ma’aikatansu ma rayuwar jindadi suke balle masu gida. After one week. Saudi. Kwance yake kan makeken gadonshi phone nashi nata ringing bashida niyar dagawa, ba barci yake ba saidai idanunshi a rufe suke ruff,babu abunda yake sai tunani, he’s lost in his thoughts, tsakanin dararrukun kwanakin nan wani irin feelings yakeji daya kasa gane na menene, kuma ba komai bane ke addabarshi sai sha’awar yarinyar nan dukda yaqi accepting hakan ne, daga kan kayanta zuwa belongings dinta har yanxu suna nan babu inda sukaje,akoda yaushe he feels her presence da zarar ya tuna da existence dinta a cikin dakin, gadon ma wani irin fadi yake mashi, shida bai fiye son mutane ba, tun ranar da wani abu ya kusa shiga tsakaninsu bai bari abun ya dameshi ba saima haushin kanshi daya dunga ji, yanxu kuwa ya rasa dalilin da yasa moments din ke dawo mashi sabo fill, her smiles, her presence, dariyantan how she’s selfless, how she treat him like a king, yanda take ajiya nata needs din untop nashi, he can’t lie itace mace ta farko data kasa fita cikin ranshi dukda abunda ta mashi kuma ya kasa hana kanshi haka, babu maganr so don’t baijin zai taba son yarinya kamarta, that’s impossible. At some point kuma he’s guilty, tunda aka tafi da ita baisan a wani yanayi take ciki ba kodan albarkacin zama datayi ta kula dashi lokacin da yafi buqatan hakan. Ta wani bangaren kuma kwata kwata rabonshi da hidaya tun ranar da abunnan ya faru a kamfani, kuma har yanxu baibar mamakin abunda tayi ba da har zaisa tayi karyar bashi da lafiya, there’s no way zai zauna haka nan, ko tana mashi kalon karamin yaro ne? Shine abunda bai ganeba for god sake he’s 33, inda zata gane cewa shi bama son zaman kasar yake ba balle family business dinsu da batayi wannan huge karyan ba. Kuma har yanzu batayi tunanin explaining to him ba kuma shima bai tunkareta ba tun ranar dayaji suna wasu maganganu ita da fadwa. Ganin call din yaqi karewa ne yasashi bude sexy idanunshi ahankali ya kalli sama, sannan ya suake ajiyar zuciya ya dauka wayar ba tare da yaga mai kira ba yakai kunnenshi. Muryar mutalib dayaji ne ya sashi miqewa zaune, yana sanye da white shirt da cargo pants, “What up dude.. kwana biyu inata nemanka” “Kaima kayi tunanin banida lafiyan ne?” Taj ya maida mashi da tambaya. Yar dariya mutallib yayi sannan yace, “wanda bai zauna dakai bane zaiyi tunanin hakan gaskia ne, i wonder why sister zatace bakada lafiya while youre okay..just like every other, anyways bazan yi mamaki ba, family crises is something else, you’re the only male child so definitely zaa…” Tunawa da wani abu yasashi yin shuru kar taj din yayi suspecting wani abun don basu taba maganar sister dinshi ba karya ganoshi. Shuru taj yayi yana sauraronsa, “hey are you there? Nazo gym ban ganka ba, yau kwana biyar kenan inazuwa hoping zan ganka bana ganinka” Ya dauka wajen minti biyu kafin ya bashi amsa “Im a bit tired and stressed shiyasa banzo ba, zanzo anjima kadan” “Okay then” Suna gama waya ya aje wayar ya miqe ya nufi bathroom, alwala yayi ya fito tare da shiga closet dan daukan jallabiyanshi, yana bude wardrop din inda yake aje set dinsu yaga babu ko daya duk yayi amfani dasu, yabxu da yarinyar nan na nan da tuni tayi sorting din wanna, bazaima san yana sakasu ba har suyi datti har a wanke a sake re aranging dinsu, tsaki yayi ya nufi wajen laundry don daukan chasbaha, kayan laudry din ya soma fiddawa yana neman last jalab daya sa, yana cikin fiddasu ya hadi da bra dinta wadda tunda tasata sau daya ta wulla laudry ta koma saka half vest dinta, kallon bar din ya dunga yi for seconds yana analyzing da idanunshi, ya shiga tunanin plumpy kirjinta da yanda ya dunga matsasu san ranshi, smooching and pluckimg demm.. ya allah saida yaji wani iri a jikinshi, tsikar jikinshi na tashi duk wata kofa na neman budewa tunawa da kirjinta, ahankali ya furta “small but mighty” she’s small amma allah ya bata goodies😂 da farko yayi doubting ba nata bane don a gaskia wannan yayi ma plums dinta kadan, saidai tunawa da ita kadaice suke rayuwa a dakin yasa shi yarda da natan ne, ganin yana neman kwance alwalar da yayi yasashi ajewa a ciki ya juya. Sallah yayi a gurguje ya saka wani kayan ya fito da gym bag din shi, saida ya sauko ya tuna da keys dunshi na wajen hidaya wannan yasashi karasawa wajen da ake ajiye keys din motocin gidan ya dauka wata benz ya fita. Key ya danna yayi locating motar sannan ya karasa ciki ya kunna tare da yin reverse ya nufi gate, gate securities na ganinshi suka miqe, sunci wani uban blue black uniform, daya daga cikinsu ne ya karaso inda yake yana kallon glass din motar taj yayi winding sannan ya dubeshi, “good day sir” Girgiza mashi kai kawai yayi, “i’m sorry sir, you can’t leave the house” Da mamaki yake kallo su, what sort of nonsense is this, “come again?” Taj ya tambayeshi “Madam ta bada order kan cewa kar a bari ka fita” haba wa take ranshi ya wani irin mugun mugun baci, “are you insane?you are telling me that i cant leave the house?” “I’m sorry sir”… Kaii wallahi ranshi yayi mugun mugun baci, security ke ce mashi bazai fita daga gida ba? “Open the gate” “But sir I can’t we’re very sorry” Runtse idanunshi ya bude, yayi security din wani irin mugun kallo dayasashi sauke kanshi kasa don ya mashi wani mugun kwarjini, shi tsoron rasa aikinshi yake, don wallahi yana barinshi ya fita ya gama aiki. “Sir kayi hakuri zan iya rasa aiki na idan na barka ka fita,” “Open the damn gate before i lost my patience” yanda yayi maganar wallahi saida yasa ya manta cewa zai iya rasa aikinshi, don zakin dake gabanshi zai iya kai mashi hari, gwara ya fuskanceshi daga baya yasan yanda zaiyi da batun aiki. Tuni ya daga ma dayan dake spot dinsu hannu ya danna remote control gate ya bude, yaka motar da mugun speed rai a bace dake babu kmutane kan hanya. Gaba daya ya wani koma ja jawur daman shifa idan ranshi ya baci haka yake, gym din da baije ba ya danna ma mutallib kira ya shaida mashi ya chanza route su hadu a bar din da suke haduwa don he need to clear his head. Koda ya iso yayi parking resting kanshi yayi a baya for some minute kafin ya fito daga motar ya shige daga ciki, yayi noticing kamar ana binshi a baya daga baya kuma sai ya watsar da zancen its not like he cares ko yana jin tsoro. Zama yayi a private lounge dayayi renting gaba daya a take, one phone call kawai yayi yaronshi yayi mashi reserving wajen a take. Mutanen wajen na ganin haka sukasan babba ne sosai, suka fara entertaining dinshi da special abubuwan da suke dashi kuma wallahi wasu sun danso su gane shi. Cikin few minutes mutallib yazo, aka iso dashi har cikin wajen yana mamaki. Hannu ya miqa mashi sukayi musabaha kafin ya zauna yana facing taj din da har zuwa lokacin bai dawo daidai ba bacin rai kwance akan fuskanshi. “Are you okay?” “Is there something wrong ya akhi? Mutallib ya sake tambayarshi, “why should i even ask, nasan definitely you’re in disbelief of what’s going on with your life” Nanma dai baice mashi komai ba saima kallon wayanshi da yakeyi kawai, saida mutallib din ya sake magana ne ya dakata da danna wayar da yakeyi. “You should be careful with people around you taj” “Why did you say that?” Out of curiosity ya tambayeshi, cause he has been hearing this words from multiple people. “I don’t mean to be intrusive with you family matters amma i will still advice you” “Meysa kace haka?be opened please” Shuru mutallib yayi aranshi yana assuring kanshi this is the time “Akwai wani abu danayi observing, i just hope you’ll seat and analyze abubuwan dake faruwa a rayuwarka, and please idan har kana buqatar abokin shawara count me in” Harga allah hes not ready to open up to anyone, saidai kuma ya rasa dalilin dayasa he just feel he can trust mutallib musamman yanda ya taimaka mashi da batun gidan khaal da aka kwace, khaal daya fadi ranshi ne yasa shi tunanin maganganun mutallib din. Saida ya sauke ajiyar zuciya kafin ya dan furzar da iska, ya soma magana, “i just hate what’s going on with my life, i don’t get why kowa is very interested in my recent life, first uncle dina, secondly the girl he brought into the house with the intention of leken asiri, thirdly” Dan dakatawa yayi ya hadiya wani abu mai daci a maqogaronshi sannan yace “the most trusted person i ever trust my whole life, she’s the least person da zanyi tunanin zata karyata samun lafiya ta, i wonder why? Could you believe i was grounded, da girmana, da daukakata? I’m i a kid? What going on with my life? “ ya karashe yana aauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi tsere tsabar bacin Rai, “I’m i going to leave my life like this? I’m i a pet o what? Why????” “Power, power, power,” “What do you mean,” taj ya tambayeshi “Don’t tell me baka sani ba, why would she do that? If not power, money, inheritance, you’re like a threat to her, just take a look around, youre the only heir of the almighty taheel era,” “No that’s impossible” “Meysa? Shi uncle dinka maisa ka yarda zaiyi saboda hakan ita kuma you don’t want to accept saboda hakan ne?” Mutallib ya jefo mashi tambaya “Amma i don’t need anything,i have enough, I don’t need anything, she can have it all to her self, and i believe she’s capable,” “Kamar yanda nace maka you’re the threat” “What threat???????????” Ya fada yana bugun table din, ranshi ya kara baci, mutallib wants to be on a good side of him wannan ya sashi taisasa murya yace, “zaka iya tuna sanda mukayi maganar uncle dinka dakai? Zaka tuna sanda na fada maka there’s no way za ace shi kadai yake fighting for kamfanin nan, be it that yanayi ne kodan yayi inheriting komai ko kuma yanayi ne to protect it from others, in conclusion it can be possible shike da gaskia, maybe he’s innocent and…” Miqewa yayi a fusace yana mai duban mutallib yace “no, karyane, bazata taba yin haka ba, i know it and i believe it” Yana kaiwa nan ya miqe mutallib ya dafe kanshi, kiri kiri yaki yayi accepting gaskia, wannan wani irin brainwashing kai hidaya tayi mashi, why did he trust her so much even tho ga gaskia nan a gabanshi? Ya Allah Dole ya miqe yabi bayanshi harya bude mota zai shiga yayi saurin kama kofar, “buddy buddy..listen, I’m sorry, kayi hkuri please, ban fadi komai don ranka ya baci ba ko nayi accusing beloved sister ka ba, please kayi hkuri” Dan dakawatq yayi yana duban mutallib din chan kuma yace “it’s okay, mu hadu gobe” Yana fadin haka ya shiga motar ya fuce a guje. Bashine ya shugo gidan ba sai wajen karfe goman daren, yana shugowa yayi parking ya kwashi duk abunda zai kwasa ya nufi cikin gidan, tundaga nesa ya hango hidaya zaune ya kurama tv ido, kamar kallo take nanko wallahi ta kasa sukuni, securities ko an sallamesu ko awa basu kara ba bayan futarshi. Rai a bace ta miqe tsaye, “to my study room now!” Tana fadin haka ta wuce sama yabi bayanta da kallo, daya shugo kallo daya ya mata ya gane how restless she looks, Saman ya wuce ko hanyar study dun baibi ba ya shiga bedroom yayi abunda zaiyi kafun ya futo ya jufi study din nata, yana shiga ya ganta tana safa da marwa, wani irin kallo take mashi mai wuyar fassara, sai ya mke ganin kallon kamar kallon kiyayya take mashi, looking unto his eyes ta tako gar inda yake, ya fita tsayi sosai don saiya duqa yake kamota, yau ko duqa kan nashi baiba haka ta daga nata tana kallonshi, “how dare you step on my orders? Kana tunanin kanada right din tsallake umarnina kaf gidan nan babu wanda yake da audacity din yin haka,har zance ma security karsu bari ka fita kuma kasa kai ka futa?” “Can you first of all explain why i have to stay in this house? Why I’m grounded like a child? Why the press?” Wani irin dan bu””uban mamaki hidaya tayi da lafazinshi, kuma cikin ido yake kallonta babu taoro babu fargaba, tashin farko taga ya sauya mata kamar ba taj dinda take juyawa ba son ranta, the taj that she wrapped around, yau ko first love dinma babu kwata kwata, kamar yana magana da wata tsararshi, saioa rantse shine yayanta yanda gaba daya ya juye ya mata wani irin kwarjini. Yanda take kallonshi haka yake kallonta, gaba daya yama manta da wani abu waishi girma tsakaninsu, shifa namiji ne, and he stands firm his ground at this point he wants her to be straight forward and he needs an explanation for god sake. “ni kake kallo cikin ido kake tambayana why i stopped you from going out? How dare you look into my eyes and ask for explanation” “Don’t you think i need one?, why? Meysa zaki fada ma press cewa I’m sick? Saboda kamfanin? Is that it? If shine i don’t think ya kamata ki tayar da hankalinki da wannan cause i’m not interested, secondly inason nasan irin rayuwar danayi lokacin da bana cikin hayyacina, Khaal..? Meysa khaal zaiyi kokarin karbar kamfani while nida ke da kowa musan cewa tun farko hes not interested in the business, he’s not in that field kwata kwata abuh ne kawai yayi inheriting kamfanin so why the sudden change?Meysa iyalanshi suka wulqanta yayanshi da matarshi? Saboda laifinshi? What has happened to me? How did i end up with amnesia, was it an accident? Or hit and run? Meysa aka boye ma duniya? Why? I need all those answers” Wallahi fadin irin tashin hankali da furgicin da hidaya ta shiga bata lokaci ne, kirjinta har wani duk dum duk yake kamar ana lugude, ay bata san sanda ta dauka hannu ba ta wanke shi da mari, dukta daburce ta rasa kame kamen da zatayi wannan ne kawai abunda zata iyayi, har wani irin burga burga takeyi, “how dare you question me tajudeen kasan dawa kake magana kuwa? Ni hidaaayaaaaa,” hannu ta sake dauka zata sauke akan fuskanshi tsam taji hannunta cikin nashi ya kama, yana mai kallon cikin idanunta, gaba daya ji take kamar ya gano komai gani take kamar ya gani komai, kikinta har wani irin rawa rawa yake, hidayar da bata da tsoro da fargaba, yaudai gashi ya bayyana a fuskarta karara, Wani irin sanyayyan murmushi ya sauke mata sannan ya aje hannun nata kasa yace “save your energy first love, take your time” Yana fadin haka ya juya ya fuce, weird look din daya bata yasata jin duk yanda akayi ya fara sensing wani abu, yanxu ya zatayi? What if ya kawo kata matsala, what will Happen? Kaii ina bazata bari komai ya ruguje ba saboda wannan yaron data tsani ganinshi ta tsanin ganin yana nunfashi a duniya, kai hatred baiyi ba, wa iyazubillahi, wata iriyar tsana take mashi kamar ta bishi ta chaka mashi wula ta huta…. A fusace ya shiga bedroom trying so hard to calm himself, he’s so pissed annoyed, and overall angry very very angry, ayanxu ya gama tabbatar da akwai wata a kasa, tabbas akwai wata a kasa, and he will take action da hannunshi. Yana fita hidaya ta dauka wayarta ta kira fadwa, fadwa na dagawa ta soma magana “akwai matsala, wannan yaron is getting out of hands,ina tunanin ya gane” ko gama sauraronta fadwa batayi ba ta taho study room din, adaidai lokacin kuma hidaya na tsaye wajen safe dinta tana kokarin budewa, fadwa na hangota harzata tunkari inda take idanunta ya sauka kan wayar hidayar dake kan table, cikin hanzari fadwa ta tunkari wayar allah yaso tana bude don data gama waya da hidaya ta jefata table Din bata kara bi ta kanta ba, dialing number shi fadwa tayi ta kifa wayar kan table din, tayi hakan ne don tasan wallahi ko sama da kasa zasu hade bazai taba daukan call dinta ba yamayi banning dik wani unknown incoming call, taj na daga zaune bakin gado ya runtse idanunshi yana tunanin magnagnunsu saiga call din ya shugo, yayi mamakin ganin kiran sosai sai yayi tunanin ko ta shirya fada mashi abubuwan daya nemi sani wannan yasa shi daga wayar yakai kunnenshi, “Ukty…wai meke faruwa ne? Kimin bayani” Hidaya ta karaso da ziplock da wata waya ke ciki ta dubi fadwa tace “he’s getting out of hand fadwa, he’s demanding to know yanda yayi accident, what happen to khaal da rayuwar da yayi a baya, kinsan wannan ne major dalilin dayasa nayi kokarin rabashi da yarinyar nan saboda ina tunanin ita ce zata fada mashi komai, ashe nayi kuskure, it didn’t happen at that moment,sai yanxu? He looked into my eyes and demand for explanation?“ “Toh ya zakiyi yanxu ukty, what if ya gano…?” “Nooo…never bazan taba bari ya gano kudirina akanshi ba, taheel can never go to him never, zan iyayin komai fadwa.” Hidaya ta katseta “Why are you tense inace kinyi wiping duk wani evidence da zaiyi pointing you’re involved with thee” Batama bari ta karasa ba ta sake katseta , “Kina tunanin I’m that careless ne?” Hidaya ta dubeta tana mai kallon ziplock bag din, fadwa fa tasan wayarshi ce a cikin ziplock din lokacin dayayi accident don hidaya ta taba nuna mata a office dinta amma dukda haka saboda tanason yaji wani abun yasa tace “Daman you have this all along ukty kamar wayarshi lokacin dayayi accident ya akayi tazo hannunki..?” Dipp wayar hidayar ta mutu sbd babu chaji saidai kaff conversation din nasu yaji, he couldn’t believe abunda kunnenshi ke jiyo mashi, ashe harya miqe tsaye bai sani bama, “kudirinta akanshi? Major dalilin dayasa ta rabashi da wannan yarinyar saboda karta fada mashi gaskia wace yarinya kenan? Damm damm damm gabanshi ya fadi don yasan wa suke nufi, sabeeha kenan” Maganar fadwa ce ta karshe inda take cewa “inace kinyi wiping duk wani evidence dake pointing? Wani evidence kennan? Meya faru dani shekara daya data wuce??? Is hidaya involved? What is she hiding?What is she involved in dayasa suke maganar wiping evidence anan Ya dasa question mark babba ma kuwa. Waya??? Wayar shi dayyai accident? Ya akayi tazo hannun hidaya? How? Khaal? Yakai har wajen karfe biyu dare yana tunani, ya kama nan ya ajiye nan, maganr mutallib kuwa ta gama tasiri aranshi, ko ba a fada mashi ba, sai kawai ya fara nazarin da tunanin rayuwarshi gaba daya tunda aka kawoshi gidan zuwa lokacin daya tafi england zuwa yanxu…,????????? Abunda yafi tsaya mashi arai shine maganar yarinyar nan, intentionally daman sukayi niyar korarta? Saboda karta fada mashi gaskia? Wace gaskia kennan? Tambayoyinsa daya rasa amsa ko daya kennan, kuma dole yayi bincike akai, sannan ta hanya daya ne kawai sai gani komai. Washe gari tun wajen karfe biyar after yayi sallah subh ya kira mutallib yana daga wayar ya soma magana kai tsaye. “Ina neman taimakonka, your’re the only person i can trust rn” “Ka fada min koma menene, insha allah zan taimaka maka iya karfina” “First of all, i will like to know idan aka kama domestic workers ina ake kaisu?” Yanajin haka yasan inda zancen nashi zai dosa wannan yasashi saurin cewa, “well idan aka kamasu for any offence ana miqasu ne ga domestic workers organization daganan sai ayi lokacin agents din da suka kawosu sai a maidasu garinsu.” “Okay akwai care taker data kula dani, I don’t know daga wani agent ne but inaso ka duba min duk wani agents dakasan suna kawo foreigners” “Okay sir” “Secondly, bayan nayi accident nasan definately akwai report da aka ajiye i will love to see the reports” “Gobe zanje polisey headquarters, i will locate that information too insha Allah” “Thanks budd” “Anytime..but, if i may ask, meysa kakeson digging abubuwan da suka faru a baya? Are you suspecting something” “Yes, something doesn’t feel right, what happens to my uncle, what happens to me as well, i need to know everything” Da haka sukayi sallama ya kashe wayar ya ajiyeta gefe. Misalin karfe takwas daidai ya fito cikin shiri, ya ilahi, yayi masifaffan kyau ba kadan ba cikin wani blue suits, its fits him so perfectly wallahi sai faman kamshi yake. Wayanshi na maqale a kunneshi ya sauko, allah kadai yasan dawa yake waya, fadwa data ganshi yana saukowa saida taji breath dinta ya dan tsaya na wucin gadi, he looks so so majestic, harya wuce ta gabanta ko kallo bata isheshi ba saita kara haukacewa akanshi wallahi. Yana tafiya ta zaro wayanta, gaba daya wayoyin dayayi duk ta nadesu, akwai rabar da sabeeha ta tsinci wani black box a bathroom din, ashe ba bathroom kadai fadwa tayi installing dinsu ba, ta saka a dakinshi, wajen closet dinshi da duk inda tasan he might have a conversation don masifa harda bathroom tasa dukdan ta samu abunda take nema, jiya dake ta san dole yaji maganar datayi ita da hidaya yasa tayi activating abun, daman is already recorded wannan yasa taji kaf magnagnun dayayi a waya da mutallib. Kallon wayarta ta sakeyi tana wani irin mirmishi, hakarta ta cimma ruwa, kuma yanxu ne zatayi applying nata approach din. Yana futa ta shiga tata motar itama ta fita, bai tsaya ko’ina ba sai wani tamfafetsen hotel 7star luxury hotel, gaban hotel din ya fito daga motar valet ya karaso ya karba motar shi kuma ya shiga daga ciki, yana isowa wani bature ya karaso inda yake, wani irin lausasan murmushi taj ya mashi shi kuma mutumin ya karaso ya rungumeshi, “what a lovely day sir, long time” “How have you been maverick” “Im great as always sir” Taj ne yayi gaba shi kuma baturen na daga gefenshi yana bazo mashi american english, har suka tunkari conference hall, aka bude kofar gaba daya mutanen wajen suka miqe, wallahi aqalla sunkai su ashiri, kuma a jiya da daddare yayi call kuma suka amsa sai gasu a saudi,bature da amana, haka suka dunga maganar yanda sukayi rashinsa na shekara daga nan suka shiga meeting. Komai yana tafiya daidai saima business din da ya bunqasa yafi da sosai, don professional yayi ma handling business din, bangaren masu design da producing akallah anyi producing the most purchased cars a shekarar, kuma sunyi making billion dollars of profit, sunfi awa biyu suna meeting ana break har suka gama. Tana zaune kan kujerar office dinta babu abunda take sai jujuya kujerar fadwa na gabanta suna sauraron recordings din, har suka gama. “Ukty ya kamata kiyi wani abun fa, karyazo ya fito duniya ya fadi cewa lafiyar shi kalau, daga nan kuma shikennan, taheel ya zama nashi” Fadwa kamar tunzurata take, “barshi yayi, he can never find anything, yarinyar nan kuka i will handle her” Wayarta ta zaro ta soma kira, ana dagawa ta buqaci sanin information akan sabeeha nan aka shaida mata yanda aka tura ta DWO, nanma dake tasan mutane tana waya ta bincika aka shaida mata anyi transfering dinta ta agency da suka kawota daga nan za a turata gida. Fatan hidaya bai wuce an turata ba nanma tana kira aka shaida mata an tura ta, fadwa tasan da an tura sabeeha tuntuni, kuma bata ce mata komai ba don she’s recording d conversation. “She kuka i will deal with him personally.. wallahi wallahi kiyayyar da nake mashi bazaisa na barshi yaci nasara akaina ba, he’s going to dig his own grave and when he realizes, that will be the end of it” Murmushi kawai fadwa tayi. Yana fitowa daga meeting yana shiga mota ya kira mutallib nan yake shaida mashi ai an tura yarinyar da yake nema kasarta nigeria, da yaji nigeria nan saida gabanshi ya fadi, she was his only hope, tunda yaji hidaya na maganar sun rabashi da ita definitely akwai alamun gaskia a tattare da yarinya,dai a yanxu yake regretting komai, wallahi he’s regretting it sosai, duk zamanshi da yarinyar nan kamar yanda ta fada mashi bata taba cutar dashi ba kuma baigani ba, she was nothing but a naive girl, duk baiga wannan ba sai maganar da akayi akanta, da karyar datayi mashi dayaqi tsayawa ma Ya saurareta balle yaji dalilinta na haka, tasha fada mashi bazata taba cutar dashi ba, tanada dalilinta na haka, meysa bazai bude idanunshi, maisa yake korar masu sanshi da kaunarshi, sannan waenda basa sonshi basa son ganin nunfashinsa su yake basu yarda.” Adaidai nan mind dinshi ya tsaya, wallahi sai yanxu magnagnun ke tasiri a zuciyarshi, maisa yaqi sauraronta? She has bwen given him hints ba sau daya ba ba sau biyu, rintse idanunshi kawai yayi ya furzar da wata isa sannan ya isa inda zasu hadu da mutallib. Babban Chan policey headquarters suka hadu da mutallib, suna shiga suka buqaci abunda suke nema saidai kash abun yazo masu da wuya don ba’a nuna report haka kawai saida dalilin, dole yayi musu bayanin dalilin dayasa yakeso, ya shaida masu he has lost his memory kuma yanason yasan meya faru a lokacin, koda ya fadi hakan ya zama valid reason wannan yasa aka basu report din suka duba, abun mamaki cikin report din an rubuta its juat an accident cause by drugs, shida bai taba drugs ba, baya drugs abun ya daure mashi kai sosai and something seems fishy, gashi bazasu iya reopening case dinba don ya wuce shekara daya. Suna fitowa wani abu ya fado ma mutallib aranshi, ya tuna sanda jamid ke bincike akan accident din khaal, akwai wani abokinshi detective daya taimaka mashi sosai harya bashi report din autopsy din mutuwar khaal, dole ya nemoshi don shi kadai ne zai iya taimaka masu. Suna rabuwa mutallib ya baza hanyoyinshi na neman wannan detective din, sannan ya fara tunanin yanda zaiyi ya samu evidence din dake nuna hidaya nada hannu dumu dumu a ciki, the only evidence da yake dashi ya rigada ya kufce mashi dole ya nema wani, shi kadai ne yasan accident din taj is not just normal accidents,planned accident ne kuma anyi don a kasheshi allah bai bada nasara ba. Bashi ya dawo gida ba sai around karfe tara, yana isowa samamya wuce direct ya watsa ruwa sannan ya shirya kanshi don already yayi sallah. Kitchen ya nufa yana bude kofar yaga ko’ina sparkling, sai yakejin kamar zai rufe ido ya bude ya ganta a kitchen din. Coffee ya hadama kanshi koda yasha ma sai yaji wani daci daci yake mashi ba kanar na sabeeha ba wallahi, what has this girl done to him, tsakanin jiya da yau komai ya sauya a zuciyarshi game da ita. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 83 Abuja nigeriaa… Cikin sauri sauri take tafiya, kamar zata tashi sama,tana isowa gargajiya food service spot ta shige ciki, cikin wajen gaba dayan ma’aikatan kowa ya hallara, daga ganin wannan kiran kowa yasan ba lafiya ba don kaff ma’aikatan kowa na taaitsaye. Madam ce ta shigo sannan ta bada umarnin duk kowa ya zauna a kujerun wajen aka zazzauna ta soma jawabi. “Nayi aiki daku lafiya kuma naji dadin aiki daku, saidai ina bakin cikin shaida maku ayau zan rufe gargajiya spot saboda zan koma kasar waje da maigida na da yaya na gaba daya, ina mai maki fatan nasara,” Hankali tashe wata mata tace “innalillahi madam mun shiga uku, wannan aiki dashi nake cida yayana goma, mijina ya rasu shekara uku da suka wuce, ya zanyi ni luba” Wata ma tace “madam da aikin nan nake biyan kudin makaranta na, babana ya rasu” Hadiza kuwa jikinta har kyarma yake, samun aiki a abuja da za a baka dubu ashirin a wata ai da wuya, saikaci kwakwa, ga wahalar rayuwa innalillahi wa inna ilaihi rajiun, batayi karuwamci ba inna na raye bazata iya ba yanxu, badan haka ba da shi zata fara kawai wannan masifa har ina, inna ta tafi ta barta da baqar wahala. Haka tayi bankwana da yan uwanta ma”aikata ta kara gaba, kamar zata fadi tsabar tashin hankali, gidan jamila ta wuce direct allah yaso mijinta baya nan tayi zaman dirshen ta shaida mata komai kamar tayi kwalla, ita ta kanta kawai take yanda zata rufama kanta asiri, ga dan iskan yaron nan dayake jail koya zatayi dashi oho, ga sabeeha data kara zame mata wata masifa achan gefe. “Hmm kedai bkya nemawa kanki sauki hadiza,keko kikeda yanda zakiyi, wallahi hanyar samun kudi a hannunki take kawata” “Ban gane ba jamila” “Matso kiji” Wasu yan qusqus jamila ta mata tayi saurin zame kunnenta tace, “jamila kinada hankali kuwa? In jefa kaina cikin masifa kenan, ki chanza min shwara wannan batayi ba, bazan taba zuwa nanba da sunan zama ko aiki wallahi kinji na rantse, ko kwakwaran nunfashi bazan iyaba don tsohon tabon dana rufeshi da kyalle zan bude, kuma ba zaiyi kyan gani ba.” “Hmm hadiza kennan, wallahi kina bani mamaki, shin kin manta da ajiyar da kikayi ne? Idan kin manta saina tunatar dake, ke kike da babbar ajiya a ahalin nan, kodan ajiyar da kikayi ina fatan zaki dawo hayyacinki, idan kinje kiyi ramuwar gayya,“ Shuru hadiza tayi tana nazari chan kuma saita fara murmuahi harda hawaye “kin tabo min inda kemin kaikayi,” Tafawa sukayi jamila tace “kokefa yanxu nasan asalin hadiza ce ke gabana” Washe gari da sassafiya hadiza ta hada komatsan ta su fanka ne ta siyar duka harda katifa matar gwari ta saya, su tukwane gado babu abunda ta bari, sabeeha dai ta zuba ido tana kallon ikon allah, batada ikon tambayar maman tata, saida aka kwashe komai tass ya rage ko katifa babu sannan hadiza ta fidda gana masgo dinta waje sannan ta wula ma sabeeha leda tace “tattara kayanki ki fito” Tana hadasu cikin ledar ta futo hadiza ta kulle kofar sannan tayi gaba sabeeha taja buhun suka kara gaba ko sallama. Anan bakin kofa ta bawa gwari mukulli tace abawa landlord idan yazo don ko haduwa dashi bazatayi ba sabda akwai dubu goma da zata biyasa amma taci banza. Gidan jamila suka karasa sabeeha ta tsaya bakin kofa ita kuma ta shiga daga ciki saida ta shafe wajen 30mins sannan ta fito. Sunyi tafiya mai tsayi har bakin titi kafin su samu drop, nanda maitama saida suka bada wajen dubu biyar hadiza sai faman masifa take, tafiya suke mai dan tsayi har suka iso area din, kamar kullum ko’ina a a gyare fess fess babu qazanta babu hayaniya, har suka karaso estate din, nanfa ake daru drop yace bazai kara koda second daya ne a wajen ba nan yayi dropping dinsu suka karasa bakin entrance sojojin wajen suka taresu, duk bayanin da hadiza ta masu baisa sun barsu ba don ance ta kira daga chan a kira batada number kowa haka suka zauna gefe jugum sabeeha ga uban buhu aka kamar wadda tayi hijira. Sunfi kusan 30mins suna kallo motoci na shigewa babu dauki, cikin ikon allah saiga motar hamad, kallo daya yayi ma sabeeha ya ganeta dan bayajin zai iya mance fuskarta, fuskar look so familiar. Nan ya tambayi security meysa suke zaune suka shaida mashi ay gidan santuraki suke son zuwa and they couldn’t contact anyone from inside, nan ya bada umarnin abarsu su shiga dayake sun sanshi basu musa ba yayi gaba da motarshi su kuma aka shaida masu zasu iya shiga aka bude musu kofa, tafiya sukayi mai shegen tsayi kafin su karaso main gate entrance din mansion din santuraki’s, suna karasowa nan ma ba a tambayesu ba aka barsu suka shiga, sabeeha sai mamakin gidan take, tabbas nan suka zo kwanaki. Direct babban part din hadiza ta nufa kai tsaye, da sallama suka danna bell aka bude kofa, kamshin tiraren wuta da sanyin ac ya masu sallama, dqman sai zafin rana suke saboda dadewa da sukayi, idanun sabeeha har wani jaja suke, tayi laushi sosai fuskanta harta soma duhu. Yar aikin ce ta jagorancesu parlorn farko suka zauna a kasa, sannan ta wuce ciki donta sanar da masu gidan. Suna nan zaune maid din ta sake futowa ta bude kofar nanna ta shigo da sallama, tana sanye da lafiyayyan lace ga kamshin dadi da take Masha allah, matar nan bata tsufa kwata kwata, zaka rantse bata haura 50 fa, skin dinta sai glowing yake. Harzata wuce walkway ta hango su zaune, har wata ajiyar zuciya hadiza ta sauke data ganta, “ah ah hadiza kune” “Eh hajiya mune, ina wuni” “Lafiya lau hadiza ya gida” “Lpy lau,” Sabeeha ma ta dan dago ta kalleta cikin sanyi tace “ina wuni” “Lafiya lau, ya sunanki” “Fatima” “Masha Allah sannu fatima” Daidai nan anne ta sauko daga sama, tana sanye da glass fari akan fuskanta. Main sitting room ta wuce nan, yar aikin ta karaso first parlor ta shiada masu cewa hajiya ta sauko. Nanna tayi gaba hadiza na biye da ita a baya har sabeeha ta miqa hadiza ta dakatar da uta ta koma ta zauna. Suna shigowa hadizq tayi saurin zama kasa ta gaisheda anne cikin aminci, nanna na daga gefen anne hadiza ta soma magana harda yan hawayenta. “Hajiya daman ina neman taimako ne, gidan da muke zaune ne akayi rusau, gashi bamuda wajen zuwa gashi inda nake aiki ma madam din ta sallamemu gaba daya saboda zata koma kasar waje da iyalanta, shine nace ko bari nazo neman taimako, ko aikatau ne zanyi” Shuru anne tayi tana sauraronta har takai aya, kallon anne nanna tayi jin tayi shuru tana kallon hadizar, tasan dakyar ne idan anne zata barta tayi aikatau a cikin gidan saboda ba ayi rabuwar mutunci ba kwata kwata lokacin da ita da babarta sukabar aiki a gidan, saidai kuma komai ya wuce ana maganar abunda ya faru shekara da shekaru kennan fa. Da mamaki gaba daya daga nanna har hadizar suka dago jin abunda anne ta fada “ba damuwa, albarkacin diyarki ku zauna, duk wani hidimarku ci da sha da sutura na dauka, saidai kuma zaku dunga aikin, sannan duk wata za a biyaki” “Kai nagode Hajiya, kin gama mana komai, ni basai kin biyani bama, allah ya saka da alkahiri” Nanna taji dadi sosai doj batayi tsammanin anne zata yarda ba kwata kwata, saboda anne bata mantuwa kwata kwata, idan ta baka chance ta yarda dakai kayi betraying dinta ko kaci amanarta bata sake yarda da mutun. Nan indo ta shigo ta wuce da hadizar donta nuna mata masaukinsu, nan guest room dake kasa kusa da dakin ma’aikatan gidan saidai ba irin dakunan su bane wannan ya danfi kyau tunda akwai gado akwai wardrop dresser harda ac ma da dan carpet. Bathroom dinma ba laifi akwai komai shower ne da komai. Sake shugowa indo tayi ta aje masu ruwa da lemo, nan hadiza ta roketa data kira mata sabeeha, suna gab da wucewa anne ta kira indo, har sabeeha ta tsaya anne tace ta karaso itama, tana zuwa ta dan duqa har kasa ta gaishe da anne, kallonta sosai anne keyi babu kiftawa sai kuma chan tace “ya sunan ko?” Tace “fatima” “Kinyi karatun boko?” Shuru sabeeha tayi tama rasa mw zata ce mata, kawai saita tsinci kanta da kasa yi mata karya tace “eh, inda nayi aiki sun sani makaranta, ina gabda gama course din da suka bani na dawo” “Me kika karanta?” Anne ta sake jefo mata tambaya “Business ad” “Shekarunki nawa?” “Ashirin da biyu..da uku” Murmushi nanna tayi tana hango ladabi da hankali a tattare da yarinyar, babu alamun rawar kai kwata kwata a tattare da ita. “Jeki” anne ta dauke idanunta daga kan yarinyar sannan ta maida ga news din data dauka dake kan table. Suna bari wajen nanna tace, “oh wani ikon Allah, yanxu wannan yar hadiza ce babu gigiwa babu hayaniya,lokacin da uwarta ke kamarta akwai hayaniya, larai taita fama da ita, ga neman fada, amma wani ikon allah kwata kwata bata kama da hadiza, yanxu haka kamannin nata ta wajen ubanta ne, allah dai ya jiqan musulmai baki daya ameen” Anne ta ce “ ameen” Sallamar anty fadila tasa suka dago gaba dayansu, gefenta hamad ne hannunshi da tray na snacks. “Anne kuna kasa ashe” Nanna tace “wallahi fadila yanxun nan na shigo nima” “Ya office nanna?” “Alhamdulillah dear ina kishiyar tawa” “Basu dawo daga school ba ita da abokiyar fadan tata” Dariya akayi nanna tace “yanxun nan su hadiza sukazo kuwa” “Hadizq dai?” “Eh wallahi ashe rusau akayi a anguwarsu, abun tausayi wallahi ko wurin zuwa basu dashi” “Wayyo allah ya rufa asiri, yanxu anan zasu zauna,” “Eh ta nemi alfarmar a barta tayi aiki sai a biyata” Jinjina kai fadila tayi tana tuna rayuwar da sukayi a baya, kai hadiza yar rigima ce ta karshe, dama itace abokiyar fadanta a koda yaushe, basa jituwa kwata kwata har gwanda bahijja, ita dake tanada sanyi sanyi tana daukan rashin mutuncinta, dake tare duk suka taso, idan suka fita kuwa saika rantse hadiza ce yar gida, komai itace a gaba gaba, babu mutunci lol. Anne dake jinsu batace komai ba ta dubu fadila tace, “cikin kayan laila ki duba ma diyarta kayan da bata so, naga yarinyar kamar batada suturar arziki” Nanna tace “daman anne dole ay, baki gansu bama gaba daya babu kwanciyar hankali, babu jimar arziki, kai ana wahala a kasar nan, allah ya rufa asiri” “Ameen” duk suka amsa a tare. Daga nan suka dan taba hira kadan kadan. Sabeeha na shugowa hadiza tace “me kika tsaya yi?” Tsoron kartayi fada yasa tace “ban tsaya ko’ina ba,“ “Zquna” zama sabeeha tayi hadiza na fuskantarta tace “inason na maki kashedi ki bude kunnuwanki karki jawo min masifa, babu ruwanki da harkar kowa mu ba kowa bane face yan aikin gidan, babu ruwan da sha’anin yan gidan indai ba aiki muka fita yiba karna sake na ganki da kowa, ban amince ba kuma ban lamunta ba. Abunda ya shafi rayuwar mu a baya bakida hurumin fada ma kowa, dan wallahi kikayi sanadiyar barinmu gidan nan ko aka koremu hmmm, banida zabin daya wuce na aurar dake ga duk wanda na samu” Maganar aure data kawo saida yasa gaban sabeeha faduwa, saita nemi jin hawaye na neman sauko mata tayi saurin hana kanta yi. “Dauka kisha” Daukan ruwan sabeeha tayi ta dan sha kadan, lokacin sallah nayi hadiza ta miqe ta dauro alwala lokacin har indo ta kawo masu abunci, sabeeha da tun ruwan bunun da tasha da safe bata ci komai ba, tana kallo aka kawo abunci a tray kamshi ya gama bugun hancinta, batayi gigin tabawa ba har saida hadizar ta fito daga bayi itama ta shiga bayin, toilet din yayi kyau kuka a taaftace ba kamar gidan hayan da suke ba, duk sanda ta shiga ta futo saitayi amai sosai, jikinta kuwa sai yayi wani jajaja tsabar jininta baya son qazanta, dauro alwala tayi ta fito, ta koma gefe tayi sallah harta idar, har hadiza ta zauna ta fara ci, saida ta koshi sosai ta kara daga platw din sabeeha kafin tayi gatsa ta tashi tabi lafiyar gado. Saida tayi nisa sosai cikin barci sannan sabeeha ta janyo plate din taci sauran ta koshi dam ta kora da ruwa, harda juice. Ya allahu its been long rabonda taci proper abunci wallahi, nama zuqu zuqu har ya soma hawa kanta, allah karka barbu da wahalar abunda zamuci a cikin mu Ameen. Saudi… After 2days… Futarshi yake son ranshi, kuma hidaya na ankare dashi, da inda yake zuwa, da wanda yake haduwa da,wani ikon Allah, allah baibata ikon shaida mutallib ba saboda duk hoton da za a dauko mata dake nuna tare da mutallib yake ba a ganin fuskarshi saidai tasa a bincika mata waye shi, ina suka fara haduwa kuma ina taj din ya sanshi. Mutallib yasha wahala sosai wajen neman detective dinnan kuma allah ya bashi nasara, yabar kasar ma gaba daya amma haka mutallib ya nemoshi sannan ya mashi bayanin komai ya roki alfarma a wajenshi, da farko detwctive din ya nuna baisan komai ba kuma bazai iya taimakonshi ba dalili kuwa wannan case din daya taimaka wa jamid suka bude na khaal yayi sanadiyar aikinsa, daga manyanshi, ya rasa komai ta sanadiyar hakan,gashi ya nemi jamid sama da kasa ya rasa baisan cewa ya samu paralyse ba kwata kwata, sai a yanxu mutallib ke fada mashi, bayan ya bama jamid information dinnan ya hadu dashi a ranar washe gari kuma aka samu labarin ya samu paralysis, abun ya bama detective mamaki wannan yasa shi tunanin sosai sannan yace zai nemi mutallib din if hes ready to open up, mutallib yayi understanding detective din is being cautious,wannan yasa bai matsa mashi dole saiya taimakeshi ba. Cikin ikon allah a daren ranar wallahi detective din ya kirashi ya zayyane mashi komai da binciken da sukayi shida jamid, da wanda suke suspecting don anyi fabricating results din gawar khaal. Mutallib baiyi mamakin jin wannan zancen ba, saidai kuma ba kowa ne ya dace yaji wannan ba sai taj, wata qila wannan zai zame mashi eye opener ya kara tabbatar da akwai kullaiyar da akayi akan batun accident dinshi, sannan wannan zai kara tabbatar mashi da khaal has always been there for him. Rokonshi mutallib yayi akan yanaso su hadu idan babu damuwa, da farko detective din yaso qin amincewa saida mutallib ya mashi bayani qalilan daga cikin abunda ya sani gameda taj, daga baya da detective ya gamsu ya amince da zasu hadu washe gari. Yana kashe wayar ya kira taj, yana dagawa ya sanar mashi akwai wani abu dayayi bincike akai, damasaidai kuma ya wayance da detective din abokinshi ne tun yarinta, kuma akwai wani abu daya sani game da abubuwan da suka faru a baya don yayi handling file din khaal lokacin da akace ya mutu. Taj yayi mamaki kuma yaji dadin wannan zancen wannan yasa sukayi planning haduwa da mutallib din gobe. Yana kashe wayar ya sake duban hannunshi, yanxun nan yazo daukan abu a drawer din gefen bedside dinshi yana budewa yaci karo da black box din da sabeeha ta taba tsintowa a cikin bathroom, jujuya black box din yayi da kyau yana nazarin abubuwan da dama, instint dinshi na bashi dis is suspiciou, wannan yasa ya fara duben duk wani lungu da sako na cikin dakinsa, haba waa, he was double shocked, no triple shocked, ya tsinci wajen guda uku a cikin bedroom dinshii da closet dinshi,no one can tell him koma menene don yana gani ya gane its a spy recorder, waye ya saka? Yaushe aka saka? Meysa aka saka? Duk wannan tambayoyin nashi babu mai bashi amsa saidai kuma yanxu ya kara tabbatar da something is terribly wrong. Washe gari da safe fadwa na tashi first thing first recorder bedroom dinshi ta saka, daman duk safiya da voice dinshi take tashi, inda yake kiran sunan allah kafin ya miqe ya wuce bathroom, koda ta saka na bathroom dinshi is meant for sound din tafiyarshi,da wankanshi, that keeps her wanting him more and more taita imagining gata nan ita dashi a bathroom kai thats so creepy..🤮 Yau to her surprise taji blank, anyi disabling recorders din, tsabar bacin rai batasan sanda ta buga wayar ba a kasa duk tsadarta ta tarwatse kasa ta fara ihu kamar mahaukaciya. Bangaren taj yana tashi da safe as’usual ya gama shirinsa yayi ficewarsa. Yana cikin tafiya yayi noticing kamar ana binshi a baya, batun yanxu ya lura da ana binshi ba kuka bai damu ba but this time around dole yayi stepping up. Haka yayi motar wani mugun speed take ya bacema motar dake binshi a baya. Bai tsaya ko’ina ba sai cafe din da sukayi zasu hadu da mutallib, coffee yasa aka bashi da croisaant yayi breakfast fast dashi yana gamawa saiga mutallib ya iso, shima dai baiyi breakfast dinma so anan yayi order sukaci suka koshi sannan suka fita a tare, motar taj na gaba mutallib na biye dashi har suka iso inda zasu hadu kusa da wani beach haka. Sun dan jira for about 30mins detective ya iso, yana sanye da normal kaya ya saka facing cap, chan wajen wani open place suka zauna detwctive din ya dubi taj, kamar dai shi ya gani a news da ita hidayar kwanaki, wanda akace bashi da lafiya, “This is tajudeen, nasan kasan koshi waye basai na maka bayani ba, inason musan komai please karka boye mana” Jinjina kai detective din yayi sai kuma ya danyi dariya yace “banyi mamaki da akace bakada lafiya ba yanxu kuma naga akasin haka,” Da mamaki taj ke kallonshi don son jin karin bayani, “on the 20th oct of last year, jamid yazo ya sameni da batun case din murder daya faru on the 10th of july, because he couldn’t believe if the death of the person was actaully a murder or a planned murder after the accusation and cases that followed next, on the 9th of july you were kidnapped kaida matarka, and the next day an tsinci gawar uncle dinka, that same day an samu hoton motar da akayi kidnapping dinka dashi wanted kidnapper din tare da uncle dinka, everything seems planned cause it doesn’t add up, aranar da akayi hoton aranar ya mutu, jamid convinced me sannan yayi min pointing out kan cewa this doesn’t add up and i believe that, first of all abunda muka fara questioning shine, what if he was framed? Yes it can be possible but how can we be sure if that? And we got an answer, nida jamid we checked on the forensic results which shows that he was dead, anan mukayi noticing wani abu, saidai the next day daya kamata mu hadu da jamid bamu samu mun hadu ba, i lost his contact and i was questioned for opening the case which leads to my dismissal,na nemi jamid na rasa, I couldn’t contact him, sai yanxu danake jin labarin he had a paralyze, i was shocked, and i definitely suspect ana kokarin ganin an toshe duk wata hanya da zai bayyana gaskia. Shuru ya danyi chan kuma ya dan nunfasa ya dubi taj cikin ido yace “the first person jamid yayi suspecting yanada hannu cikin wannan ba kowa bane face mayarshi, the ceo of taheel and i can say she’s the primary suspect” Take idanun taj sukayi jaa sukayi rudu rudu, jijiyoyin kanshi suka fito sosai ba kadan ba, ganin yanayinshi yasa mutallib kama hannunshi ya rike alamun ya saita kanshi. “Akwai abu daya dazan fada maku, da farko gaskia banyi niyar fada maku ba amma ina ganin you need to know, koda akayi dismissing dina banbar bincike ba, anan ne ma na gano zoben dake hannun gawar da akayi declaring ta shi deceit din da aka tsinceshi dashi wanda ya kasance nashi, akwai traces din prints guda biyu da suka banbanta a jiki, we found of someone else’s on the picture, i couldn’t tell jamid results, but wannan gawar ba gawar khaal bace” Gaba daya zuba mashi idanu taj da mutallib sukayi in full if shock and surprises, abun yafi tada ma da taj hankali, “Kana nufin kace akwai possibility din khaal Bai mutu ba?” “Yes wannan gawar ba tashi ba” “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” hankalin mutallib fa ya tashi sosai ba kadan ba har yaso yafi taj dinma. Shifa taj is lost tunda aka ambaci hidaya as a primary suspect, saiyafara reviewing kanshi? What is he digging? Gabanshi na mugun faduwa yake wannan nazarin. Karya ta mashi kenan? Its all a lie? Duk abunda ta fada game da khaal duk karya ne? Tace khaal ne ke kokarin ganin ya kasheshi saboda yaci gadonshi? Yanxu dukka karya ne? Innalillahi wa jnna ilaiahi rajiun Wallahi taj baima san sanda detective dinnan ya kara gaba ba, he’s so lost in his thoughts, mutallib ko ya rasa tunanin mai yake, yanxu akwai possibility din khaal Na raye? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, wannan wani irin baqin zalinci ne? Saiyakejin gwara kawai ya fito fili ya fada ma taj gaskia kawai. “Tajudeen..akwai wani abu danake so na fada maka, but ina fatan zaka saurareni, duk wani abu dakaga ya faru yana da dalili” Miqewa taj yayi tsaye a fusace, bayajin zai iya tsayawa yana sauraron wasu magnganun kuma, wace iriyar dark rayuwa yake living bai sani ba? Is he blind or what, “Dan allah ka saurareni kaji abunda zan fada maka, tabbas ni ba ayanda ka sanni nake ba, ni yaron khaal ne kuma nine na hannun damanshi wanda ya yarda dashi ya amince dashi, banyi approaching dinka da wata manufa ba sai alkahiri taj, kuma sai dan ganin na rike alkawarin dana daukar ma khaal ” Hannu taj ya daura a kanshi ya shafa sukan kanshi ya sauke kan kasa jijiyiyin kanshi sun fito rudu rudu, ya dubi mutallib din yace “you’re all Insane, me kuka maidani ne? Kwallon wasa? Da wannan zai buga wannan ma ya buga, does making fool of me make yall happy?” “Listen to me taj, abunda kake tunani ba haka baneba kuma duk avunda detective ya fada maka gaskia ne, sannan akwai boyayyen sirrin dake boye wanda kai kanka baka sani ba na bari sai… Hannu ya daga mashi bai sake kallonshi ba azafafe rai a bace yabar wajen. Da wanne zaiji, wannan batun wannan detective din ko kuma batun mutallib? The guy he trust’? Menene boyayyan sirrin da yake magana akai, he needs air to claim duk maganganun da kunanahi suka jiyo mashi, Mutallib ya miqe yabi bayanshi, ranshi a bace don ya kasa gane inda taj din ya dosa gaba daya, gaskiayr ce baya son ji ko kuwa. Harya bude kofar mutallib ya maida kofar ji kake bam. “Why are you running away from all of this bayan sanadinka ne duk hakan ke faruwa, you don’t want to listen to me at all” “This is all my fault???? You’re saying this is all my faulttttttt!!!!” “Yesss it’s all your fault mutallib ya daka mashi tsawa, tabbas khaal duk halin daya shiga ta dalilinka ne, wani irin mutun ne kai? why can’t you understand that, daga rayuwar ka achan uk har zuwa yanxu wallahi wallahi bazanyi kaffara ba saboda khaal kake cikin koshin lafiya har kakai yanxu harka zama abunda ka zama, kana tunanin waye yayi supporting din business dinka lokacin daka fara achan uk? Ba kowa bane face khaal, kana tunanin waye ya dunga saving spot dinka a lokacin da ake neman tauye maka hakkinka? Ba kowa bane face khaal, kana tunanin waye ya tsaya maka, yayi protecting dinka ya soka tsakani da Allah? Ba kowa bane face khaal din.., your life was in danger this whole time kuma bai iya runtsawa kona second daya ne, tunaninsui ya rayiwar ka zata inganta, ya zaka samu lafiya, ya zaka bude idanunka ka kalli gaskiayra dake gabanka,” Bude kofar taj ya sake yi ya shige daga ciki ya kunna tare da yin reverse a zuciye yabar wajen. Yakai awa yana tuku magnagnun mutallib na yawo kanshi, wa zaiyi trusting? Wa zai yarda dashi,? This is so much for him to handle. Wato shifa ga gaskiayar a gabanshi amma ya kasa yayi accepting dinta, don bai taba tsammanin jin haka, kaii ya Allah.. tsantaar betrayal baiba, abunda kafi yarda dashi kaf rayuwarka lokaci guda kaga duk karyace ba hakan bane abun da zafi, its hard to believe and accept, he’s hurt, lies upon lie, tunda ya fara binciken nan baiji alkhairi ko daya ba. Abuja nigeria… Yau satinsu guda, har sabeeha ta soma farfadowa, daman bataji hutu bane, suci mai kyau su sha mai kyau, ga kaya da anty fadila ta kawo na laila da suka dan kwana biyu aka bata, hadiza bata hanata sakawa ba kuma bata ce komai ba don itama an bata har kala biyar masu kyau. Aiki kuwa suna yinshi, yawanci ma sabeeha ce keyi, zata tashi da asuba ta shiga cikin yanmatan gidan masu aiki suyi tare, yawanci ma dai ita wanke wanke ake barinta dashi sau kuma harkar yanke yanken veggies da gyaran tafkekwn kitchen din. Duk inda ta zauna da mutun kafin ta tashi saita shiga ranshi, dukda batada magana bata da hayaniya kwata kwata, ahankali ahankali ta fara sakewa da yan aikin gidan dukda tana kaffa kaffa da kowa sbd warning din mamanta, hadiza ko ba laifi itama tana fitowa aikin, yawanci itama dai aikin cikin gidan nan takeyi, banda sama don akwai masuyi a sama, da farko ma dai bata shige ma mutanen gidan da yake kuma ansan juna haka fadila ke dan janta jiki. Hamad ko tunda yasan sabeeha na gidan koda yaushe yana part din anne donma dai suna shiri sosai shida ita don tace shine fav dinta, duk shigowannan da yake bai taba haduwa da sabeehar ba kwata kwata ko sau daya kuma so yake ya ganta koda sau daya ne. Laila da maya ko basu taba haduwa da ita ba basuma san da wasu sabbin mutane cikin gidan ba, don basa zaman gidan kullum suna makaranta weekends kuwa kowa tana part dinsu, maya na wajen anty laila, inta rayo mata ta tafi yawanta ta dawo, laila karama kuwa tana wajen mummynta. Akwai ranar wata saturday da aka kawo provisions da yawa da za ayi restocking store, indo tasa yan matan zuwa inda akayi parking motar kaya ta gaba su kwaso a shugo dashi ta back yard, a cikin masu debowa harda sabeeha,suna cikin kwasowa hamad ya fito daga main entrance, tunda ya hango sabeeha ya kasa wucewa ya tsaya yana mai kallonta sosai irin kallon kurullan nan,harya wucewa ma ganinshi. Part dinsu ya koma yana shiga yaga wannan mara kunyar, da kallon banza ta bishi, ya dauke kanshi yana mamakin yarinyar sosai. Yanajinsu suna maganar shiga part din anne. Atare suka fito suka nufi part din anne, saman suka fara zuwa suka gaisheta sannan suka wuce wajen nanna, dake tafi sakewa da kowa sosai ga faran faran wannan yasa suka dade sosai wajenta kafin su sauko, laila tace “bari na dauko mana cake din da nanna tace mu dauka” Ta tashi ta wuce kitchen, tana shugowa babu kowa sai sabeeha data juya mata baya tana wanke few cups, “please akwai cake a fridge ki saka min a saucer guda biyu ina parlor” Tana fadin haka ta juya zuwa parlor, sabeeha data tabbatar ita kadaice kitchen din babu yanda ta iya haka ta dauka saucer ta yanka cake din ta saka guda biyu sannan tasa fork ta aje kan tray ta fito, Hanyar parlorn tabi tana tsoron karta bata, allah ya taimaka ta hango yanmata biyu zaune ga muryar dayar data mata magana na tashi alamun ma waya take. Karasowa tayi har parlor maya na danna waya ita kuma laila na waya, har ta aje gabansu laila Ta mata alamu da hannu ta miqo mata nata ta miqa mata tace “thanks tare da mata murmushi tana mamaki ko wacece wannan din don bata taba ganinta ba, harta juya maya da bata kalleta ba tace “ubanwa kika ajema wannan?” Itafa maya batama yan aiki da sauki, shiyasa duk yan aikin suke cewa bata da mutunci laila ko babu ruwanta. Takowa sabeeha tayi ta dauka nata ta karaso inda take ta miqa mata sai a lokacin maya ta dago ta kalleta, tashin farko ta gane ko wacece, saitayi kamar zata karba plate din bata karba ba ya fadi kasa ya fashe tass a kas, a zafafe ta miqe ta wanke ta da mari for the second time, batasan ko ita wacece ba. “Ke wace iriyar donkey ke, illiterate stupid human, haka ake serving a kauyenku? Why are they bunch of useless people in this house huhhh get the fuck out of my way,” Harta juya ta sake tsaidata, ran sabeeha ya baci sosai ta danne “go and get another one rubbish” Juyawa sabeeha tayi laila dake waya ta dubi maya ta girgiza mata kai itako maya ko ajikinta. Wani sabeeha ta sake kawowa har gaban maya, wallahi ko kallonta batayi balle tasa ran zata karba data “ko na aje maki a kasa?” Wani irin banzan kallo ta mata tare da miqa hannu zata karba, sabeeha ta ankare da abunda tayi dazu take son ta sakeyi, kuma bazata bata dama ba wannan yasa itama ta miqa hannunta daidai jikin maya din tana aje mata plate din a hannu maya ta sakeshi unknowly zai zuba jikinta ya bata mata jikinta gaba daya, icing din. Wani irin kara tayi ta miqe tsaye tana mai duban sabeehar harta daga hannu zata wanke ta da mari sabeeha tayi baya abun ya kara kular da maya, taji lokaci guda ta tsani sabeeha kamar ranta, laila tayi saurin kace wayarta, sabeeha bata ankara ba ta shiyo ihun hadiza, “keeeeeeeeee” wallahi saida ta tsorata,ashe ta dade a tsaye tana kallon abunda ke faruwa run dazu, idanun ta sunyi jaa sosai kamar wadda tayi kuka, nan har inda maya ke tsaye ta tako ta dubi sabeeha tace “dan ubanki sa’ar kice, kizo har cikin gidansu tana magana kina tsaye?kuma tasa kiyi mata abu kika zuba mata a jiki” ji kake tasssa marin da maya batayi mata ba hadiza ta sauke mata tace “tsugunna ki bata hakuri naceeee!!!!” Ta daka mata tsawa, hawaye na sauka idanun sabeeha ta duqa kafarta na karkarwa tace “kiyi hkuri bazan sake ba” Murmyushi maya tayi, wannan matar ta burgeta sosai, dukda bata san ko ita wacece ba haka ake dealing da yan aiki waenda basuda kunya samm. “Dan allah kiyi hkuri kinji, laifina ne da ban nuna mata banbancin na gida dana waje ba” “Ohh so kece maman ta kenan, bunch of weird people every where, the next time kika kara ganina ki tabbatar kin chanza hanya, rubbish” Tana fadin haka ta wuce kamar zata bangaje sabeehar da hadizar ma gaba daya, maya ta girgiza kai ta duqa ta kamo sabeeha tace “I’m very sorry dear” Murmushin yaqe kawai sabeeha ta mata ta juya ta bi bayan maya, hadiza ta dubi sabeeha “tashiiiii” Sabeeha da jikinta har na neman yin rawa ta miqe tabi bayan hadiza. Wani irin janyota hadiza tayi ta kusa gwarata da bango tace “so kike ki hawo min bala’i? So kike a koremu daga gidan? Ke zaki ciyar damu? Wannan talaucin da muka baroshi kikeso mu koma? To wallahi zan jaa maki warning, daga yau hanyar da sukabi kikabi sai ranki yayi mugun baci, ko cikin idanunta kika sake kalla ban yafe maki ba, babu ruwanki da harkarsu, ke ba kowa bace face yar aikin gidansu,yauwa” Tana fadi haka ta futa a fusace sabeeha ta zauna zaman dirshen sai hawaye. Anne data fito tun ihun maya na farko tundadaga sama take kallon duk abunda ya wakana a kasan. Dakinta ta koma tayi dialing pa dinta yana dagawa ta soma magana “inason ka nema min final year entry admission a baze university as soon as possible” “Yes ma’am” ya amsata. Saudi… Taj na barin wajen mutallib yabi motar shi da kallo, jiki a mace ya juya wajen tashi motar yana kokarin shiga wata baqar mota van ta tsaya, wasu mutane su biyu suka fito suna sanye da baqaqen kaya da facing cap, daya ya tsaya ta bayan mutallib yace “don’t move” chak mutallib ya tsaya jin bindiga a bayanshi, “turn around” Nan ya jiyo a hankali suka sashi cikin motar suka taci dashi, innalillahi wa inna ilaihi rajiu’un Ko su waye waennan suka dauke mutallib allah kadai masanin gaibu ya Allah…. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 84 Saudi… Taj na barin wajen mutallib yabi motar shi da kallo, jiki a mace ya juya wajen tashi motar yana kokarin shiga wata baqar mota van ta tsaya, wasu mutane su biyu suka fito suna sanye da baqaqen kaya da facing cap, daya ya tsaya ta bayan mutallib yace “don’t move” chak mutallib ya tsaya jin bindiga a bayanshi, “turn around” Nan ya jiyo a hankali suka sashi cikin motar suka tafi dashi, innalillahi wa inna ilaihi rajiu’un Ko su waye waennan suka dauke mutallib allah kadai masanin gaibu ya Allah…. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 85 Suna shiga cikin motar dashi wasu mutane biyu dake zaune a baya sukayi wrapping din kanshi da wani kyalle baki, har suka bar wajen bai iya ganin fuskokinsu ba. “Suwaye ku? Me kuke nema dani? Me na maku?” Wanda ke zaune mazaunin gaba ne ya jiyo yana taunar cingum, kunenshi daya kamar an taune shi sai gefen idanunshi da yayi baqi sosai, “hahaha, dakayi shuru da bakinka qwaro, daya fi maka, at long last dai mun kamo ka” “Ku fada min ku suwaye, me kuke nema dani” Da sukaga ya ishesu da tambaya sai kawai suka toshe mar baki. Hayakin vape da taba duk ya cika motar gaba daya. Abuja nigeria… Share hawayen dake fuskarta tayi sannan ta guara zaman wayan a kunenta “malam ko ke fa, yanxu tunanin yanda zaki samarwa kanki matsuguni zakiyi a cikin gidan nan, inace akwai babban yayansu a gidan, na rantse da allah in nice ke saina aure shi, tuni da taimakon malam zan hauqe mashi” “Hmm jamila kenan, mutanen da suka wulaqantani, suka cimin mutunci, suka min abunda bazan taba mantawa kike cewa na shiga cikinsu?, ay wallahi saina tarwatsa farin cikin gidan” “Na nawa kuma kawata, hahah.. ke dai har yanxu wallahi hadiza kanki baya jaa, an an toshe maki basira gaba daya, yanxu idan kika auri wannan sameer din menene bazakiyi ba, ka kudi a arziki, sannan kuma ta bayan fage ki ci dunduniyar su ki balbala masu wutar masifa gidan ya tashi gaba daya kawai” “Hmm kina tunanin zan iya hakan ne? Wannan, matar nan a tsaye take akan iyalanta,” “Toh ay shikenan, shawara nake baki, kuma saikinfi kowa amfana da shawara, kinsan abunda nake nufi ay” Wani irin murmushi hadiza ta sauke, nidai ban taba ganin hadiza tayi irin wannan murmushin ba sai yau” Suna sallama da jamila ta wanke fuskarta tass sannan ta fito daga bathroom, yanxu lokacin yin dinner ne wannan yasa ta futa kitchen don ayi da ita, tunda suka dawo gidan ba wani aikin kirki hadizar keyi ba, yawanci duk sabeeha keyi, saidai kaga ta fito jefi jefi, zuwa kitchen, ko ta shigo dinna. Saidai kaji tana bada order yi wancen ajje wanchan dauko wanchan, har kusan fada saida sukayi da indo dake itama idanunta a bude yake, ta nuna mata fa kartaga wai dakinsu ya banbanta dana yan aiki, yanda suke aiki ana biyansu itama haka zatayi ita da diyarta. “Ke asma’u fita da wannan warmers din, zuwa dining” “Anty indo” “Kawo na taimaka maki” hadiza ta fada tana mai karban warmers din. Sabeeha na daga bakin sink ko juyowa batayi ba, saima aikin gabanta da takeyi kawai. Nanna ce kawai da hamad zaune kan dining banda anne, yawanci ita a sama take saboda ciwon kafa. Kallon hadiza nanna tayi, murmushi kwance kan fuskarta as always tace “Sannun ku da kokari hadiza” “Yauwa hajiya barka da dare” Sallamar laila ce tasa duk suka juyo suna kallonta musamman hadiza, har wani irin murmushi tayi ganinta, “yau anan zakiyi dinner ne kishiyallare” Dariya laila tayi tace “nanna yau tuwo mami tayi, ni kuma gaskia banson cin tuwo harga allah” Ta karashe tana mai janyo kujera ta zauna, hadiza ta kalleta tace “bari a kawo maki plate” “Tohm nagode” Ciki hadiza ta shiga ta futo ta aje mata plate din laila tace “ina…uhm bansan sunanta ba, dan allah kuyi hkuri da abunda maya tayi mata dazu” Kallon mamaki nanna tayi mata tace “me mayan tayi masu” “Wallahi nanna ni kaina bansan me tamata ba, dazu da kikace mu dauka cake a fridge shine..” Saurin katseta hadiza tayi “haba ba komai, itama sabeehar ay laifinta ne” “Sabeeha” ya maimaita sunan a ranshi, yana jinsu saidai baice qala ba saima cin abuncin dake gabanshi da yakeyi, “me ya hada ta da wannan mara kunyar? Koma menene yasa maya ce batada gaskia” Wayar laila ce tayi kara, har hadiza ta juya zata koma tajiyo muryar maya doj a handsfree tasaka, “kina ina ne” “Ina part din anne, kizo yau anyi dambu” Kashe wayar kawai maya tayi, Cikin abunda baifi minti biyu ba sai gata, babu ko sallama, daidai nan hadiza ta shugo parlor da wani plate din a hannunta, “Amaryar dady babu sallama”nanna ta fada tana mai duban mayar data ja kujera ta zauna, hamad kuwa wata iriyar zagbgegiyar harara ya watsa mata ko ta kanshi batabi ba. “Salam!” “Wa alaiki salam!” Nanna ta amsa ta, Aje mata plate a gabanta hadiza tayi sannan tace “me zaki ci a zuba maki” Wani irin kallo maya ta mata irin banganeba, ganin nanna na wajen yasa ta waske “zan zuba dakaina” “Toh akawo maki lemo?” “Barshi bana buqata” Binsu da ido nanna da hamad sukayi, shifa bayason a raina babba ko kadan, ji dai yanda take ma wannan da zata haifeta magana babu respect ba komai, “Jeki kawai hadiza, in tana buqata zata dauko da kanta” nanna ta fada Jiki a mace hadiza ta juya. Bayan sun gama dinner anan parlor suka yada zango hamad ya wuce sama sukayi hira da masoyiyarshi anne, sai wajen tara saura ya sauko kasan, anan ya taddasu sun bace, laila na waya maya kuma ta kurama wayanta ido, “keee” Ya kira maya don a daidai saitin ta ya tsaya, “are you deaf?” A harzuqe ta juya ta kalleshi , “bakasan sunana bane, ko ke aka rada min?” Cije lebenshi yayi kafin yace “kije anne na kiranki” Ay saida gabanta ya bada wani irin daram, baima tsaya ya sake kallonta ba ya wucewarshi, ta miqe ta wuce sama. Da sallama tayi knocking kofar bayan an bata izini ta shugo, anne na zaunw kan babban carpt din parlornta gabanta shaqe da warmers na abinci data gama ci, sai cup din tea da take sipping. Zama maya tayi a kasa kusa da ita tace “barka da dare anne na, you called for me” “Yes i did” “Inaso ki tattaro kayanki gaba daya daga part din sameer ki dawo nan,” Hankali a tashe ta kalleta, harga allah batason dawowa nan wallahi, part din anty laila tafi sakewa sosai achan, babu takura babu tsangwama, idan zata futa sau dari babu wanda zai tsaya questioning dinta, shes just living her best lif. “Anne, I’m comfortable achan, and ina taya anty laila yan gyare gyare” “Wani gyare gyren zaki tayata tanada helpers har guda uku?” “Anne….” “That’s final…and secondly karki sake treating helpers din gidan nan yanda kikayi treating yarinyar nan daxu, suma mutane ne kamar kowa and sunada gata, treat each and everyone one of them with respect understood?” “Yes anne” “As from today Hamad zai dunga kaiku school and shi zai dauko ku, jeki saida safe” Miqewa maya tayi, ko iya amsa mata saida safe batayi ba ta futa rai a bace kamar ta kumbura ta face. Tana saukowa ta soma dialing number mummy ta. Cikin shesheka ta soma magana “Mummy na gaji, na gaji, I don’t want to stay here anymore please its been 2yrs now mummy” “Meya faru baby? Whats wrong talk to me?” Aka amsata daga chan, “nidai kawai na gaji, i hate the environment here, i missed you i missed daddy dan Allah kumin booking flight na dawo” “Haba baby na, yanxu fa zaki shiga final year, i promise you zamuzo nida dady, aiki ne sun mana yawa kinji, i missed you more than life its self my dear,dont cry okay,” Rai a bace maya ta kashe wayar, daman tasan bazasu yarda ba, ita ta gaji da garin nan, ta gaji, she missed everything, her lifestyle, rayuwanta achan england her friends komai ba, gashi yanxu an fara saka mata strictness tun ranar da nanna ta ganta a hotel” Samun waje tayi nan bakin compound ta wajen backyard ta zauna tana hawayen takaici. “Zaki bata kyakyawar fuskarki da hawaye,” Dagowa tayi taga hadiza tsaye, hannunta rike da smoothie data lura da shi sukafi sha ita da laila. “Waya bata maki rai kike kuka?“ Wani irin banzan kallo maya ta mata, “kiyi hkuri idan tambayar danayi ta bata maki rai, amma duk wanda ya bata maki rai allah bazai barshi ba, kuma an dau hakkin ki da daddaren nan an sakaki kuka” Wani irin sanyi maya taji aranta, saitaji kanta na wani irin girma sosai, “ga smoothie, indo tace kinason shansa da sanyinsa ko” Kallon smoothie din tayi sannan ta amsa, kura mata idanu hadiza tayi har saida ta saka straw din a bakinta tasha kusan rabi, murmushi hadiza tayi ganin tayi kamu babba. “In zauna a kasa in jira ki gama” batajira amsarta bama ta zauna a kasa tana kallonta jefi jefi,wayarta ne tayi ringing ta amsa, “haba babe sai yanxu zaka kirani?” Chan akayi magana wadda daga maya sai wanda ke maganar sukeji, “dan allah kayi hkuri,zamu hadu, im in a tight position rn” Tana gama magana sai kuma tayi wani makirij murmushi hadiza na kallonta harta gama wayar ta miqa mata sauran smoothie din harta tashi hadiza ta miqe tace “toh saida safe” Ko kallonta bata sake ba ta wuce part din anty laila ta shaida mata abunda anne ta fada, ran anty laila ya baci sosai don ta rasa meysa anne kejin haushin duk wanda yazo kusa da ita, me akema mayar da suke tunani? Inba suna tunanin wani abun take mata ba mey zaisa tace ta koma part din, kai abunnan ya bata mata rai sosai. Washe gari ta kama sunday, duk wani preparation da anne tasa a mata anyi komai, kama daga registration da sauransu, harkar masu kudi, duk wani abu daya kamata a nema anne tayi providing wanda bai samu bama tace za a kawo daga baya. Wajen karfe bakwai da rabi na dare anne tasa aka kira hadiza da sabeeha, saman suka hau har inda take sabeeha sai kallon saman take ya burgeta sosai don gaskia masu arziki ne sosai nesa ba kusa ba, saidai ba komai ke dadata ba don taga abubuwa sosai na morewar rayuwar a saudi, nan dinma dai ba banza ba. Tunda hadiza taji anne na nemansu sama gaba daya ta rasa natsuwarta, ta kira jamila yakai sau goma bata dauka ba, sabeeha ko ta tambayeta yafi sau ashirin shin ko tayi wani laifi ne, don har kusan marinta saida tayi, duk a tunaninta ko tayi wani abun da ya jawo za a koresu, hakanan ta wuce saman sabeeha na biye da ita a baya. Suna shugowa parlor ba kowa sai kamshin turaren wuta mai dadin gaske dake tashi. Shugowar ta kamar shugowar wata basarakiya, she’s a definition of strong woman, bata daukan nonsense sannan bata yarda kwata kwata a taba mata ahalinta, the santuraki name has been going for over decades. Zama tayi hadiza ta dan duka daga zaune wani irin maqoqon baqin ciki na bullo mata a zuciyarta, wallahi bata kaunar matar nan kwata kwata ko kadan. “Hajiya ina wuni ya kafa” Kai tsaye anne ta amsa ta “lafiya, ya baqunta” “Hajiya ay babu baqunta, gida ne nan din ay” “Masha allahu” Muryarta a sanyaye tace “Ina yini” “Lafiya lau” Shuru ne ya dan biyo baya, kafin anne tayi gyaran murya tace “gobe ki shirya zaki bi su laila makaranta, duk wani abunda zaki buqata yana wajen hamad” Da mamaki hadiza ta dago, don bata gane kan zancen ba “hajiya ay bata zuwa makaranta” “”Gobe zata fara” Shuru hadiza tayi tama rasa me zata ce, “duk abunda kike buqata ki fada” Sunkuyar dakai sabeeha tayi, wallahi taji dadi sosai aranta ba kadan ba, bata tabsa tsammanin tana da wani rabo na karatu ba tun bayan dan wanda tayi a saudi,”allah ya saka da alkahiri allah ya kara budi ya kara arziki mai albarka” Murmushi anne tayi tace ameen” Sai a lokacin hadiza ta dawo daga tunanin data shiga, ta dan murmusa harda sunkwi dakai tace “allah ya albarkaci zuria, ya kara arziki mai albarka mun gode sosai hajiya kun gama mana komai” Girgiza kai kawai anne tayi ta sallamesu suka sauka kasa, tun daga corridor suka raba hanya hadiza tayi waje sabeeha ta shiga daga ciki tayi shimfida ta kwanta. The next morning ta kasance monday morning, the first week of new session kenan, cikin shiri laila ta futo ta nufi part din anne dukda akwai dan tazara tsakanin nasu, tana shugowa ta wuce sama other side part inda maya ke ciki, koda ta shiga barcinta take hankali kwance ba takura,dakin yayi kyau sosai wallahi ba kadan ba. Jan bargonta laila tayi tace “wakeup 9 ya kusa ki tashi haka nan” Yaudai ta tashi other side of the bed, don tunda maya ta tasheta take masifa, ahaka dai tayi wanka ta soma shiri, shafa chan goga chan haka ta dunga yi, laila ko tunda ta fita daga dakin kasa ta sauko, hamad ya shugo, indo yasa ta kira sabeeha, aikuwa sai gata ta fito sanye da kayan laila da aka bata sai kuma hijab data zabga akai. Murmushi laila tayi tana matsowa kusa da hamad tace “yaya whats her name” “Ask her your self” ya bata amsa “Kai amma tana kama da..” karasowar sabeeha da gaishesu datayi yasa laila dakatawa tace “good morning to you too, finally na samu course mate” Murmushi sabeeha ta danyi mata hamad ya kauda kanshi. Kamshin turarenta ya tabbatar masu ta iso fa, hamad yayi gaba abunshi bashida time dinta, tana saukowa ko kallon inda laila ke tsaye da sabeeha batayi ba tace “muje” Gaba tayi laila tabi bayanta sabeeha followed them too har gaban range rover dake parke, “Ya hamad wazai zauna a gaba” Sai a lokacin maya ta dago taga sabeeha, take yanayinta ya sauya, “ina wannan din zataje?” “School” kai tsaye laila Ta amsata “Wani school din?” “School dinmu mana,” “Wtf, house maid din ce zata bimu school? Kula damu zatayi achan din kokuwa” Ran hamad ya baci ya futo ya budema sabewha kofar gaba yace “get in” Jiki a mace sabeeha ta shige,maya ta kama kugu, “wai meye haka ne?” “Ki shugo dan allah zamuyi latti fa” A fusace ta bude bayan ta shiga ta zauna, tana mai hararan kujerun gaba, ta rasa me kawo yar aiki yake nufi? Nannying dinsu zatayi ko menen? “She’s schooling with us, jiya anne ta fada ma ya hamad nima wajenshi naji” Message din da laila ta tura mata ne yasa ta doka wani zagi, “kam bala’i, wallahi bazai yuwu ba” Kasa kasa laila ta soma mata magana “anne fa tace dole ta dunga binmu school, why are you untop of your voice? Zaki hanata zuwa ne” “But this is so unfair, ya za ayi a hadamu da yar aiki? Disgusting people? Ay abun kunya ne ma idan aka gane, sannan kuma a hadamu a mota daya?” “Not a single word from your uncontrollable mouth, idan kika sake magana cikin motar nan you will get out” Bakinta fa baya shuru, batasan naga da ita ba “that will be been better” Bai kulata ba ya cigaba da tuki, sabeeha dai tayi shiru kuma duk taji abunda ta fada don daga murya take sosai, aranta sai takejin wani irin zafi, Har cikin school ya shiga dasu, afusace maya ta futa afiya tabi bayanta ya rage daga sabeeha saishi a motar. Wani envelope ya bata dake kunshe Entry card da wasu document haka harda timetable din course din da take. Hannu buyu tasa ta karba taki yarda su hada ido dashi, tun ranar, “Your Entry card and other accessories da zaki buqata, zan baki number na take it down, idan wani abu ya taso just give me a call” Godiya ta mashi sannan tace “banida sim a wayar” “Okay” kawai yace mata sannan ya fito itama ta fito ya jagoranceta zuwa cikin makarantar, dake Shima anan ya gama karatu so yasan wurare sosai haka ya dunga zagaye da ita ya nuna mata wurare sosai sannan ya hadata da lecturer da zai engaging dinta in some activities din da ba lallai ta iyasu ba ko ta sansu karya zamana ita ce aka bari a baya. Koda ta shiga first lecture she was so uncomfortable, dukda kowa na harkarshi, haka ta samu chan kuryar class ta zauna, kuma tunda aka fara karatun tana dauka dake kanta na jaa sosai. A second class suka hadu da laila, she was so nice to her wallahi, harta saya mata lunch ta kawo mata auditorium dinsu. Lokacin tashi nayi hamad yazo ya daukesu, maya dai sai faman gunguni take, rai a bace har suka iso, su auka fara fita sannan ya bama sabeeha sabon sik card tayi mashi godiya ta wuce cikin gida. Da sallama ta shugo dakinsu ta tadda hadiza na cin abunci, ko kallonta batayi ba saika sabeeha ce ta mata sannu da hutawa. “Keda wa kuka tafi makarantar?” Itace first question datayi mata. “Nida su biyun nan bansan sunayen su ba sai yayansu” Girgiza kai hadiza tayi aranta tace “samun waje” Da daddare sabeeha ta cire sim din da mutallib ya bata a samsung din ta saka sabon, tunda ya bata wayar bata taba kunnata ba sai yanxu, tana saka sim din number shi kawai ta fara gani yayi saving da ya hamad, saita samu kanta da dan murmusawa, don yanada kirki sosai bashida fada kamar dayar kanwar tasa jarababbiyar, ita dayar kuma babu ruwanta very nice. Saudii.. Yau kwananshi biyu a hotel, and so far that’s what make him relax and revive abubuwa da dama, rabonshi da mutallib tun ranar and he regret yanda suka kare not in a good terms, he didn’t listen to him yanda ya roki hakan, abunda yasa yayi reflecting har yayi dana sanin rashin jin daga gareshi shine tunawa da yayi da sabeeha, haka ta dunga rokonshi akan ya saurareta yaqi, ya amince da ita yaqi, ya fuskanceta yaqi, al’amarinta ya mashi katutu azuciya, he feel guilty of his action, the way he treat her the way ya dunga wulaqantata its pains him. Abun na biyu kuma maganar detective da yayi, he has come to conclusions of yanda zaiyi, he wants to be center minded, leaving all emotions behind, dole ya gano komai. Knocking da akayi mashi ne yasa yace “yes come in” Aka shugo, wannan baturen ne yaronshi ya shugo fuskanshi wasai, “morning sir” “Morning merk” “Your suit and the cards are all ready” baturen ya fada “Thank you merk” Fita merk din yayi shi kuma ya miqe zaune kugunshi na daure da towel ya sauke wata nauyayyiyar ajiyar zuciya ya tako gaban dresser yana kallab attractive muscles dinshi, “i have to do this” ya fada beneath his breath. A gaggauce ya shirya cikin suit din da suka amshesa sosai ya saka rolex dinshi sannan ya zauna ya saka sock da givench covers ya miqe tsaye, kokarin bottoning wandonshi ya soma sabeeha ta mashi flashing sanda bashida lafiya, tana saka mashi button din riga, saurin runtae idanunshi yayi yana hango yanda take mashi smiling. kauda tunanin yayi hanzarin yi kafin jikinshi ya mutu ya saka tie ya feshe jikinshi da turare, kai masha allah la kuwwata illa billah, he looks damn richyyy cute and handsome, irin mafia boss dinnan, curly hashin nan sai kyalli suke, fuskar nan sajen dake wajen ya kwanta baki lub, ya cika namiji cikakke ingarma lols Wata gucci bag ya dauka dake dauke da surface a ciki da wasu important abubuwa sannan ya fito gabanshi na faduwa, addua yayi take yaji duk wani abu ya kau mashi ya shiga lift ya sauko kasan. Yana fitowa baturen nan ya bude mashi seat din baya har da dan sukwi dakai, hannu kawia ya daga mashi ya shiga bayan ya zaune shi kuma ya zagaya dayan side din ya zaune shima driver ya jasu. Motar ba motar dayazo da ita bace, wata zabgegiyar ford ce, bayanta an kafa T-ford a jiki, the only car he designed for him self, guda uku ce kawai kaf duniya. Tafiyace mai dan tsayi sukayi babu abunda yake sai kallon window da yanda ciyayi ke yawo, “everything is set sir” Juyawa taj yayi ya dubeshi, ya dan maida idanunshi kan screen din gaban shi ya kalla shima kafin yace “good job merk” Daidai taheel company motar ta tsaya, kai zo kaga idanuwa kowa ya juyo yana son ganin wazai futo, bai wani ja masu rai ba ya futo, maiestically kai kuzo kuga kallo, baki a sake mutane ke kallon shi, surprisingly unsurprising, waenda suka san lafiyarshi lau basuyi mamaki ba don toshiyar baki aka masu, tafiya yake kamar bahubali ana matsa mashi ana sunkuyawa to show utmost respects to him, kwarjini da haibarsa kadai bazaisa ka tunkareshi bama. Kai tsaye ya shigo reception nanma suka bishi da ido, kowa na tsoron tunkararsa karma mutun ya rasa aikinsa. Merk na gefenshi suka shiga lift basuyi landing ko’ina ba sai office dinta. Nanma secrwtary dinshi na ganinsa harzai tafi ciki ya dakatar dashi, dole ya tsaya merk ya bude mashi kofa ya shugo daga ciki. Unexpectedly kawai ta ganshi ya shugo dagowan da zatayi, saida gabanta ya dan fadi, kai tsaya yaja kujerar baki ya zauna ya daura kafa daya kan daya, yau ko tukarar inda takema baiba. “Good morning mrs hidaya” Kambuuu, hidaya nitsewa ne kawai batayi ba ta zuba mashi ido, is he insane? “Ba tare sa wani bata lokaci ba i have a deal to make” Mikewa tayi ta zagayo gaban table ta hade hannu a kirjinta tace “taj taj taj…yaushe ka girma haka har kana take dokokina, har kanada audacity din tsayawa gabana trying to make deal with me? Ka fara shaye shaye ne? Ni kake fadama wannan magana” “Mrs hidaya this is an office, not here to argue” Nade hannayenshi yayi yace “i have 2 Options, give me a position or i take what is rightfully mine” Damm taji gabanta ya sake badwa saidai bata nuna mashi komai ba saima wani irin kallo da take mashi mai wuyar fasaara, yana hango tsantsar tsana, irin muguwar tsanar nan don shi kadai ne shimfide kan fuskarta har saida ya dauke idanunshi akanta don he couldn’t believe it, so this is it? Wannan ne kadai zai bashi answers to his questions and he will truly see whats been hidden for over the year, THE TAHEEL COMPANY!!! Ga mamakinshi sai yaga ta fashe da wata muguwar dariya irin sosai dinnan fa, saida tayi mai isarta ta ta tsagaita ta kalleshi “tajudeen lallai ka girma, you want a title right? An office? Okay go ahead” Kallon cikin idanunta yayi, yana kara mamaki ba kadan ba, “is this who really she is, did he think of her other way? What really is she? Miqewa yayi tsaye ya juya zaibar office din, “be careful you might trip over, and don’t think of playing games with me” Hidaya fa ? Hidaya ce ke mashi wanna. Magana kamar wata enemy dinshi? Bai tsaya ya kara sauraronta ba ya fuce. Gulma ta gama karade office ko’ina, babu abunda ake fadi sai the coming back of the heir” Reporters kuwa duk sun gama cike campanu, waiting for opportunity amma babu. Office aka bashi as the ED, office ne mai kyau don yana gaba da coo, da GED rank wato group executive director rank din hidaya kenan. Tunda ya zauna babu abunda yake sai nazari, hes so lost in his thoughts about everything about reaction din hidaya daya kasa comprehending, kallon wayanshi yayi yana son kiran mutallib amma wani abu nace mashi ya bari. Chan bangaren mutallib kwananshi biyu a wani daki, shidai tunda suka saka mashi wani abu aka toshe mashi baki sai hayakin da suka dunga busawa bai iya tuna komai ba, yanxu dai sun cicire daurin da sukayi mashi. Bude idanunshi yayi widely da suka mashi nauyi, ya dubi ko’ina da kallo its just a uncompleted building, sai wuta da suke burning a dro, suna zazzaune suna cin gashin kasa ogansu na daga gefe yana danna laptop yana busa vape. Dagowan da zaiyi yaga mutallib din ya tashi, dariya ya soma yi ya miqe tsaye “ka farfado, inace kai kwaro ne, nemanka ya zame mana wahala, for over a month” “Who are you me kuke nema” “Me muke nema? Kai muke nema, saboda an bamu kwangilar nemoka” Hankali tashe mutallib yace “waye ya baku kwagilar? Me zaku yimin” “Hahahah haaaaa kasheka zamuyi” Tale yaji gabanshi ya fadi ogan yace “kai Matsoraci ne amma youre smart, but… i keep wondering why wannan bastard din zaiyi spending billions of dirhams to find you” “Whats he called again” ya tambayi sauran yaranshi, “tareeq” “Yes tareeq” Tunani mutallib ya soma yi waye kuma tareeq, hankali da atashe yake don ya dauka yaran hidaya ne daketa nemanshi ruwa a jallo sai yaji akasin haka. Laptop din oga ya dauka ya juyo mashi gabanshi yace “whats the deal with this? Definitely harkar kudi ce” Kuri mutallib yayi da ido yana kallon screen farko duhu ya gani chan kuma ya soma ganin haske sabd lighgs da aka kunna, to his greatest and surprisingly emotional surprising wa zai gani?????? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, khaal ya gani zaune an daure shi da wasu karafuna a kafanshi, a cikin wani daki da babu abun kirki sai katifa da gado, an kawo mashi abunci a lokacin kamar wani prisoner, fuskanshi yayi biji biji da gashi kamar tsohon mahaukaci, ya wani irin rame sosai dakyar ya gane shine. Jikin mutallib har rawa rawa yake taabar tashin hankali, “ina kuka samu wannan waye ya baku? Waye wannan tareeq din? Ina yakaishi? Me kuka mashi” Haka ya hayyayko zai shaqo daya oga ya daga tar dashi “Heysss calm downnnnnnnnnn, waye wannan din? Aikin waye wannan?” “Kai zaka fada min azzalumai mugaye” “Shur the fuck up…”ogan ya mashi blow garda fasa baki dole mutaab ya dakata ya saurareshi. Hoton tareeq suka nuna mashi da akayi publishing online lokacin da hes wanted tashin farko mutbb ya ganeshi, yasan shi a gidan taheel tabbas kuma mijin daya daga cikin matan ne saidai baisan ko wacece ba but tabbas he can be thier dirty dog da zai dunga masu aiki amma meysa ya nemi a bashi wannan? Why? Ko yanada nasaba da mutuwarshi kenan? Tambayar daya fara ma kanshi kenan, take ogan ya mashi bayanin ya da tareeq din yazo wajensu da flash din ya basu aiki kan au nemo shi su bashi, hankalin mutallb ya tashi sosai, tabbas mutuwar tareeq na nasaba da wannan sannan ya kara tabbatar da sune suke da hannu da alamarinnan, amma ta yaya zai nemo khaal how? Shi kadai ne zai iya explaining komai, oh god amma hes so happy wayyo harda hawayenshi bawan allah, yayi murma sosai sai gangs dinnan suka zama Abun kallo suna kallonshi kamar yaro, harda rungumesu ya dunga yi kamar ba dasu ya gama zaginsu ba. Saida ya gama murnarshi ya dubesu ya soma magana “ daga kan 1 million dollar zuwa sama, zan baku abunda yafi haka, i have a job for you” Take suka soma cewa “woooooooo” Taj na zaune a office yana nazarin kiran mutallib saiga call dinshi, yana dagawa ba tare da wani bata lokaci ba ya soma magana “khaal is alive, kazo waje kaza yanxu ka ganema idanunka” Jikin taj har mazari yakeyi tsabar rudu, ya fizgi key ya fuce a guje. Cikin abunda baifi 10 mins ba sai gashi uncompleted builiding dinnan babu tsoro ba fargaba ya shuga, yana shugowa aka fara tafawa gangs dinnan, wato karyar da mutbb ya zabga masu shine yace tJ ne zai biya su idan har suka amince sukayi abunda ya buqata, Tunda taj ya fara kallon clip dinnan gaba daya jikinshi ya mutu jiniyiyin kanshi suka fito ridu ridu, ranshi a mugun baci, wallahi kasa kallon yanda khaal ya koma yayi da yanda wanda ya shugo kawo mashi abunci ya turo mashi kamar wani dabba kai ya allah abundai ba a cewa komai, amma an cuceshi wallahi cuta kai tsanini, idanun taj sunyi jaa sosai, he has anger issues sosai kamar zaiyi exploding haka yakeji, bayaji zai iya yafema koma wanene yayi wannan abun. Basu waje gangs din sukayi tak dake zaune ya dafe kanshi ya kasa cewa komai saida mutt ya tabashi sannan ya zauna gefenshi ya soma magana “nasan its vwdy hard for you to believe musamman ga waenda baka taba expecting ba, inason kasan worse than this happens everywhere, bazaka taba sanin dalilin hakan ba kuma, saidai kuka allah baya barci, komin daren dadewa gaskia zata bayyana my friend, im sorry for this” A sanyaye ya soma magana “but why why why?” “Power, taj thats it” Sun dade sosai suna plans… Ahankali aka soma bude wata kofa ahankali, take haske ya bade ko’ina ya mamaye gurbun duhun daya karade dakin, ahankali ya soma bude idanunshi da sukayi mashi wani irin nauyi sosai ba kadan ba, cikin hanzari wanda ya bude ya shigo dakin ya zura hannunshi cikin aljihun ya fara kakarin bude wani abu, cikin gaggawa yakeyi babu ji babu gani har saida ya bude, yana gama budewa ya kama hannun wansa ke zaune ya dagoshi tsaye ya taimaka mashi da kyar suka fito waje, ashe babu wani hasken kirki don ana gab da magrib ne, dagowan wanda aka fiddashi ya bani damar kallonshi dakyau, da farko ko kadan ban kura da waye ba saida ya kurza idona da kyau, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, khaal….. Kai ba a cewa komai sai innalillahi kawai, Ya qanjame ya koma kamar…🥺 this is too much for me to handle. Wanda ya fidda shi ne ya dubeshi da kyau, sai faman girgiza kai yake mashi don kwata kwata bayajin don kurma ne, this is the only opportunity da yake dashi da zai iya taimaka wa khaal din, ya sanshi farin sani don ya taba taimaka mashi kafin hidaya ta daukeshi aiki saboda bayaji kurma ne, saidai shi bai sansa ba kwata kwata, janshi yake sosai kamar ranshi har suka fito daga tsungurmim island dinnan basu taaya ko ina ba sai bakin katon ocean din waje, ita toi risky to dive into The water amma dole ne saboda ta haka ne zai iya cetonsa kawai. Cikin dan karamin boat ya tura khaal sannan ya hau shima ya fara turawa iya karfinsa, bawan allah shi kadai haka ya dunga turawa yana zufa yana ihu yana gumi, saida sukayi kusan awa guda tukunna suka iso bakin beach, suna isowa mutumin ya sake janyoshi ya kamashi da kyau duk sun jigata sosai, janshi ya dungayi sosai har zuwa wata motar sasake da akeyi ya sashi ciki sannan yasa abokinshi da shima kurma ne ya jasu suka bar wajen a guje. Daga chan ciki black na kwance kamar wani shemamman zaki, around wajen karfe uku daya daga cikin yaronshi ya shugo hankali a tashe ya soma magana “ogaaaa ogaa he escaped” “Who escaped????” “The old man” A fusace black ya tashi aguje ya wuce wani daki yana shiga ya bude kofar yaga mutunmin a ciki, yana juyowa ya kwadama yaron mari, hankali a tashe yarin yace bashi ba, wiki da ido black yayi don yasan tashi ta kare yau yau dinnan, Baima san sanda ya bangaje yaron nashi ba ya zagaya chan baya cikin wani qurqun daki ya bude me zai gani wayam babu kachar da suka sama khaal, hankali tashe ya zaro wayarshi ya soma dialing wasu special numbers, kira uku yayi na hudu aka dauka, tuni ya duka qasa kamar mai neman gafara “he escaped” ……… Kwanan khaal uku wannan driver hidaya dake kawota cikin island a mota ya kawoshi gidansa, bawan allah ya kasa kaisa asibiti, dole ya dunga bashi traditional treatment saidai abun ba gaba ba baya. Chan wajensu taj da mutallib neman khaal suke gaba da baya, taj ya baza kudi kamar his life depends on khaal, khaal ne kadai zai fayyace mashi komai game da rayuwarshi da aka boye aka gina mashi illusional life. Achan office kuwa hidaya ta burkice ta haukace, she’s loosing it, ana bata pressure left and right, the only confidence da take dashi suke bandb comapny da take partnership dasu wannan kadai ke sata having power da babu wanda ya isa yayi manipulating title dinta. Ta bangaren fadwa wani karamin haukan itama takeyi, kwananta hudu bakwai bataga taj ba, saita birkice ta zama kamar wadda aka ma asiri, ranar data gano ya koma office kuwa karkashin ikon hidaya abun yayi mugun bata mamaki saitayi tunanin ko sun hade kaine shida ita don dama tana suspecting akwai wani abu tsakaninshi da hidayar da suke boyewa, imagination ontop imagination take having, kai itadai gaba daya she’s weird and scary. On the fifth day cikin ikon allah khaal ya bude idanunshi, amma ya kasa cewa komai sai hawaye, saida suka sa mashi maganin ciwon ido ya samu idanunshi ya dawo daidai, sai kuma bakinshi da he couldnt talk, she ma don bacterias ne da other stuff da baza a rasa ba irinsu steriods suka fifito mashi, with the help if vitamins yaji sauqin bakin nashi, amma still yaqi cewa komai. Haka mutumin nan ya dunga taimaka mashi sosai haryaji sauqi soaai saidai abunda baza a rasa ba, shi kanshi he wants to recover quickly ko dan taj.. The next dai dakyar ya iya miqewa sabda yanda hes so weak, haka yayi insisting akan dole su kaishi wani waje, haka nan suka badda kama hardashi suka fita a cikin mota. Basu suka tsaya ko’ina ba sai taheel comapny, basu shiga daga ciki ba suka tsaya khaal ya dubi building din sai hawaye, his heart is so heavy, tunanin yanda zaiga taj da sabeeha kawai yake babu hali. Sun dade sosai a wajen motarsu ta juya daidai nan ta taj ta kunno kai, kuma har kallon motar da khaal din dake ciki saida yayi coincidentally allah baiyi zasuga juna ba. The follwing week komai ya tabarbare, wato akwai abunda basu sani ba har yanxu, taj is one of the biggest shareholders kuma shi ne the person behind wanda ke basu budget as the side support, shine wanda hidaya tayi stopping batasan cewa yana providing ta wasu bangaren dukdan cigaban kamfanin. Ta wannan hanyar ne yake pressuring kamfanin ya cire duk gaba daya handy support din da yake badawa na budget kuma duk basusan koshi waye ba. Kamfani dai na neman yin kasa saboda ba a bi risk strategy ba yanda ya Kamata gashi taj ya tsaida support din da yake badawa, daman risk managers sun fada mata providing products dinnan a haka zai iya jawo cashflow shortage, Nanfa shareholders suka dage dole ayi bid da vote, suna buqatar change of service dole Hidaya ta sauka, gashi press suma sai faman suka suka pressure ta ko’ina suna neman sanin meke faruwa a kamfanin, rumors din taj dama chan lafiyarshi kalau ta gama karade ko’ina, daga wannan sai wannan. Saukowa khaal yayi daga cikin motar da sukayi parking gaban gidanshi, an cire tag din da aka sassaka yayi mamaki soaai don jiya ya karanta news din yanda akayi mashi sharri da karyayyaki, harda gidajenshi da aka kwace aka mashi sharrin kidnapping taj da sabeeha, ba karamin mamakin gidan yayi ba don hakan na nufin gidan ya koma nashi kenan ko an sayar, only god knows yanda akayi dashi, cikin kwanakin ya rasa ta yanda zai ga mutabl, don yanason yasan halinda taj ke ciki da sabeeha sai kuma iyalanshi, yasan hidaya bazat barsu haka ba ya tabbatar da haka. Saida yazo gaban gidan nasa nema damuwar iyalanshi suka tado mashi sosai, ian zai gansu a wani haki suke ciki, trauma din daya shiga a wannan wajen for over months bayason tunawa, ya hana kanshi da tuna komai shiyasa ya kasa bude bakinshi ma. Bawan allah ga girma ga hypertension, ga wahalar dayasha cikin wajenda baya fatan ko enemy dinshi ya shiga wannan wajen, hawayen dake sauka kan fuskanshi yayi saurin gogewa ya juya ya fara takawa zai gangara inda sukayi parking, baima lurada motar dake tahowa ba hes so lost sai ji kake qiiiiiii dam A guje suka fito gaba dayansu mutallib na daga mazaunin gaba, futowarsu kenan, yana yima gangs dinnan jawabin khaal, instint dinshi na bashi suje gidan, tunkan su karasa gidan kuma wannan tsohon ya hawo titin, kwata kwata baiji horn din da suke mashi ba, dake harkar yan buga buga da bige bige babu hankali, da mugun speed ya shigo street din wannan yasa ya kasa kauce mashi suka dan bugeshi. Zagayeshi sukayi gaba dayansu, waenda suka tajo tare da khaal suka hango abunda ya faru suka fito cikin hanzari. Sandarewa mutallib yayi ya kasa motsawa kwata kwata, sai duqawa da yayi ya juyo da mutumin da kyau don tabbatar da abunda idanunshi ke son nuna mashi, innalillahi wa inna ilaihi rajiun “khaal” ya furta a hankali, Duk juyowa sukayi suna kallonshi don saida sukaji ya ambaci sunan tukunna suka sake kallon mutumin da mamaki, mutumin da suke nema saboda kudin da aka masu alkawari gashi a gabansu, dole suyi protwcting dinshi at all costs kodan kudin da za a basu, waenda sukazo da khaal din au taorata ma sukayi da sukaga gangs din, saida mutallib ya masu bayanin koshi waye don har hitonsa da khaal saida ya nuna masu kafin su shige mota dashi sukabi bayansu sai asibiti, gudu suke kamar yaqi mutallb sai faman kiran taj yake baya samunshi, shi kuma suna wajen meeting ya saka wayan a silent. An bashi taimakon gaggawa sosai ba kadan ba, har suka samu ya fita daga cikin dangers. An hour past bai farfado ba and taj baiyi responding ba suna tsaitsaye ogan gangs dinnan ya taho wajen mutallib, wayanshi ya nuna mashi mutallib ya kalla group chats din da aka turo da top terror groups dinsu, an baza hoton khaal da wannan driver din ana nemansu duk wanda ya gansu za a bashi kudi masu tsoka sosai. Tashin farko mutallib ya kalli gang leader din yace mashi, “kudin da mukayi alkawarin baku, taj zaiyi doubling times 3, in order to have it, inason kuyi protecting wannan mutumin, just take him as a treasure” Murmushi gayen yayi, don yasan tabbas zasu basu kudin nan don taj ya tura masu half deal din da sukayi dole duk yanda zasuyi bazasu taba bari khaal ya kubce masu ba. Nan ya tattara yaranshi ya basu dogon warning wannan yasa mutallib ya nema discharge subar asibitin don zasu iya cimmasu don su kadai sukasan irin mutanensu, aiko suna barin wajen saiga wasu mugan yan ta’adda sun badda kama har sun shigo asibitin harda mata sunyi shigar likitoci saidai allah bai basu sa’a ba kwata kwata. Taheel company, Meeting din da aka gamayi ko shiga hidaya kasayi tayi, tama rasa ya zatayi don tabbas stock din kamfanin na sauka sosai, gashi stakeholders sun saka mata pressure sosai, kuma idan har batayi sorting wanna issue dinba zasu iya tunanin yin vote, kuma dole komai hannun taj zai koma, inaa bazata taba barin wannan ba har gwanda taga baya nunfashi data bari hakan ta faru. Yana zaune office 10mins kenan da gama meetings din da yayi, bude wayar da zaiyi yaci karo da imessage din da mutallib ya tura mashi, “alhamdulillah, khaal is alive!” Sai ga hoton khaal da suka dauka a asibiti, miqewa yayi tsaye yanajin wani irin guilt, bakin ciki, da takaicin kanshi sosai ba kadan ba. Cikin hanzari ya kira wayar mutalln yana dagawa yace “khaal, he’s alive?” “Yes, mubar asibiti yanxu, cause his life is in danger, i dunno what happen exactly amma duk yanda akayi he manage to escape, taj basuda imani, basuda imani, for over 7 months yana kulle kamar prisoner, sunyi torturing dinshi, sun wulaqantashi, wanda yayi saving dinshi yace he couldn’t talk, he couldn’t walk, they maltreated him, sun cuceshi,” Idanun taj sunyi jaa sosai ya buga table din gabanshi yafi sau nawa hannunshi har yayi jajawur sosai. “Zan tura maka address din hideout din da zamu kaishi..you have to be very careful tajjjj…” Dip wayar ta katse, daidai nan aka budo kofar, fadwa ce ta shigo sanye da wani arnen kaya, tana ganinshi taji wani sanyi duk ilahirin jikinta, takowa ta somayi har inda yaje ta tsaya gabanshi, “ka gama hide and seek din nata?” “You’re playing with fire taj…hidaya will make your life miserable” Azafafe ya dago wallahi ya karade ya sauya kamar ba taj ba yace “just the way with khaals????” Unexpectedly taji maganar, harta daga hannu zata kama nashi yayi wani irin kama wuyanta ya turata bangon office dun saida idanunta suka fito kwalala, temper dinshi ya gama hawa sosaiiii kuma zai iya mata illa adaidai lokacin wallahi taji shaqa kuwa ba kadan ba sai faman kakari take tana kama hannunshi yaqi sakinta saima kara sqeezing wuyanta da yake ya fita hayyacinshi gaba daya “Just prayy…just pray khaal survives this, if not… if not…i will make your live unbearably miserable, i will make yall pay for the pain” “Tajjjjj…” tayi wani tarin mutuwa tana bugun hannunshi, wallhi bai iya tantace waye ne a gabanshi, he’s in so much anger. Saida merk ya shugowa yayi saurin kama hannunshi da kyar ya iya dawowa daidai ya bangajeta. Su fadwa anji qamshin mutuwa lols. Futa yayi a fusace daga office din baya ganin gabanshi baya ganin bayanshi kwata kwata. Fadwa ko jakarta bata iya dauka ba a guje ta wuce office din hidaya, “ukty ukty…you need to stop him, taj will make us all miserable, hes one step behind to knowing everything, yace zai tarwatsa taheel company, he will make sure that you don’t get a penny, and he promises to makesure that goes to our mothers grave” “Wait what” hidaya ta miqe tsaye, hankali a tashe “kiyi wani abu mana” Miqewa hidaya tayi tama rasa wani tunani zatayi, fadwa data fita furgicewa saita fuce kawai bata tsaya ko ina ba sai gida a furgice, tana shiga dakinta ta haukata ko’ina tana ihu, daga karshe tayi locating wayarta data fashe tass ta tsaga mata hannu tsabar sauri tayi dialing number, ana dagawa ta soma ihuuu sosai fa kamar wadda za a kashe “papiiiiiiiiiiiiiii, you need to fucking do something i’m going crazyyyyy” Direct bai tsaya ko’ina ba sai hideout din, gabanshi na dip dip dip, mutallib ya karaso dashi, kafarshi yayi mashi nauyi ya kasa yin komai, har gaban khaal dake kamar matacce mutallib ya ajeshi, duk dauriyar taj saida ya kauda ido wani abu waishi hawaye ya sauko masa kadan ya maidashi, he has to be strong he needs to be strong. Zaman nan da yayi gaba daya driver hidaya ya zayyane mashi komai ta hanyar rubutu don baya iya magana kuma baya ji, da yanda ya taimaki khaal suka fito da yanda yayi noticing din khaal, da ayyukan da yakema hidaya. Taj dai tunda ya sunkuyar da kanshi kasa dagowa yayi kwata kwata, jiran khaal kawai yake ya bude idanunshi, yana ganin abun kamar mafarki ne ba gaskia ba. Khaal kamar yaji presence dinshi a wajen, ahankali ya soma bude idanunshi harya saukesu kan taj dake zaune gefenshi, ya dade ashe yana kallonshi basu lura ba saida sukaji ya furta “Ta…ju..deen” Da sauri taj ya dago, sukayi ido hudu da khal mutallib yayi saurin matsowa, taj dayaga yana kallonshi sosai saurin cire idanunshi yayi daga na khaal, kunya, tausayi, haushin kanshi, guilt duk sun mashi yawa, abubuwa sun mashi katutu sosai Hannunshi khaal ya kama don ya dauka mafarki yake, taj is back on his feet, he’s healthy ya dawo hayyacinshi, allahu akbar, the next thing daya fito daga bakinshi kuwa shine “ina fatima? Tajudeen ina fatima???????”……… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 86 A kwana a tashi ba wuya yau watan ta daya da fara zuwa university, kuma alhamdulillah she’s following ahead, kullum hamad ke kaisu ya dawo dasu, kullum cikin yaba natsuwarta da hankalinta kuwa yake, bata gajiya da gaishesa da mashi godiya idan yazo daukansu, sakewa ne dai bata iyayi da su ba harma laila da suke coursemates, maya dai bakin cikin duniya ya isheta, tsanar sabeeha kuwa kamar rurin wuta, wallahi bata kaunar ganinta, kuma bata loosing second daya bata ci mata mutunci ba to her face idan har sukayi clashing a school ko a gida, zata rufe ido ta gaya mata baqaqen maganganu masu zafi sosai ta nuna mata ita ba kowan kowa bace, she nothing but a helper, yar wanke wanke, and she will be yar wanke wanke har abada babu wani chanji, kuma tayi alkawarin duk yanda zatayi saita sa sabeeha ta daina zuwa school din,ta hanyar makirci da sharri iri iri. Baiwar Allah sabeeha duk abunnan da maya keyi bata taba tanka mata ba, bawai don tana tsoronta ba no sai don albarkacin kakarta, sai kuma maman ta data jaa mata warnings akan yan gidan, ko zasu daketa karta sake ta tanka. Amma badan wannan ba yanda takeji idan taga maya kamar ta mata dan banzan duka, wai har maya ke kushe hallitar sabeeha, harda ce mata bata da fasali, da sabeeha ta tuna wannan saitayi dariya kawai ita kadai, wai mai nannane hanci ce zata ce mata bata da kyan gani. Idan suka shiga general class kuwa, harara ce kawai ke shiga tsakaninta da mayar, ita da makarrabanta wasu yan mata su biyu da basa ji sosai suma kamarta, laila kuwa babu ruwan yarinya mai saukin kai. End of month anne na sawa akaisu shopping su saya girly abubuwan da zasu buqata kamar irinsu pads ne, mayukansu,da dai abubuwan da baza a rasa ba sannan suje gyaran gashi da menicure. Unexpectedly maya batayi expecting abunda anne tasa ayi ba wannan karan, hamad tasa ya kaisu gaba dayansu this time around harda yar aiki wato sabeeha kenan, ran maya idan yayi dubu ya gama baci kamar ta hadiye zuciya ta mutu don bakin ciki, da suka fito ta bangaje sabeeha yafi a kirga, jinta take a wuya kodan taga bata kulata ne oho Hamad yaga abunda mayan tayi ma sabeeha, saidai baice mata komai ba don bayason raini kwata kwata ko kadan, saidai kuka yana mamakin halin sabeehar, sauqin kanta yayi yawa sosai ba kadan ba wallahi. Haka ya kaisu shopping mall hardashi suka shiga this time around not like the other times da yake kaisu yayi wucewarshi idan ya gama ya daukosu, maya dataga laila na jiran sabeeha ta fito rai a bace ta jaa hannunta suka wuce ciki, sabeeha dake komarin gyaran takalminta daya tsinke, batayi tsammanin zai jirata ba, ashe yanadaga tsaye ya hade hannayenshi yana kallonta daga tsaye. Saida tayi managing takalmin ta tururashi don silipas ne kafin ta fito, harta kafarta kasa ta ganshi gabanta ya duqa ya aje mata wasu crocs masu kyau dayake ajewa a motar, dagowa tayi ta kalleshi ya sauke mata murmushi daya karama fuskarshi kyau sosai ba kadan ba “change to this,” Saurin sauke kanta kasa tayi saiwani murmushi ya kubce mata, tsugunnawa yayi ya zame nata takalman ya kakkabesu ya aje cikin motar ba tareda ya kyamaceta ba, kai saukin kanshi is on another levels, kawai sai bashida yawan dariya ne da sakewa da mutane shima. Saka crocs din tayi sai ya dan mata yawa a siraran kafafunta saidai kuma ya mata kyau. Rufe motar yayi ya zagayo yayi gaba ta bishi a baya. Ciki suka shiga ya tsaya ko zaiga su laila,wayarshi ya zaro ya kira laila ta shaida mashi inda suke, suka karasa har wajen. Maya ta jidi abubuwa sosai a trolly dinta kamar ba gobe, laila ma ta dan deba abunda zata buqata don batada qale qale kamar maya. Kallon sabeeha yayi data tsaya kamar wata yar rakiya yace “get that trolly” Inda ya nuna mata ta nufa ta jawo trolly din har inda yake ya dubeta da kyau kafin ya kauda kanshi yace “ki dauka abunda kikeso kema” Zaro idanu tayi ta rasa me zata ce mashi, me zata buqata ita kuwa? “Bana buqatan komai” Saida tayi magana ya sake juyowa ya kalleta da kyau, kafin ya matsa zuwaga attendant mata dake wajen ya nemi attention dinsu wajensu, wata mata na zuwa ya nemi ta zagaya da sabeeha wajen toiletries da mayukan mata duk wani abu da mace zata buqata. “Kije” Binta sabeeha tayi a baya suka dunga zage matar na tambayarta me take amfani dashi, amsar daya ce “babu,matar tayi mamaki sosai don kana ganin sabeehar kaga kalar hutu, da haka dai ta dunga mata recommending wasu abubuwan wasu ma sabeeha batace ta dauka ba take daukowa, duka duka ba wani abun arziki suka dauka ba don sabeehar taqi bata hadin kai, next round da suka zagayo sukayi clashing da maya dake fama daukan scrupa kala kala, dagowan da zatayi kuwa ta hango wannan attendant din da sabeeha a gefenta, “kambuu, yar masu wanke wanke an samu matsayi, har bunki ake a baya da trolly, mu yayan masu gida bamuyi yawo da attendant ba saike haihuwar wahala da asara? You are not even ashamed? Oh wow” Kauda kai sabeeha tayi attendant dinnan kuwa saida taji wani irin rashin dadi wallahi, wannan ay cin fuska ne, da wulaqanci, wallahi da iata aka gayama wannan maganar saita ci uban yarinyar nan mai kama da aljanu, “malama idan baso kikeyi aikin ki ya tsaya daga yau ba let mw Not see you near this thing” ta nuna sabeeha disgustingly, juyawa matar tayi rai a bace don a girme ta girmi yarinyar nan sosai da hauhuwar kauye tayi ma zata haifeta tass. Matar na barin wajen sabeeha ta juya itama zata bar wajen, “ke har kin isa ki juya ba tare da izini na ba?” Chak sabeeha ta tsaya tare da juyowa ta kalelta sama da kasa, wannan abun daya tokare mata a makoshi for over the days takeson amayarwa kuma wannan dama ce a wajenta tunda babu kowa a wajen. “Malama zoko jaa wannan trolly din, amfaninki kenan” “Idan nace bazanyi ba fa? Me zaki iya?” Surprisingly maya ke kallonta, “ni yar wanke wanke ce fadi ki kara, saidai inaso ki sani baki fini da komai ba, yanda aka halicceki haka allah ya hallicni, banbancinmu daya ne, hankali da tunani don naga kina da karancin wannan” Tana kaiwa nan ta wuce tabar maya speechless, yar aiki ce yau ke gaya mata magnagnau? Har tana ce mata batda hankali, lallai zata koyama yarinyar nan hankali sosai ma kuwa, she has the audacity to look into her eyes and say those kinda of words to her, karkuso kuga maya, rai a bace. Sabeeha na futowa daga wajen ta doka tsaki, inda taga sun shigo tabi ta fuce daga wajen, cikin ikon allah ta iso inda motarsu take nan ta tsaya jiransu. Bayan sun gama komai sun biya hamad dake wajen aski ya dawo cikin mall din, “ya hamad mun gama” Kallonsu yayi ganin sabeeha bata tare dasu yace “ina fatima?” Maya tace “wacece kuma fatima? Oh yar aikin nan?…” Kauda idanunshi yayi akanta ya maidashi ga laila yace “kuje ina zuwa” Futa sukayi shi kuma ya soma zagayen wajen, har allah ya hadashi da wannan attendant din, ya tambayeta sabeeha ta fada mashi kaf abunda ya faru dazun, yaji haushi sosai ba kadan ba saidai babu yanda ya uya da ita, halinta ne. Nan yasa attendant din ta sake debo wasu abubuwan amfanin masu shegen kyau da tsada sake suke kula da harkokun kayayyakin da ake kawowa sunsan masu kyau sosai da tsada. Komai fa attendant dinnan ta daukarma sabeeha, abubusan datasan zasu mata amfani sosai kuma zasu gyara ya, kama daga kan sabulan wanka, shower gell, set of makari products and more, pads ne, wipes ne, face cleanser, kai komai, tana gamawa yasa ta dauko mashi flat shoe masu kyau, taje ta dauko yayi payment sannan ya bata tip wajen 20k kyauta tayi mashi godiya sosai ya futo. A cikin motar ya taddasu zaune, sabeeha na daga wajen bakin kofa ta tsaya tana kallon takalman daya bata dazu, tunda suka karaso uffan basuce mata ba, itama bata ce masu komai ba, maya kam sai faman cije yatsa takeyi. Daga nan saloon ya kaisu bayan ya baka laila kashedin duk abunda akayi masu ayima sabeehar itama. Hakan kuwa akayi, yanda aka gyara masu kai haka aka gyara nata, kai masha allah sabeeha badai gashi ba, irin blonde gashin nan ne da ita mai daukan ido, maya najin yanda ma’aikatan ke yaba gashinta da yanda yakeda curl sosao don sun kasa kitse mata shi, da an fara yake warwarewa, sai kitso daya da aka samu akayi mata irin weave dinnan sannan akayi masu manicure da pedicure. Suna isowa gida sabeeha ta dauka takalmanta ta cire wanda ya bata ta mashi godiya, har zata bude kofar ya dakatar da ita don su maya sun fita already. “Meysa kika fita daga cikin mall din daxu?” “Ba komai” ta bashi amsa “Don’t lie, it doesn’t suits you fa..ti..ma” Saurin kallonshi tayi cikin idanunshi shima yana kallonta, tayi saurin cire nata tana wasa da yatsunta tace “kaina kemin ciwo banson hayaniya shiyasa na fito” Jinjina kai Kawai yayi sannan ya bude motar ya fito, booth ya sake bude ya dauko bagss dinta leda uku sannan ya rufe motar ya zagayo inda take yace, “maida wanchan takalmin kafarki” Babu musu ta maida takalmin a kafarta sannan ya miqa mata ledojin ya rufe motar, “naki ne” Yana fadin haka yayi gaba ya barta speechless, bayanshi tabi da kallo, kyakyawa ne ajin farko, so nice and sweert yet calm, bashida hayaniya. Hadiye mamakinta tayi ta wuce ciki da ledar hannunta zuwa dakinsu. Hadizq na kwance tana barci, wannan ya bata damar ajiyesu gefw sannan ta futo ta wuce sama. Tana kokarin knocking saiga indo ta futo, “har kun dawo” “Eh ina wuni” sabeeha ta gaisheta don kullum saita gaisheta, “lapiya lau sabeeha, zakiga hajiya ne” “Eh zan mata godiya ne” “Toh shigo bari nayi maki sallama da ita” Ciki suka shiga sabeeha ta zauna a kasa kan carpet indo ta shiga, bata dade ba ta futo tace “ki shiga ciki” Tashi sabeeha tayi ta shiga dakin da sallama daga nan bakin kofa ta duqa ta gaisheta,sannan Ta mata godiya sosai da hidima, anne tace mata karta sake yi mata godiya daga yau. Shuru ne ya biyo baya anne tace “kina gane karatun kuwa” “Eh” “Toh a dunga dagewa bansa wasa, banason shiririta, kiyi abundaya kaiki banda kawayen banza da samarin banza” “Insha Allah” sabeeha ta amsata Kafin ta mata sallama ta futo. Koda ta sauko hadiza harta tashi ta bubude ledojin tana duba kayan, sabeeha ta gaisheta sannan ta wuce bathroom, tana fitowa hadiza tace “ke kika kwaso waennan abubuwan kuma su suka biya kudin?” “Eh” Tabe baki hadiza tayi ta ture ledar ta fuce daga dakin tace “arzikin ne ya maku yawa” Saudii… Bude idanu khaal ya sake yi don tabbatar da ba mafarki yakeba, kokarin tashi yayi zaune mutallib da taj suka taimaka mashi, har zuwa lokacin kallon taj yake daga sama har kasa da mamaki kwance akan fuskanshi sai kawai sukaga yana hawaye, hawaywn farin ciki. “Taju…deen?Ka samu lafiya? “ Girgiza mashi kai taj yayi har zuwa lokacin yaqi bari su hada idanu sai sunne kanshi yake, kamo hannunshi khaal din ya sakeyi for the second time yace “ina fatima? Ina fatima tajudeen?” Kallon juna mutallib da taj sukayi, jin ya sake tambayar sabeeha for the second time, ganin sun kasa bashi amsa yasashi cewa “tana lafiya dai ko? Basuyi mata komai ba ko?” Mutallib yayi saurin cewa “tana lafiya khaal” “Tana ina?” Nanma dai shuru sukayi, sukabar taj cikin zullumi, taj yaji sauqi ya dawo hayyacinshi to ina sabeeh? Take yaji ya rasa nutsuwarshi, fatandai ba cutar da ita akayi ba innalillahi wa inna ilaiahi rajiun, yarinya amanar daya daukarma kanshi akanta, idan har wani abu ya sameta bayajin zai iya yafema kanshi. “Ina!!!! Fatima!!” Yanda yayi tambayar saida yasa gaban taj faduwa, ya dago ya kalli khaal “ta koma kasarsu” Kallonshi sosai khaal keyi don yanason jin karin bayani, suda suke neman bayanai a wajen khaal sai ya zamani shike da answers da zai baka khaal din tukunna. Kuma yayi mamaki tunda khaal ya farka ya kira sunanshi d next thing daya tambaya shine yarinyar nan. “Ya akayi ta tafi kasarsu? Korarta sukayi? Basuyi mata komai ba dai? Ku fada min gaskia, yarinyar nan amana ce a wajena,nina kawota gidan nan na jefa rayuwarta cikin hadari kuka na kasa protecting dinta dakai” Taj daya kasa rikewa yace “ni na koreta…” Tunda ya fara magana khaal ke kallonshi, yana jawabin yanda ya kasa yarda da ita saboda ance mashi yar leken asiri ce, saida yakai full top khaal ya dubeshi idanunshi sunyi jaa sosai ranshi ya baci sosai yace “ka koreta? Baka saurareta ba? Kasan wacece ita kuwa a rayuwarka? Kasan irin sacrifice din datayi akanka? Kasan wahalar datasha akanka? Ta kusanceka lokacin da ake kyamatarka ? Ta kula dakai kamar yanda uwa zata kula da danta? Bata kyamaceka ba? Ta kula dakai dukda tasan rayuwarta zata shiga hadari at a young age ita ka kora? Saboda yan uwanka? Waenda basu taba kaunarka ba kuka bazasu taba kaunarka ba saboda suna ganin kaine silar mutuwar mahaifiyarsu? Ka koreta saboda su??” Wani abu mai daci khaal ya hadiye ya runtse idanunshi kafin ya budesu, “kayi kuskure, a matsayinka na namiji har mata zasu juye maka tunaninka? Amma Banga laifinka ba, saidai banyi tsammanin zaka yarda da karyayayyakim da suka maka ba ba tare da kayi buncike ba” Khaal na fadin haka ya saki hannun taj din don he’s so disappointed with him. Wallahi taj ji yayi duniyar ta mashi nauyi, ya kasa cewa komai, sai miqewa kawai yayi ya futa daga wajen, tabbas yayi dana sani sosai da actiona dinshi, kauna da yardar dayayi ma hidaya ta rufe mashi ido sosai ba kadan ba, har ta sanya shi manta abubuwa da dama sai yanxu yake tunasu, lokacin da aka kawoshi gidan yana karamin hidaya bata taba treating dinshi right ba,hasalima itace wadda yafi tsoro cikinsu gaba daya, don da akwai lokacin data turashi a bene ya fado daga sama, saida ya kwana biyu baya cikin hayyacinsa, he one’s draw ta dalilinta, tace mashi abunta ya fadi a cikin pool ya shiga ya dauko, tana kallo ya shiga yana neman draining bata taimaka mashi ba har saida nunfashinsa ya tsaya chak, dakyar aka samu ya dawo hayyacinsa wannan dalilin yasa aka cire pool a gidan, bayan wannan ma, lokacin dayafi peanut ita kadaice tasan cewa he’s allergic to it kuma ranar da sukayi breakfast ta bashi yaci yayi affecting dinshi sosai, irin waennan wahalhalun ya shasu ba kadan ba, saidai dan rashin wayo da hankali yasa bai gani ba. Wallahi saboda hidaya ya kusa lalacewa, achan london, saidai kuma allah da baya barin a zalunci bawansa baibarga taci galaba akanshi ba ya tsareshi ya kareshi kuma ya nutsardashi bai lalace ba. Da mugun speed ya fuce daga hideout din, ya dade yana tukinda baima san inda yake nufa ba, da mugun speed yake tafiya kamar zai tashi sama, with a blink of eye yaga wata katuwar mota fara ta taho highway ta inda bai kamata ta biyo ba, wallahi saura kiris su gabsa ya ankare yayi saurin kaucewa da hanzari, harya buge wata bishiya dake gefe allah ya taimaka baiji ciwo ba saidai ya dan bige kanshi da dashboard, “ya subhanallah!” Ya furta ahankali yana mai dafe kanshi, dumm yaji kanshi nayin wata kara take memories din lokacin accident dinnan ya mashi flashing, yanda ya fito daga motarshi yana cikin driving har message din fadwa ya shugo wayarshi, harya bude yaji voice recording din data tura mashi, bai kaiga gama jin karshe ba kawai wata truck tayo kan motarshi, sauda motar tayi sama ta wuluwa sannan ta fado kasa,harta fara kamawa da wuta. Abu daya ne ya tsaya mashi chakkkk abunda yaji cikin voice record din he vividly remembers maganar dake ciki. “Yanxu ya zakiyi ki dashi tunda khaal ya sashi dawowa” fadwa ta tambayeta. “He insited on dole saiya dawo ko? To he will regret dawowan shi” “Hmm ukty..I’m sensing something terrible happening soon” Dariya hidayar tayi saiga call ya shugo ta amsa tasa a speaker duk batasan fadwa tayi recording dinnan ba “madam everything is ready, target is approaching” “Okay…, make-sure that bakuyi mistake ba, don’t leave a traces of evidence, inason ya zamana kamar accident ne kawai” “Yes ma’am” Wannan ne recording din da fadwa ta tura mashi, yana kokarin sake sauraron recording din don bai gane komai ba accident din ya afku. Innalillahi wa inna ialaihi rajiun kawai yake furta, its a planned event not an accident? Daman anyi ne don a kasheshi? Why why meysa? Mey ya masu? Hidaya shi take son kashewa? Saboda me ??saboda dukiya? Saboda suna tunanin shine dalilin mutuwar mahaifiyarsu? Saboda mahaifinsu ya auri mahaifiyasa? Wadda baisan dadinta ba? Wadda bayajin zai iya tuna ya kamanninta yake? Wanda baiji dumin ta ba?baisan dadinta ba? Ina laifin iyayanshi ya zama nashi? Shi ya hada iyayenshi har aka haifeshi cikin wannan rayuwar? How is it his fault? Haifarshi akayi shima, Idan an bashi zabi bazaiso ya shigo ahalin gidan ba, bazaiso yayi rayuwa cikin kunci ba, bazaiso yayi rayuwa babu wani abu waishi kusanci da so da kauna ba, ya dade sosai yana innalillahi, he’s devastated. Matar daya yarda da ita gaba daya rayuwarshi,matarda yake mata kallon kamar uwa, his mentor, matarda ya amince sa ita yayi respecting dinta fiye da kowa, wanda ya maida top priority dinshi? Itace ke kokarin ganin bayanshi? Ganin baya nunfashi a doran kasa? Dukdan saboda tsana? Hatred? Why? Baiyi deserving haka ba don bai tsaya mata a gabanta ba, baida kwadayin business dinsu, baida burin baqanta mata kwata kwata. Yakai har wajen magrib a wajen yana tunani kala kala, gashi babu kowa a wajen don high way ne, dakyar ya tattara kuzarinshi ya fuddo da wayarshi ya kira mark sannan yayi instructing dinshi akan yanason yayi retrieving tsohon icloud dinshi, kuma yanason shi as soon as possible. Yana gama wayar ya kira mutallib ya tambayeshi khaal, nan ya shaida mashi yanda khaal yaji zafi sosai gameda fatima,sai a lokacin mutallib ke shaida yanda how special fatima is, da yanda khaal ya kawota gidan a matsayin yar leken asiri, sannan ya shaida mashi yanda khaal din ya aura mashi ita, da wahalhalun datasha wajensu hidaya, wallahi maganganun nan ba karamin karya mashi zuciya yake ba, musamman idan ya tuna yanda ya dunga treating dinta. “Tun bayan tafiyarka yaqi ya fada maka komai taj, mun tambayeshi ya bamu details akan komai yaki taj” “Ba komai, ku barshi for now, i felt sorry for everything mutallib and im grateful for having you in my life, kana cikin mutanenda bazan taba mantawa daku ba har abada kuma bazan iya biyanku ba, you stood for me, nagode sosai” Dariya mutallib yayi yace “karka godemin, ka godema khaal, shine mafi soyuwa a gareka kuma shine gatanta,” Da haka sukayi sallama ya kashe wayar ya sauke ajiyar zuciya, this is a big battle for him, and he need to dive into it and make them pay ta hanyar dayasan itace suke tunanin bazai iya samu ba cikin ruwan sanyi babu wani tada wuya. A nan yayi waya da few shareholders din kamfanin, ya shauda masu hidden identity dinshi wanda suka sani da huge investor dinsu, ba tare da wani bata lokaci ba ya shiada masu abunda yakeso da plans dinshi son ganin kamfanin ya tsaya, dake abune na harkar kudi inda sukasan zai kawo masu daukaka da kudi nan zasu bi wannan yasa suka mashi alkawarin suna bayanshi. So far wajen 60% shareholders din sunyi na’am da sauyin daya kawo masu sai jiran lokaci kawai. Gida ya nufa direct bayan ya bama gangs dinnan kwakwaran warning kan su bama khaal proper safety karyaji otherwise, sannan ya banka masu account dinsu da kudade sosai, sudai sun samu sabon oga, kuma duk abunda yakeso zasuyi mashi babu second thought. Fitowa yayi ya nufi cikin gidan, yana shiga bai tsaya ko’ina ba ya tunkari stairs, daidai nan fadwa na shirin saukowa tana ganinshi tsoro ya dabaibayeta, amma ta danne sosai, tasan a irin lokaci kamar haka yana ganinta yake kaucewa saitaga akasin haka, kallonta yake daga sama har kasa sannan ya tunkareta tana baya kadan kadan doj tayi tunanin ko shaqeta zaiyi. Yanda ya matso dab da ita nunfashinau na gogan na juna tayi saurin rufe idanunta tana jiran shaqa taji akasin haka, bakinshi yakai saitin wajen kunnenta ya soma magana “kinga ghost ne?,” saurin bude idanunta tayi tana mamakin tone din dayayi mata magana dashi, so soft and cool, suna hada ido kuwa ya danyi wani murmuahi ta gefen bakinsa trying as much as possible to tone down his anger towards all of them “thank you” Da mamaki take kallonshi fa irin sosai, kamar bashine ya shaketa ba dazu, yanxu kuma he’s thanking her for what?” “You’re my life savior, and I’m sorry for misjudging you” Yana kaiwa nan ya wuceta yna wani makirin murmushi ganin ta sandare da mamaki fal akan fuskarta, aaurin juyowa tayi harya bude sitting room dinshi zai shiga ta kama hannunshi ta rike, kamar ta zuba mai wuta haka yaji wallahi amma ya daure. “I’m i dreaming? Yanxu ka yarda dani kenan?” Girgiza kanshi yayi irin baiji dadin nan ba yace “banyi tunani kece me sona tsakani da allah ba sai yanxu, i was blinded my whole life, kinata kokarin nunamin abubuwa amma na kasa yarda” “Oh my god!!! I’m so happy, daman na fada ma, hidaya bata sanka batason ganinka,tayi attempting kasheka countless of times,” ta rungumeshi sosai tana sambatu yayi baya, “Ni kadaice nake sonka, and I promise to protect you, lets take her down together, i have evidence da yawa danake ajiye dashi, nayita kokarin ganin na tura maka kayi blocking dina” Wow, cin amana kan amana kenan, uwa daya uba daya balle kuma shi da suke step, duk yanda akayi hidaya trusted her shiyasa take samun damar harharda evidence. hannu daya yasa ya fiddota daga jikinshi yana jin wani kyan kyami kamar zaiyi amai. “Zan iya yi maka komai baby taj, yarda dakayi dani ka gama min komai, taj, i will give you the whole world taj,” Yatsine fuska yayi yace “I’m tired let’s talk tomorrow, duk abunda kikace nayi zanyi, i want to fully trust you, sannan karki boyemin komai please FADYY” Kai kan fadwa kamar zai fashe, har wani zut zut takeji a jikinta, itafa ta gama mace mashi gaba daya, “yes bazan taba boye maka komai ba, zan baka komai, you my life my world my everything, takardun inheritance dinka ma duk zan baka su, i have them with me, and don’t forget to unblock me okay” Shuru ya danyi yana nazarin maganar takardu datayi, yayi tunanin suna wajen hidaya, but mey zai kaisu wajen fadwa anyways wannan bashine matsalarsa ba hasalima ta kawo mashi sauqi ne, komai is going according-to his plan, just the way he planned it. “I will unblock you Kije zan huta” Ido daya ta kashe mashi sannan ta futa daga dakin, wallahi kamar tayi kyautar duniyar gaba daya haka takeji. Tana fita yayi smirking,a tunaninta zaiyi tunanin fada mashi sirrikan hidaya datayi zaisa ya yarda da ita, well she’s another villain on another side, yayarshi da zata nemeshi da zina ay nata makircij dabanne, halinta ne da kudirinta ya riga na hidaya futowa. Wanka yayi da ruwa mai shegen zafi sosai sannan ya fito daure da towel. Wayanshi ya dauka yayi unblocking dinta, kamar jira take kuwa ta fara turo mashi mesaage yayi banza da ita saida ta tura mashi recordings dun datayi ita da hidaya tukunna yace mata “goodnyt” Bangarensu khaal around karfe sha biyu na dare yana zaune ya jingina da bango mutallib ya shugo dakin don ya leka shi, akwai wani likita da suka kawo ya mashi allura yanata barci throughout sai wajen yanxu ya farka. Mutallib na ganinshi zaune yayi saurin karasowa inda yake ya mashi sannu da jiki,ganin har zuwa lokacin hankalin khaal ba a kwance yake ba yasa mutallib ya soma mashi bayanin komai Bayan karyar mutuwarshi da akace yayi da yanda ya shiga gidan ya badda kama ya hadu da sabeeha sannan ya shida mata komai, da yanda hidaya ta ganoshi ta nemi a kamashi cikin ikon allah aranar ne kuma sukayi accident daya sa taj ya dawo hayyacinshi, ya warke. Bai boye mashi komai ba ya fayyace mashi yanda yayi approaching taj din, da yan bayanai daya samu daga taj din gameda zaman takewar da yayi da sabeeha da yanda tabar gidan. A karshe ya shaida mashi yanda yayi hanya aka turata domestic workers organization har sukayi locating agents din da suka kawota aka kaita gida, saida ya tabbatar ma da khaal taje har nigeria cikin koshin lafiya. Sai a lokacin khaal yaji sauqin abund ayakeji aranshi, bayanan mutallib sun sashi cikin salama, gashi ya zayyane mashi yanda taj ya karbo mashi gidanshi ya saya da kudinshi sannan ya tashi tundaga nan saudi ya wuce Egypt har wajen iyalinshi ya basu hakkinsu sannan ya masu tara ta arziki, jin wannan kadai saida yasa khaal hawayen farin ciki, yana taisayin taj, yaro baijiba bai gani ba ya shiga kuncin rayuwa. Waya mutallib ya aje mashi doj ya samu ya kira madam dinshi don har yanxu bai shaida mata ba. Mutallib na fita kuwa ya kasa hakura saida safe yayi dialing number ta, wajen sau uku yana kira ana hudu ta amsa cikin barci dontayi tunanin wani abu ne ya faru da taj don suna communicating sosai da mutallib. Tana jin muryarsa bazata taba mantawa ba, muryarda tayi bankwana da ita har abada, me zatayi banda hawaye in full shock, don kafin tayi barcin nan saida tayi hawayen rashin mijinta, “ban mutu ba madam, ina raye” Babu abund atake sai innalillahi tana jin abun kamar mafarki, saida ya kwantar mata da hankali and bai shaida mata komai ba gameda abunda ya faru yadaice mata she should trust him kawai, its was a sweet and emotional moment, yayi ta lalashinta tana kukan shagwaba na kewar dan tsohonta lol😂 The very next day, taj na tashi yayi wanka ya fito bayan ya gama shafe shafenshi saiga knocking, sannan aka bude kofa, to his greatest surprise yaga fadwa ko kayan barci bata cire ba ta karaso har inda yake, ta nemi kissing din kumatunshi ya dakatar da ita. “Not today please” Murmushi kawai tayi ita idan har zai dunga sauke mata murya haka ay ya gama mata komai. Takardun data shugo dashi ta miqa mashi a hannun shi kuma original copy ba fake ba tana murmuaahi tace “as promised,” Karba yayi ya karance tass, kuma yasan original ce, “wannan ce original copy, ukty batasan cewa she has the fake one all this while,” Girgiza kai yayi yace “ya akayi bata sani ba” “Nayi bribing lawyer dinta” “Wow..so batasan original din na hannunki ba” “Yes..” ta bashi amsa tana kama hannunshi, “Let’s hangout” “Sure by the night” ya bata amsa Kamar ta huga tsalle haka taji “oohh i love that” Tana kaiwa nan ta fuce, duk da tunaninta wani abun zasuyi da dare mahaukaciya. Wayarshi yayi saurin dauka ya kira merk ya shaida mashi su fara proceeding transfer of inheritance dinshi saboda ya samu original copy din transfer din da hidaya tayi. Yana kashe wayar kawai ya girgiza kai, yau dinnan zai tada masu da babban bomb dinda basu taba expecting ba. By 12 ya shirya yin live press da reporters yanxu its about 8 na safe a gaggauce ya gama shirinshi sannan ya futo haduwa iya haduwa Masha allah. Fadwa ana zaune kan dining tana jiranshi hartaci wanka batasan yayi fucewarshi. Hidaya ta kirata yafi sau nawa taqi dagawa. Wajen khaal ya fara zuwa, lokacin yana barci don an sake mashi allurar nan wannan yasa basu sake haduwa ba, sai mutallib da suka dan zanta ya shaida mashi plans dinshi, mutallib baiyi tsammanin taj will be this tough ba sai yanxu, and he’s so happy daya gane komai tun ba’a zaunar dashi bama. 10 yabar wajen su mutallib ya shigo taheel Company, bai tsaya ko’ina ba sai office dinshi merk ya shugo da professional lawyer shi da sukayi hiring ya shiada mashi sun gama processing komai. Lawyer na tafiya merk ya bashi recovered cloud dinshi da password daya buqata. Ya saka a dayar wayarshi take komai ya dawo, hannunshi na rawa ya shiga last message din da aka tura, sallamar merk yayi sannan ya soma playing recordings din, magnagnun fa sosai from unknow source don bai san dawa hidayar ke magana ba don an chanza voice din other party din. Saida ya gama tass sannan ya aje a gefe ya dafe kanshi. Wallahi baisan time yaja ba sosai don its almost 12, merk yayi knocking ya bashi umarnin shugowa, nan ya shaida mashi its about time, jinjina mashi kai kawai yayi ya miqe ya dauka suit dinshi ya saka kan white pale rigan jikinshi sannan ya kwashi wayoyinshi duka ya fito a natse, bai tsaya ko’ina ba sai hall din da suke press conference. At that last minute hidaya taji labarin journalist din da taj ya tara unexpectedly without her knowing, kiris ya rage bata kori secretary dinta ba wanda yaqi fada mata da gangan, jiya jiyan nan merk yayi making deal dashi yanda taj ya umarta akan yayi considering wani path zaibi, inda yasan cewa aikinshi tare da ita is not guaranteed ko kuma yayi considering deal din da suka zo masu din ya basu hadun kai, dake yasan hidayar ciki dabai wannan yasa ya zauna yayi dogon nazari sosai. Kamar yanda ya qayyade 12 daidai babu ragin lokaci aka bude hall din ya shugo gefenshi merk ne da lawyer shi, gaba daya wajen ya karade da kyass kyass kyass anata faman daukanshi hoto, masuyin live harsun fara dauka manya manyan gidan tv stations duk an dauka. Bakin stand din ya tsaya merk ya gyara mashi mic din gabanshi sannan ya dago ya kalli ilahirin reporters, da journalist din dake zazzaune,ba tare sa wani bata lokaci ba dukda sun sanshi ya gabatar da kanshi with full confidence sannan ya nemi su bashi aron hankalinsu gaba daya zaiyi wani quick revelation. Nan ya soma masu bayanin accident din daya faru dashi shekara biyu da suka sannan ya shaida masu halin daya shiga which result to amnesia daya samu, wanda yayi sanadiyar loosing memory dinshi gaba daya kuma kwakwalrshi ta koma ta yara. Tun kafin su fara mashi tambayoyi ya dora da ayanxu haka da yake magana dasu ya samu lafiya bashida any health issues,” Yana kaiwa aya wani ya miqe baima nemi izini ba yace “zamu iya sanin yaushe ka samu lafiya? Gaba daya ko wata bamuyi ba muka samu labarin baka warkeba” Murmushi taj yayi yana kallon screen yasan hidaya na kallonshi ayanxu haka, “Na dauka zaku fi buqatar sanin yanda akayi nayi accident babu report din yanda abun ya kasan ce, whether its a hit or run or it’s not” Nanfa waje ya kachame, views suka karu, yabar mutane cikin curiosity, “yanxu zaka karbi kamfanin ne?” “Yes idan akwai buqatar hakan” “Shin kana tunanin na kusa dakai suna da sa hannu cikin rashin lafiyarka?” “Kamar wa kenan?” “Khaal” wani ya amsa shi kai tsaye, “saboda shine mafi kusanci dakai da zaiyi hakan, bayan laifufukanshi da suka bayyana, “What if shima and tricking dinshi ne? I have never had a terrible relationship with him, he will Be the least person da zanyi suspecting, and i believe you’re all mistaken, but i will take legal action and the truth shall prevail” “And lastly, I’m here to compete, to build and to bring the best out of the taheel company,i have pass down my inheritance to my self” Yana gama magana ya sauko kasa ya fito daga wajen, yana sauke ajiyar zuciya, people still think and suspect khaal for hidayas wring doing amma yayi alkawari saiyayi clearing sunan khaal da zarar ya samu duk wani proper evidence. Ana gama wannan press conference din aka kira board meeting, gaba daya shareholders sun hallara kowa da kowa duk an fifito, shida ya kura meeting din shine last to enter the hall, ana zazzaune saiga hidaya ta shugo walking majestically yau ko tashi tsayen da suke mata basuyi ba. “What is this meeting for without my consent” “Please have a seat mrs hidaya” Daya daga cikin major shareholder ya mata magana, tun kafin ta zauna take kallon taj wani irin kallo mai wuyar fasaara, tana zama suka soma bayani. “Concerning our fears and concerns about the company m, we have come to conclusion that munason new management” “Wait what??? “ ta daka masu tsawa Mai magana bai dakata ba ya cigaba “yes madam, the rightful heir to this company ya samu lafiya, bakida sauran excuse, we need you to step down madam” Tana daga zaune taba sauraronsu, kwata kwata batayarda ta nuna masu ta wani damu Ba tace e “and kuna tunanin kunada right din yin haka?” “Yes madam,” suka aje mata papers din transfer of inheritance da taj yayi, ya maido da komai Nashi daga wajenta. Surprisingly take kallon papers din masu kama da original copies” “Those are fake!!” Sai alokacin yayi magana yana kallon idanunta “those are original, and by the way i don’t see any reason you’ll Be against this, koda kuwa they are fake i have the right to have whats rightfully mine” Girgiza kai tayi ita kadai tasan abunda takeji aranta, tayi sake mugun sake ma, she underestimated him, she was shocked dataga live press din da yayi, but yanxu shes more shocked with this, anyways babu yanda ya iya, he can never have the company. Nan aka fara vote, aka ajiye box kowa ya rubuta suna kan wani card suka rufeshi sannan aka jefa cikin box din, shida ita na zaune, sai faman jujuya kujera take tana kallon cikin idanunshi. Bayan an gama wanda ke announcement yace “gobe zamuyi announcing wanda ya chanchanci zama chair-leader. Daga nan aka watse aka barsu shida ita. Ya miqe tsaye harya juya zai fita don ko magana bayajin yana da time din yi da ita, “i underestimated you tajudeen,” Dan juyowa yayi ya sake kallonta, ta miqe tsaye tana tafiya a hankali, “i warned you not to play games with me, don’t be disappointed when you see what I’m capable of” Zura hannunshi yayi cikin aljihun wandonshi yace “idan har ance min zamu kaiga haka zan karyata, and by the way i’m already disappointed in you, i trusted you with my whole life, i never knew it was a a disguise mask on you,” “Hahahah…ta kyakyace da dariya, sannan ta shafa fuskanshi “oh noo, i don’t know what got into your head, but you’ll surely regret this, i will forget that we’re related, this company was mine and will forever be mine, a bastard can never inherit, kana tunanin idan sukasan you’re a bastard zasu yarda su baka responsibility din kamfanin nan?By now nasan so much has got into your head, and i don’t fucking care, that to show you how far i can go, listen to me carefully taj, i hate you, i hate the sight of you, i hate everything about you, kai wata annoba ce data shugo cikin rayuwarmu, ka tarwatsa farin cikin mu, and you expect me to open my arms for you?? Hahahah a bastard???? No neverrrrrr, baka wulqanta ba tukunna da saura,” Word din bastard dinnan ya dokeshi sosai ba kadan ba, ya runtse ido ya bude ya kalleta, “why? Why? Saboda mahaifiyarku?, Idanunta sunyi rudu rudu sunyi jaa “Don’t you dare!!!don’t you dare, karka kuskuran sunanta ya kara futa daga bakinka, you bastard” At this point abun ya kaishi bango, “The sooner you accept the fact that i am the only heir to the taheel the better for you, and mind you i’m ready for all of you, i will make sure that you regret abunda kika yi ma khaal, ni zan iya hkura da abunda kikamin but khaal, i will clear his name bfr kiyi nasarar kasheni yanda kikasoyi shekara biyu da suka wuce” Yana kaiwa nan ya futa ya barta tsaye hankali tashe, what? He found out?, ya gano komai? Did he find out she’s behind it?…. Yana barin hidaya ya futo ya shiga motanshi bai tsaya ko’ina ba sai hideout dinnan, yana zuwa ya tadda khaal zaune bayan sun gaisa khaal ke fada mashi yaga press conference da yayi, and he’s happy zai karba kamfanin saidai yana ji mashi hidaya, shi yasan hidaya ciki da bai, bazata taba yarda komai yayi mata slipping a hannu ba cikin sauki, wanna yasa khaal yake mashi fargaba. Fadwa Tunda safe tasha wasu kwayoyi take barci, kwata kwata batasan abunda ke faruwa ba, hidaya ta kirata yafi sau dari, har sauda ta dawo gidan ta shugo daki wajen karfe bakwai ta ganta a jeme. Rai a bace hidaya ta tashe ta tashi furgigi, “har kinada time din yin barci wannan dan iskan yaron yayi trumbling akaina, he knows everything, and I don’t know iya adadin abunda ya sani, he wants the company” Hamma fadwa tayi ta kalleta tace “shine zaki tada hankalinki ukty? Yanxu ni kin tadani daga barci na mai dadi nasan kuma at the end of the day you’ll find solutions to all of these problems” Kallonta hidaya tayi ganin hankalinta a kwance yake saita tuna da takardun da khaal yayi presenting, how dis he get that? Kama habarta hidaya tayi kamar zata shaqeta tace “Fadwa tell me, is therw something that i need to know?” “Ukty me haka zaki kasheni ne” “Don’t play with me fadwa, i trust you the most” Fadwa ta kalleta bayan ta cire hannunta a wuyanta tace “yanxu kina tunanin zanci amanarki ne? Kin manta ciki daya muka fito? Why would i do that?” “You better not do that” Tana kaiwa nan ta ja jakarta ta fuce. Fadwa ta bita da harara tana duban time taga har wajen karfe takwas, plan dinta ya tuguje gaba daya saboda wannan shegen baccin, ta masu reservation ita dashi around 6-8 yanxu kuwa time ya kure, wayanshi ta soma kira baya dauka. Chan taj baibar wajensu khaal ba saida yayi wata doguwar magana da mutallib, sannan ya roki karya bari khaal yasan da zancen don bayason hankalinshi ya tashi kwata kwata. Bai kwana gidan ba don yasan fadwa zata iya takurashi kuma yanxu babu wani amfani da zatayi mashi, she’s useless to him don ya samu abunda yake nema. Wasu yan ayyuka yayi qalilan a laptop dinshi kafin ya kwanta wajen karfe uku, lokacin sallar subh ya tashi yayi sallah ya koma bashine ya farka ba sai wajen karfe goma,baiyi tunanin zaikai har zuwa lokacin ba, yana duba wayanshi yaga missed rututu kamar yaqi. Number mutallib yafi yawa wannan yasa ya soma Kiranshi don duk a tunaninshi ko wani abu ne ya faru, yana dagawa ko gaisawa basuyi ba mutallib yace “kaga news?” “Meya faru?” Shuru mutallib yayi chan yace “ka duba wayanka, gaba daya news…” Bai jira sauraronsa ba ya bude wayar ya duba, yayi mamaki matuqa sosai don baiyi tunanin hidaya can go to this extent ba, rubutu ne akayi kan cewa shi ba dan halas bane, kuma ba a taba ganin mahaifiyarshi ba, an kawoshi gidan ne, so akwai possibility din shiba jinin taheels bane. Jefar da wayar kawai yayi ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya shirya sannan ya futo. Bai tsaya ko’ina ba sai taheels, tunda ya fito aketa binshi, ra’ayoyin mutane baka iya masu jiya sunata tausaya mashi halin daya shiga, yau kuka kallon wani abun kyama suke mashi,koda ya wuce sama ya tafda merk harya iso yana jiranshi ya shaida mashi ana board meeting. Yana shiga duk suka dago suka kalleshi, yana kallonsu ga hidaya zaune taci wani jan jambaki tana kallonshi. Kujera ya samu ya zauna yana kallonsu suma kafin daya daga cikinsu ya soma magana , “with the news da mukayi receiving, zamu dakatar da sauyin chair leader, untill further notice” Suna gama jawabi suka fita bai dakatar dasu ba saiya rage dagashi sai ita, “that’s a fantastic move mrs hidaya” Miqewa tayi ta fuce “this is just the beginning taj” Bugun table din gabanshi yayi ya miqe tsaye ya fuce daga office din, daidai nan call din fadwa ya shugo yayi ignoring ya wuce office yana shiga ya ganta zaune, tayi saurin karasowa inda yake tace “you most be upset ko,” Bai kulata ba ya zauna mazauninshi ta dubeshi tace “i have something for you,” Dagowa yayi ya kaleta ta zagayo inda yake tace “ ta hanyar nan ne kadai zaka samu avunda kake so…, “Just go straight to the point” “Khaal…khaal bai sa anyi kidnapping dinka ba sannan duk slush funds din da akace yanayi ta karkashin kamfani an juya komai ne don hidaya ce keyi, ita ta juya komai saboda khaal ya gano duk sirrikanta, wannan yasa ta fiddashi daga cikin lissafi don yana neman kawo mata matsala” “Ya akayi kika san da haka?” Takardun ta aje mashi gabanshi tace “saboda dani akayi plans din komai,” Haba wa she messed up big time bata sani ba, “Tare kukayi plans din kenan?” Sai a lokacin ta lura da abunda ta fada, “at the end of the day kuma kukayi kidnapping dinshi kukayi fabricating mutuwarshi, kuka wulaqantashi, kuka maidashi prisoner ku dukda saboda karya kawo maku matsala?” Wallahi batayi tunanin ta kwafsa ba sai yanxu, gaba daya saitaga taj din ya sauya an koma gidan jiya, ya akayi ya san khaal bai mutu ba? Ya akayi yasan komai how? Khaal, Na hannunshi kenan? He hid him kenan?” Tana tunanin zata iya manipulating dinshi ta matso kusa dashi har tana kokarin rungumeshi ya wani irin bangajeta ta fadi kasa “ke atunaninki zan taba yarda dake ko? Toh kinyi kuskure, kece mace ta farko dana tsana kaf rayuwata, ina maki tsana mafi kyama tun daga ranar da kika bayyna dirty mind dinki, and you expect me to trust you bayan kinci amanar yar uwarki? What makes you think bazan yarda zaki cuceni ba nima, kina tunanin you can play with me? You’re not that smart fadwaaaaaa” “So you used me don ka samu abunda kake nema?” “Yes and dayake you’re the dumbest person you fell for it,“ “Kayi kuskure taj, kayi kuskure, you’re playing with fire, da bakayi kuskuren using dina ba,” “Get your stinky body out of my office” Juyawa tayi idanunta yayi jaa sosai tace “you’ll regret this” Ta fuce afusace. Tana futa office din hidaya ta wuce, tun kafin ta shiga ta bada umarnin kar wanda ya shugo. Merk ya kwankwasa mashi kofa tare da waya a hannunshi ya kalli taj yace “ she fell for it sir” Murmushi taj yayi yace record everything karka bar komai. “Yes sir ya amsa shi sannan ya futa. Shi kuma ya fiddo da wayarshi daya saka record tunda ta ce mashi she has something for him, duk conversation din saida ya nada gaba daya, chan office din hidaya ma basu san cewa secretary dinta yayi planting wani device ba a office din duk conversation dinsu anaji. Yanda ta shugo saida yasa hidaya kallonta da kyau don kamar ta zauce, “let’s finish him, its high time, ya zame mana babbar barazana, you can have the company all to your self, i don’t need anything I just want him to be miserable” Sun dade suna tattaunawan su ta futo ta shiga motarta tana shiga ta soma dialing number datayi saving da papii ana dagawa ta soma magana “papiiiiii” sai hawaye Daga chan aka soma Magana “who ever is the reason behind your tears bazai taba samun kwanciyar hankali ba now tell me me kikeso my princess” Share hawayenta tayi tace “khaal Na hannunshi, i want both of them dead, banason na kara ganinsu suna nunfashi” saita kyakyale da dariya, “consider it done” “But papi hold on, lets use our methods okay, hitting 2 bird with one stone i love it that way” “Sure darling” Murmushi tayi tare da kashe wayar ita kadai tasan abunda takeji aranta, dole ta watsar da matsalolinta biyu a rayuwa, which are Tajudeen and khaal, for hidaya kuma she will Come for her don tana tafin hannunta already sai yanda tayi da ita, gaba daya sirrikanta ta gama saninsu, at anytime zata iya cireta daga lissafi. She regret yanda akayi stupid zuciyanta ya kusa cutar da ita, she will be satisfied only if baya nunfashi, she can’t have him right? Okay then menen amfaninshi a doran kasa kenan? Babu!! Kai kota sameshi dole saitaga bayanshi, don kiyayyar da hidaya ke mashi wasa ne, yayi sanadiyar mahaifiyarta mafi soyuwar mahaifintaaaaaa Abdul-basit Wai chakwakiya…the most awaited reveal of fadwa’a real identity…… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 87 Fadwaaa….fadwa yace ga abdulbasit, mafi soyuwa a gareshi, his only happiness, babu abunda zata nema a duniyar nan bazai bata ba, he gave her the whole world and power. She is the result of the affair daya shiga tsakaninshi da mahaifiyarta, mahaifiyarsu bata taba son taheel ba, she experienced obsessive love with abdul basir taci amanar taheel kuma da auranta akanshi ba tare da sanin kowa ba, its a bloody affairs daya shiga tsakaninshi da ita,she fell for him harder to the point that she gave him everything, itace silar arzikinsa dukda taheel ne ya kawoshi kamfanin. Haramtacciyar soyayya mai tsanin sukayi na tsawon shekaru da dama, and she made sure that asirinsu bai tonu ba, babu wanda yasan da mu’amalar su, duk wani arzikinta data mallaka a boye ta sakashi karkashin sunan abdul basit, har takaiga aikinshi karkashinta ta maidoshi, very close to her in her obsession. Lokacin data gane tana da cikin fadwa, dagashi har ita sunyi farin ciki sosai ba kadan ba, don tasan tabbas cikin nashi ne, she was hoping ta haifa da namijin da zai gaji kamfanin,kuma da wanda takeso wato shi basit din, shidai the fact that tana dauke da cikinshi he have already achieved what he wants, and he was so happy yaga jininshi. Bayan ta haifu da wannan burin taga akasin haka, she was so disappointed, basit never cared don shi diyarshi kawai yakeso, a wannan lokacin ne suka samu babban misunderstanding donta nuna bata wani damu da haifuwar datayi ba don namiji taso, shi kuma a lokacin yakeson karbar diyarshi, which can result to tonan asirin su, it was a tough moment for them har suka dawo in conclusion of idan har ya karbi fadwa aisirinau zai tonu and she wants what is best for her children, bazai taba yuwu wa bq asan fadwa ba jinin taheel bace, Saida ya zauna yayi nazari ya gane duk abunda take hango masu harma wanda bata gano ba, ya dauka babban buri akan yarshi, he wants her to have everything, da kamfanin taheel din gaba daya ma. Wannan yasa ya barta watching her from far, amma ya buqaci kusanci da diyarshi. Bata hanashi ba don duk sati haka zata dauka fadwa tun tana karama ta fita da ita zuwa office ya samu quality time da diyarshi, tun yarinyar bata mallaki hankalinta ba, kuma sabo ya shiga tsakanin su sosai, lokacin data lura fadwa na girma sosai kuma zata iya fuskantar wani abu nan ta dakatar da kusancin, nan ma sun samu misunderstanding sosai shida ita, it was very hard for him to accept it, kuma he made sure that yarinyar ta shaku dashi sosai. Second encounter dinshi da ita baima bari fattu ta sani ba, kuma yayi nasara sosai don bata mance dashi ba, he gave her everything, he makes her happy sosai lokacin teenage age dinta da adult age dinta. Duk wata damuwarta shine a farko, fattu bata san da wannan ba sai daga baya, kuma ranta ya baci sosai don taso ta rabasu ta karfi da yaji gudun kar asirinta ya tonu, dake babu wani kusanci sosai tsakaninta da fadwa wannan yasa fadwar taji zafin abunda maman nata ke shirin yi, daman gashi ta taso da ganin yanda take bala’in son hidaya fiye dasu, wannan Yasa ta soma questioning dinta. Fattu wants wat is best for her children kuma burinta na kan taheel company, bata bari soyayya ta rufe mata ido ba, don son abun duniya ya wuce soyayyar da takema basit, kuma bazata so wani abu ya ruguza mata dogon burinta ba wannan yasa ta karfi da yaji ta raba shi da fadwa dukda alokacin ma fadwa batasan aina’hin mahaifinta bane, wannan ya jawo babban misunderstanding tsakaninsu shida ita wanda hakan yasa dole yabar kasar gaba dayanta. Abunda bai saniba shine, koranshi da akayi daga kamfanin da akayi ba kowa bace fattu ce tayi hakan saboda akwai mutun daya daya san abundake tsakaninsu, kuma zai iya zame mata barazana a gaba wannan yasa ta san yanda tayi korar ta fito daga shi kanshi abdullah taheel. an sami basit da laifin daukar sirrin babban project din kamfanin ya saida ma wasu a market, kuma hannunshi ya futo dumu dumu a ciki, kora an mashi kora ta wulaqanci don babban laifi ne har hukuma tazo tafiya dashi fattu ta hana aka barshi ya tafi, agabanshi ta nuna batada yanda ta iya, and he understands her amma tayi alkawarin she will continue to love and support him kuma zata bashi duk abunda yakeso, nan ne mafarin qiyayyar taheel da basit.Kuma duk arzikin dayake dashi ta karkashin taheels company ya samu da taimakon fattu. Bayan wasu yan shekaru mutuwar fattu ta riskeshi, Mutuwar tazo mashi a bazata ya shiga yanayi mai tsanani, yasota kamar hauka, don ta kasance mace ta farko data bashi farin ciki ta haifa mashi jininshi, saidai bashida damar zuwa yi mata ganin karshe, kuma bashida damar karbar yarshi. Bai sake dawowa kasar ba sai bayan shekaru goma sha, yayi arziki sosai kuma ya shiga irin business field din taheels, ya zame masu babban competitor duk da a lokacin yayi hidden identity dinshi baibar kowa ya sani ba. Dawowarshi ya bashi damar bin didigi cikin ahalin, duk wani motsinsu da yanda suke tafiyar da alamarin business dinsu na hannunshi don ya zuba mutanenshi sosai a kamfanin, harma da cikin gidan, ta nan ne ya fara sanin abubuwa da dama ciki harda dalilin mutuwar fattu, a lokacin fadwa ta mallaki hankalinta sosai, din harta gama makaranta ma. Saida ya fara karantarta sosai da halayenta gaba daya kafin ya tunkareta,duk wani motsinta yana ankare dashi, ya saka yaranshi na binta duk inda zataje, suna protecting dinta. Ranar da suka sake haduwa a karo na uku shine lokacin dataje shopping, ta gama siyayya gaba daya ta bada card dinta donyin payment akayi denying biyan, kuma tasan hidaya ce tayi hakan, don sun samu misunderstanding a lokacin, fadwa ta nuna mata tanason shiga family business dinsu hidaya ta hanata, kuma bawai tace bazatayi aiki a kamfanin bane, ah ah kawai dai ta hanata title din data nema, abin yayi ma fadwa ciwo sosai, don itama tana som ta shiga business din a dama da ita, kuma abun saiyazo da idonta ya rufe itama, she wants the business, she wants to have the power yanda hidayar keyi, she wants to have it all itama tunda duk gadonsu ne kowa yana da right a kamfanin saidai hidayar tayi bake bake ta hana kowa ya samu saidai ita kanta daya. Tana tsaye she feels so embarrassed, a matsayinta na ya ga taheel, kuma cikin babban building din shopping center dinsu amma ta kasa nuna isa. Harta juya zata bar wajen basit yayi appearing a gabanta, kwata kwata da farko bata ganeshi ba harya gama mata payment din sannan yasa aka fitar mata da kayan zuwa motanta, ya dube ta yace ta zabi duk abunda takeso a wajen, idan akwai wanda takeso da baya nan dinka ta fada za a kawo mata a take. Da farko ta nuna rashin jin dadin abunda yayi don ta dauka irin manyan nan ne masu kudin kasar yawanci zaka gansu matansu uku suna son yammata. She totally misunderstood him wanda hakan ya sa dole ya mata bayanin koshi waye, ta hanyar nuna mata hotunansu shida ita a wanchan lokacin, tayi mamaki sosai kuma taji dadin ganinsa, don jefi jefi sometimes tana tunawa dashi don fattu ta shaida mata kamar dan uwanta yake, don har uncle fadwa ke ce mashi. Yaji dadi yanda taji dadin ganinshi sosai, don yayi tunani Ta manta dashi ma gaba daya ashe abun zaizo mashi ta sauqi. Tun daga ranar wani kusanci shakuwa ya sake shiga taakaninsu, babu abunda zata nema ta rasa a wajenshi, wallahi duk abunda take buqata da wanda bata buqata yake bata, gata fa sosai yake nuna mata harya fara tunanin meysa yake mata gatan, koda ta tambayeshi ya shaida mata saboda mahaifiyarta da yanda tayi mashi halarci wannan yasa duk abunda zaiyi mata bazai iya biyan abunda fattu ta mashi ba. Akwai ranar da fadwa ta shiga damuwa sosai, daya lura da hakan hankalinshi ya tashi sosai ya tambayeta ta fada mashi koma menene, nan ta shaida mashi komai, yanda hidaya tafi tsayawa kan taj, ta fifitashi akansu, komai shi, ta turashi kasar waje, sai take ganin kamar ma arzikinsu shi takeson bama,ita kuma ta dau alkawarin bazata taba barin hakan ta faru ba, saboda ta dalilinshi mahaifiyarsu ta rasu, tana mashi tsana mafi tsanani. A take a lokacin basit ya tambayeta me takeso? Word daya kawai zata fada kuma zaiyi mata providing, kuma zai iyayin komai akanta. Anan ne tayi questioning dinshi, meysa yake mata komai? Meysa yake bata duk abunda takeso?. A lokacin ne yaga that’s the perfect time da zai shaida mata koshi waye a wajenta. Fadwa felt so terrible, hankalinta ya tashi, she couldn’t believe him, ya za ayi ya zama mahaifinta? That’s impossible. Duk yanda yaso yayi mata explaining komai taqi saurara, wannan yasa ya bata dan lokaci. Daga baya ta zauna tayi dogon nazari tare da tunanin abubuwan da suka wuce a baya, akwai lokacin dataji suna magana a office ita da mahaifiyarta, a ranar ne ma bata sake barinta ta hadu dashi ba, bayan nan ma akwai ranar data taba kamasu a office din, kusancin dataga a tattare dasu baiyi kama da wanda za ayi ma fasaara mai kyau ba saidai kuma rashin hankali yasa bata gane komai ba, nan ta fara questionining kanta what if da gaske yake? What if ita ba jinin. Taheel bane? Shikenan batada gadonsu? Ina bazata taba barin wannan sirrin ya bayyana ba inka da gaske ne wannan yasa ta nemi basit sukayi DNA test result ya fito 99% yarshi ce, she can’t change it dole tayi accepting shi din mahaifinta ne,kuma yana nuna mata so ba kadan ba, son da bata samu ba wajen iyayenta. Daga nan ne suka fara plans ita da mahaifinta, kuma yayi alkawarin supporting dinta kuma bazai taba bari a gano gaskiar alamari ba. Cigaban labari.. Zaman da yayi bayan futar fadwa babu abunda yake sai Kallon wayanshi, he’s trying so hard kar maganganun daketa trending akanshi karsu dameshi amma ina ya kasa, maganganu iri iri wasu ma na yaqinin ay shi din kamarma bakinsa daya da khaal, ba a san asalinshi ba, don bashida mahaifiya, yanxu haka ma tsintoshi akayi blaa blaa, maganganu dai kasu suka sosai babu dadin ji. Hidaya makesure that blogs an yada wannan labari mara dadi jin, da suka sosai, wasu abubuwan ma da bai kamata ba. Rufe wayar yayi ya aje tare da dafe kanshi, he has all the evidence akanta and he’s digging more,yanxu idan ya fiddasu to wallahi ta gama yawo gaba daya, dalili daya ne ke dakatar dashi, which is ahalin gidan, da company, yasan da zarar ya fallasa sirrikanta da Abubuwan datayi mashi harma da khaal reputation dinsu zai zube, za a zagesu, zq a zagi iyayensu, kuma kamfanin zaiyi kasa gaba daya wata qila ma a rufe shi, and he wouldn’t want that for the family name, wannan hardwork din mahaifinsu ne, kuma yasan khaal bazqi taba jin dadi ba, don these family has been there for decades, title dinsu ne, darajarsu ce sannan qimar ahalin gidan ne. tsabar ciwo da kanshi ke mashi yasa ya dafe kan, shi kadai yasan abunda yakeji a cikin zuciyarshi, abunda bayason tunani akai don shine weakness dinshi wato zancen bashida mahaifiya. Yana cikin wannan yanayin saiga call ya shugo wayarshi, harya tsinke wani call din ya sake shugowa ya dago da kanshi tare da aza rinannun idannshi kan wayar ya dauka, ganin mutallib ke kira yasashi daukan wayar tare da kaiwa kunenshi baice komai ba. “Tajudeen!” Yaji muryar khaal ya kira sunanshi “Na’am” ya amsa shi jiki a mace. “Kazo yanxu ka sameni inaso muyi magana” Shiru ya danyi kafin ya amsa shi. Yana aje wayar email ya shugo mashi kan cewa sai yayi presenting evidence dake nuni da akasin allegations din da akeyi akanshi, sannan in 2days idan baiyi presenting evidence ba, za ayi canceling maganar sauya leadership, baza a bashi kamfanin ba, dukda mahaifinshi ya shigar da sunanshi cikin ahalinsa. He understands haka system din yake dole saiyayi providing duk wani abu da suka buqata saidai yasan babu wanda ke pressuring abun banda hidaya don shes not giving in kwata kwata kuma ita keda da hannu da wannan al’amarin ko ba a fada mashi ba. miqewa yayi tare da kwasar takardun shi dake kan desk din ya fita, nan yaci karo da merk ya shaida mashi yayi informing dinshi duk yanda ake ciki anan office din kafin ya futa. Tunda ya hau kan titi babu abunda yake sai tunani iri iri, different kinds if thoughts na yawo a kwakwalwarshi, wallahi sam baiga ana binshi ba, saida ya kusa karasawa hideout din kamar ance ya dago kawai idanunshi ya sauka a wata baqar mota dake binshi, baikawo binshi akeba saida ya sauya hanya yaga still motar na bibiyarshi nan ne ya karama motar mugun speed ba kadan ba, irin sosai dinnan fa ba kadan ba trying to escape tailing dinshi da akeyi, cikin ikon allah dake he’s smart ya kufce masu. Girgizq kanshi kawai yayi ya shiga wata hanya daban harta kaishi ga hideout din. Yana isowa yayi parking tare da dan jinkirtawa, gaba daya he feels so weak and tired. Mutallib daya hango motarshi yayi saurin karasowa inda yake, tare da bude motar, tak din ya futo. Kallo daya mutab yayi mashi yaga tsantaar damuwa a tattare dashi,sai yaji wani irin tausayinsa sosai wallahi ba kadan ba don harga allah shima saida yayi questioning maganar da akayi ta cewa shi din dan taintiwa ne dukda bai yarda da hakan ba saboda bai taba jin koda khaal ne yayi maganar magaifiyar taj din ba balle akaiga ya ganta. Kallonshi taj yayi yace “i was tailed,inason ku chanza hideout kafin komai ya daidaita, bazai yiwu mu khaal ya bayyana ba yanxu don za a iya kamashi, sonake saina fidda gaskiar allegations din da akayi mashi, i need to prove bashida laifi akan komai kafin ya bayyana gaban duniya,” “But taj we don’t have time, suna gab da cin mana, hidaya ta saka a nemoshi kuka ina gudun..” “She can’t do nothing…” Girgiza kai kawai mutab yayi suka shiga daga ciki. Kai tsaye dakin khaal suka nufa yana zaune yayi shuru, tun dazu yake kallon abubuwan dake faruwa a yanar gizo, ranshi ya baci sosai ba kadan ba, and he has come to conclusions zai fayyace ma duniya komai, dukda yasan ba lallai a yarda dashi ba za a iya mashi wata fassara daban wata qila ma ace shi yayi fabricating mutuwarshi, komai dai zai iya zama complicated amma yanajin hakan ne zai iya dakatar da wannan long term qiyayyar data zama masifa, jini ba abun wasa bane, jinin dake yawo jikin taj shike yawo a jikinsu gaba dayansu. Sallamarsu yasa ya dago ya kalli taj din ganin yanda idanunshi sukayi jaa sosai. Zama yayi tare da kama hannun khaal ya sumbacesa. Mutab ya fita don ya basu waje suyi magana. Kallonshi sosai khaal keyi ba kiftawa saiya nemi kalaman dazaiyi amfani dashi wajen yima taj din maganar da yakeso ya mashi. Harga allah ba ayi mashi adalci ba, kuma sai yanxu khaal ke ganin haka, tun tasowarshi babu wanda ya taba zama dashi ya mashi maganar mahaifiyarshi ba, yama cire batun mahaifiya a rayuwarshi gaba daya don bai taso ya ganta ba, baiji duminta ba, baisan dadinta ba. Doguwar ajiyar zuciya khaal ya sauke sannan ya dubi taj din kafin ya soma magana “Tajudeen….kai dan sunna ne kamar kowa, kuma kanada mahaifiya kamar kowa, “ Cikin saurin ya dago da rinannaun idanunshi da suka cika da ruwa badai na hawaye ba. “Kayi hakuri, kayi hakuri, babu abunda zance maka saidai nace kayi hkuri, approach din mahaifanka with how they end up yasa ka shiga wannan yanayin,da rayuwa mai kunshe da kunci” Nunfasawa khaal ya sakeyi yace “it’s high time ka nemi mahaifiyarka, baka da kamarta ayanxu, koni bazan taba maye gurbin iyayenka ba, don alkawarin dana dauka na kasa saukeshi” Ya dan dakata, siraran hawaye na saukowa akan kuncinsa yayi saurin gogesu. “Karka zauna ka cuci kanka saboda ni da kuma sunan wannan ahali namu da yan uwanka suka watsar, suka dauki duniya,…i want justice for you and i want to protect you don nasan bazasu barka haka ba saisun ga ka wulaqanta” Saurin kama hannunshi taj yayi zaiyi magana khaal ya dakatar dashi, “bana buqatar ka wanke ni da laifukan da ke kaina, lets put and end to this” “No khaal no, idan ka bayyana yanxu komai zai iya faruwa, they can use you against me, they can do anything, zaka bayyana only when na fiddakai na wanke laifukanka” “But tajideen tayay? How?, na tsufa, ko sun aikani gidan yari yanxu kan laifukan da banba ba komai bane, we can only go down together i want to end this, and this is the only way” “I will not allow that khaal, bazan bar haka ta kasance ba, if anyone is to pay for everything sune, bakada laifin komai and i would not allow that, ka damu dani tun tasowata yiu have been there till the very end, kanada iyali ta dalilina allah kadai yasan halin da suka shiga, they need you more than i do amma you stand for me, you protected me and i will forever be grateful, now its time for me to pay back, i will bring an end to all of this i promise” Shuru khaal yayi yana nazari, ya zaiyi yanxu? Tabbas yanxu idan ya bayyana bashida kwakwarar hujja akan komai za a iya kamashi, na biyu kuma hakan bazai bashi damar binciken da yakeso yayi akan wani abu da yake suspecting ba kuma ya kasa tantancewa, yayi tunanin sharing maganganun da taj amma yafiao saiya tabbatar da hakan. Ko mutallib baiyi maganar dashi ba kwata kwata. Yanxu dai ba wannan ne mataalar dake gabanshi ba. “Batun mahaifiyarka…” Shugowar doctor dake kula da khaal yasa suka dakata, Miqewa tsaye taj yayi ya dubi khaal din tare da riqe hannunshi da kyau yace “inason kubar wajennan yau, nayi ma mutallib magana, please don’t ask why” Girgiza kai kawai khaal yayi taj ya mashi sallama ya fita. Lokacin daya futo wajen around 5 pm ne, saida ya tsaya sukayi wasu maganganu da mutab cikin sirri kafin ya bar wajen. Tana daga zaune a wani hadadden parlor ta dora kafa daya kan daya tana shan wine aka budo kofar parlor, as usual yaranshi ne ke fara shigowa dika dika dasu sunci baqaqen suit fuska duk maiqo. Suna hangota duk suka wani sunkuyar dakai alamun girgimamawa, ko kallon inda suke batayi ba saima scrolling wayarta datakeyi. Shugowar basit yasa ta dago, “princesssss” Kauda kanta tayi ita wani a lallai fushi take, fuskarta a hade babu fara’a kwata kwata. Sallamar sauran yaranshi yayi ya kalleta da kyau yace “kina fushi da papi har yanxu?, toh inason ki saki ranki okay” “Zanyi murmushi ne only if kace min an gano inda yake” Wani abu ya danna daga gefe aka bude kofar shugowa parlorn ya kalli black sannan ya miqa mashi tab din hannunshi, Karba tayi tana kallon screen din, khaal ne a kwance aka dauko shi a hoto, wani irin makirin murmushi ta sauke. Wani irin dadi basit yaji ganin princess dinshi na murmushi, “thanks to wannan yaron we found him, yanxu haka doctor da sukayi hiring yana keeping eyes on him” “Wow…what would i do without you papii” Dariya yayi ta manya yace “yanxu duk abunda kikace haka za’ayi” Miqewa tayi da tab din a hannunta ta tako inda black yake, ya wani tsaya kyaam, edge din tab din ta buga mashi a kanshi saida wajen kanshi ya fidda jini tab din ta fashe “the next time na baka aiki and you messed up i will forget how important you are to, i will crunch you into pieces understood?” “Yess ma’am” ya amsata a ladabce Matsawa tayi ta koma kusa da papinta tace “duk wannan matsiyacin ne ya wargaza min plans dina, I don’t even know how he gets into my scret room harya ya dauka hotunan nan, and kai kuma kaida useless yaranka kuka kasa yin abunda ya kamata har wannan stupid driver ya samu damar raina maku hankali,” Ta karashe tana huci kamar ta shaqe shi,hannunta basit ya kama ganin she’s loosing it kuma zata iya yin komai don ranta a bace yake gashi shi black din suna buqatarshi har zuwa yanxu, “princess calm down, sun rigada sunyi dealing da wannan,” Ajiyar zuciya ta sauke hartaji daj wani irin sauqi a ranta dataji sunyi maganin driver. “Any update? Ko har yanxu baku gani dalilin dayasa ta ajeshi a dakin ba?” Basit ya tambayi black. “Yes sir, har zuwa yanxu yana kulle, she only meets him privately ba tare da kowa ba, we couldn’t get conversation din da sukeyi” “Why don’t you use your fucking head sometimes? Bunch of useless idiots, ka nemi spy recorder ka saka a dakin” “Yes ma’am” Kauda kai tayi tana doka tsaki, gaba daya she’s restless, she wants all her problems gone forever. Tunda mutallib ya kawo ma khaal bayanin mutuwar driver daya taimakeshi ya kasa cin komai, yayi shuru yana girgiza kai kawai. Babu abunda yake a zuciyarshi sai innalillahi wa inna ilaiahi rajiun, gashi bp dinshi na neman hawa sosai. Babu makawa daga bayanan mutallib yanda ya shaida mashi cewa an tsinci gawar mutumin yayi raga raga dalilin accident yasan cewa sune, kuma saboda shi ne sukayi ma mutumin haka daga taimakonshi dayayi, wallahi hankalin khaal ya tashi sosai ba kadan ba da wannan zancen. Bangaren taj tunda yabar wajensu khaal bai taaya ko’ina ba sai wajen detective dinnan, sun dade sosai suna zantawa, anan ne ma yakejin zancen akwai wani usb daya bama jamid dake kunshe da evidence akan incident din khaal kuma yana tunanin abubuwan dake ciki zasu taimaka sosai wajen fidda khaal, idan da zai samo masu usb din. Shuru taj yayi don baisan ta inda zai fara ba, hidaya ta fidda shi kasar wajen tunda dadewa ba tare da sanin kowa ba acewarta kenan, saidaga baya ya sani. Yanxu ya zaiyi ya samu wannan usb din? Ta ina zai fara neman jamid? Don baisan wace kasa ta kaishi ba. “Barad” yaron ne kadai ya fado ranshi, definitely zaisan inda babanshi yake. Da haka sukayi sallama lokacin wajen karfe goma na dare. Baiso komawa gidan ba harga Allah don ko inuwa daya bayason sharing dasu amma dole ya koma kodan ya samu jin inda jamid yake wajen barad, daman school din da yake friday ake dawo dashi gida monday a maidashi kamar boarding haka take. Parking yayi ya kashe motarshi bayan ya kwashi duk wani abun da zai buqata, ya nufi cikin gidan, bell ya danna shuru ba a budeba, sake danna wa yayi nanma ba a bude ba, a takaice yakai wajen 20mins a tsaye, ya hade hannayenshi a kirjinshi, yana kokarin juyawa aka budo kofar, hidaya ce tsaye cikin kayan barci ta sauko da gashinta kasa tana kallonshi yana kallonta cikin ido. Kauda idanunshi yayi zai raba gefenta ta damqo hannunshi tace “you have d audacity ka shugo cikin gidan nan? As who?” “I have no time for this mrs hidaya” ya bata amsa kai tsaye. “What?? Securityyyy!!! Security!!!!” Ta doka masu kira da ihu kamar zata tsaga gidan, “how dare you, kai harka isa ka shugo gidnan nan? Zaka iya taka kafarka cikin gidan nan only idan ya kaidin jinin ahalin gidan nan ne, as for now? I will never allow a bastard to…” Jikinshi ne ya soma suma Idanunshi sunyi jaa tsabar bacin rai yace “enough!!!! Enough! Hidaya, you are trying my patience” “Wow…ni kake kira sunana kai tsaye? Banga lifinka ba, and yanxu na kara tabbatar da kai din ba dan halal bane, probably tsintarka akayi aka kawoka gidan nan, na raineka a banza” Yatsanahi babba yayi mata nuni dashi hannunshi na karkarwa ga securities kusan goma sun tunkaro inda suke yace “i am warning you hidaya…don’t make me loose my patience” “What will you do? Kanada abunda zaka iyayi ne?” “Yes inadashi, zan tona duk sirrikanki ba komai bane a wajena, kina tunanin bansan you are behind my accident ba? You think i’m dumb? You planned it shiyasa kikayi insisting aranar saina fita? Don ki aywatar da abunda kikeso? I know all of that and i have all the evidence i need, boye wayana da kikayi bazai maki amafnain komai ba don i have all i need, so don’t push me if you do…..ya girgiza kai Har zuwa lokacin yana kallon cikin idanunta yace i promise you….you will miserable hidaya” Yana kaiwa nan ya shige ciki. Yanda kasan ya cire kaf ma’aunin dake rike da gangar jikinta,taj just threatened her, and dayaga yanda yake magana ta tabbatar yanada evidwnce din da yake ikirari, what is she waiting for? Meysa take jinkirin kawar dashi kamar yanda fadwa ta fada, she can’t allow him to step on her, these has to come to an end. Yana shiga daki ya watsar da komai kan gado, ya soma buttoning gaban rigarshi ya fisgeta kamar wani zautacce haka ya wuce closet room yana shiga ya sauke wata ajiyar zuciya, kamshinta na shiga hancinsa ya jingina da bangon dakin, wani irin nutsuwa yakeji na shigarshi, ya dade tsaye a wajen don nan ne confort zone dinshi, yana imaginging gatanan tazo inda yake ta rungumoshi, perishing him and showing him how much she cares, ya ilahi wallahi he missed yarinyar nan ba kadan ba, she’s his comfort zone, ita din wani bangare ne a jikinshi. Daman ance Baka sanin darajar abu da amfaninsa saika rasashi gaba daya. Takowa yayi wajen kayanta ya bude wardrop din yana kallonsu daya bayan daya,komai neat neat, har zai rufe wardrop din idanunshi ya sauka kan laptop dinta da wayarta da khaal ya taba bata, kwata kwata bai taba lura dasu ba sai yanxu, dauka yayi ya fito daga closet din ya wuce daki ya aje kan gado sannan ya wuce bathroom. Wanka yayi da ruwan zafi sosai kafin ya nado jikinshi da towel. Sallah ya farayi sannan ya sake komawa closet room dinshi ya saka kayan barci ya fito. Bakin gadon ya zauna tare da jawo wayar nata da laptop din ya kunna su. Wayar ya fara latsawa tana kawowa, yayi tsammanin zaiga pins saiyaga akasin haka, wannan ya bashi damar budewa kai tsaye ya dan dakata, to me zai duba ma acikin wayar nata? Ya tambayi kanshi, chan kuma ya shiga messages dinta, babu komai a wajen sai irin sms dinnan da ake turowa daily, futa yayi ya shiga contacts, nanma daga number da akayi saving da khaal sai number jamid sai wata number, Samun kanshi yayi da daukar wayarshi yayi dialing number a wayanshi don yasan kona wanenw number, aiko yana dialing yaga saunan mutallib ya baiyyana har call din ya shiga. Shuru ya danyi chan kuma ya katse wayar ya shiga ya maida hankalinshi ga nata ya shiga gallery, da kyakyawar fuskarta yaci karo yayi hanzarin shiga folder din yaga hotuna biyar ne kawai a ciki. Baima tsaya ya kalla sauran ba wanda tayi dinnan ita kadai ya fara maida hankali ga wajen, tayi masifar kyau sosai ta sanya abaya baqa tayi rolling kanta. Ranar ta dauka ne lokacin da zasu fita da ammu tayi kyau sosai kamar ba itaba she’s photogenic. Ya dade yana mata kallon kurillah sosai,don yakai wajen minti goma a haka kafin ya kifta idanunshi. Baika lura da hannunshi dake zooming fuskanta ba yana shafawa. Tana da kananun round hazel eyes, kwayar idanunta kamar irin greenish brown dinnan ne da ba kowa keda irinshi ba kuma sai an kureta da kallo ake gani, tanada cikar gira masha allah har tana neman hadewa, ga gashin sumanta daya taho gar fuskata a kwance da gashi. Ga hanci masha allah kamar an tsaga kara, ga ido ga dan bakinta komai nata kifkif Masha allah. “Masha….Allah!!!!” Ya furta harzardly beneath his breath ya sauke ajiyar zuciya. Wuce picture din yayi ya shiga wani takw gabanshi ya fadi sosai, gashi bai iya tuna sanda akayi hoton ba, donshi ya daukesu, ya kamata irin sosai fuskansu na kallon juna ya daukesu hoton a lokacin baima sani ba. Next one daya shiga shi ta dauka yana daga zaune yana yin puzzle game dinshi, next one ma shine yana dariya, the other onw kuma its like a video, yayi saurin playing video din. “Bibi zanyi wiwi” Da suari ta karaso batama san wayar na hanunshi ba shi kuma baisan yana video ba ta ja hannunshi suka shiga bathroom “Bibi, wiwi zai futo, help me” “Haba didi, kullum saina cire maka buttons? Ka dunga yi da kanka please” Bubuga kafafunshi yayi kamar zai mata kuka tayi saurin duqawa gabanshi ta soma jan button din wandonshi, Daidai wajen nan saida ya runtse idanunshi yanajin wani yanayi na shiganshi sosai, muryarta daya ji yasa ya bude ido, “toh ka tsaya na fita saika cire sauran kayi” Bai saurareta ba yasa hannu daya yana kokarin zake boxers din ta arce a guje shi kuma ya aje wayar a gefe. Daidai wajen yanda tayi gudun nan saida yasa taj dariya, kai masha allah zan iya cewa this is the first time na ganshi yaui dariya bayan ya samu sauqi, ashe idan yayi dariya wani irin kyau yake sosai ba kadan ba ya ilahi…” Harda wani dan cute dimple guda daya yake dashi, bawan allah ba is gone, baisan yana murmushi ba, yayi replaying video din yafi sau goma a lokaci guda, har wayar ta dauko saboda ba charge ya ajeta gefe. Laptop din ya bude hoping zaiga wani abun a ciki nan ma, allah yaso itama ba password, yana budewa babu abunda yaci karo dashi sai files dinta na karatu da sauran abubuwan online school essentials. Budesu yayi kamar mara aikin yi daya bayan daya, ya duduba yana ganin abubuwan ta da progress dinta, he can say she’s so smart gaskia. Wani file yaci karo dashi da akayi saving da TJ, shi kadaine bai shiga ba wannan yasa ba tare da tunanin komai ba ya shiga kawai, yana shiga laptop din ta buqaci face id don file din ya bude ga mamakinshi kawai yaga face dinshi ya dauka file din ya bude. He was so surprised and shocked of how is that possible, Kallon files uku dake ciki daya img ne sauran kuma pdf ne. Image din ya fara shiga take wata fuska ta bayyana, lokaci guda ya kurama screen din idanu sosai kamar zasu zazzago, nidai na kasa ganin hoton saboda expression dinshi nake kallo kawai yanda gaba daya ya sauya ya chanza lokaci guda. Saurin fita yayi daga imagine din ya shiga other files din, take yaci karo da abubuwan daya shafi kamfani, da yarjejeniyar da khaal yayi da hidaya, da takardun inheritance din taj, da shaidar kasancewarshi the only heir, dukdai wani abu daya danganceshi yana ciki, fita yayi ya shiga dayan take yaci karo da bayanan slush funds da hidaya keyi, da wasu abubuwa daya shafi kamfani da illegal abubuwan da takeyi babu avunda babu a ciki, Taj was so shocked and surprised at the same time, me wannan keyi a laptop din yarinyar nan? How did she come across this? Take kuma ya tuna da magnganun khaal, “fatima itace answers din komai, fatima ce komai naka taj, itace ke protecting dinka all these while” Sake kallon files din yayi, tabbas wannan shine abunda zai wanke khaal Gaba daya and its a concreate evidence, now he’s left with 2 option, to save khaal or to save the company, dole yayi tunani akai dole yasan yanda zaiyi, he needs to do something. Zama yayi yana nazari sosai, maganganun da sukayi da khaal dazu na zuwan mashi. Gefen bedside dinshi ya jawo ya zaro envelope dinnan da matar khaal ta bashi, tunda ya dawo bai bude ba kwata kwata ya aje a wajen sai yanxu. Nannadewa ya somayi a hankali yana budewa………. Cikin hanzari mutallib ya bude idanunshi jin nunfashi na tashi kadan kadan, daman akan couch yake kwanciya saboda khaal, miqewa yayi zaune jin nunfashin na hauhawa sosai, Yar karar kofar daya danji ne yasashi miqewa ya kunna fitila, take haske ya bade ko’ina ya dubi kofar, ganin kamar an budeta an fita, gabanshi ne ya dan fadi jin kara timm kamar abu ya fadi daga ciki. Cikin sauri ya nufi dakin khaal hankali tashe, yana bude kofar yayi turus ya tsaya, gabanshi na faduwa dam dam dam ganin khaal a kasa yana shure shure, idanunshi sun fito kwala kwala jikinshi ya karade ya koma green, ga jini na neman fita ta bakinshi, Aguje mutab ya doka uwar kara, ya nufi khaal din, “innalillahi wa inna ilaiahi rajiu, khaal khaal khaal ya soma jijiga shi hankali tashe, karar dayayi yasa gangs dinnan suka tifito da bundigu da wukake, suna zuwa dakin sukaga khaal kwance ogansu ya dora hannu aka. “Meya faru? Meya faru oga” “Ban sani baaaa, ku taimaka min karya mutu innalillahi wa inna ilaihi rajiun” Jini na ambaliya ta baki ta hanci, yayi wata iriyar miqa kyaf kyaf kyaf ya sandare, ogan nan ya kura mashi idanu sosai, kafin ya duqa ya bangaje mutab ya janyo hannun khaal nan yaga alamun allura, kuma ko ba a fada mashi ba yaga sign and symptoms don suna yawan yiwa mutane haka idan zasu kashe ko in an sasu suyi threatening mutun, deadly injection ce “ anyi poioning blood dinshi” A fusace mutab ya dubeshi, tare da shaqoshi, “waye zaiyi haka? Kune ko? Cin amanar mu kukayi? Eh menene amfaninku?, waye zaiyi?????????? Idan ya mutu bazan kyale ku ba dukanku” Kama habanshi ogan yayi kamar zai balla hannun mutallib yace “we have no time for this, he’s going to die any minute” “Innalillahi wa inna ilaihi rajiun” ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 88 Miqewa ogan yayi ya futa cikin gaggawa, ko second goma baiyi ba ya dawo dakin hannunshi riqe da wata allura, yana kokarin fasawa zai saka a syringe, mutallib ya kalleshi idanunshi sunyi jaa sosai ya kama hannun ogan kamar zasuyi dambe fa, don harga allah yana zargin sune, ko cikin yaranshi ne. “Menene wannan din? Kamin bayanin meke faruwa dashi” “Ka sakeni indai ba so kake ya mutu ba yanxun nan…nunfashinsa ya dauke” Dole mutab ya sakeshi ganin khaal din baya ninfashi gaba daya. Duqawa gang leader yayi gaban khaal cikin gaggawa ya jawo hannunshi ya tsira mashi allurar, yana gamawa ya soma dukan kirjinshi da karfin gaske wajen zuciyarsa, don idan zuciyarshi ta tsaya toh mutuwa kawai zaiyi saboda allurar nantake take damaging jijiyoyin dake connecting to heart dinshi shiyasa ake kiranta da deadly poison. Bugun shi yake iya karfinshi sosai, mutabb ya kasa kallon khaal din, zuciyarshi gaba daya ta tsinke ya tunkari gang leader zai ture shi yaranshi suka kama mutab din suka ririkeshi don su kansu sunsan wannan ce hanya kadai da zasu samu suyi mashi taimakon gaggawa don ko minti daya ya kara zqi mutu. Haka ya dunga bugun wajen zuciyarshi iya karfinshi babu response, mutab kuka shabe shabe, sai faman runtse idanunshi yake yana kokarin dambe da yaran gang leader din. Juyowa gang leader yayi ya kallesu hankali tashe yace “I can’t feel his pulse, zuciyarshi zata bugawa anytime” Wani daga cikin yaran gang dinne ya shugo dakinsu yana haki don fitar da yayi ogan nasu ya sashi duba cctv camera da sukayi installing privately. “Sir It’s the doctor, shine yayi snicking cikin dakin 10mins ago !!!” Shine abunda ya fara furtawa. Mutabb ya kama kanshi kamar zaiyi hauka, “mu kaishi asibiti” “We can’t sir, babu wani amfani don bazai….” “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” Dukda wayanshi na silence, vibration din dayaji yasashi bude idanunshi, don wayar ta dade tana vibrating babu qaqautawa,yana jingine jikin gadonshi ya rungume wani dan hoto da takarda a kirjinshi, jawo wayar yayi don tana hannunshi baima san sanda barci ya jashi ba. Time ya fara duba ba its past 3am, wani call din ne ya sake shugowa saida gabanshi ya fadi sosai ya bude idanun nashi tarrr tare da hanzarin picking call din. “Tajjj tajj…sun kasheshi, sun kasheshi, sun mashi poisonous injection taj…..” Dammmm gaban taj ya bada a razane ya miqe tsaye har zuwa lokacin hoton nan da takardar na hannunshi. “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” Juyawa kawai yayi ya zari key din motar shi ya futa, da laptop din da wayar sabeeha na ajiye gefen gadon. Sound din tafiyarshi kamar zai fasa ginin dip dip dip, ko ganin gabanshi wallahi bayayi kwata kwata tsabar rudu. Yana sanye da wata long sleeve white top da farin wando sai bathroom shoes, ko buttoning rigar baiyi ba. Yana shiga mota ya figi motar aguje, gudu yake sosai na kadan ba kamar zai tashi sama. Kokarin dialing number mutab ya sakeyi ya daga “please don’t let him die please please ku ceceshi, i need him in my life, ban cika allawarin danayi mashi ba, baiga iyalanshi ba, we need him d most, please karkacemin ya mutu, innalillahi wa inna ialaihi rajiun, wallahi bazan yafe masu ba idan har wani abu ya samu khaal, i will destroy them wallahil azeem,” Kamar zaiyi hawaye haka ya ke magana da karfin gaske ga gudu da yake kamar zai tashi sama. Mutabb dayaji kamar taj din na neman zaucewa yayi saurin cewa “taj… calm your self,” “I will fuckingggg make demm pay for this… wallahi bazan barsu ba…” Yana cikin magana kawai yaga haskee bauu bai ganin gabanshi……. Gabannnnnnnnn wata katuwar truck ta taho from nowhere tayi gaba dashi ta hanyar turashi chan irin dajin gefen highway don ba cikin gari hideout din nasu yake ba. Ko tsawa truck din batayi ba ta kara gaba,hayaqi ya zagaye motar, gaba daya outer part din motar yayi damage ba kadan ba, tik tik tik tik haka wani sound ya soma fita daga motar, cikin abunda baifi minti biyu da yan seconds ba motar ta tashi da wuta bal bal bal bal,innalillahi wa inna ilaihi rajiun, masifa iri iri…kai my heart is so heavy, akwai marasa imani a duniya wallahi… Tashin hankalin da mutallib ya shiga yafi wanda ke gabanshi, cha yake “hello hello tajjjjj tajj..” amma shuru babu response karshe ma wayar disconnecting tayi. “Na samu ninfashinsa….na samu ninfashinsa, yana rayeeee” Sauke wayar mutab yayi ya tunkari inda khaal yake cikin sauri. 3:30am dot na clicking wayarta tayi ringing,tana zaune cikin daki babu wani haske sai irin inner red light dinnan, don ko fuskarta bana gani, gabanta red strong wine ne datasha wajen half, a gefe kuka wani dan tray ne na different substances akai. Wine glass din dake hannunta ta ajiye sannan ta daga wayar takai kunnenta, banji me akace daga chan ba kawai saita dan murmusa ta aje wayar ta cigaba da shan wine dinta tana layi. Motar nan saida taci taci taci sosai, babu abunda yayi saura ko kadan tun kafin fire service su karaso, koda suka karaso kokarin tracking ko akwai mutane a ciki suka farayi cikin gaggawa, abunda suka gani ya tayar masu da hankali sosai yan forensic research suka karaso da police gaba daya aka zagaye motar. Yanda motar ta cinye tass harda dalma yasa sukayi using special forces don binciken gaggawa, abu na farko daa akayi tracking shine bomb din daya tashi da motar, don shi yayi causing wannan explosion din, sai traces din jini da forensic researchers suka samu wanda hakan ya tabbatarda akwai mutun cikin motar tayi exploding, gaba daya basu var wajen nan ba har saida gari ya soma wayewa, akayi gathering duk wani abunda za a buqata don yin bincike. Bincike police suma suka soma nasu, aka duba plate number motar akaga its fake plate number, gashi motar ta kone balle a gano series dinta da inda aka sayo ta. Bangaren forensic researchers suma haka suka fara nasu observations din, dan jinin da sukayi tracking jikin wani fabric da suke tunanin kayan wanda ke cikin motar ne, su daman duty dinsu don su samu identity dinshi ne nanma dai babu abunda ya bullo. A safiyar ranar kawai akayi wrapping case din as unknown disclosed scene don hatta the type of the bomb sun kasa ganowa. Abunda yasa sukayi wrapping case din shine saboda reporters har sun samu labarin acceident din, avunda sukeson tabbatarwa shine ko bomb dinne ya tashi da gaske? Kunsan yanda police suke, basa kaunar ayi questioning aikin su, don tabbas idan ya tabbata bomb ne ya tashi za a tambayesu how? Kuma meysa suka kasa gano komai gameda bomb din, what if anso attacking kasar ne, abunda zai zamo complicated wannan yasa sukayi wrapping case din kawai aka miqashi ga SSS secret service. Masu yada labarai da safiyar ranar suka fara yada labarin accident din inda suka shaida accident din ya faru cikin dare misalin karfe 3:25 daidai sannan anyi tracking mutun daya cikin motar wanda ake kokarin bincike kan identity dinshi. Chan wajensu mutallib gaba daya ya kasa natsuwa kwata kwata, matsalar dake gabanshi ma batasashi tsayawa kallon wani news ba balle yasan meke faruwa. Babu taj babu labarin taj, ya sake kiran wayar yafi sau dari a kashe, jikinshi na bashi wani abu ya faru da taj din,hankalinshi ba a karamin tashe yake ba, sai faman sintiri yake, khaal ko cikin ikon allah he’s safe amma ya shiga semicoma. Abunda ya faru jiyan bayan wayar da sukayi da taj wayar na katsewa gang leader nan ya tashi zaune yana haki, ya dubi mutab yace “nunfashinsa ya dawo amma dole yana buqatar medical attention” Cikin murna da jin dadi mutallib ya tunkari khaal din dake kwance kamar matacce yana fidda nunfashin wahala, sai a lokacin ya tuna da akwai mutun daya da zai iya trusting ayanxu, shine babban likitan khaal wanda ke kula da iyalanshi. Cikin gaggawa suka sashi cikin mota suka fita dashi, mota biyu sukayi daya tayi gaba gudun karya zamana ana tailing dinsu. Cikin ikon allah suka kawoshi asibitin, mutab ya nemi ganin doc din kuma ya sameshi, suka bashi irin private dakin nan irin wanda manyan kasar ake kawosu idan ba a son sanin rashin lafiyar da suke. Saida yaga khaal yyi stabilizing tukunna gang leader dinnan ya nuna mashi cctv cam din dayayi capturing doctor din, da yanda ya shiga yayi injecting khaal ya fita, allah yaso ko sakan goma baiba da futar shi mutab ya farka badan haka ba daya wuce haka saidai su tashi suga ya mutu, minimum time din dake shiga jinin mutun gaba daya baya wuce minti goma sha biyar. Abu na biyu da gang leader ya fada ma mutab yasashi shiga wani yanayi mara dadi, mutane babu amana kwata kwata, cikin yaranshi akwai mutun daya da suka hada baki da doctor din, kamarma shine yake yima doc din jagora, shi doc din ya tsere don badda kama yayi shi kuma yaron ya nemi ya gudu suka kamashi, suka mashi jina jina ya fada masu komai, and he keep insisting doctor ne ya nemi su hada kai, zai bashi kudi sosai don haka baisan komai gameda waenda suka turo doc dinba. Yanxu duk wannan mai sauqi ne damuwar mutab yanxu ta koma ga taj, rabanshi dashi tun wajen karfe uku da rabi na dare, da sukayi waya, tabbas yaji alamun taj ya futo a wannan daren hankali a tashe, kuma yana tsammanin wajensu zaizo dubaga yanda hankalinshi ya tashi da jin batun khaal, toh yanxu tashin hankalin mutallib bai wuce babu taj ba babu labarinshi, wayarshi a kashe, abu fa kamar wasa hankalin mutallib ya tashi ba kadan ba har wuraren yamma gashi khaal bai tashi ba. Yasan yabar khaal karkashin kulawar liktan khaal din dayayi mugun mamakin ganin khaal din bai mutu ba shima koda yaga labarin mutuwarsa da scandal dinshi watannin bayan yayi mamaki sosai kuma zuciyarshi taqi yarda da hakan. Dole mutab ya futa daga asibitin ya wuce company, koda yaje ma ya rasa ta yanda zai nemi taj din, at that point tsoro ya gama cikashi, ya fara tunin last conversation dinsu dashi, ko abunda yake nufi da last comment din da yayi kenan? “at anytime komai zai iya faruwa dashi” Tunda ya tuna da haka ya tabbatar da suna da hannu cikin bacewar taj din. Don tabbas jiya daya kirashi around 3am dinnan wayarshi ta mutu bai sake samunshi ba. Yanda taj din ya tada hankalinshi jiyan yasa mutab tunanin kodai wani mugun abu ya sameshi ne? Baya fatan haka amma ina taj???? akwai matsala babba, ina taj ya shige? Daga daren jiya zuwa yanxu? Fatanshi daya allah yasa ba wani mugun abu sukayi mashi ba gashi bazai iya zuwa gidanba. Island… Anatse ta futo daga cikin yatch dinta ta nufi inda motarta take, da mamaki take kallon sabon driver da aka kawo, kallon black dake taaye da driver tayi yayi saurin tarar nunfashinta “welcome madam” “Wannan fa? Ina tsohon driver yake?” Shuru black yayi chan kuma yace “ he’s gone” Batayi questioning dinshi ba don ya rigada yasan komai wannan Yasa ta shiga motar shi kuma ya bita a baya. Suna karasowa yayi hanzarin bude mata kofa ta futo suka nufi cikin uncompleted building din. As usual shigewa kawai tayi cikin dakin black ya tsaya daga waje, dakin duhu dum yauma saida ta kunna hasken wayarta sannan ta kutsa kai dan nesa da mutumin dake zaune. Farar kujerar dake wajen taja ta zauna tana fuskantarshi ya juya mata baya amma yasan itace ta shugo. “Abdallah!!!” Bai juyo ba haka zalika bai amsata ba. “Taurin kanka babu inda zai kaika, koka fada min sirrin dakake magana akai ko kuma ka kare rayuwarka anan” “Babu abunda zan sauya daga maganata,” Ya juyo a fusace kai saida ya bani tsoro wallahi, fuskanshi abun tsoro, he looks so familiar don’t kamar na taba ganinshi. “Abunda bokyason ji kuma kika kasa yarda dashi,” “Babu yanda za ayi na yarda da maganrka, karyane karyane karyana” “Kina kan bakarki ta cewa shi mahaifinki shine yaci amanar mahaifiyarki kenan?” A fusace ta miqe tsaye idanunta yayi jaa sosai kamar ta shaqeshi, itafa duk maganar da za ayi kan mahaifiyarta sai inda karfinta ya kare “Saina wulaqanta rayuwarka,akan mahaifiyata zan iya komai” …”zakiyi dana sani a lokacin da lokaci ya kure maki” Juyawa tayi a fusace ta futa daga wajen, taci karo da black dake tsaye yabi bayanta. Tunda ta fito ta cire wayanta daga plane mood calls ke shugowa daga us, tasan abunda ya danganci jamid ne and yanxu bata da time din wannan. Abubuwan dake gabanta sun isheta,ganin call din yaqi karewa ta daga, wata baturiya ta amsa ta “good morning mrs hidaya, were happy to inform you..” “Please i’m busy right now,“ Tana fadin hola ta kashe wayar ta jefa kala, tasan maganar da zasuyi mata bazai wuce an samu wani method din za ayi mashi operation bane ko kuma yanda zai samu sauqi. Ana kashe wayar nurse din ta dubi jamid daya farka, ya tashi zaune da kanshi abun al’ajabi, bakinshi daya karkarce ya soma komawa daidai, “Do you need anything sir” Nurse din ta taimaka mashi zaune, “are you?” Ya nuna mata wayar datake kira dashi, “yes sir, i contacted your wife, but its seems she’s busy” Ajiyar zuciya ya sauke yace “please don’t contact her anymore, I don’t want to bother her” Ya fadi haka ne only to stop them from contacting hidayar, yanasonsaiya samu lafiya completely kafin ta sani don yasan zata iya yin komai don ganin bai samu lafiya ba. Mutab zauncewa ne kawai baiba, duk yanda zaiyi ya nemi taj yayi amma babu labari, ka allah bai bashi ikon kallon news ba kwat kwata, haka ya baza duk wani connection dinshi da yaran gang leaders dinnan aka soma neman taj, kwana sukayi ido bude, mutab ya rasa sukuni abun ya hade mashi ga khaal a kwance a boye, gashi ba y taj ba labarinshi, wani hali yake ciki, meke faruwa dashi? Yana ina? Allah kadai ne masani. Amma yasan tabbas idan wani abu ya samu taj to wallahi suna da sa hannu. The next very morning, ranar ne daman aka shirya board meeting inda aka buqaci taj din yayi presenting shaidar dake nuni da akasin allegations din da akeyi na cewa shi din ba asalin jinin gidan bane “the heir to the company” Ana zaune for about 20mins babu taj babu alamun zuwanshi board meeting, hidaya na zaune ta daura kafa daya kan daya tana kallon munafukan dasukabi bayan taj daya dawo kamfanin, masu daga wuya kan dole sai an sauya leadership an bashi don shine heir. Kallon juna kawai sukeyi gaba dayansu don kowa ya san qin zuwanshi abunda zai haifar, yana nufin bashida shaidar da zaiyi protecting kuma kamfanin bazaibar hannun hidaya ba har abada. Gyaran murya tayi tana dubansu tace “are you still going to risk our comapny? What we build for over the years? Kunsan cikin kwana biyu yanda stock dinmu ya sauka kasa? Is that not enough reason for all of us to make reasonable decisions?” Ta karashe tana bugun table din gabanta “But ma’am…” Wani mugun kallo ta wullama tsohon yayi shuru, wanda ke gefenshi yace “we have come to conclusions madam, due to negligence of the ither party we can’t seat and watch the company fail” Murmushi tayi na gefen bakin tana sauraronsu suka gama tayi dismissing dinsu kowannensu. Ta rasa gane kan wannan system din da tanada yanda zatayi ta hana shareholders suyi making decisions akan future din kamfanin datayi tuntuni. Tunawa da maganar da yaran data suna tailing taj tayi, duk wani movement dinshi suna fada mata, kuma sun gano tunda ya fita a wannan daren around karfe ukun sukayi loosing tract dinshi basu sake ganinshi ba, ya bace masu batt . She doesn’t care at all, don its to her benefit, and she’s wishing yanda ya bace dinnan karya kara bayyana a gabanta don the least she can do is to forcefully take action din ganin bai tona asirinta ba and zata iya yin komai don ganin ta toshe duk wata kofar dazai ruguza mata sunanta koda kuwa it can result to ganin baya raye. At some point kuma tana tunanin he’s trying to play games with her wannan yasa ta fara tunanin yanda zata kauda dashi karya kawo mata matsala. Basit residence… Suna zaune a tamkeken sitting room dake zagaye da hotunanta ko’ina, kallon news suke ita da baban nata. Dariya ya kyakyace dashi yana kallon news din, yana tunanin yanda babu abunda kudi bazai saya ba. The plan is going smoothly and successfully, babu wanda yasan su sukayi planning mutuwar taj din, and they use a good opportunity and technique for it. At that moment they took the chance for it, and komai works perfectly as planned, the bomb, the car plate number dinshi da suka chanza, da record din motar da akayi clearing gaba daya yanda baza a taba tracking koma waye a cikin motar ba. And the bomb da suka san bazai taba tsira daga tashinsa ba kwata kwata. Kallonta yayi ganin tana murmushi abunda yafi kauna kenan a rayuwarshi, “what next baby?” Kashe mashi ido daya tayi tace “according to the plan” Sukayi cheers. Black ya shugo da laptop a hannunshi, yana karasowa inda suke ya masu bayanin hidaya tazo island jiya. Nan ya masu playing record din da yayi na conversations dinsu. Kwata kwata basu san inda zancen ya dosa ba, don maganr is not clear, abunda black bai sani ba, lokacin dayayi installing wannan rwcorder din abdallah ya ganshi yayi kamar bai ganshi ba don sunyi tunanin lokacin yayi barci. Haka kawai jikinshi ya bashi something is off Wannan yasa yayi dabarar samun foam din katifarsa ya toshe ta inda sound zai futo. “Whats this?” “I’m sorry sir, bansan cewa its faulty ba, amma alwai last conversation dinsu” Yana rufe baki kuwa yaji, “zakizo kiyi dana sani daga baya” Shi kadainw abunda ya futo daga jikin record din wanda yayi catching attention dinsu. Basit yace “inason ka bincika min koshi waye take aje dashi, da dalilin ajiyeshi datayi, cause definitely zai mata amfani shiyasa ta boyeshi, there has to be something very important about him” “Okay sir” ya amsashi kafin ya fuce. Mutab na zaune yana kallon khaal dake kwance har yanxu bai farka ba, ya dafe kanshi, tun jiya ko abunci ya kasa ci kwata kwata,lokacin sallah nayi ya miqe tsaye zai shiga bathroom idanunshi ya sauka kan tv daketa aiki babu sound kwata kwata, chak ya tsaya kamar wanda babu jini a jikinshi. Yana kallon headlines din labarin da aketa sawa cikin kwana biyu nan, misali karfe 3:30 na daren 2days ago, motar tayi hadari, and an kasa reviving wanda yake tuka motar da duk abunda ya danganci motar dalilin konewa datayi. Take gabanshi ya fadi, first thing daya fara futowa daga bakinshi shine “innalillahi wa inna ilaihi rajiun jikinahi na karkarwa, wayarshi ya zaro yana duban last call da sukayi da taj, misalin karfe 3:27 wayar ta katse dif, same rana kuma same road din dazai kaishi ga hideout dinsu, baisan sanda wayar ta fadi ba a kasa yana tuna last conversation dinshi da taj din. “At any point komai zai iya faruwa dashi” Jikin mutallib har tsuma yake sosai, saiya fara girgiza kanshi kawai “no no no no… “ Shine kawai abunda yake furtawa, khaal da farkawanshi kenan baima ganin mutallib din da kyau saboda yanda idanunshi sukayi mashi nauyi, akwai wata na’ura dake nuna idan mutun ya farka take likitocin sukazo, da shigowarsu da maganganunsu kwata kwata mutab baiji, saboda yanda kunneshi ke mashi wani irin dumm, he’s trying so hard to stopped kanshi daga tunanin cewa taj ne, “impossible” Saida aka dafashi ya dawo hayyacinshi, doctor yace “he’s back, thankfully no any internal injuries, we sedate him immediately saboda blood dinshi yayi regulating” Girgiza kai kawai mutalib keyi baisan me doc din ke cewa ba wallahi harya futa. Takowa yayi inda khaal yake surprisingly yaji khaal din na magana dukda yana cikin magagin barci “tajudeen? Ina tajudeen?” Wallahi saida zuciyar mutallib ta tsinke, ya rasa ya zaiyi, mey zaicema khaal idan ya farka ya nemi taj din? Ya bata? Kwana biyu kenan? Babu shi babu labarin ko me?. Ahankali ya soma jin sautin muryar announcer din dake magana kamar haka. “Hello ladies and gentlemen, this is the last calling announcement for flight B260 Saudi airlines from jedda to morooco please proceed to the boarding pass thank you. Bude idanunshi yayi da suke a rufe ya saukesu kan pilot din dake gabanshi da merk dake tsaye a gefe suna maganganu, Saida na rufe idona na bude da kyau na tabbatarda taj dinne dai ba wani ba a zaune, hankali kwance, yana sanye da baqaqen kaya riga da wando sai facing cap daya saka akan fuskanshi….. Bai mutu ba??? Gashi nan lafiya kalau?? Amma howww?????? Ku biyoniiii dan jin yanda zata kaya. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋 we MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 89 saida merk ya gama magana da personal pilot din taj din ya juyo yana mai duban taj dindake zaune “The jet is ready to take off sir,” Miqewa taj yayi, sannan yayi gaba merk na biye dashi da trollies dinshi a baya da jakar laptop dinshi suka tunkari wani waje daban, suna isowa daidai nan crew attendant din jet din ya karaso, ya amshi jakarshi, merk ya dubi taj din sannan yace “safe flight sir,” “Update me on anything okay?,” “Yes sir, everything is under control” Girgiza kai kawai yayi ya nufi kofar wajen ya futa, chan saman bulding din airport dinne ashe, babu kowa a wajen sai jet din dake wajen da wasu attendant mutane biyu dake tsaye suna ganin isowarshi suka rissina mashi aka bude mashi kofa ya aza black shades Dinshi sannan ya hau kan matattakalar ya shiga daga ciki…Ouuuu money language kawai alaji. Babu kowa cikin jet din sai shi kadai, chan station din crews kuwa haka suka dunga futowa don ganin bai buqaci komai ba. Aka kawo mashi brevages, sannan ya umarcesu da kar ayi disturbing nashi ya kwanta tare da rufe idanunshi yana tuna abubuwan da suka faru cikin kwana biyu. Kwana uku da suka wuce…. 3:20am daidai ya futo daga gida hankali a tashe, tunda ya kunna motar hankalinshi baya jikinshi yayi nisa, tunanin khaal kawai yake, kuma a daidai lokacin yayi alqawarin duk abunda ya faru da khaal wallahi bazai barsu ba, bazai taba yafema hidaya ba. Lokacin da ya sake kiran mutallb bayan ya dau doguwar hanya motarshi ta soma alarming dinshi, bai lura ba kwata kwata da wannan, don gaskia branded car ce, kuma tanada hidden features masu yawa, misali idan akwai wani abu daya baci ko idan akwai any leakage. Bomb dinnan anyi attaching dinshi ta break din motar, da zarar ya takashi don tsaida motar boom zata tashi. Duk bai ankareba da waennan abubuwa, yana cikin wayar hasken daya dallo mashi yasashi kauda ido cikin abunda baifi second biyu ba kawai truck din tayo kanshi out of nowhere, saijinshi yayi ya wulwula gaba daya ya buga jikin wani abu, motar ta tsaya chak,kanshi hannunshi da gefen kafarshi ya bugu sosai, har jini na dan futowa a gefen kanshi saboda steering dake wajen. Yana dago da kanshi ya fara jin jiri jiri na dibanshi ga sound din tik tik tik dake tashi,wallahi babu me karewa da tsarewa sai Allah,baisan yanda akayi ya fito daga motar ba yana layi, ko 10 seconds baiba kamar almara kawai bomb dinnan ya tashi da motar. Daga inda yake tsaye yana jin tiriri da zafin wutar dake tashi, Tuni ya dawo hayyacinshi, jinin kanshi na sauka kan fuskarshi, babu abunda yake furtawa sai innalillahi wa inna ilaihi rajiun, da ya kara wasu en sakanni cikin motar dashi zata tashi, innalilahi wa inna ilaihi rajiiun, fadin irin yanayin daya shiga ay bata lokaci ne. Akan idanunshi motarnan ta kone kurmus cikin mintuna kalilan, kuma ya tabbatr he can never survive it idanda yana ciki, yasan harkar motoci sosai ba kadan ba, yayin going thru ko wacce iriyar mota da implications wajen safety measures musamman idan anyi accident, wannan ya bashi damar sanin this is not a normal accident, bomb aka saka a motar, kallon hannunshi yayi yaga wayarshi data fashe sosai, gaggawar kunnata yayi ya soma dialing number merk, call wajen uku ya mashi kafin yayi picking call din yayi saurin barin wajen. Tsayuwar nan da yayi yana kallon motar nan yayi making different kinds of decisions, its like kamar an bashi second life haka yakeji, and this time around bazai bari rayuwarshi ta salwanta ba, he’s ready for this.. Tafiya yake sosai baya ganin gabanshi, babu komai sai hasken street lights, kamar ance ya dago saiga merk ya iso, yana isowa bai sake sanin inda yake ba. Sai bude idanunshi yayi ya ganshi kwance. Recalling incident din daya faru, he’s still shocked, yasa merk yin bunciken abunda ya faru jiyan,cctv din daya kamata yayi capturing incident din adaidai lokacin ya zama faulty baya aiki, wannan ya karavtabbatar mashi da komai is planned, he’s so convinced, ga kuma buncike da akayi don ya gani a news. Shuru yayi har zuwa lokacin, yana nazari, merk ya kawo mashi wayarshi da kuma envelop da hoton daya tsinta a cikin wandonshi, ranar da akayi mashi dressing a kafa aka cire mashi kayan har merk zai yarda yaga waennan abubuwan. Koda ya sake kunna wayar da mesaage din mutab yacu karo, asking yana ina yanat kiran wayashi a kashe sannan khaal is alive and safe. Yaji dadin wannan labari ba kadan ba wallahi har cikin zuciyarsa. 2 things ya sashi making decisions din dayayi concluding, kuma thats the only way to end everything. Na farko bazai bayyanar da kanshi ba, waenda sukayi kokarin kasheshi ayanxu tunaninsu ya kone kurmus cikin motar meaning ya mutu, idan ya bayyana zai zame masu threat and they will try to harm him again. kuma idan ya boye wannan zai bashi damar gano gaskiar alamarin, zai bashi damar bayyana duk wani tuggu da akayi mashi. Sannan lastly he will remove khaal from danger don yana ganin dalilinshi yasa suke son kashe khaal, and he will protect more. Nan ya zauna yayi planning komai da merk,yanda zai bar kasar ya tafi wata kasar chan daban ba tare da an ganshi ba. Sannan bayan ya tafi yasa merk yayi declaring dinshi missing. Cigaban labari. Nunfasawa yayi ya bude idanunshi jin alamun turbulence, shifa babu abunda ke tayar mashi da hankali yanxu, ya rigada yaga abun tashin hankali a gabanshi….. Da safiyar ranar merk ya shigarda kara ga poliçeyi station na missing din taj, kwana uku kenan he’s missing ba a ganshi ba kuma anyi lossing track dinshi tunda ya wuce gida. A ranar aka zo gidan aka fara tracking ina da ina yaje. Abu dai kamar wasa rade radi ya soma tashi a kamfani kamar guguwa,anya ba wani abu aka mashi ba? Inba haka ba meysa zai bace just like? Kodai bacewar is related to family business dinsu? Yanda hidaya ta biya bloggers suka dunga yada karya akanshi haka yasa merk ya biya kudade shima anonymously aka biya su suka dunga pointing kamar dole akwai qulalliya a kasa. Nanfa irin kananun reporters dinnan suka soma attacking hidaya, aka fara blaming dinta for his missing. Abu dai kamar wasa ya soma affecting kamfanin sosai, cikin kwanaki kalilian sunyi lossing so much ba kadan ba. Duk waennan abubuwa data dunga yi batasan itake janyo ma Kamfanin ba, mutane aka daina zuwa malls dinsu, komai ya soma baya babu cigaba. Ga uban kudaden kamfanin data saka a wani sabon project datakeyi. Duk yanda taso tayi restricting rade radin abun yaci tura, idan an toshe nan sai a bude chan, kamar zata zauce haka ta koma. Saita koma fatan ya dawo kawai don ta dalilinshi komai nata da burikanta na neman rugujewa. Tana zaune a office ta kafama tv idanu, tunda ake yada case din accident dinnan bata taba lura dashi ba, in fact bata da time din wannan ma, saidai cikin kwana biyun nan idanunta na kan tv sbd yada labaran karya da akeyi akan kamfanin da kuma alaqantashi da ake da batan taj, preview din accident dinne yazo a daidai lokacin tana kallon tv, aka hasko motar da yanda ta kone sai kuma matuqin motar da aka kasa gano identity dinshi, take wani tunani yazo mata, taj is missing, what if shine yayi accident? And aka kasa recovering gawar shi? Saurin girgiza kai tayi amma dukda haka ta kasa barin tunanin aranta, Tasa black ya nemoshi a duk inda yake. staffs din dake productions a kasa sunata protest, akan payment din su da aka rage. tama rasa wanne zatayi handling su yanxu waennan ba sune damuwarta ba. Call din daya shugo mata ne yasa tayi saurin dagawa, tana kaiwa kunnenta akayi magana daga chan,banji me akace ba sai kawai kashewa datayi ta fuce daga office din. Yan jarida da reporter sun cika kamfanin gaba daya dukda securities na handling dinsu. Bata tsaya ko’ina ba sai gida, ta isowa ta wuce security room din gidan tana wanda ke guarding wajen yayi mata replaying daren 7 days da suka wuce. Yana replaying to nade hannayenta idanunta kuri kan recording, forwarding tasa yayi har wajen sanda taj ya dawo gidan, da musayar yawu da sukayi a wajen entrance, daga nan kuma sai clip din ya soma cracking, tun kafin tayi magana security din yayi saurin cewa “madam camera din was faulty for some minutes daga baya kuma ya dawo” Bata kawo komai aranta ba tasa yayi mata playing next clip, forwarding ya sakeyi har yakai inda taj ya futo kamar zai tashi sama ya shiga cikin motar yayi reverse ya futa. Yana ta sauri kamar zai tashi sama, replaying tasa ya sake mata ta kurama screen din ido. Take yanayin fuskarta ya sauya ta futa daga wajen tana mai duban wayarta. From the footage da cctv ta dauka da timing din lokacin yasa ta tabbatar da zargin da take. Tana cikin wannan tunanin saiga call din black, tun kafin yayi magana ta soma magana , “are you behind’ his disappearance?” Daga chan ya amsata, sauke ajiyar zuciya tayi tace “inason ka buncika min komai akan accident din daya faru na motar data kone, find out if he’s….” Shuru ta danyi sai kuma tace “na baka nanda hour daya” ta kashe wayar ta fara nazari, “what if???” Saurin girgiza kanta tayi,“no no no” At this point idan har ya tabbata taj ne yayi accident dinnan its going to be messy for her, this is not a good timing, za ayi attacking dunta for it dole she needs to do something, da zai dauke hankalin duniya gaba daya. Bangaren Mutab ya rasa ansa da zaiba khaal sai karya da yake mashi kan cewa taj din yayi tafiya, hankalin khaal dai bai kwanta ba kwata kwata. Lokacin da yaga reported missing news din taj din kuma hankalinshi ya tashi sosai ba kadan ba, ya rasa ya zaiyi. Fadwa ce kadai tasan taj ya mutu already, ta rigada ta goge shafinsa gaba daya, yanxu kawai plans dinta na gaba bai wuce ta gano ina khaal yake ba and the only way she can do that shine… Tajudeen… “Hello sir…good morning sir” Muryar attendant dinnan ta sashi bude idanunshi ahankali, “morning sir, we’ve arrived” Girgiza mata kai kawai yayi ya cire seat belt din jikinshi ya yaye bargon daya luluba dashi, wayanshi kawai ya fara dauka da wristwatch dinshi sannan ya tashi tsaye, har zaibar wajen ya dakata tareda juyowa yayi hanzarin daukan takardar dake cikin envelope dinnan da hoton dake tare da takardar, juyoda hoton yayi for the countless of time ya kurama hoton kallo. Macece a jikin hoton mai black and white, daidai wajen idanunta an danyi scratching ba a ganin kwayar idanunta, tayi wani irin kayataccen murmushi daya karama fuskanta kyau, Masha Allah ga hanci tubarkalla. Na kasa tantance tana da qiba ko bata dashi don kamar passport photograph haka hoton yake, iya wajen fuskarta ne kawai aka dauka. Maida hoton yayi cikin envelop din hade da takardar ya rike a hannunshi with so much care. Kafin ya tunkari wajen futa, daidai bakin kofar futowa daga jirgin ya dakata yanajin yanda yanayin bugun zuciyarshi ke sauya, da sauri sauri. Runtse idanunshi yayi ya budesu ahankali kafin ya futo daga jirgin, take wani sanyi da ni’ima ya shigeshi sosai, iska na kadawa ko’ina, duk taku daya da yakeyi sai yaji gaba daya wani irin ni’ima na shigarshi, gangar jikinshi na amsawa. Dagoda kanshi yayi bayan yayi taking last step dinshi, ya hango motar dake parker chan nesa da jirgin, sai wasu mutane guda biyu da alamu manager din dake managing jets landing ne. Idanunshi ne ya sauka kan wani cardboard da suka rike a hannunsu an rubuta “welcome to Nigeria” Saida ya kara nanata “Nigeria” a ranshi, he can’t believe it har yanxu, the only place dayazo mind dinshi lokacin da yayi deciding barin saudi shine nigeria. Iso sukayi mashi ya nufi wajen motar, saida ya fada ma merk banda any special treatment aka haka amma saida yaji abun banbarakwai, he wanted to some in as a commoner kawai. Tafiya mai dan tsayi sukayi har suka karaso cikin gari, basu tsaya ko’ina ba sai hilton hotel, already merk yayi mashi reservation wannan yasa yana zuwa ya shiga ciki kawai aka bashi card sannan ya wuce dakinsa. Yana shugowa yabi ko’ina da kallo, he just can’t believe it har zuwa yanxu. A girguje dai yayi wanka yayi sallah don asuba a sararin samaniya sukayi. Yana idarwa yayi room service aka kawo mashi breakfast. He couldn’t eat komai don bai iyacin abuncin nan ba sai english breakfast da suka hado dashi daya iyacin kadan kawai ya aje gefe. Ya dan kwanta to relieve stress, ya aza hannunshi daya kan fuskanshi babu abunda yake sai tunanin yarinyar nan, tunda sukayi landing, she keeps on crossing his mind wanting her even more, heart beat dinshi na sauya sosai, yana tuna fuskarta da murmushi ta, ya dade a haka don ya kusa awa guda yana abu daya kafin barci ya dauke shi Acahn saudi, bayan tafiyarshi, wani abun ya sake bullowa, which is worse, komai ya sake tabarbarewa, the most shocking part is labarin khaal da bai mutu ba ya gama zagaye ko’ina, kuma da aka tashi sai aka alaqantashi da bakinsu daya da taj, taj ne ya boyeshi all this while bai mutu ba ashe duk plans ne. Hotunan su da few clip videos dinsu a tare ya gama yawo, lokacin da taj yazo ganin khaal a hideout dinnan nasu, ashe doctor nan ya samu damar daukansu hoto harma da video ba tare da saninsu ba, And hoton taj ne kawai da khaal a jiki. Nan aka bude case din, khaal is wanted for so many charges, fabrication of death dukda ba ayi confirming ba, shi kuma taj is still missing. Mutane da dama sun shiga shocked na kadan ba, kamar irinsu hidaya data san cewa khaal ya mutu, sai mutanen kamfani makusantarsa. “How is that even possible? Mutumin daya mutu watannin da suka wuce yana raye? Ayfa sauta kara shiga tashin hankali,dataga yaj is related to it, shikenan they are trying to see her downfall. Ay bansan hidaya nada tsoro ba sai a wannan lokacin, she’s restless, duk yanda zatayi saita san yanda tayi ta nemosu tun kafin hukuma ta nemosu. Fadwa ko partyn ta take hankali kwance, duk wannan plans dinta ne, kuma tayi hakan ne donta kama khaal, dole idan yaga cewa ana neman kama taj dole ya bayyana ya karyata haka, ta hanyar nan ne kadai za ta kamashi don he’s her biggest threat. Tayi dana sanin barinshi a raye, the gravest mistake-she ever made kenan. Mutab baisan yanda akayi khaal yaga wannan labari ba, kuma yayi iya kokarinshi na ganin ya boye komai abun yaci tura, hankalin tsohon ya tashi ba kadan ba, bp shi ya hau sosai dole aka mashi allura. Mutab ya kara shiga tashin hankali, babu taj ga khaal ma ana neman rasashi, ga wannan masifa data kullo kai. Yaqi ya yarda cewa wannan news din accident dinnan ya danganci taj, bayason ma yin wannan tunani, dole taj yana raye, dole ya zama yana raye, idan taj ya mutu shikenan, babu makawa khaal bazai tsira ba. Merk tunda yaga wannan news din yake neman taj, yasan ya isa by this time, and duk yanda akayi baiyi setting up wayanshi ba wannan yasa ya kasa nemanshi kwata kwata. Ta bangaren shi kuma taj din yana kwance wani irin ni’imataccen barcin da ya manta rabon da yayi shi ne ya daukeshi mai nauyin gaske. Bai bude idanunshi ba sai wajen 2, ya tashi yayi wanka yayi sallah yana idarwa hankalinshi ya koma ga chan saudi, he wants to know a wani haki khaal ke ciki so badly. Wayarshi ya dauka yayi connecting to wifi din dakin sannan ya shiga imessage. A take yaci karo da mesaage din merk yana shaida mashi akwai problem. Cikin hanzari yayi facetiming dinshi, kamar merk jira yake ya dauka, ba tare sa wani bata lokaci ba merk ya mashi bayanin komai. Hankalinshi ya tashi sosai don he never see that coming, bai taba expecting haka ba kwata kwata. Take khaal ya fado mashi, babu makawa yana ganin news dinna zaii bayyana kanshi and he wouldn’t want that, it’s a trick don neman ya bayyana da kanshi. Dole yayi deciding neman mutalib amma dole ya boye ya zama very careful kar a ganosu wannan yasa cikin hanzari ya sauya kayanshi zuwa wasu decent kayan sannan ya futa. Yana karasowa reception zai aje card receptionist din wajen ta dakata daga kokarin kiran landline din dakinshi don sanar dashi ana nemansa, shagalcewa tayi da kallonsa harya nemi juyawa tayi saurin dakatar dashi, “sir you have a guest” daidai nan wani kyakyawan saurayi ya karaso inda suke ya kalli taj fuskanshi dauke da murmushi yana tuna warning din babanshi, yayi tunanin zaizo yaga irin tsoffin turawan nan saiyaga akasin haka, salim kenan, babanshi babban dan kasuwa ne yana business din mototoci, shine top transporter and dealer na motocto a ko wace nahiyar gari a kasar nigeria yanada kamfaninsa. order yake na motoci manya manya sosai kuma yana partnership da kamfanin nuka daban daban ciki harda ford, don ya bude showroom na kamfanin ford anan abuja. Baisan shi kanshi Tford dinne a garin ba don har zuwa yanxu babu wanda yasan identity dinshi. A masu dealer motocin ma daga kasashe daban daban baban salim ba kowa bane, saidai yana daga cikin top dealers din dake sayen motoci daga kamfani sosai. Wannan yasa merk yayi buncike akanshi dake ansan merk sosai don ana tunanin shine ma mai Kamfanin, unexpectedly alhaji buba yaga email din merk, Inda ya shaida mashi akwai someone important zaizo nigeria yanason yayi guiding dinshi with everything. Wannan yasa alhaji buba ya tura babban danshi, the most attentive one of them dayasan bazai bashi kunya ba wato salim don yayi guiding din taj din. Merk ya soma yima taj bayanin dealer din na nan abuja, kawai dai sharrin mantuwa yasa ya mance gaba daya, har yana tunanin neman irin valet cars dinnan. “Good day sir, I’m salim buba by the way” Ya miqa mashi hannu fuskanshi wasai da fara’a hakorin makka har guda biyu daya saka suka bayyana. Hannu taj ya miqa mashi sukayi musabaha sannan salim ya mashi bayani koshi waye. First of all taj ya buqaci yayi accompanying dinshi don ya sauya sim card zuwa na nan nigeria da zaiyi using for the meantime, sannan ya buqaci sanin me zasu buqata, passport ne kawai nashi tunda shiba dan kasar bane wannan yasa suka shiga motar da salim yazo da ita wata jibgegiyar ford jeep. Daga gani motar ba a dade da bareta a leda ba, qila ma yau aka fara hawan, komai neat neat. Tunda taj ya shiga motar babu abunda yake sai tunanin allah yasa khaal baiga wannan news dinba. Salim dai ya kasa ce masa komai don ya kasa tamtance shi din ruwa nawa ne, kamar balarabe, kamar ba’indiye kamar kuma bature. Harshensa ne ya kara confusing salim, yanayin accent dinshi, kai gayen ya gama burgeshi, kaf rayuwarshi bayajin akwai guy daya taba burgeshi irin wannan. Komai classy yakeyi, daga kan outfit din jikinshi zuwa yanda yake magana, koba’a fada mashi ba yasan wannan kam dan wani ne a kasar da yake duk yanda akayi. A haka suka iso mtn office salim yace mashi basai ya fito ba kawai ya rubuta mashi full sunansa kawai. Nan ya rubuta mashi a wata paper sannan salim ya shiga ciki, cikin abunda baifi minti goma ba aka gama shigar mashi da sim salim ya biya dubu wajen ashirin aka mashi sharp shap ya futo da sim din after ya loda mashi kudi wajen dubu hamsin a ciki da data sannan ya futo. Suna futowa salim ya tambayi if akwai inda yakeson zuwa, bai wani tsaya dogon tunani ba yace ya maidashi hotel, babu musu suka kama hanya sai a lokacin salik ya dan dake ya mashi magana “sir how are you enjoying your stay? And the weather” Yayi tunanin bazai kulashi ba ganin yanda yake shan kanshi magana na mashi wuya “i love it” Dariya sosai salim yayi yace “i hope youll love it more if you stay longer” Da gayya salim ya fadi hakan don wannan hanyar samun kudi ne daga wajen dady, daga zuwa yayi accompanying wannan mutumin ya tura 1m direct yace yayi hidima dashi,hidimar ma wai sim card za a sayo, ya tashi da 930k chip a aljihunsa. Cikin abunda baifi minti goma ba suka iso, salim ya shaida mashi zai dawo gobe, sannan sim din karyayi amfani dashi sai after 30mins, da haka sukayi sallama. Ciki taj ya koma, yayi sallar asr, yana allah allah time yayi ya samu ya kira mutabb, 30min yana passing yayi gaggawan saka sim din cikin wayar yayi copying number mutabb yyi hidden number sannan ya soma kira. Call na farko ba a dauka ba haka zalika na biyu, wallahi hankalinshi ba a karamin tashe yake ba. Mutallib na tsaye ya sunkuyar da kanshi, khaal na tambayarshi ya fada mashi inda taj yake, ko sun kasheshi ne? Ya kasa natsuwa, rashin lafiyar a maimakon ya samu sauqi sai gaba yakeyi. Gashi yaga news a tv, wannan yafi tayar mashi da hankali ma, kuma yace dole subar wannan boye boyen da suke tunda duniya ta sani, gwara inma kamashi zasuyi su kamashi shi kanshi ya gaji. Yana nan tsaye calls ke ahugowa yanajin vibration din wayar,ya rasa ya zaiyi gaba dayanshi, call din ya sake shugowa haka babu qaqaautawa, yana dago wayar yaga unknown caller, haka nan jikinshi ya bashi ya daga, yana dagawa yakai kunnenshi, tuni ya zaro idanu wajeeee yace “tajjjjjj, taj…kaine?” “Yea ni ne mutab,” “Meya faru dakai? Ina ka shiga? Me suka maka” “Listen to me, it’s a long story, amma inason na shaida maka karka bari khaal ya bayyana, its a trick, sunyi yunkurin kasheni allah bai basu dama ba, nasan idan khaal ya sani hankalinshi zai tashi, shiyasa nakeson ka boye mashi karya sani, daman na kira ne to inform you that,,” Tunda ya fara wayar khaal ya zuba mashi ido, “I’m sorry buddy,” yana fadin haka ya saka wayar a speaker, taj unexpectedly yaji muryar khaal, “tajudeen…me za a boye min? Me suka maka? Where are you?” “I’m sorry khaal, im very sorry for what you had gone tru duk laifina ne” “Ba laifinka bane tajideen, duk abunda zai faru dani allah ya rubuta hakan, bazan taba bari suci galaba akanka ba, gwara ya tsaya akaina, wannan boye boye bashida amfani, na basu dama da yawa” “Khaal listen to me, duk abunnan da sukeyi dukdan ka bayyana ne, and its not the perfect time for it, idan har kayi trusting dina khaal inason ka yarda da abunda zan fada maka yanxu, tabbas anyi yunkurin kasheni ta hanya mafi muni amma allah ya kubutar dani wannan yasa na boye, don suyi tunanin na mutu, ta wanna hanyar ne zan warware komai, and this time around bazan barsu ba, zan mance duk wata alaqa dake tsakanina dasu khaal. “Me kake nufi kenan da su taj?” Khaal ya sake tambayarshi. “Khaal inason ka kwantar da hankali, kabar komai a hannuna, just focus on your health okay?” “Shikenan, yanxu kana ina??” Dip taj yayi saurin kashe wayar, don bayanson ya fada mashi komai tukunna. Yana kashe wayar yayi dialing number da yayi saving da detective. Yana dagawa suka gaisa sannan taj yace “how’s everything going?” “Komai yana tafiya daidai as planned,” daga chan aka amsa “Ina fatan abunda na tura maka will be helpful to us? And the recordings as well” “Yes it will be, at some point kuma muna buqatar kwakwarar hujja, na fara buncike akan wanda aka dauka hotonsui tare da khaal, he’s the key to everything” “Okay, inason duk yanda za ayi ku nemo identity dinshi,” “Okay sir” Bayan ya kashe wayar ya zaro laptop dinshi tare da kunnawa ya danna zuwa ma’ajiya. Wato a ranar data kasance ranar da accident dinna ya faru, ya tsinci babbar ma’ajiyar sirrikan hidaya da khaal yayi uncovering a laptop din sabeeha, baiyi wata wata ba ya turashi ta email dinnashi sannan yayi encrypting komai, kamar yasan abu zai iya faruwa dashi. Mutun na farko dayazo ranshi shine wannan detective din abokin jamid, wannan yasa taj ya nemeshi a cikin sirri don ya taimaka mashi, dukda anyi suspending dinshi hakan baisa detective dinnan ya kudirci taimaka masa ba kodan yanda suke da jamid. Yanxu abu na farko da zaiyi shine wanke khaal, kuma ya kudirci yin haka tunda yanada evidence masu kwari, and dole yayi da gaggawa before everything gets out of hand. Jamid… Allah mai yanda yaso adul lokacin da yaso, yau jamid ne a tsaye, yana tafiya kamar kowa, yana daga hannunshi, yana iya magana, abu kamar miracle. Ko likitoci sunyi mamaki sosai ba kadan ba dukda da taimakonsu ya warke, he’s very tough, mutanen da sukeda irin paralysis irin nashi sukan dauka shekara da shekaru a haka kafin a samu wani progress, shidai gashi cikin ikon allah allah ya tashi kafadunshi saidai abunda baza a rasa ba. Yanxu haka yana tsaye jikin wasu karafuna ana koya mashi yanda zai miqe tsaye sosai don har yanxu tsayuwa ce ke mashi wahala, wani nurse bature na daga gefenshi yana tafiya a hankali yana taimaka mashi har suka gama rounds din da zasuyi sannan Aka jawo mashi kujerar marasa lafiya ya zauna nurse din ya tura shi zuwa dakinsa bayan ya bashi magungunansa ya futa. Nurse dinnan na futa ya miqe tsaye churr kamar bashiba, yaqi bari susan cewa yana iya miqewa da kanshi don har yanxu yana saving time ne. Takowa yayi ahankali yana dan dingisawa kadan ya tsaya bakin window dakin yana kallon yanda mutane ke shige da fuce cikin asibitin. Abubuwa da dama na yawo a kwakwalwarshi, kamar jiya abubuwan suka faru, da yanda ya samu paralyse da yanda yayi rayuwa kamar matacce helplessly, kai it was a terrible experience. Hidaya ce ta fado mashi aranshi, yasan sirrinta ciki da bai, don agaban idanunshi take confessing komai, saidai akwai abu daya da har yanxu kwakwalwarshi ta gaza dauka, ya kasa yarda da hakan. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 90 Taheel residents… Safa da Marwa take tsakanin dakin ta, gaba daya she’s restless, tunda tayi confirming taj ne ya fita a daren ranar da accident dinnan ya faru, wallahi fadin irin tashin hankalin data shiga vata lokaci ne, kuma very soon za a gano shine tunda anyi declaring dinshi missing. Ta rasa me zataji aranta farin ciki ko bakin ciki, maganar batanshi ta girmama sosai, its been more than 7days, and idan an nemi mutun sama da kwanakin nan za a fara tunanin koya mutu, ko wani abu ya faru dashi. A cikin kwanakin kamafinin sunyi asarar da ba a taba yi ba, waenda ke partnership da kamfanin duk sun ja baya gaba daya, before her eyes taheel is going down, shareholders nata faman saida shares dinsu, ga rumors din slush funds da akace akwai a kamfanin (irin secret kudaden da ake samu a business ta haramtacciyar hanya), da kuma allegations na forced labor da akema workers, wannnan rumors din sun zama manya threat ga ko wanne kamfani idan har an fara rade radin hakan, kuma tasan idan abun ya zurfafa za a binciki kamfanin. Lokaci guda tasa a kira board meeting don solving wanna issue din, ana shugowa aka zazzauna nanma ba a tsira ba, hayaniya ta barke, ga sabon report daya shugo na kamfanin is going bankrupt saboda wannan product din data sama kudin kamfani sosai yaqi selling, anmayi banning production din don wajen production anyi using wasu cheap products, kuma anyi leaking information din wanna yasa aka dakatar dashi daga sales market. Ga biggest partnership dinsu da TT investment ya tsaya gaba daya, hope din kamafanin daya ne a yanxu, shine partnership dinta Da BanB companies. A gaggauce ta futa daga board meeting room din ta wuce office dunta daidai nan saiga secretary dinta ya shigo, biye dashi wasu mutanene sunkai su goma sha sanye da suit da. Kallo secretary din nata tayi don sanin kosu waye kuma da dalilin barinsu su shigo, “mrs hidaya abdallah taheel, we have a warrant to take all the taheel company documents for business fraud investigation” “Wait what…” “Step aside madam” Tana ji tana gani suka tattare duk wasu abubuwan kan desk dinta, laptop ne, transversal din data na kamfanin da komai, saida suka bincike komai na office din, daya daga cikin officers din ya bude drawer datake aje abubuwa masu mahimmanci a ciki, take gabanta ya fadi ta wani zaro ido, anan take aje da wayar taj da yayi accidents da ita for the past year, wani ikon allah kwanaki ta dauke wayar daga nan ta maidata gida cikin study room dinta. Bayan officer din ya zaro avubuwan dake wajen ta wani sauke ajiyar zuciya. Suka gama kwasar avunda zasu kwasa suka fita dashi sannan suka shiga sauran offices din building din suka kwashi duk wani important documents sannan suka fita. Achan kasa reporters kamar jira suke suka zazage investigators din da tambayoyin. “Shin Ya tabbata da allegations din da akema kamfani?” “Munason musani ko rumors din da akeyi akan kamfanin ko gaskia ne? Shin kamfanin na cikin masu black funds?” Haka suka dunga jeroma investigators dinnan tambayoyi babu wanda yake amsasu. Har suka shiga motarsu suka bar wajen, suna barin wajen saiga human right activist suma sun shigo, saboda allegations din da akema kamfanin na forced labor. Tana daga tsaye a jikin glass barrier window din office din tana hango duk abubuwan dake faruwa a kasa, dandazo mutane da yawa yan jarida ne, human right activist, ga workers. Kicinaya ya haure, juyowa tayi ga tv daketa faman aiki, kowanne station babu abunda ake sai maganar taheel, idanunta yayi jaa sosai ta duaka remote din tv ta wullashi ga tv har saida ta fashe ratsa ratsa, sai faman juye juyen idanu take ta rasa me zatayi, jakarta da wayarta ta dauka ta futa daga office din secretary dinta na biye da ita a baya, ya jagorance ta ta gate din baya inda babu mutane, tana futowa bata tsira ba tana shiga mota haka kawai from no wherw aka wullo dutse kan glass din motarta ya fasa glass din, da gudu driver yabar wajen. Tunda ta zauna anan baya babu abunda take sai nazari, tunanin yanda zatayi over coming wannan problem din, bata taba tunanin it has come to this point ba, babu wanda take blaming sai taj, tunda ya bayyana a idan duniya shikenan komai ya lalace, ta tsaneshi dukda baya doran kasa. Jujuya kujerar da take zaune ta somayi, tana shan coffee tare da kallon tafkekwn tv dake jikin bangon office din. Irin luxurious office ne na manya, dayasha abubuwan daukan ido masu kyau. Budo kofar da akayi ne yasa ta dago tana mai kallon baban nata. Takowa yayi secretary dinshi na biye dashi ya zauna akan kujerar baki, tare da aje papers din daya shugo dasu. “Hello my little princess, yaushe kika shugo office?” “Banida right din shugowa ne duk sanda naga dama papi?” “No not at all princess” Dauke idanunta tayi gareshi ta maida ga tv tana kallon drama da akayi a taheels company. “I have a gift for you princess zo ki gani” Tasowa tayi ta karaso inda yake ta zauna gefenshi ya wulla mata pappers din ta bude, tare da karantawa take wani murmushi ya bayyana akan fuskarta. “Congratulations princess, you’re the highest shareholder of taheel company as promised” Saurin rungumeshi tayi tana mai farin ciki sannan ta kalleshi tace “thanks for this papa, but this is not enough” Yasan me take nufi wannan yasashi cewa, “be patient okay?, you’ll have that very soon” Murmushi ta sakeyi tare da daura kafa daya kan daya tana taunar cingum. Shugowar secretary dinshi yasaahi maida dubansa garesa, “sir you have a guest,” “Who’s that?” “Mrs hidaya” Kallon juna sukayi shida ita, sai kawai ya babbake da dariya, “i never expected it to be sooner princess” Miqewa yayi tare da pecking kumatun fadwa sannan ya futa daga office din. Nigeriaaa… Yau kwananshi uku chif a nigeria, tun ranar daya futa da salim bai sake futa ba, yana zaune a hotel, daga ya tashi daga barci yayi sallah yaci abunci sai gym da yake shiga anan hilton din babu abunda yake daya wuce wannan. Aikinsa kuwa bai fasa ba, kullum yana kan laptop yana bada instructions din abubuwa, sannan tun ranar da sukayi waya da khaal Bai sake kiransu ba infact wayar dayasa sim din ya kashe, indai ba kiran ditective zaiyi ba baya kunna wayar. Duk abubuwan dake faruwa achan saudi akan idanunshi, infact komai dake faruwa nakan idanunshi, and everything is going according to his plan. Saidai abu daya ya bashi mamaki, abunda ke faruwa a kamfani yanxu, it wasn’t his move kwata kwata, dukda yanada shaidar da abubuwan daya alaqanci kamfanin da illegal abubuwan da hidaya keyi bai fiddasu ba, don yasan zai affecting kamfanin. The question here is who’s behind-this? Tanan ne ya gano bashi kadaine ke attacking hidaya ba, infact ba hidaya ba the company as well. Yadai zuba ido kawai yana kallon abubuwan da suke wakana. Yau ta kasance saturday, bayan yayi wanka ya shirya cikin farar jallabiya ya nada kundura akanshi, kai masha allah yayi masifaffen kyau ba kadan ba. Ya saka rolex a hannunshi tare da feshe jikinshi da turarruka masu kamshin gaske ya futo. Hannunshi rike da latest 15 max dinshi yana daddannawa, ya shiga lift tare da danna last floor, hankalinshi yaui nisa sosai akan wayar harya futo daga lift, ya nufi eatery din hotel din ya basu card dinshi sannan ya buqaci wajen da babu hayaniya, attendant din ta bashi reserve wajenda vips ne kawai ke zama. Ciki ya shige kai tsaye walking majestically kamar wani dan sarki hannunshi rike da wayarshi yana kokarin replying merk, chak ya tsaya jin kamar abu ya kwaranye a jikinshi, runtse idanunshi yayi saboda sanyin ruwan dayaji, saurin yin baya yayi yana mai duban jikinshi kafin ya dago kuma ya sauke sexy idanunshi masu mahaukacin kyau akan fuskarta. Saida ta dan wani razana locking her eyes inti his ta kasa cire bata. “Excuse me????” Ya furta yana yin baya ganin hanunta na neman tba kirjinshi inda milkshake din ya zuba, Ta shagala gaba daya batasan hannunta yakai kirjinshi ba tana kokarin gogewa, Ta dan daburce “i’m sorry…its a mistake..so sorry about that okay?” Take attendant sukayi noticing dinsu, kamar zasu taugunna masa haka suka soma bashi hkuri, “Babe is everything okay” Daga bayanta salim ya kira sunanta, yana karasowa yaga taj a tsaye ga maya a tsaye ta kafe taj da ido cup din milk shake dinnan na hannunta har zuwa lokacin ga attendats a gefensu, “oh noo… maya what have you done” Sai a lokacin taj ya dago ya kalleshi, yanayin fuskansa kwata kwata bai sauya ba, yanda take bazakace yana fara a ba haka zalika bazakace a cikin bacin rai yake ba. “Sir….good day…what a coincidence” Girgiza mashi kai taj yayi, “ke kika zuba mashi?” Ya tambayeta kasa kasa “Ka sanshi ne?”ta jefa mashi tambaya don batama jin question din dayake mata, she’s lost, ya tafi da imaninta, zata iya cewa kaf rayuwarta bata taba ganin kyakyawan namiji daya dauke ta gaba daya kamar wannan, abu kamar tsafi, baro baro ya bayyana a fuskarta ta kasa boyewa. “Yes shine wanda nake baki labari” Saida ta sake dagowa ta kalli taj din dake cema attendants dinnan suyi mashi prepping buffet din a kawo mashi room service. “We’re very sorry sir, this is my girl…” “Just friends…” tayi saurin katse salim, ya mata wani irin kallo kafin ya kauda ido zuwa ga taj da kallon daya ya mata ya sauya akala. “It’s okay..next time watch your step.. you might tripple” Wani irin runtse idanunta tayi, tsikar jikinta na tashi, muryarshi nada wani irin tasiri, gaba daya ya tafi da imanin ta wallah. Yana kaiwa haka ya juya yabar wajen ba tare da ya sake sauraronsu ba ya wuce daki. “Maya!!! Maya!!” Bata dauke idanunta ba sauda yabar wajen, har salim yayi noticing waishi kishi yace “lets go” Suka nufi table dinsu suka zauna, “meysa zakice we are friends?huh?? And why are you looking at him like that?” Daukan fork da knife tayi tana kokarin yankan steak din dake gabansu har wani kamshi kamshi takeji, tayi banza dashi, abun yayi mugun mugun bashi mamaki itada ke binshi yana mata wala wala, “are you deaf? Bakiji tambayar danayi maki bane? “Aje steak din tayi ta kalleshi, “what do you want him to him of you? Kazo hotel da girlfriend dinka?inace kacemin he’s important guest to you dady? Kanasan yayi having wrong impression of you kenan?” Shuru ya danyi yana nazari, tabbas abunda ta fada gaskia ne, sai kuma yayi dariya yana mai kallonta yace “and so? Idan yayi tunanin hakan ma ay dalilin daya kawomi kenan? Isn’t it? To be together and….” Ya dan lashe bakinsa yana kallon cleavages dinta, ta wani miqe tsaye kamar zata tashi sama tace “zan wuce kaina na ciwo” Tana kaiwa nan ta wuce wajen lift tana mai jin kamshin sa har zuwa lokacin a hancinta. Surprisingly har floor din da sukayi lodging ita da salim tana jin kamshin, nan ta tabbatar ma da zuciyarta yana nan, kuma dole tasan koshi waye kafin tabar hotel din. Koda salim ya dawo kwata kwata qin bashi attention dinta tayi, and he spends almost 200k for the night, karshema futa tayi daga dakin da sunan neman pad wai period dinta yazo unexpectedly nanko duban taj ta futo yi, ta dunga zagaye floors ko allah zaisa ta ganshi. Karshe ta hakura don its late kuma dole ta koma gida kafin a gane bata nan. Achan Bangaren khaal tun bayan wayar da sukayi da taj bayan ya kashe wayar idanunshi ya sauka akan international number daya kira da ita , nan ya gane ba number kasar bane, nan yasa mutallib ya duba mashi numbwr wace kasa ce, lokacin da suka gano number nigeria ne mutallib yayi mamaki sosai khaal ko baiyi mamaki ba sai murmushi daya dungayi, gaba daya bakin cikinsa da damuwarsa ta wanye, yaji gaba daya wani irin farin ciki ya lullubeshi. The next morning…. Dip kamar daukewar ruwa maganar kamfanin taheel ta rufe ruf, investigation din da ake masu ya tsaya chak komai ya dawo daidai, ita kadai tasan me tayi da yasa aka tsaida binciken kamfanin. Sai a lokacin ta samu wata natsuwa, don adaidai lokacin da kamfanin zaiyi failing tayi making wani smart decision. Yanxu matsalarta ta gaba duk yanda zatayi bazata bari zancen taj ya sake dagowa ba. Zuwanta kamfanin basit dukda tasan competitor din taheel ne ta bangaren business, ta buqaci su hada hannu don ta hanyar nan ne kawai zatayi protecting kamfanin taheel,unknowingly to her, it was the worst decision she has ever made. Yarjejeniya ce sukayi, tunda ta kasance itace mai shares da yawa a kamfanin ta bashi rabin shares din nata don su hada karfi karfi. Antse ta fito daga mazaunin baya na motar da driver ke tuqata, as always she looks so classy and bossy, ta fara takawa daidai nan secretary dinta ya karaso. Yana biye da ita a baya jikinshi har wani irin kyarma yake. Cikin reception ta shiga tundaga wajen security entrance taga dandazon staffs sun zagaye katon screen din dake wajen. Takowa ta somayi zuwa wajen mutanen dake baya baya suna hangota suka soma matsawa harta samu hanyar isowa wajen screen din, ji kake tsit babu sautin komai saina screen din. Shades ne baqaqe a fuskarta wannan yasa ba a ganin kwayar idanunta amma yanda idanunta ya sauya da za a gani a zahiri sai mutun ya firgita. She got the shock of her life cikin seconds daya. Juyawa tayi kamar wata zakanya ta nufi board meeting hall, tun kafin ta karasa ma masu bibiyar labarai sukayo kanta secretay dinsu ya bude kofar hall din ta shiga daga ciki tabi kowa dake wajen da kallo ga masu daukan rahoto a gefe. Basit na zaune kan kujerar da is supposedly hers ga fadwa a zaune gefenshi ta daura kafa daya kan daya tana taunar chewing gum. “Anyone cares to explain What is going on here? Who dares to press a meeting in my absence? As the president?” “Ex president mrs hidaya, mind your language” abdul basit yayi magana yana mai kallonta cikin ido da ido. Wata iriyar dariya tayi, tare da takowa har cikin hall din tana bin mutanen dake zazzaune da kallo harma da fadwa da tunda ta shigo ta kauda ido kamar bata taba ganin hidayar ba. Maido da dubanta tayi ga basit, “ex president??” “Yes…let me break it down to you i am the highest shareholder of this company so i am the president as per the rules,” Murmushi yayi yana mai duban mutanen dake zazzaune kowa ya sauke kanshi qasa, “prove” ya aje mata takardun dake shaida hakan, secretary dinta ya karaso ya dauka zai miqa mata ta watsar da takardun, tsabar bacin rai, “impossible..bazai taba yuwu ba, howw howw?” Kallon secretary dinta tayi tace “get the security” “i have terminated this partnership mr abdul basit,” “You can’t do that mrs hidaya” daya daga cikin mutanen dake zaune yayi magana. Basit ne ya dubeta, dukda glass din dake kan fuskarta yana hango tsantsar tashin hankali akan fuskarta, “this meeting is over, zaku iya tafiya.” Tana kallo akan idanunta gaba daya shareholders dinnan suka fita daya bayan daya ya rage daga ita saishi sai fadwa,…da ta kasa tantance ita dince ko ba ita din bace, tama rasa wani irin tunani zatayi kan fadwa, “Get out fadwa!!” “Why? Meysa zan fita?“ “Ki fita nace!!!” Ta daka mata tsawa. Wata iriyar dariya tayi har zata miqe basit ya dakatar da ita, “she’s going no where” Mamaki, shock, tashin hankali babu wanda bai dabaibaye hidaya ba. yau wani ne kan kujerarta, this chair? Datayi staining sweat da blood akdnshi?legacy din mahaifinta? Tashin farko on a blink of an eye Ya tafi kenan? Inaa bazai yuwu ba. On the other hand, fadwa? Me zaman fadwa a wajen nan ke nufi kenan?. Wayarta ta daga ta tura message cikin abunda baifi 2 minutes ba saiga Secretary dinta ya shugo da wani file sannan ya futa. “Don’t waste your energy mrs hidaya, I’m only doing this to save the company” Bata saurareshi ba ta fidda takardar yarjejeniyar su ta watsa a gabanshi, “as it is stated above, i can terminate this partnership at any given moment, mr basit, taheel company bata buqatar taimakonka, i don’t need you old rag” Miqewa yayi tsaye yana dubanta yana murmuahi yacw “you still don’t understand whats going on mrs hidaya, i have overpowered this company, i have 80% share of this company,” “You trick me?“ “Uhmm zamu iya cewa hakan, so i will advise you to lay low for now okay? Allow me to enhance the image of company, tun kafin a gano slush fund din da kika dunga ajewa, and all the illegal business” At that point batasan sanda ta cire glass din fuskarta ba, ta maida dubanta ga fadwa da har zuwa lokacin danna wayarta take kamar batasan abunda ke faruwa ba, babu wanda yasan da maganar slush funds da duk wani illegal business dinnan daga ita sai fadwa sai kuma khaal. “Mss fadwa will take your responsibility and duties, I can’t take the risk of destroying my image as the new president and the highest shareholder of the company” Sake kallonta hidaya tayi sai a lokacin fadwa ta kalleta itama, wani irin kallo take mata irin “ni zakici amana?” Sai a lokacin fadwa ta miqe tsaye ta dubeta “ukty…please, this is the only way to save this company,” Zare glass din dake kan fuskarta tayi ta dauke idanunta daga kan fadwa zuwaga basit din, ya bita da kallo, tunda ta shigo yake hango kaman mahaifiyarta, yanda hidaya tke haka take itama exactly babu wasa, yanxu data cire glass din ya kalla cikin kwayar idanunta saiya hango fattu karara akai. Baima san sanda ya furta “fatttuuuuu” ba yana kallon cikin idanunta. Yanda yake kallonta haka take kallonshi, saiya sauya gaba daya lokaci guda, ta hango wani abu kamar sadness a tattare dashi lokaci guda jikinshi ya mutu tunawa da sahibarshi. Maganr illegal business dinda ya ambata baisa ta iya maida hankali akan sunan mahaifiyarta daya kira ba, juyawa yayi ya barta sandare kamar wadda aka zarema rai. “I was so stupid for trusting you basit, This is my company…this is our legacy, there is no way I’m giving in…bakasan wacece hidaya ba, you can never threaten me with those slush funds, i will crush you, wallahi wallahi idan ban maida shares din taheel ba’a haifeni yar halas ba” Dariya ya kyakyace da ya futa daga hall din ya barta tsaye, wallahi idan ance zai taba ganin tsoro karara a fuskar hidaya zai karyata amma still ta tsaya chak akan batunta, ina ga ta gano fadwa yarshi ce and itace ainahin ma mallakiyar kanfanin……. Yana futa fadwa ta karaso kusa da ita tun kafin tayi magana hidaya da idanunta sukayi jaa sosai ta wani irin damko wuyanta, “ukty..ki saurareni,ba abunda kike tunani bane” “…ni zakici amana? Ki Hada baki da makiyi na, ashe daman kudirinki kenan? Dagani sai ke,babu wanda yasan da batun slush funds dinnan,, how did he know about it?, how dare you fadwa“ Dakyar ta runtse idanunta, ta shaqu sosai har idanunta ya firfito tana haki ta tari nunfashinta, “banci amanar ki ba babu yanda na iya ne, he threatened me kuma yayi hakan ne saboda kar a gane manufarshi, and i accepted it saboda ina tunanin ta wannan hanyar ne kawai zamu kwato kamfanin mu, nasan daman zakiyi tunanin ko nice na fada mashi batun slush fund dinnan ba, kiyi tunani mana? Why would i do that? Wannan kamfanin namu nefa? Na mahaifinmu ne fa? Why would i betray you?” Bangajeta hidaya tayi bafan tayi trusting maganrta ba tace “i’m coming for you” Tana kaiwa nan ta fuce, tana futa fadwa ta kyakyace da dariya kamar wata tsohuwar mahaukaciya kafin ta dakata tana mai shafa wuyanta da hidayar ta shaqo… “Bakiga komai ba tukunna, you are yet to taste the thirst of betrayal and youu…. are not coming for me this time around…i am coming for you hidaya, saikin tsugunna a gabana kin nemi alfarma a wajena, and this is just the beginning of your downfall”.. Haka ta dunga magana ita daya kamar wata tsohuwar mahaukaciya. Hidaya na shiga office dinta ta tadda an cire office tag dinta as the president dake dauke da sunanta a jiki an kafa na fadwa, she just can’t believe this,she’s more embarrassed yau a idanun duniya fiye da matsalolin da suka faru a kwanakin baya. Wayarta tayi hanzari dauka ta soma dialing number private investigator informant dinta datasa yayi mata bincike akan basit din, harkar dirty business irin wannan tasan yanda akeyinta, cin amana a business ba komai bane ba, partners can be your biggest enemy on a bling of an eye, so she’s an expert on it, tayi hasashen irin haka zata kasance daga ranar dataga ya tunkareta kuma ya bata helping hands just like without asking for anything in return tundataga haka tasan akwai wata a kasa, duk a tunaninta komai is under her control batayi tunanin zai shammaceta ba, wannan yasa tun a lokacin tasa a nemo mata anything da zata iya using against him dat will be useful to her when the right time comes, shiyasa, a take ta umarcesu da su nemo mata komai akan basit, duk wani abu da zaimata amfani a irin lokaci kamar haka. “Princess, ya naga you’re not happy? Burinki ya cika fa? Kamfanin nan naki ne gaba daya, hidaya is below you, Abdul basit yayi magana yana kallon fadwa, “no papiiii..this is not enough…banga tsoro akan idanunta ba, she’s definitely going to do something,” “Nima naga hakan, but babu abunda zata iya, i am the president, and the higest shareholder, inada 80% na kamfanin nan, and she is only keft with 15%, zan iya korarta kora ta wulaqanci idan kinaso” Last furicinshi yasata ta kalleshi ta saki wani irin murmushi, tare da kamo hannunshi tace “yes…lets do that,i don’t care kozaiyi affecting company, this can be to our benefit, i want her to bow, i want to see fears akan idanunta na loosing komai papi” “As you wish princess” ……. Tuki takeyi kamar zata tashi sama tsabar gudu, yau ko driver bata dauka ba cause this is very important to her, tana isowa inda zasu hadu tayi parking motar ta danna mashi kira, juyowa tayi sai gashi tsaye tayi unlocking motarta ya shugo ciki, yana shugowa ya gaisheta cikin girmama, ba tare da wnai bata lokaci ba ya bata file din dayayi profiling basit. Karba tayi ta soma budewa tana warware igiyar takardar. “Ka bunciki komai,” “Yes ma’am,“ Karantawa ta soma yi at the same time yana mata bayanin tarihin shi basit din wanda yasha wahala sosai kafin ya samu yabi didigin tarihin rayuwarsa da yanda yake tafiyar da business dinshi. “Ya taba aiki a taheel???????” “Yes ma’am, a shekarar 1980 ya fara aiki, sannan an koreshi sakamakon saida babban project din da akayi a shekarar,” “No wonder” ta fada tana girgiza kai ta duba next page of file din, yabar kasar zuwa eygypt, and he blows lokaci guda” “How? Ta inane source din kudin?” “I couldn’t find a proper answer to that saboda……” “Then menene amfanin binciken? Why cant you find anything? How did he start the company?, his hands are dirty dole akwai wani abu, there must be some” “I’m still on it ma’am” Watsa mashi file din tayi ta kama steering din motar kamar zata balla idanunta yayi jaa sosai tace “you’re useless, this isn’t enough, dole akwai abunda yake boyewa, i need something on him, something….” Katse ta yayi yana bude file ya miqa mata “there is ma’am” Idanunta kamar zasu firfito ta kalleshi, “nayi bincike akan duk wani source na income dinshi, da ownership din kamfanin sa gaba daya komai baya karkashin sunansa,” “So???? Kana nufi yana yima wani aiki kenan?” “Yes ma’am” “Who could that be?” “Shi nake buncike akai,” ya bata amsa “Nayi trippling payment dinka, Na baka nanda gobe, ka bincika min ko’ina, you need to find who ever is behind him” Shida yasan irin kudin datake bashi dayaji zata biyashi sau ukun kudin tuni yaji wani energy yazo mashi, yau duk yanda za ayi ba zuwa gobe ba saiya nemo mata abunda take nema. Jiki na bari yace “Yea ma’am” Yana kaiwa nan ya futa. Ta juya akalar motarta. Waya ta gani daga school dinsu barad tunda safe ake kira amma bata cikin natsuwar da zata iya dauka, sai yanxu, nan aka shaida mata yayi accident dukda is minor, hankalinta ya tashi sosai ta kasa natsuwa ba kadanba, bata taba jin tayi negleting din danta ba sai yanxu, amma duk da haka yanxu is not a perfect timing to think about that, and tasan for sure he’s on a safe hands. Gaba daya lisaafinta ya gama juyawa a ranar gaba daya ko rintsawa bata iyayi ba, ta shiga nan ta fita nan, dukdan ta samu yanda zatayi ta maida komai how it is supposed to be, shareholders dake kamfanin gaba daya kowa data kirasu saisu juya mata baya, su nuna mata babu yanda zasu iya, she couldn’t get the support from them, sai a lokacin ma ta gane waenda suka sayarma basit nasu shares din kamfanin and to think of mutanen nan tare sukayi building taheel da mahaifinta abun yayi masifar daure mata kai. Lallai yanxu she’s tasting the feeling of being betrayed, tukunna ma dai….. Kwanan ranar a zaune tayishi, ta kasa rintsawa kwata kwata, bata yafiya, kuma batajin duk wanda yayi betraying dunta zata taba yafe mashi, bazat iya runtsawa ba saitaga taheels a hannunta, a gobe goben nan. Dan rintsawar datayi a study room dinta na rabin awa ko cikawa batayi ba karar wayarta yasa ta bude shanyayyun idanunta. Call din wanda ta gani ne yasa tayi saurin dagawa takai kunne, “What????? “Yes madam, na tura maki documents din,,” Kasa tsaywa ta saurareshi tayi ta kashe wayar tare da bude e-mails dinta, taci karo da wanda ya tura mata, ga sunan daya bayyana a jiki, (fattu) saida ta nanata fattu dinnan aranta,suna ne mai girma a wajenta don sunan mahaifiyarta ne. Wayar ta sake kiranshi tace “who’s she? Wacece ita? Menene alaqarshi da ita?” “Identity dinta is hidden ma’am but…” “Menene amfaninka if you cannot find her identity?are you not professional enough? Inyi hiring wani ne?? Give me full details, whoever she is, koma wacece,” Ganin kamar tana neman hasala yasashi cewa “There’s something else ma’am” “I hope this will Be helpful if not…” “Allegedly..na samu wasu bayanai kan cewa yanada diya mace,” “What?? Yanada ya mace? From binciken dakayi banga alamun ya taba aureba balle ya aje heir,” “Babu wanda yasan ko wacece ma’am, “ “If that’s the case ya boyeta kenan from the world, but why? She could be his threat kenan” “Yes ma’am yanda kikayi assuming” “Inason ka nemomin hotonta,“ Tana kashe wayar kawai tayi murmushi, this is the best news data samu da safiyar nan kuma zata iya runtsawa yanxu, idan har zai boye diyarshi that means bata hanyar daya dace aka haifeta ba kenan, dole ta gano koma wacece don ta hanyar nan ne kawai zata yi amfani dashi ta hanyar koya mashi hankali. Misalin karfe bakwai daidai ta fito daga gida, as usual looking so dashing, fuskarta a hade babu annuri ta shiga motarta, driver yaja motar suka kama hanya. Da zamanta da tafiyar tasu bazai wuce thirty minutes ba gaba daya don zataje school dinsu barad ne, karar notification din wayarta yasa ta dago wayar. Ba tare da wani bata lokaci ba tayi clicking message din tare da rubutun dake tafe da message. Hoton basit ne da fadwa different types don yakai kusan guda goma on a different occation, sauke idanunta kasa tayi inda ya rubuta “FATTU” Jikinta hannuta komai ma bari ya somayi har wayar ta sulale ta fadi kasa, kamar mahaukaciya tabi wayar ta dauka tana duduba idanunta kamar zai zagwanyo, innalillahi wa inna ilaiahi rajiu’un, Hannunta na rawa tayi dialing number shi, “me…me..nene..wannan? Who…is she?” “Thats his daughter fattu” Wani irin gajeran suma tayi ta farfardo da gaggawa tace “kasan wacece wannan kuwa? Ya akayi fadwa ta zama fattu? Ya akayi ta zama diyarshi? Ina ka samu wannan? Its possible sun hada bakine shida ita, ay bansan cewa haka take cin amanata ba sai yanxu,” “Madam…wannan itace fattu, sunanta fattu ba fadwa ba” “Kai bakada hankali ne? This is my sister…fadwa abdullah taheel” Shi kanshi investigator din ya rasa ta yanda zai mata bayani, yanda she’s shocked haka shima hes shocked sosai, ya kasa comprehending komai. Ya akayi yar basit ta shigo gidan su? Bai sani Babu wanda ya sani, gashi nan dai identity dinta a duniya shine fadwa amma a badini ya ce ga basit wato fattu, bincikensa kenan. Kashe wayar kawai hidaya tayi, a daidai lokacin maganganun abdallah na zuwa akanta, “kina tunanin mahaifinki shine yaci amanar mahaifiyarku ko? Toh ita mahaifiyarku itace taci amanar shi,“ Wannan tsoron da tashin hankalin da fadwa ke son gani akan fuskar hidaya shine ya bayyana, don ni har kamar hawaye hawaye nake gani kan fuskarta, ta umarci driver ya juya akalar motarshi zuwa island dinta. Gudu suke sosai har suka iso tama manta da wani barad tana isowa ta shiga yatch dinta. Suna isowa tayi hanzarin shiga motar da zata karasa da ita, har zuwa lokacin wayarta na hannunta tana kallon hotunan fadwa da basit sannan da documents din nan daya tura mata da asuba. Wayar na hannunta messages suka dinga shugowa rutu rutu kamar yaqi, notifications daban daban daga social media, saiga calls na biyo baya, wannan na kastewa wannan na shugowa, messages din ta fara dubawa bata fuskanci komai ba yoh ta ina ma zata fuskanci abunda ke faruwa, hankalinta a tashe da abunda taji kuma ta gani, wanda take fatan ba haka bane. Driver na tsayawa ta tunkari cikin uncompleted building din, su black basu san da zuwanta ba don bata zuwa a wannan lokacin kwata kwata. Ciki kawai ta shiga suna kwakwance sun shawu sosai basu farfado ba ta fada dakin da abdallah ke rufe. Tana shiga ta kunna haske ya bade dakin gaba daya sannan ta tako har inda yake kwance,”abdallah!!!!” Shine abunda ta furta kawai, yanajin itace ya tashi zaune gaba daya yayi busu busu da gashi yau shekara kusan nawa ta kamashi, yana mai fuskantarta, yanayinta ya gane cewa ranar dayake jira ta bayyana kenan. Yau shekara kusan uku ne, ta kulleshi akan mahaifiyarta, akan ya fadi sirrin mahaifiyarta da babu wanda ya sani sai shi kadai. “Kin dawo ne na sake maimaita maki ko kuma har yanxu baki yarda ba?” “Karya kake yi karya ne, mahaifiyara bazata tana cin amanar abbu ba, zan iya sawa a kasheka yanxu idan baka karyata kalamanka ba” “Karki yaudari kanki, idan kinsa an kasheni bazai chanza gaskiyar almari ba, mahaifiyarki itace butulu, itace taci amanar mahaifinki, da kaskantacce, kuma wulaqantacce, wanda mahaifinki ya taimaka wa alokacin da yafi kowa buqata, saboda san ransu suka ci amanarshi,” “Karya kake!!!! Karya ne bazai taba yuwu ba…mahaifiyata ta kasance mai amana, abbu yaci amanarta, shine yaci amanarta” “Alamu sun nuna gaskia dake boye Shekara da shekaru sun bayyana a gareki, kuma kin kasa amincewa da hakan?, toh ki bude kunenki dakyau, ko ki yarda ko karki yarda wannan ita ce gaskia daya…” “Mahaifinki ya kasance mutun mai mutunci mai taimakon na kasa dashi, mai adalci, ya daukeni nida basit ya rufa mana asiri amma hakan baisa mahaifiyarki da basit sun ci amanarshi ba, babu wanda yasan da abunda ke tsakaninsu shekara da shekaru sai ni kadai, don ko su kansu basu sani ba, nayi dakon wannan cin amanar akan idanuna na shekaru, banida damar bayyanawa, haihuwar yar uwarku shine symbol na cin amanar taheel da mahaifiyarku tayi…..yar uwarki Fadwa yace ga abdul-basit.” Sharrrr saiga hawaye kan fuskar hidaya kamar fanfo, sosai fa ba kadan ba tayi taga taga zata fadi kasa ta zube a wajen. Babu abunda take sai jujuya kanta, maganar shi ta karshe na yawo akanta..”yar uwarki fadwa yace ga abdul-basit” Takai wajen minti goma a haka ta kasa motsawa, abubuwa da dama na yawo akanta, lokacin da mahaifinsu ya kawo taj gidan, da irin yanayin da mahaifiyarsu ta shiga, da yanda suka dunga treating mahaifinsu saboda ita, wallahi baqin cikin su ne na yanda suka daina kusantarshi gaba daya yasa zuciyarshi ta buga, sun nuna mashi tsana mafi tsanani musamman ita. Abdalla dai na zaune yana kallonta bai sake cewa komai ba, tana daga nan zaune aka banko kofar, warrant na arrest dinta aka bada amma zuwa wajen nan da akayi suka tadda yaran black dakeda illegal makami bindigu yasa dole a kama duk wanda ke ciki. Ba kowa ne kuma ya bada tip din inda take ba sai black. Yaranshi gaba daya aka kamasu. “You’re under arrest mrs hidaya abdallah, for……..” Haka suka dunga jero mata crimes da charges iri iri kanta ma yayi wani irin dumm batajin abunda suke fada kwata kwata. Aka fidda abdallah aka sashi a mota zuwa asibiti don bashi taimakon gaggawa. Few minutes ego.. Lokacin da take zaune a mota bayan investigator ya tura mata hoton fadwa da basit, wannan mesages din da suka dunga shigo mata bana komai bane saina abubuwan da aka tashi dashi a safiyar, an fidda evidence dumu dumu na illegal business datake a karkashin kamfanin, bayan ta iso island lokacin data wuce su black, batasan baya tare da yaransa dake sheme sun shawu ba, kuma yaga isowarta, yayi mamaki sosai wannan yasashi sauraron conversation dinsu ta hanyar recorder daya saka a dakin, bayan ya gama jin duk maganar tasu yaci karo da news din dake yaduwa wannan yasa yayi gaggawar tura sako da jiran a bashi umarni, ana bashi kuwa ya fita daga island yabar yaranshi sannan ya samu waya ya kira ya shiada ma police inda take sannan akwai wanda tasa akayi kidnapping idan anje za a ganta a wajen. Daman already anyi tracking line dinta don anje gidan da warranty din questioning dinta ba a ganta ba, ana tracking location dinta kuwa yayi daidai da inda aka turo report, wannan ya basu damar zuwa don ayi arresting dinta…. Wayyo rayuwa kenan….😭 ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 91 Abuja nigeriaa… Tun daga nesa ya hango su biyu,kowacce na rike da jaka a hannu sai faman yanga akeyi, maya kam tafi kowa yauqi kamar bazata taka kasa ba. Duban agogon hannunshi yayi ganin 4 daidai, da yasan yauqi zasu fara da yayi sallar sa kafin ma ya karaso school din, ganin babu sabeeha a tare dasu yayi mamaki sosai, don yawanci ma da zarar sun futo take yin gaba tabarsu, itadai badai sauqin kaiba, ya lura kwata kwata batason a bata mashi lokaci. Gashi dagashi har ita ba ma’abotan son magana ba amma yanxu sun dan saba sama sama, he’s picking interest on her, yanda take da kamewa da sanin darajar dan adam wannan yafi burgeshi game da ita sosai ga biyayya. “Hello ya hamad..”laila tayi magana suna karasowa inda yake. Bai kalleta don suna isowa ya kauda idanunshi akansu, da mamaki yaji muryar maya tace “Hi” Bai amsa masu ba don sallama yayi expecting daga garesu kamar yanda sabeeha ke mashi da zarar ta ganshi sannan ta gaishesa. “Wa’alaikum salam, tunda baku iya sallama ba, “sorry ya hamad assalamu alaikum” Banza yayi da ita maya ko ta wani irin tabe baki suka bude kofar baya. Ya tsaya bai motsa ba yana jiran isowar sabeeha, maya tayi winding glass din tace “mu tafi mana tana da extra class yau sai anjima zata dawo” Ko kallon inda take baiba saida laila tace “ya hamad da gaske, dazu munyi class din statistics da ita lecturer yace duk wanda is left behind baiyi catching up da lectures din yau ba ya tsaya za ayi extra classes, probably ta tsaya ne for the class” “Ke maisa bazaki tsaya ba?” “Ya hamad bazan iyaba marana yana min ciwo, sabeeha will help me out” Girgiza kai kawai yayi ya zagaya mazaunin driver ya kunna matar tare da barin wajen. Yana saukesu gida yasa laila ta fada ma anne asa daya daga cikin driver suje su dauko ta zuwa anjima don zai koma office bazai samu dawowa ba sai dare. Ko minti biyar basuyi ba da barin wajen ba ta fito cikin sauri ganin 4:15 saboda tasan hamad by 4 yake isowa gashi batason bata mashi lokaci kwata kwata, gaba daya tayi wani iri, fitowanta kenan daga office din lecturer da akace yana kiranta koda taje office din nashi ya shaida mata bai nemeta maybe wani lecturer din ake nufi ba shi. Hakanan ta fito jiki a mace, gashi class rep din ya tafi shine daman yace ana kiranta. Haka nan ta tsaya wajen minti talatin babu ya hamad wajen inda yake parking, tayi mamaki sosai ba kadan ba wata dabara tazo mata ta wuce inda tasan su laila na zama ko zata gansu, koda tace nanma babu su, haka nan ta juya zuwa masallaci tayi sallah sannan ta fito ta zauna wajen inda yake parking gudun kar yazo suna nemanta don bata neman abun magana. Tana nan zaune abubuwan da suka faru dazu suka dunga mata flashing a kwakwalwa, hankalinta ya tashi sosqi ba kadan ba, abu daya za ayi mata dake tayar mata da hankali shine qazafi, tana jin zafin abun sosai, dukda anyi clearing komai hakan baisa taji wani iri ba don har toilet ta shiga tasha kukanta ta godema allah yanda maya ta tsaya kyam tana kallon cikin idanunta tana attacking dinta da sata, batajiba bata ganiba, daa allah yaso class din basuda yawa sosai don da irin general class ne idan akaji wannan wani ba lallai ya yarda ba itace tayi satar ba. A zuciyarta ta soma magana “banajin inada rabon jin dadi a duniya ne shiyasa” Hawaye mai dumi ya sauko akan fuskarata tayi saurin gogewa tare da dago kanta jin alamun mutun a wajen. Irin patrol securities dinnan ne dake assisting wajen parking. “Baki tafi ba?” “Ina wuni” tayi saurin gaishesa ganin babba ne. “Lpy lau, inace kece ake zuwa daukan ku a wata katuwar bakar mota keda yan uwanki? Ay sun tafi tun dazu? Ya akayi baki bisu ba?” “Wallahi ban sani ba, qila sun jirani ne ban fito ba da wuri” ta bashi amsa. “Toh ki kirasu a waya,” “Tohm nagode”ta amsashi ya kara gaba. Wayar ta zaro tana kallonta, tama rasa me zatayi, what if da gaske sun jirata bata fitoba suka tafi? Ita a wacece zasu zauna jiranta ita da ba kowan kowa ba?” Da wannan tunanin ta aje wayar kawai ta kasa kira, nan ta fara tunanin ya zatayi, yoh ta ina ma zatayi kiran babu kati a wayar. Jikinta yayi sanyi sosai kalau ta zama stranded gaba daya. Acahn gida suna isowa kowacce tayi hanyar part dinsu, fadila ta wuce nasu while maya ta wuce na anne, zansu dabarar da takeyi duk welends take kwana wajen anty laila donta samu damar fita son ranta. Kuma anne bata hana ba don ya sameer yayima anne magana akan ta dunga barinta tunda tana taya laila hira don batada yar budurwa kamar laila. Anne batayi jayyayya dashi ba don babu wani abun kawai dai daman so take ana sa ido akanta tunda nanna ta ganta a hotel. Shi ko ya sameer anty laila ce ta sashi gaba da mita da qananun maganganun yanda ta saba ay ba’a sonta a gidan da anty mubina ce baza ace maya ta bar part dinta ba dayake ita aka tsana itace yar agola wadda keda bakin jini shiyasa ake kyamatarta, wannan qananun maganganun nata yasashi zuwa wajen anne ya roki abarta tana zuwa tayata hira tunda duk an zama daya. Lokacin data shugo part din anne babu kowa a kasan sai hadiza da sukayi kicibus hannunta rike da iced squeeze orange, kamar ta daidaici lokacin dawowarta kuwa. “Sannu da dawowa hajiya” Ko kallonta maya batayi ba ta wuce sama, hadiza tabi bayanta. Tana gab da shiga bedroom dinta hadiza ta cimmata “in shugo?” Dan dakatawa maya tayi sai kuma tace “shugo” Rufo kofar hafiza tayi tana duban mayar data watsar da takalmanta da handbag dinta a kasa ta yaye yalolom gyalen data rikeshi a hannu sannan ta fada gadonta tana sauke ajiyar zuciya. “Sannu kin gaji ko? Ga juice nan mai sanyi yanxun nan akayi juicing dinshi” Hannu maya ta miqa mata ta karba sannan ta zauna tasha juice din kadan ta miqa ma hadiza, a tunanin fita zata yi saiyaga akasin haka, “in hada maki ruwan wanka?” “Hada” ta amsata da gadara. Jiki na tsuma hadiza ta shiga bathroom ta hada mata ruwa mai zafi sosai a jacuzzi ta watsa mata liquid bath soap dake wajen masu kamshi sannan ta fito. Miqewa maya tayi ta wuce hanyar bathroom tana rage kayan jikinta ta watsar anan kasan. Haka hadiza tabi kayan tana tattaresu ta saka a laudry basket sannan ta futo ta gyara mata gadon fess fess kamar ba a haushi ba sannan ta tsaya don jiran fitowarta. Takai wajen 30mins cikin bathroom bata futo ba hadiza dai na tsaye ta fito. Da mamaki maya ke kallonta, cikin rashin iya magana tace “ke kuma zaman me kikemin a daki? Ko dan hannu za amin ne ban sani ba?like mother like daughter?” “Yo hakuri hajiya maya, daman na tsaya ne naji ko kina buqatar wani abun? Ko zakici abunci? Ko kinason a dafa maki wani abun da kikeso” Wajen dresser maya ta nufa tana daukan man ta zata shafa tace “kije ki kawo min pepper soup din kaza, amma thighs din kawai nakeso, karki cika yaci sosai” Murmushi hadiza tayi tsabar jin dadi tace “toh sai me kuma kikeso, fada kin duk abunda kikeso zan maki” “Shiknen, idan kin gama kizo ki wanken undies dina sai bathroom dina ba a wankeshi da kyau ba” “An gama hajiya maya, ay babu abunda baza a yi maki ba gimbiyar gidan nan” Maya ji tayi kanta kamar zai fashe sosai ba kadan ba, hadiza na fita tayi smirking “lallai wannan anyi bagidajiya,” Fitar hadiza daga saman taci karo da rabi data futo daga part din anne da sauran yan matan dake hauro mata da abunci sama. Rabin ce ke assigning dinsu inda zasu dinga aiki kuma tayi mamakin ganin hadiza a sama don aikace aikacen ta bai shafi sama ba wannan yasa tabi hadiza da kallo suna saukowa kasa tayi kicibus da ita a kitchen tana kokarin daura abunci. “Hadiza meya kaiki sama inace aikin ki a kasa kawai yake.” Rai a bace hadiza tace “banida ikon yin aikin daya wuce na kasa ne? Ke kinsan matsayina kuwa a gidan nan?” “Menene matsayin naki? Inace aiki kikazo yi ana biyanki? Kinada wani matsayin ne bayan wannan bamu sani ba? Ki fada min dalilinki na zuwa sama inva haka ba na sanarwa da hajiya, babu amsu zuwa saman sai wanda aka yarje masu kuma bana jin kina cikin waenda akace su dunga hidima a sama” Hadizq tajji zafin maganar rabi amma haka ta hadiye ta danne tace “ba komai ne ya kaini dama ba, jikar hajiya ce ta buqaci a kawo mata juice da parpesun kaji shine na hau saman” “Ba aikinki bane idan tana buqatar wani abu zata nema wajen masu girki ko ta kirani” “Ke kuma asuwa?? “ Suka jiyo muryar maya daga bakin kitchen din, juyowa rabi tayi ta kalleta, tana daure da towel a kirjinta ko me tazo dauka a kitchen din allah kadai ya sani, “Daga yau duk abunda ya shafeni ita ce zatayi min, karki sake questionining dinta, banason iyayin banza da wofi, kema ba yar aikin bace ba har kinada ikon fadin yanda za ayi da abunda baza ayi ba” Sunkuyar dakai rabi tayi, gaba dayansu zasu haifi uku ta wallahi amma yanda take magana kwata kwata babu respect a ciki. “Mteww…ke yama sunanki?” Ta nuna hadiza da hannu, binta da ido hadiza tayi, sai kawai wani murmushi ya kufce mata ta kasa magana saida mayan ta kara cewa “baki..” Cikin sauri hadiza ta katse ta “hadiza..sunana hadiza” “Inason smoothie yanxu kafin ki gama pepper soup din” “Tohm an gama yanxun nan kuwa za ayi maki sai kuma me kikeso? Ki fada kin ayi maki yanxun nan” Dan tabe baki maya tayi tana jin wani irin dadi aranta amma ta basar tace “ya isa” Ta futa rabi ta girgiza kai aranta tace “futsararriyar yarinya” Hadiza kuwa ta bi rabi da kallo tayi kwafa sannan ta fara kokarin yi mata smoothie data buqata. Ahankali akayi knocking kofar kafin a shugo da sallama, nanne ce zaune akan gado cikin irin maroocan gowns dinnan mai hula, tana ganin anne tayi saurin sauke kafafunta daga kan gado ta aje takardun dake gabanta da glass din dake hannunta. “Wa alaikum salam! Anne!! Lafiya dai dakin bari nazo ay keda kike fama da kafa” nanna tayi magana tana kallon yayar tata. Takowa anne tayi ta zauna gefen gado inda nanna ke zaune tace “nazo dubaki ne, ya zazzabin?” “Alhamdulillah anne doctor yazo dazu ay dan zazzabine fa, alhamdulillah ya sauka ma, ina wuni ya fama da iyali” “Toh alhamdulillahi,” Shuru ne ya dan biyo baya kafin anne tace “hajara!” Nanna najin yanda ta kira sunanta tasan akwai magana. “Na’am yaya” “Nayi magana da doctor dazu, ba zazzabi kadai ke damunki ba harda hawan jini kuma nasan damuwa ce tasa maki shi, Hajara ina ganin lokaci yayi daya kamata ki waiwayo rayuwarki ta baya….” Murmushi nanna tayi ta kalli anne tace “wallahi babu abunda ke damuna babu wata damuwa anne, kawai stress din aiki ne ba wani abu ba, ina gab da retire nima na huta abarma yara suyi” “Hajara kinsan abunda nake nufi, bazanyi forcing dinki ba tunda kin nuna bakyason ayi maganar, bazan iya sanin abunda kike ji aranki ba amma inaso ki sani ni yar uwarki ce hajara bakida kamarni, nice uwa a gareki kuma nice uba, bana fatan rasaki hajara don ayanxu ne nafi kowa buqatarki, babu wanda yasan gobe da abunda ke cikinta, kiyi hkuri hajara, bazan fasa baki hkurin nan ba kinji, ki aje komai a gefe ki nemi…” Hawaye ne suka fara neman ambaliya akan fuskarta tace “Anne please..dan allah dan allah badan halina ba mubar zancen nan,” Shuru anne tayi sannan ta kama hannunta tace “shikenan hajara na bari, allah ya rufa asiri allah ya sawaqe, tunda kince ba damuwa bane, amma kiyi kokari kina gujema stress din” “Insha Allah.. ya kafan ki?” “Kufa kuke wani damuwa da kafa, wallahi garau nakejinta yanxu, abun kunya ni ban samu hawan jini ba da shekaruna gashi ke saboda tunani zaki jefa kanki a halaka” Girgiza kai kawai nanna tayi don yayar tata tasanta ciki dabai, duk falewar da zatayi bazata taba yarda ba don ta san duk wani condition da take ciki. “Toh anne za a rage tunanin,” Mumrushi tayi mata sannan sukayi sallama anne ta fita. Wata nayyayyiyar ajiyar zuciya nanna ta sauke,idanunta sunyi jaa sosai take taji kirjinta na mata wani irin nauyi, tayi hanzarin daukan pills dinta ta sha sannan ta kwanta. Daki anne ta koma ana mata tausa hamad ya shugo suka gaisa, wuraren past 7 don anan idar da sallah ya shugo, hira suka danyi jefi jefi ya danci tuwon da aka kawo ma anne sannan ya mata sallama kan zai dawo anjima. Yana sauka kasan yaga yan aikin gidan nata faman shirya dinner a dining duk bai buqata saiyaje ya diba. Sai a lokacin sabeeha ta fado mashi yasan by this time an daukota, amma rashin ganinta da baiyi ba dazu sai yaji babu dadi gaba daya, gashi bazai iya sqwa a kirata ba, toh akirata yace mata mene? Saboda mene? A wani dalili kenan? Saurin watsar da zancen yayi ya wuce gida. Yana parking a part dinsu ya shiga daga ciki. Kai masha allah, gaskia anty fadila badai gayu ba, itama gidanta mansion ne mai zaman kanshi baikai nasu anne ba don shine family house dinsu amma shima badai girma ba gari guda. Ko’ina yasha adon gold and off white, parlor ga wani katin frame na hoton su su hudu, laila hamad then babansu sai mamansu. Daidai zai shugo yaci karo da laila data debo abunci zata wuce sama, hartasa yar aikinsu ta kawo mata tanajin sallamarshi ta karbe karyayi mata fada, irin waennan kananun abubuwan kamar irinsu gyaran gadonta da gyaran wardrops dinta ita keyi, ba’ayarda yar aiki tayi ba saidai wanke toilets da shara, saboda kar shagwabewar tayi yawa, sometimes ma itake girki a gidan, dakin mamansu kuwa itake gyarashi tass. Gaskia an basu tarbiyya kam mai kyau, babu raina na gaba musamman na kasa dasu. “Hello ya hamad!” “The next time kika kara cemin hello saina mareki, baki iya gaisuwa bane” “Sorry ina wuni how was your day” “Alhamdulillah ya amsa ta” ta turo baki tare na bin hanyar stairs ya dakatar da ita. “Kinje ta koya maki?” Ya jefa mata tambaya daman yanason yaji ko yaushe sabeehan ta dawo. Damn gabanta ya bada, tsakani da allah dazun nan ciwon mara ya riketa sosai tunda ta kwanta take barci bata tashi ba sai yanxu shaf ta mance da batun driver daya kamata ta fada ma anne. Ganin yanda tayi tsuru tsuru yasan bata da gaskia, “are you dumb?” “Innalillahi wallahil azeem yaya ciwon mara nake dazu sai yanxu na iya tashi” “Is that the question that i asked you?” Ganin ta sunkuyar dakai yasa shi zaro ido don sai yanxu ya fuskanci inda ta dosa, “what!!!!!! Bakida hankali???? “ “Yaya wallahi mantawa nayi” Ko sauraron baiba don kamar ya kwada mata mari haka ykeji ya fuce daga gidan a fusace kamar zai tashi, yayi hanzarin shiga motarshi ya juya akalar motar. Gudu yake sosai gabanshi na faduwa, yanajin kamar yayima laila dan banzan duka, ya za’aui ta manta and ya bata strict instructions akan ta fadama anne asa cikin drivers available one yaje ya daukota, gaba daya saiya fara jin wani irin rashin dadi da tausayi sabeehar yanxu haka shes stranded batasan ya zatayi ba innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Yana isowa school din ya wuce direct wajen department dinsu hankali a tashe, duban duniya yayi mata bai ganta ba, gashi duk securities daya tambaya sai suce basu ganta ba don ana yi shifting na rana sun tafi. Haka nan ya zagaye school dinnan gaba daya da securities ana nemanta, har akayi sallar isha’i, cikin ikon allah wani tunani yazo masa ya nufi masallacin mata, bai shiga ba yasa daya daga cikin securities mata suka shiga ko za a ganta. Tana shiga saigata kuw sun fito tare, tana daga kwance chan sakon masallaci ta jigata sosai ga gajiya ga yunwa, sallah kawai takeyi ta koma kwance. Tana ganin hamad ta sunkuyar da kanta feeling so sad, wallahi yarinyar nan ba karamin kashe mashi jiki take ba haka kawai yake jin tausayinta bayason ganin ta cikin kunci ko kdan, yana hango tsananin damuwa da rashin farin ciki cikin idanunta, kamar someone that is lonely and longing for something. “Dauko littafanki” Komawa tayi jiki a mace ta dauko ta fito suka wuce taba biye dashi a baya har suka iso mota ya bude mata seat din baya ta shiga ta zauna ya rufe Kunna motar yayi ya saka ac kadan sannan yayi reversing ya futa daga school din. Shi shuru ita shuru aka rasa wanda zaiyi magana. Shi wani irin rashin dadi yakeji, how can he be so careless, dayayi tunanin kiranta yayi confirming kota dawo da duk haka bata kasance ba. “Kayi hakuri ya hamad, ka dawo saboda ni, wallahi ba laifina bane, bansan kazo da wuri ba dazun da bazan bata maka lokaci ba,”ta fada cikin sanyi, zuciyar sa kam ta karaya dajin furucinta sannan ga abunda ya biyo baya da bai fuskanta ba. “Why are you sorry? Daman ba extra lectures kika tsaya yi ba?” Nanata abun tayi a ranta batason cewa komai yanxu data fuskanci kamar akwai dan misunderstanding. Ganin taqi cewa komai yasashi cewa “Now tell me meysa kika bata min lokacin” “Daman class rep dinmu ne yace min lecturer dinmu na nemana shine naje, bayan naje kuma yace min ba nemana yake ba saidai ko wani lecturer ne bashi ba,“ “And sai kuma akayi yaya? Ya nemi karin bayani. “Shine na sauko kasan don banga rep dinmu ba kamar ya tafi, anan ne naji wajen wani security cewa kazo kun jirani harkun tafi, kayi hkuri hakan bazata kara faruwa ba” Shru yayi bayan ya gama sauraronta tass, a cikin maganganun nata ya fuskanci abubuwa biyu, na daya babu wani extra class datace ma laila da maya zasuyi, secondly kuma batasan cewa shima kanshi da wannan wrong info din yabi ba. “Bakiyi laifi ba, but next time ki dunga kirana idan abu ya faru dake, kamar yanxu this is very wrong for a lady ki zauna, and im sorry bansan cewa driver bai biyo sahunki ba yazo daukanki i should have called you naji ko an maidoki” “Insha allah” Suna karasowa gida yayi parking ta wuce bayan sunyi sallama sannan ya wuce part dinsu. Yana parking ya wuce ciki dirwct zuwa dakin laila yana shiga yayi knocking tana zaune tayi zuru avun tausayi don tasan yau zai sauke mata, kuma harga allah bata kyauta how can she forget this. Yana shugow ata moqe tsaye kamar zatayi kuka “yaya don girman allah kayi hkuri wallahil azeem banqi fada ba da gangan” Tass ya kwashe ta da mari, “meysa kikamin karyan extra class da kikace zasuyi?” “Answer me” ya daka mata tsawa ganin tayi shuru, ta fara daburdabur, “wallahi ban maka karya ba, meysa zan maka karya yaya, tare mukayi statistics class da ita kuma a gabana lecturer yace zaiyi extra class” “Ita da bakinki tace maki zata tsaya yi?” “Ah ah,” “Then how did you conclude zatayi?” “To ay naji maya tace zatayi extra class ne sainayi tunanin class din zatayi” Saida ta fadi hakan ya gane inda gaba daya akayi misleading dinsu, wannan kafurar yarinyar futsararriyar ce, kuma saiya koya mata hankali. “The next time kika kara bani wrong information saina tattakaki” Hamad nada sauqin kai sosai amma in aka taboshi bashida sauqi. Yana kaiwa nan ya fuce ya barta da kama kunci, anty fadila data fito daga part dinsu ita da oga don su ne a sama da maya kasan is for hamad tana ganin yanda ya futa tasan sunyi rikici kenan da qanwar tasa. Bedroom din laila ta shiga ta taddata tana kuka shabe shabe. “Menene kuma me kika masa? Nasan kece mara gaskia” Cikin shesheka tace “mami wallahi ba laifina bane, kinga maya ce tace wai sabeeha zatayi extra class shine nayi tunanin class din zatayi ashe bashi zatayi ba shine shine muka tafi muka barta a school, toh dazun daya dawo damu yace na fada ma anne asa driver yakaita ni kuma bayan nasha maganin ciwon mara yasa ni barci na manta gabadaya shine yazo yanxu..” Tun kafin takai aya fadila tace “innalillahi wa inna ilaihi rajiun karkice kin yarinyar nan kuka vari a makaranta tun da yamma har zuwa yanxu, amma bakida hanklai, are you mad?what sorr of nonsense is this? Eh” Haka ta dunga balbaleta itama hankalinta ya tashi, abun babu dadi. Sabeeha na shiga part dinsu ta tadda dakin kacha kacha, daman ita ke gyara wa duk sanda ta dawo daga school to yau ko zanin gado hadiza bata daga ba. Wata iriyar yunwa takeji wannan yasa ta fuce zuwa kitchen ko zata samu wani abun da zata kaima cikinta. Tana shugowa taci karo dasu rabi da hadiza a kitchen din anata faman gyare gyaren kwanuka na dinner da akayi. Gaishesu sabeeha tayi sai a lokacin hadiza ta tuna da ita, batace mata komai ba sai binta take da ido tana girgiza kai. Ganin irin kallon da hadiza ke mata na tuhuma yasa taji yunwar ma ta tafi gaba daya ta juya zata cire kayan jikinta dan tazo ayi aikin da ita daidai nan sukayi karo da maya data sauko kamar zata tashi sama, a kufule saboda yanda hamad yazo saura kiris ya mareta akan wannan yar wanke wanken. Wani irin turata baya maya tayi kamar zata fadi ta daidaita tsayuwarta, “wallahil azeem da ya hamad ya mareni saboda ke wulaqantacciya yau da sainaga jini a bakinki, haka kawai saboda kin tafi yawanki na iskanci sai yazo ya balbaleni? Banza barauniya, asarraru, yar wanke wanke, gaba dayanku wahalace ta maku yawa tsabar Samun wajen har kin isa kisa yazo kamar zai dukeni? Ke a wa? Who’s your father? Ke yar uban wacece? Wataqila ma wajenshi kika gado sata” Rabi dataga abun yayi yawa ne yasa tace “haba maya, me ta maki? Ya zaki mata kazafin sata?” Hadiza na daga tsaye tana wanke wankenta ko tak bata ce ba ranta in yayi dubu yayi mugun baci sosai, saida taji anyi batun sata ne yasa ta juyo ta kalli sabeeha, maya dataga haka tace, “ki daina yi mata wani kallo, inta sato ke zata kawowa ay ba wani ba mteww rubbish” Tana fadin haka ta juya tabar wajen hadiza ta fizgi hannun sabeeha zuwa backyard, ta kama hannunta sosai kamar zata ballata tace “dan abu kaza kaza…..”ta kundumo mata ashariya tace “koda na tura ki chan wata kasa daman sata kika koyo??? Eh????” Tana shekar kuka tace “wallahi mama ban taba yi ba, wallahi da gaske nake” “Zata maki karya ne???? Wallahi bazaki Jawo min magana ba, gwraa na tattaraki gaba daya ki koma chan wajen dangin ubanki lafia” Tana kaiwa nan ta bar wajen kamar zata tashi sama. Tana barin wajen sabeeha ta duka anan dakalin wajen ta saka kanta tsakanin cinyoyinta sai hawaye, kuka take sosai bakajin sautin ma sosai sai kadan kadan. Jin alamun an dafata ne yasa tayi saurin dagowa ta miqe tsaye, nanna ta kalleta ganin tana saurin goge hawayen dake fuskarta kar a gani. Saukowanta kenan kasa, daman tana zama ne a balcony dinta dake sama saiya kasance yana daga wajen backyard din, kaf conversation dinsu taji, wannan yasa ta sauko. “Ina wuni Hajiya akwai abunda kike buqata” Kallon fuskanta nanna tayi hawayen sun kasa tsayawa, ba karamin tausayinta taji ba ga muryanta ya soma dishewa, irin wannan ba tuhumar mutun akeba zama ake dashi a tambayesa akan komai bawai a yanke mar hukunci ba, Hannu nanna tasa ta share mata hawayen a maimakon ta daina sai kawai ta fashe da hawayen sosai, nanna batasan lokacin data rungumeta ba ta soma padding bayanta, “shiii, ya isa haka” Tana fadin haka ta zarota daga jikinta sannan tace “share hawayen” Ta gogesu tass sannan tace “now tell me Meya faru?meysa akace kinyi sata? Kujerun dake wajen nanna taja masu suka zauna tana fuskantar sabeeha. “Wallahi hajiya banyi ba, sharri ne,” “Zan yarda dake idan kika fada min meya faru” Ajiyar zuciya sabeeha ta sauke tana jin wani irin sanyi aranta tace”Daman dazu ne a school muna zaune ana lectures sai kawai maya tace anyi mata sata, tayi reporting to lecturer din saiyace duk wanda ya dauka ya futo dashi ko yasa a shigarda report, duk sai naga suna kallona bansan meya faruba wallahi, sai wata daga cikin students tace wai a duba jakana,im the suspect,nace masu ni banida jaka ma don littafaina ma a hannu nake rikesu,sai lecturer yace na fito zuwa stage zaiyi questioning dina, wallahi hajiya ina tashi bansan ta inda agogo yafito ba sai kawai suka fara ihu wai gashi nan nice na dauka, shine aka kira securities, sukazo za akaini disciplinary, sai wata sabuwar student ta dakatar dasu ta fidda same watch din tace ay wanda ya fito a jikina ita ta bani na aje mata ga nasu nan a wajenta lokacin data shugo class ta tsinta, toh kinji yanda akayi” “Toh ita din da gaske ta baki ki ake mata?” “Wallahi ah ah, banka santa ba wallahi ranar na fara ganinta a class din” “She saved you? Da mamaki sabeeha ke kallonta “yes she saved you, duk yanda akayi na hannunta shine nata na asali wanchan dayan kuma its possible ko wani ne yaso yayi maki sharri, you should be thankful to her” Sabeeha tayi mamakin maganar nanna sosai don sai yanxu ta fuskanci hakan, “sunanki fatima ko?” Ta girgiza mata kai alamun eh, “na yarda bake kika dauka ba kinji, sannan next time ki dunga lura da mutanen dake kusa dake, wanda ke kusa dakai shike da damar cutar dakai” “Tohm hajiya nagode sosai” “Karki sake yin kuka kinji ko? Tunda bakiyi ba me zaisa kiyi kuka, now give me a big smile” Take kuwa ta sauke mata murmuhshin ta mai kyan gaske, nanna ta dunga kallon idanunta tana tunanin ina ta taba ganin ta ko me kama da ita. Kallonta da nanna keyi yasa itama ta kura mata idanu tana tunanin ina ta taba ganin ta, sai kawai tayi zumbur ta miqe tsaye “laa hajiya kece wallhi kece, kece wadda kika taba bani kudi da yawa dana baki jakarki da kika yadda a masallaci” Tunani nanna ta farayi yaushe event haka ya faru, “hajiya wallahi kece, wajen masallacin gidan man salbas dake kan Hanyar wajen gari? Shekara biyu da suka wuce? Kika mance purse dinki a masallaci harna biyoki da jakar lokacin zaki wuce” Kama baki nanna tayi set of hakoranta suka fito rass tace “allahu akbar kece wannan yarinyar? Yar amana? Kece mai robar kwai ko?” “Eh nice hajiya ni ce wallahi” “Allah sarki, wani ikon allah kenan?” Dariya sabeeha tayi ashe har hannunta ta kama tsabar excitement, don har yau batajin zata taba manta nanna, saboda matar lokaci guda ta shiga ranta, “Wallahi Har kika yadda wani dan hotonki ina dashi ma na ajiye shi cikin kayana kafin na tafi saudi” “Saudi? Meya kaiki saudi?” Shuru sabeeha tayi ta dan dakata batason tuna abunda ya faru a baya kwata kwata, “Aikatau naje yi achan” For few seconds babu wanda ya sake magana, yanayin nanna ya sauya gaba daya, “allah sarki yanxu na kara yarda bazaki taba yima kowa sata ba saboda kinada amana, dare yayi yanxu jeki kwanta” “Nagode sosai hajiya saida safe” Sukayi sallama nanna ta bita da kallo. Hilton…. Misalin karfe tara da rabi daidaiya shigo, dakin bayan sunyi sallama da salim daya saukeshi, workers din wajen suka biyoshi da shopping dayayi ma kanshi na abubuwan da zai buqata na zamn da zaiyi. Fuskanshi na kalla, ya shanza hair cut kuma ya amshe sa sosai don yayi kyauba kadan ba, ga gashin bakinsa daketa fama kyalli yasha gyara. Agogon hannunshi ya zame a je gefe sannan ya shiga ya watsa ruwa mai zafin gaske sannan yayi ordern brunch na dare aka kawo mashi yaci kadan saboda tashin zuciya dayakeji sama sama. Nan yasa akazo aka kwashi abunci don bai wani ci na kirki ba. Yana zaune laptop dinshi nakan cinyanshi yana aiki da yan dube dube call ya shugo mashi, kallon screen dinshi nayi to my surprise kawai naga wani hoton sabiha da fuskatan yayi zooming sosai, tayi murmushi, skin dinta kamar madara ga dan v lips dinta yayi wani irin jaa gashi idanunta sun fito zara zara, ya dade yana kallon wayar bawai mai kiran yake kallo ba sai fuskarta daya kasa dalilin saka hotonta da yayi akan screen dinshi, ya dade sosai har call din ya katse kafin wani ya shugo ya dauka yasa speaker. “Hello sir!!” “Yes saalem?” “How are you feeling now sir? Ko nazo muje asibiti?” “No its just minor headache, will feel much better by tomorrow” “Okay sir please let me know idan kana buqatar wani abun at anytime” “Thank saalem” taj ya amsa shi don haka yake kiranshi. Yana kashe wayar ya shiga messages din da merk ya tura mashi, yana dubawa, reports ne ya turura mashi na avubuwan da suka faru tsakanin jiya da yau. Dayaga labaran dake circulating akan hidaya sai yaji zuciyar na karaya, wallahi wholeheartedly ya dauketa a matsayin daya bata kafin tayi watsi dashi tayi disappointing dinshi, kuma yana tausayin barad da jamid, albarkacinsu ne kawai zaisa bazai saka hannunshi ba cikin almarin don idan yayi haka she will be behind bars forever, yanxu ana trail ne da da ita kuma taqi bada hadin kai. On the other hand baiyi mamakin ganin live press release din fadwa ba, he never trusted her and he will never, yasan this will be the out omen yanda sukayi ma khaal suka cireshi daga family saboda laifinshi haka tayi ma hidaya ta nuna kwata kwata kamar ba yar uwarta ba,ta nunawa duniya basusan haka hidaya take ba ta juya mata ba, wannan shine tsantsar cin amana, kuma company will not be responsible for hidayas wrong doings. Kashe laptop din yayi jin gaba daya wani zazzabi ya saukar mashi gaba daya. 5am..da kyar ya iya bude idanunshi, rabin daren nan ko barcin kirki baiba kwata kwata, he feels so weak, sai faman bayan gida yake shiga, yayi stooling akalla sau goma a daren, dakyar ya iya runtsawa bayan sallar asuba yayi barcin wahala. Around 10am jikin dak sai faman zafi yake dole ya kira salem akan yazo ya kaishi asibiti. 10:30 saleem yazo suka wuce asibiti, sai daurewa yakeyi don inka ganshi bazakace bashida lafiya ba karfin hali. Tuna isowa deda hospital saleem yayi parking sannan suka shiga shi ya zauna a reception salim kuma ya bude mashi file yayi duk wani payment da zaiyi, yana gama wa ya buqaci ganin one of the best doctor immediately,wata nurse ta mashi jagowara zuwa office din. Asibitin irin asibitocin kasar wajene, standard dinshi da komai. Lift suka shiga zuwa 3rd floor inda office din yake, ya shiga yaga doctor, sannan yasa a mashi test sannan ya mashi allurai don ya samu karfin jikinshi for now. Kuma yaji dan dama dama sannan ya sauko kasa akayi test ya zauna don jiran result. Vip Consultation room 3 Cikin dakin doctor ne zaune yana duban screen dinshi, ga patient dake zaune tana fuskantarshi. Cire glasses dinshi yayi wannan yasa tace “dr barau akwai wani matsala ne?” Sauke ajiyar zuciya yayi ya kalleta baima san ta yanda zai fara mata bayani ba, he has been her specialty for over the years kuma shike traking conditions dinta koda yaushe, yayi mamaki how he missed on this important issue. “Karka cemin hawan jini ne fa? Don ga magunguna na nan na chanye su” “Hajiya akwai matsala..” “Wace matsala kenan?” “You’re having a brain turmo hajiya ” Dan murmushinsu na manya anne tayi tace “thats an expensive joke doctor barau, har lokaci na yayi kenan?” Shuru ya danyi kafin yace “hajiya we’ve been turning blind eye on this, it has reach to a point that zai iya…” “Zai iya zamowa ajalina?” “Yes hajiya, we need to operate on you as soon as possible” “Kanada assurance din zanyi surviving ne?” “20%” Tanajin haka kawai ta miqe, “hajiya listen to me,” “Babu abunda zan tsaya naji fa barau, and ina baka umarin karka shaida ma kowa wannan, i want to keep it from everyone” “Hajiya your family needs to know cause you will need them the most now” “No barau, bazaka fadama kowa ba, i want to keep it confidential.” Girgiza kai kawai yayi yace “hajiya please” Batama tsaya sauraronsa ba ta fuce daga office din kirjinta na bugawa sosai, kafarta ya rike kyam sosai kamar ana rarraba kashushuwanta. Hanyar lift ta nufa masu maintenance na daga tsaye suna aiki saboda lift din ta tsaya chak, dole mutane aka koma wajen private escalator, saida ta tsaya duk mutanen wajen suka hau tukunna kafin ta hau bata ganin gabanta haka ta hau escalator dinnan. Zuciyanta ya karaya,it feels so heavy,kamar rock, ga wani jiri jiri da takeji, idan manyance yazo yana zuwa da kalubale iri iri wannan yasa ta fidda hope kawai idan ajalinta ne wannan babu wanda ya isa ya hana. Baifi few steps ba ya rage ta sauko kasa kawai ta kasa daga kafarta taji ta wani sandare ta kasa daukanta. Taj dake zaune reception tun daga sama ya hangota, kuma mistakenly ya dago idanunshi ya hangita saiya kasa daukewa kamar wanda ke karantar ta, kamar wanda keyi wani calculation ko ya karanci halun da take ciki yayi hanzari miqewa a guje kamar zai tashi sama aka bishi da kallo daidai inda ya kamata ta sauka kawai kafarta yayi trumbling jiri ya kwasheta tayo gaba cikin ikon allah ya taro saidai wani hanzari ba gudu ba dukda ya tarota hakan baisa mayafinta ya shige cikin lift dinba ya nemi shaqe mata wuya, fadin irin tashin hankalin da yake ciki bata lokaci ne,tuni security suka karaso aka kashe escalator din, kamar zai hauka haka ya soma warware wuyanta daya shaqe sosai don kanar zatayi passing out yana gama cirewa kawai ya kalli fuskanta, wani irin tsoro shock ya dabaibayeshi, baima san sanda ya furtaa.. “Ammi!!!!!!!!” Ba….. Sama sama anne ke ganin mutanen dake wajen kafin ta sume akayi gaggawar wucewa da uta dakin gaggawa aka kwantar da ita aka bata taimakon gaggawa. Abun ya ahde masu biyu, ga situation dinta ga shock dayasa tayi passing out ga hawan jini datake dashi amma ta boya familyn gaba daya don ko sameer bai sani ba. Da taj aka tafi da ita emergency ya kada zaune ya kasa tsaye, yama manta da tashi rashin lafiyar, wani irin fargaba da tsoro yakeji, yana tsaye doctors da nurse na shige da fice. About 30mins later wata nurse ta ya futo daya kasa hkura saiya tareta yace “whats going on in there? Hows she? Mwke damunta?” “Please what are you to the patient” Daburcewa yayi ya rasa answer da zai bata “excuse me sir? Who are you to the patient?” “I’m her son now tell me what is going on? Meke damunta?” Yanda yake magana zaka san hankalinshi baya jikinshi. “I’m sorry sir, she’s in shock rn, and jininta ya hau sosai probabbly saboda news din daya risketa” “Wani news kenan? Meke damunta?” “She has a stage 3 brain turmo” “Nurse betty” wata ta kirata daga ciki ta wuce ta barshi a tsaye Baya ya danyi, yanajin wani irin abu gaba daya ya kasa controlling kanshi, first of all akan idanunshi ta kusa faduwa kuma irin faduwa kamar wannan can lead to shanyewar jiki secondly, ya rasa dalilin dayasa yakejin wani irin tattare da ita. Yana nan zaune doctors biyu suka fito doctor barau ya kalleshi ya miqa mashi hannu yace “thank you so much for saving my patients, you have really a saving grace, badan kaiba komai zai iya faruwa were really grateful” Girgiza mashi kawai taj yayi tace “hows she? Is she going to survive this?” Da mamaki doctor ke kallonshi yace “survive?” “Brain tumor??” “I guess you had from the nurses?” “Yes im sorry, hankalina ya tashi ne i wanted to know wani condition take ciki” “Well shes safe now, but i dont think she will be tomorrow?” “Why???” Taj ya tambayeshi, “it’s confidential information” Hannu suka kara gaisawa sannan doctor ya wuce shi kuma taj ya shiga dakin, A zaune ya tadda anne ta fizge drip da aka saka mata yanxu, kokarin saukowa tayi yayi hanzarin karasowa inda take yace “ma’am please don’t” Kallonshi anne tayi ta kasa duake idanunta akanshi sai kawai murmushi ya kubce mata ta koma ta zauna shima ya zauna a gefenta yace “how are you feeling? Did you get hurt in any way ma’am” Hannunshi anne ta kama ta rike ganin kamar ba bahaushe ba don appearance dinshi ya nuna hakan kuma musulmi ne don yayi mata sallama yasa tace tace “whats your name?” “Tajudeen!!!” Saida ta nanata sunan aranta sannan tace “thank you so much tajudeen may allah bless you for me” Jinjina kai kawai yayi sannan yace “karkisa damuwa aranki ma’am, you have your family, they will stay with you and stand by you i promise,” “I don’t have….” Bai bari yaji mai zatace ba don yaui tsammanin zatace mashi batada family itako so take tace mashi batada courage din fada masu. “You have one now! I will stand with you,” Da mamaki take kallonshi tana hango yanda jikinshi yayi sanyi, wannan shi ake kira da pure mutun, ya ceceta daga halaka a lokacin da kowa ne zai iya hakan ba, ta lura da gefen hannunshi daya kurje ma shi bai lura ba. “Duk wadda ta haifeta tayi haihuwa mai amfani ga alumma, allah ya baka abunda kake nema duniya da lahira, ko na mutu yanxu i have achieved everything” “No ma’am bazaki mutu ba.. i promise, sai lokacinki yayi” “Toh ay lokacin ne yayi tajudeen, zan iya mutuwa koda yaushe” Idanunshi sunyi jaa sosai jiniyoyin kanshi na futowa ridu ridu kamar shine yake sharing pains dinta yace “no ma’am, i promise you zaki samu lafiya, cuta ba mutuwa bace, kuma duk wata cuta nada magani, mutuwa kuma sai lokaci yayi” Hannunshi ta rike gam sosai tace “okay okay I believe you okay???” Tana fadin haka ta moqe tsaye ya taimaka mata, yanajin kamar sunyi sharing relations haka itama takeji game dashi, doctor ya shugo daidai lokacin ya bata magangun dayayi prescribing sannan ya roki next ganin da zaiyi its for her acceptance don ayi mata aiki. Tadai girgiza mashi kai kawai sannan ta fita. Taj na rike da magungunanta suka karaso wajen lift zata shiga yyi hanzarin kama hannunta ganin zata dafe, suka shiga lift din. Duk sukayi shuru anne ita tasan tunanin da take akanshi, don irinsu ne one in a million. Har waje suka fita saleem na zaune cikin mota yanajin kida baisan sun fito ba. Har bakin motarta ya rakata sannan driver ya bude baya “ma’am” “Call me anne” Dan sunkuyar da kanshi yayi sannan ya dago ya kalleta yace “An..ne, please promise me youll be fine,?” “I will insha allah tajudeen” Yanason ya karba contact dinta amma bayason zaqewa wannan yasa ya juya ta dakatar dashi ya dawo da sauri ta miqa mashi wayarta tace, “samun number ka anan” Wani irin farin ciki ne ya bayyana akan fuskanshi ya rubuta yayi dialing number ya shigo wayarshi sannan ya mata sallama anne na yaba halayyanshi, very nice and gentle man. Yana nan tsaye sukabar wajen ya koma mota ya zauna saleem ya karbo mashi magungunan da aka bashi da result dinshi, its just food poisoning, cimar da yake bata amshi cikinsa ba tukunna. Jiki a mace anne ta koma gida tana tuna tajudeen, yanayin yanda yake very soft kanar hamad favorite jikanta sai takejinshi kamar jikanta shima. Gaskia duk wadda ta haifesa ta iya haihuwar alkahiri, well mannered and respected young man, baisanta ba bata sanshi ba amma lokaci guda ya shiga ranta. The next morning.. Su sabeeha suka koma school, ita da maya saidai harara, laila kuwa wani irin kunyanta takeji sai take ganin kamar sun hada bakine da maya, sabeeha kuwa batada riko, bata kawo komai aranta ba kwata kwata. Nanna ta bata wani irin confidence, datakejin she can stand for her self a ko wanne lokaci. Suna shiga first class awa daya da rabi suka fito suka shiga next one. Ana gamawa ta tattara littafanta as usual saida kowa ya futa ta tashi. “Hiii” taji daga bayanta. Dakatawa tayi ta juyo karaf idanunta ya sauka kan wanda ta taimaketa jiya. Excitedly sabeeha ta karaso inda take tace “hey…ya kike? Inata nemanki” Dariya haya tayi tace “toh gani” “Thank you so much for yesterday” “Don’t thank me okay nasan bake kika dauka ba ay, nasan wacece ta aje maki ba tare da saninki ba” Da mamaki sabeeha ke kallonta, hannu haya ta miqa mata tace “Haya” Sabeeha itama ta miqa mata hannu tace “sabeeha” “Nice,can we be friends?” “Yes sure we can” Haya kyakyawace sosai masha Allah, kuma farace saidai siririyace don batada qiba. Gata yar gaye don dressing dinta kadai abun kallo ne masha allah, decently. Aranar dai kawance ya kullu kamar an dade da sanin juna,haya ta jasu cafe ta saya masu abubuwa sosai sabeeha ta rasa bakin godiya, sukaci suka sha suka koma class, lokacin tashi nayi Haya ta wuce motarta maya ta tsaya jiran ya hamad, yana isowa su maya ma suka fito. Tana komawa gida nanna tasa a kirata, lokacin hadiza batanan tana baya tana wankin kaya da maya ta bata. Wato shakuwa wani abu ne da baka sanin lokacin dake shiga taakanin mutun da mutun, lokaci guda ta shiga tsakanin nanna da sabeeha, sabeehar da bata da sakewa saita sake sosai da nanna harda taya ninke kaya, ta gyara mata gadonta. Abun yayi ma nanna dadi sosai don yarinyar tun lokacin nan ta gama shiga ranta. Washe gari ta kama friday, its a short day, bayan first class da suka fito second one din lecturer din yayi delaying dole suka tsaya jiranshi wasu suka fito bakin auditorium suka tsayatsaya. Sabeeha da Haya na tsaye suna hira some ither student ma na tsaye, click dinsu maya sukazo wucewa, kamar bataga sabeeha ba haka tazo ta gefen wajen other end din stairs din wajen ta watso mata books dinta akai, duk akan idanun haya kuma wasu daga ciki student sun gansu “Oppsss sorrieee” Kauda kai kawai sabeeha tayi maya ta miqo mata hannu alamun ta dauko mata books dinta, kamar bata ganta ba haka sabeeha tayi ta kauda ido maya ta kufulu soaai kamar zata tashi sama kuma ta kudiri niyar kunsasa mata, rai a bace ta duqa ta dauki littafan daidai lokacin haya ta gama cin bananas data dauko daga jakarta, ta wulla wajen hanyar stairs din ta kauda ido kamar batayi ba har wani counting takeyi don tason dole maya ta taka bananas din. “One two three four..” Tun kafin tace five ji kake timmmmm a kasa tayo baya kan duwawunta ta dunga sauka daga benenen a haka, me za ayi banda dariya, so embarrassing, maya kamar ta nitse harma masu video, kamar tayi kuka kawayenta sukazo suka taimaka mata ta mike ta bar wajen a guje tana kiran wayar saleem. Sabeeha dake dariya kasa kasa tana dagowa taga haya na daga mata hannu suka tafa. Haya tace “serves her right..no one dares to mess up with my friends” Anatse sabeeha tace “thank you haya” “Fadamim meysa take treating dinki haka? Meysa baki ramawa? Ki koya mata hankali mana” “I çant haya” “Meysa?” “Saboda ni yar aiki ce a gidansu, ni ba kowan kowa bace banida gata banida kowa” “Kinada gata sabeeha, and i promise to stand by u okay” “Thank you haya.” “Zanyi maganin ta ne idan naga dama bazata kara tako kafa school dinnan ba” Da mamaki saveeha ke kallonta haya ta ja hannunta tace “bakisan koni wacece ba ko? Bana fada ne, nice first and only daughter na founder din makarantar nan, Haya baba Datti” Baki sabeeha ta kama tsabar shock yanxu wannan yar me makarantar ce? Ba girman kai babu dagawa? Ikon allah. “Aje wannan shock din naki ga lecturer yazo muje class” Transcorp hiltons hotels… Kallon wayar yake da mamaki, yanxu nan ya gama tunanin ta saiga call dinta ya shugo unexpectedly. Jiya sun dade sosai a waya, kuma duk tsawon wayar nan encouraging dinta yakeyi yana nuna mata cewa she’s not alone,he understands her fear saboda tsufanta and he wants to help her through the journey, yanajinta kamar uwa, kuma wallahi duk a tunaninshi batada kowa. Sannan daga baya ta tambayeshi about himself ya fada mata komai bai boye mata ba, kasar mahaifarshi da inda ya taso da abu daya ne bai fada mata ba rayuwar da yayi a baya da dalilinshi na zuwa nigeria kawai dai yace mata wasu ayyuka ne suka kawoshi nan, dake macece wadda tasan harkar business sosai and she has interests in the field tunda hannunta yayi aiki a ciki over the years, taji dadin iin yanda yakeda nashi experience din. Abunka da wayyayu sai suka zama very close lokaci guda, ita kanta tana mamakin yanda ya shiga ranta lokaci guda. Dagawa yayi cikin hanzari bakinsa dauke da sallama. “Walaikum salam tajudeen, how are you my dear” “Hamdullah, how are you feeling? Kinasha medication? Akwai avunda ke damunki?” “I’m fine tajudeen, thank you for your concern, i will like to invite you for dinner this evening” Murmushi yayi ya dubi agogon hannunshi, hopefully zai gama abunda yake kafin lokacin. “Tajudeen are you there?” “Yes anne i am…” “Please inason kazo, I will like to treat you dinner with my family to thank you enough for helping me” “Insha Allah zanzo..zan aje duk wani plans dina for the day” Wani irin dadi anne keji ganin yanda yake answer ta with so much respect. “See you then may Allah blessings be with you as always” “Insha Allah” Sukayi sallama ta kashe wayar shima ya aje. Yana gama shiryawa ya fito inda saleem ke jiranshi. Suka gaisa asual suka fara zagayen da zasuyi, sun dade sosai kafin suyi branching a company baban salim na motocin ford da yake karban dealers. Salim ya sanar ma babannashi daman taj din ya buqaci zuwa wajen, shi baban nasa baya kasar yayi tafiya so ya bama salim go ahead don yasan mahimmancin taj din tunda yaji daga inda yake dukda baisan shi din waye ba. Sun zagaye wajen and taj is so impressed with yanayin yanda suke tafiyar da wajen, don ya banbanta da yanda sukeyi achan company, kuma duk varieties of different collections akwai saidai karancin colors ga pending orders da mutane keyi suggesting, a take yayi waya da merk yasa suyi approving duka collection din da baban salim ya nema daga kamfani. Lokacin da wannan abun alkairi yazoma alhaji buba yayi murna kwarai ya kara tabbatar da zuwan taj alkairi ne, abunda sai a dauka shekaru kafin ayi approving sai gashi cikin awanni kadan ya samu kai abun yayi mashi dadi sosai. Salim fa zuru yayi da idanu ganin yanda taj din yake zayyano wani turanci yana waya a take yayi signing wani deal dasu yayi approving a bude wani companying anan. Wani abun mamaki daya kara gigita salim lokcin da suke zagayen motocin ya nuna interest akan wata ford sprt car, take taj yace mashi “are you into drift?” Yace mashi yes, daga yes dinnan kawai yace “take it” Salim kamar yayi tsalle don ko a mafarki bai taba tsammani ba, take wata natsuwa ta shigeshi yayi murna ba kadan ba kamar zai tsugunnama taj. Shi taj dinma mamaki ya dungayi yanda yake mashi godiya don motar ba komai bace compare to latest collections dinsu na yanxu. A haka sukabar wajen aka biyo taj din da wata dankararriyar mota daga cikin motocin. Sai wajen 5 suka dawo gida, yayi sallah yayi wanka, baibi takan abunci wajen ba kwata kwata don yanxu ba komai yake ci ba. Yana zaune mesaage din mutallib ya shugo mashi kamar haka. “This is khaal, idan kayi receiving mesaage dinnan inason ka kira ni” Take yayi dialing back tare da wani dogon tunani ba. Call din na shiga akayi saurin dauka, taj yayi sallama. Suka gaisa sannan suka dan tattauna, sun dade sosai suna magana kafin suyi sallama. Har zai katse wayar khaal yaui saurin dakatar dashi. “Tajudeen!!!” Khaal ya kirashi. “Ka nemi mahaifiyar???” Dam yaji gabanshi ya bada yayi saurin runtse idanunshi. “This is the right time taj, shakarun da suka wuce a baya bazaka iya dawo dasu ba,its high time ka nemi mahaifiyarka, what you should have done years ago” Jiki a mace ya dafe kanshi dayaji ya sara mashi jikinshi ya mutu yace “I don’t deserve to be with her, khaal,ban chanchanci bayyana a gabanta ba khaal,nayi babban kuskuren da bazai gogu ba khaal” “Allah yana mana laifi munyafe masa, she will Accept you happily, HAJAR is one of a kind, and halinta ka biyo, baka da kamarta ayanxu, so face the consequences ka nemi yafiyarta, ka nemi albarkacinta saboda rayuwarka tayi albarka, saboda rayiwar ta inganta” “Kodan hakkinta banajin zan taba samun kwanciyar hankali a rayuwata khaal, banida bakin kiranta a matsayin mahaifiyata, na cireta daga babin rayuwa ta nayi dana sani khaal, i was foolish and stupid and manipulated into thinking bata buqata na a rayuwarta” “Ba laifinka bane taj, ba laifinka bane..KADDARARKA kenan,bazamu iya maida hannu agogo baya ba, so try and fix your past, try and clean your relationship with your mother, ka gyara alaqarka da mahaifiyarka, nasan guilt ke dakatar dakai, amma inason ka sani lokaci na kurewa karkazo kayi regretting” “Insha Allah khaal” da haka sukayi sallama ya kashe wayar Ya zauna yana tunanin rayuwarshi ta baya, wallahi babu ranar da zata gifta a rayuwarshi da kalmar mahaifiyarshi bazatayi crossing kind dinshi ba, wallahi an cuceshi matuqa, ace kana raye kuma mahaifiyarka na raye wadda ta tsugunna ta haifeka amma anyi distancing dinku, kuma bai gani laifin kowa sai laifin kanshi, bai ganin na iyayenshi da suka rabu a daidai lolacin dayafi kowa buqatarsu har hakan yayi sanadiyar gurbata rayuwarshi ya shiga wani traumatic stage at a very young age. Sai yaji wani irin dumm a kanshi, hoton ta daya karba wajen khaal har yanxu yana jikinshi akoda yaushe duk inda yake. Maganganunsu da khaal ya kara bashi wani irin courage. Har wajen magrib yana zaune jiki a Mace kafin ya tashi ya shiga bathroom yayi wanka ya fito da alwala yayi sallah, cikinshi ya soma qugi amma yaqi cin komai. Yana zaune yana addu’oi akayi sallahr isha’i ya tashi yayi sallah yana idarwa a gaggauce ya shirya cikin irin farar jallabiyan nan ya saka kundura akanshi ya nadota saiya dawo sak balarabenshi dashi Masha allah. Kai masha allah masha allah…tsarki ya tabbata ga wanda yayi wannan halitta, sai buga kamshi yake yalwatacce, ya dora agogo a hanunshi da zobunan azurfa a yatsunsa. Yana gamawa ya fito daga dakin cikin kamewa ya sauka kasan, yana sauka kasan ya karba keys din sabuwar motar daga wajen valley keepers sannan ya shiga ciki, wajen dashboard ya bude kamar yanda ya buqaci permit da documentation duk an hada mashi a ciki karkashin sunan alhaji buba incase. Kunna motar yayi sannan ya kunna wayarshi tare da dialing number anne, ana dagawa ya buqaci address ta fado mashi sannan yasa a map ya kama hanya. Lokacin wajen karfe takwas da yan mintuna kadan, anatse yake driving yanabin map dukda baisan hanyar ba cikin ikon allah cikin abunda baifi 20 mins ba ya iso gwarinpa. Daga nanma ya dunga bin map din har zuwa santuraki’s creasent avenue, yana shugowa lighing din wajen ya bade ko’ina ya soma slowing motar ganin securities at ko wanne end, bakinsa ya soma matsawa a hankali don banjin abunda yake fada harya karasowa gate din tafkeken mansion din. Yayi bayanin inda zaije da sunansa kai tsaye babu wani tambaya aka barshi ya shiga, saiyama rasa ina zaibi wanne part zaije, daidai babban dake tsakiya ya tsaya wajen parking lots yayi parking. Hamad dayayi parking shima yana kokarin kwasar paper bags din dinkunan dayayi tun daga shugowar motar yabita da ido. This is the first time yaga irin motar a cikin compound din. Ya dauka wajen minti biyu bayan ya kashe motar bakinsa na motsawa kafin ya sauke ajiyar zuciya ya fito daga motar yabi ko’ina da kallo har idanunshi ya sauka kan hamad dake shirin shiga main house. Dan dakatawa yayi ya karaso inda taj din yake ya miqa mashi hannu da mamaki suna kallon juna. “Asaalamu alaikum” “Wa alaikum salam wa rohmatullah”ta ya amsa shi fuskansa ba yabo ba fallasa sai yalqi take Masha allah, ga wani cikar haiba da annuri dake kwance kan fuskar. Hamad kwata kwata bai kawo shine baqon anne ba wanda tabi ta ishesa da zancensa da take cewa kusan halinsu daya very soft and calm guy. “Hamad Abdullah” “Tajudeen abdullah taheel” Suida yaji sunansa tukunna hamad ya gane shine expected guest din kenan, shine wanda ya tafi karba kaya da anne tasa ayi masa daga babban kamfanin the boss ateliar suna dinkin manyan kaya da yadidika hadaddu. Murmushi hamad ya mashi sannan ya mashi iso suka nufi hanyar main entrance. Har cikin babban parlor hamad ya jagoranceshi ya zauna, babu kowa cikin parlor din sai kamshi yake ga sanyi ac. Gaban taj daketa faduwa tun amota sai yayi doubling kamar ana lugude, and its something different da bai taba experiencing ba kwata kwata. Har yana dafe kirjin nashi don kamar zai fito, yanajin kusancin wani abu daidai da bugun zuciyarshi. Saukowa hamad yayi ya zauna tare dashi suka sake gaisawa sannan ya shaida mashi ya sanar ma da anne zata sakko yanxu. Jinjina kai kawai taj yayi shi kadai yasan me yakeji. Cikin yan sekanni kadan sai ga anne ta sakko cikin shiga ta alfarma, idanunta sanye da farin glass ga fara’a kwance a fuskanta. Daidai nan anty fadila ta shugo tare da laila don anne tace yau duk anan za ayi dinner, (mijin anty fadila baya nan yayi tafiya) Yana ganin saukowar anne yayi saurin miqewa murmushi kan fuskarshi shima ta karaso parlor ta zauna ya tako har inda take ya kama hannunta kamar yanda yakema ammu da khaal ya sumbacu hannunta cikin larabci ya gaisheta ta amsa. Su anty fadila sai suka zama yan kallo, wannan ne baqon anne din, tsantagwaran balarabe? Shin ina ta san shi kuma? Meya hadashi da ita tambayoyin da suka dunga yima ka su kenan. Su laila sai aka fara sunne kai anga kyakyawa, ta kasa daina kallonshi don baka iya resisting, allah allah take maya tazo ta ganshi, ita ta rikice qila maya sai sumewa. “Zauna tajudeen” Ta mashi nuni da kujera ya zauna. Daidai nan uncle sameer ya shugo shima, shida anty mubina da yan yayanta, anty laila ko itada batasan shiga cikin dangin miji cewa tayi zazzabi takeji bata iya futowa, sai su abal ne suka biyo bayan daddyn nasu. Gana daya yaran wajen cikin harshen turanci suka gaishesa ya amsa masu da yar fara ar shi. Anty fadila ma ya gaisheta, uncle sameer ko musabaha sukayi. “Masha allah tajudeen welcome to my home, and waennan family na ne” Da mamaki sosai yake kallonsu su duka don wallahi bai taba tsammanin shes blessed with such a wonderful family ba. “This is my first sameer, and this is my second fadila, thats her kids i have one more, she’s in london” “Masha Allah” ya furta ahankali yana murmushi. Su uncle sameer sai jinjina shi suke aransu don abun mamaki ne ace anne ta kawo stranger to their home definately yayi mata wani abunda bazata manta ba. “Laila ja yaran nan kuje dining” Laila ta jasu su duka ya rage sai iyayen nasu kadai. “Sameer wannan shine tajudeen, shine wanda ya taimakeni badan jiba da tuni bana nan zaune a kusa daku” Da mamaki duka suka juyo suka kallon anne meysa zatayi wannan furucin,….duk suka zuba mata idanu gaba dayansu suna jiran amsa. “Muje muyi dinner ko” Tasan son karin bayani suke amma ta katse su suka miqe tayi gaba suka bita a baya. Aka zazzauna, what a happy family daya shiga cikinsu sai yaji kamar he’s among. Uncle sameer ya dunga janshi da hira don yana kusa dashi. Anne babu abunda take sai murmushin jin dadi kawai. Ana gama cin dinner suka dawo sitting room, anne taso fada masu komai amma saitaji this is not the perfect timing gashi nanna bata nan, taj daya lura da hakan shima baiyi kokarin cewa komai ba. “Anne tace daga saudi kake? Meysa kawo ka nigeria? I must say business right?” “Yea business..and some personal stuff” “Masha allah what are you into?” Sameer ya sake tambayarshi. “Cars..i am the founder of…” “Assalamu alaikum…” Daga ciki da sukajiyo sallamar suka amsa da “wa alaikum salam..nanna” Driver ya biyota da akwatin nata, duk suka juyo suka kalleta don bata idasa karasowa ba hamad yayi saurin karban box din anty fadila tace “ah ah baki tafi ba?” “Uhm fadila bazan iya ba da delays din flight dinku na nan nigeria, ive been stranded for about 3 hours, sun gama zaunar damu hamad yayi min booking wani flig…” Chak ta tsaya tana karasowa sitting room din, kuma a daidai lokacin idanunta ya sauka akanshi, bugunda kirjinta keyi lokacin data shugo estate din bana wasa bane. Daga kan wayarta zuwa files din dake hannunta duk wani abu daya kasance yana hannunta gaba daya sakinshi tayi kasa wanwas ji kake passs pass a kasa, take idanunta yayi jaa sosai ta soma yin baya baya jikinta na karkarwa jininta ya soma yin kasa sai jiri daya soma dibanta, fadila data lura da yanayinta tace “nanna!!!! Nanna!!!!” A daidai lokacin ya dago da idanunshi ya sauke cikin nata mug din tea din dake hannunshi ya sake gaba daya ya malale a kafanshi gashi da zafi sosai, shima cup din ya fashe. Jikin nanna ya fara vibration kamar wadda zata shide tayi luuuuuuuu ji kake timmm a kasa. “Innalillahi wa inna ialaihi raji’un suka miqe gaba dayansu sukayo kanta harma da taj da baisan ya taka mug dinnan ba ya karasa fashashi ya fasa mashi kafa, yana zuwa gab da ita ya kasa karasawa hotonta na flashing a fuskanshi yayi saurin rintse idanunshi ya bude ya sauke akan fuskanta da idanunta ke rufe, ya wani irin dafe kanshi cikin hanzari ya tura hannunshi cikin aljihunsa ya zaro hoton nata, duk kachaniyar da suka a gabamta duk sun zagayeta bayajin kwata kwata abunda suke fada abu kamar an Toshe mashi kunne da basira ya kasa tabuka komai sai kallon hotonta da yake da fuskarta wani irin zazzabin ya saukar mashi mai zafi sosai ba kadan ba. Ruwa aka yayyafa mata amma ta kasa dawowa daidai karshe ma nunfashinta daukewa yayi gaba daya. Sameer yayi saurin cewa “anne bata nunfashi, bata nunfashi” “Innalillahi wa inna ilaihi rajiun sameer ku kira barau ku kira ambulance karna rasa yar uwata, innalillahi wa inna ialaihi rajiun” ta dafe kanta daya soma sara mata. Sai a lokacin taj ya dawo hayyacinsa wallahi bayaji baya ganinsu gaba dayansu, gaba daya ya koma kamar jan kosai, jijiyoyinsa suka fito rado rado. Ya tsugunna ya dauko nanna gaba daya ya rungumeta zuciyarshi na kuna, wasu irin strong mixed feelings na shigarshi ga radadin da yakeji a zuciyarshi, ya nufi hanyar fita da ita. Bata nunfashi inaga maganar kiran ambulance, wallahi bayajin me suke cewa kwata kwata yayi reverse da motar baibi takan kowa ba ya figi moatar, allah yaso akwai keys a jikin hamad wannan yasa suka shigiga cikin moatar sukabi bayan tashi. Gudu yake ba karamin gudu ba kamar zai tashi sama,kiris ya rage baiyi causing accident ba har suka iso deeda. Suna isowa ya zagaya baya kamar his life depend on her ya daukota ya shiga da ita, take nurses suka karaso da gado a da sauri aka sakata yabisu, aka dakatar dashi. Aka kira doctors har uku don ta shiga critical condition, dasun shiga sun fito saiya miqe daidai nan su anne suka karaso, wani doctor ya sake futowa taj ya riko hannunshi kamar zai ballashi sai zufa yake gaba daya ya futa hayyacinsa yace “please save her…dan allah ku ceceta, i need her in my life” Gaba daya kallonshi suka dunga yi, ya gama shiga tashi hankali gaba daya. Anne da sameer da fadila suka karaso harda hamad suka zagaye doctor din anne tace “barau whats going on? Me yar uwata ke ciki? Ku rifa min asirin don allah ku ceceta” “Hajiya calm down.. you need to make her calm down saboda idan hankalinta ya tashi its risky” barau ya karashe yana kallon sameer, anne tace “barau explain to me what is happening to my sister” “Hajiya shock ne, which result to jininta ya sauka, yanxu nurses zasu kawo blood daga blood bank na asibiti, insha allah babu abunda zai sameta ku mata addua” Daidai nan nurse ta karaso jiki na bari tace “sir can i have a minute with you” Yadan matsa ta mashi magana kafin ya juyo, idan har ya bayyana masu babu blood type dinta a asibitin nan zai iya zame masu matsala don a gaskia family santuraki manyan client dinsu ne. With the kind of look da yake basu yasa taj cewa “take my blood..” Gaba daya juyowa sukayi suna kalonshi, with annoyance hamad yace “please stay on your limit, allow them to do thier work” Ko kallo inda yake baiba yace “i said take my damn bloood…idan wani abu ya sameta saboda delay dinku i will Make sure that asibitin nan bai sake anfanuwa ba” “Bubu yanda za ayi a diba blood dinka bamusan kokai waye ba” Sameer yayi magana cikin bacin rai don shi tun daya dauki nanna ya fice da ita ranshi ya baci. Wallahi baima san sunayi ba kwata kwata ji yake kamar ya shaqe doctor din. Anne ta katse su tace “doctor barau what is the issue” “Hajiya im sorry bamuda blood tupe dinta” “Ku diba nawa” “You’re not compatible hajiya batada wani da ko jika? Wanda blood dinshi A ne?” “Please take my blood and save her” Sai a lokacin barau ya kalleshi yace “qre you related to her and what’s your blood group sir?” “I AM HER SON!!!!!” Dammmm gaban anne ya bada, ay itama saita samu wani hawan ruwa a take. Fadila da sameer banda kallonshi babu ahunda suke with so much shock. “Doctor doctor the patient is having pulsing tana jijiga” Wata nurse ta fito hankali a tashe. Ay ko kallon inda suke taj baiba ya afka dakin doctor barau yabi bayanshi. Yabar su uncle sameer da anty fadila da suman tsaye, uncle sameer zai bishi don a tunanin shi ko ya haukace ne anne ta dakatar dashi. “Tabbas dan hajara ne wannan babu makawa, tajudeen dan nanna ne ita din mahaifiyarshi ce, wadda ta tsugunna ta haifeshi tayi rainon cikinsa wata tara allahu akbar” sai hawayeeee😭😭😭😭😭 ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 92-93 After an hour.. Gaba daya jugum sukayi a zaune, fadila da hamad na zaune kusa da anne while ya sameer yana tsaye yana safa da marwa tsakanin wajen. Suna cikin wannan yanayi doctor barau ya futo, lokacin wajen misalin karfe 10 ta gifta ana neman sha daya,inda anne ke zaune ya nufa suka miqe tsaye. “Alhamdulillah hajiya,…an kara mata jini and she’s stable now zaku iya ganinta, amma agaskia bazamu sallameta yau ba sai zuwa gobe” Janjina kai anne tayi tare da sauke ajiyar zuciya suka dunguma doctor yayi masu jagora zuwa dakin da aka kwantar da ita. Anty fadila na rike da hannun anne don jiri jiri takeji,kai yau sunga karamin tashin hankali mai tafe da abun alajabi da mamaki. Suna shiga daga ciki suka taddata kwance, harda oxygen, ga jinin da aka saka mata a hannu, gaba daya lokaci guda harta fada sosai tayi fayau abun tausayi. Zagayeta sukayi, gaba daya tausayinta ya dabaibaye su. Su anty fadila har zuwa lokacin shock baibarsu ba, dayan hannunta da babu canula a jiki anne ta kama jiki a mace,wani irin tausayin kanwar tata ya gama shiganta, dole ta shiga shock, abunda ta dade tana dakonshi aranta, tana jiran baiyya a gabanta, lokaci guda unexpectedly sai gashi. Chan kasan zuciyarta tanajin wani irin farın ciki mara misaltuwa, sai a lokacin ta tuna da taj ta dubi doctor tace “shi yana ina?” “Yana lab, he insisted on giving enough” “Thank you doctor” Sameer ya rakashi kofa ya futa kafin ya dawo dakin, gaba daya kowa yayi shuru kamar ruwa yaci su, anty fadila ta kalli sameer suka hada idanu har zuwa lokacin kansu a kulle yake da wannan al’amari. Muryar anne ce tasa suka maida dubansu gareta. “Kai sameer Ku koma gida zan zauna da ita” Anty fadila tayi saurin cewa “ah ah anne, ku koma ni zan zauna da ita, tunda kinga yanayinki da kafa” “Ah ah nace zan zauna ku koma gida dare yayi gobe da safe saiku dawo” Ya sameer kamar bazaice komai ba ganin yanda tayi insisting, cikin natsuwa da lallabawa yace “anne kiyi hkuri fadilan ta zauna bazai yuwu mu tafi mu barku ku kadai ba” “Nace zan zauna da yar uwata, bana son jayayya ku tafi gobe da safe saiku dawo” Sun san halinta in tayi magana bata chanzawa dole suka hkura, harma hamad qin yarda tayi ya zauna tasa suka tafi gaba dayansu tambayoyi qunshe a zuciyoyunsu. Suna tafiya anne ta dubi nanna dake kwance idanunta a rufe ga alamun hawaye daya bushe a gefen idanunta, babu wanda zai fadi irin halin da nanna ta shiga shekarun baya har zuwa yanxu kamar anne, saidai ma ta bada labari don she stand by her tare sukayi sharing ko wanne irin pain tun a wanchan lokacin don ita ta tsaya mata,tana masifar son yar uwarta ba kadan ba,hajar macece kamila, mai hkuri, mai faran faran, mai boye quncin ta da murmushi, tasha wahala tun kuruciyarta,rabuwar d’a da mahaifa ba abu ne mai sauqi ba musamman a situation irin nata. Tsakanin yan uwa sai allah, anne ji take kamar ta rage mata zafin da takeji aranta. Tana cikin wannan tunanin akayi knocking kofar, sannan ya shugo ahankali ya kasa motsawa daga bakin kofar. Juyowa anne tayi ta dubeshi, take zuciyarta ta karaya, tabbas zuciyarta bata mata karya ba game dashi, daga ranar data sanya idanunta akanshi, take taji wani irin connection tsakaninsu mai karfi tana jinshi kamar jininta. Ga kamannin hajar nan a fuskarshi kamar an tsaga kara, kamannin harya baci sosai. Hamdala anne tayi tare da godiya ga allah daya nuna mata wannan rana. Hannu ta miqa mashi alamun ya karaso jiki a mace ya soma takowa kamar an zare mashi laka. Gaba daya yayi wani irin jaa, jijiyoyin kanshi sun futo rudu rudu, idanunshi ya sauya kamar garwashi,shi kanshi he can’t believe yau shine agaban mahaifiyarshi, Allah yayi reuniting dinsu ta fuskar da bai taba tsammani ba. Guilt ya hanashi kallon fuskarta, wani irin heavy abu yakeji a kirjinshi mai nauyi. “Hajara ki tashi, ga danki ya bayyna a gabanki, you have been waiting for this moment all these years” Nanna data farka tun dazu ta kasa bude idanunta saboda wani radadi da takeji aranta. Tabbas ba mafarki take ba zahiri ne, amma ta kasa gasgata hakan. Anne tun dazu ta lurada ta farka amma taqi bude idanunta kuma taqi cewa komai sai hawaye kawai dake sauka gefen idanunta batace mata uppan ba sai yanxu daya shugo, matsawa gefe anne tayi don ta bashi waje ya karasa kusa da ita. Tun kafin ya karaso nanna ta bude idanunta masu dauke da tsantsanr bacin rai akanshi ,ta fincike oxygen din dake kan hancinta idanunta kamar gauta, ta fara kokarin tashi zaune ni kaina na kasa fuskantar yanayin ta. “Karka sake ka tako nan” tayi magana cikin larabci babu wasa a fuskanta hawaye na bin kuncinta. Dam gabanshi ya bada, da zaa tsaga zuciyarshi a wannan lokaci za a ga yanda he’s broken into pieces. Kallon anne dake kallonta tayi bakinta na karkarwa tace “banida da a duniyar nan anne, na sallamashi tun shekaru talatin da suka wuce” Saida gaban anne ya fadi sosai don tabbas cikin bacin rai take magana. “Haba hajara wannan wani irin furuci ne? Laifinsa ne? Ko laifin iyayensa?” “Yanda ya mance yana da uwa a duniya, na dade da mancewa inada da wani wanda nakeda alaqa dashi” Saurin rintse idanunshi yayi dukda baiji abunda ta fada ba don da hausa sukayi magana, amma jikinshi na gaya mashi duk wani furucinta. “Hajara!!!!!!! Danki ne fa? You have waiting for him over the years” ‎“اغرب عن عيني”(get out of my sight) (Bana buqatar ganinka)أنا لا أريد أن أراك مرة أخرى Anne sai ta zama yar kallo, ganin yanda nanna ke magana cikin bacin rai, zan iya cewa bata taba ganinta a wannan yanayi ba sai yau. A natse ya soma yin baya jikinsa ya mace gaba daya ya futa daga dakin, nanna ta fashe da kuka sosai kamar ranta zai futa. Kama hannunta anne tayi ta riqe gam ta rungumota jikinta ita kanta hawayen takeyi sosai. “Hajara kin barshi yanada shekaru bakwai kachal wajen mahaifinsa without second thought saboda laifin mahaifinsa,shin kinsan a wani hali ya taso achan din? Kinsan irin rayuwar da yayi acahn din? yanxu ya dawo gareki why are you pushing him? Fatanki fa kenan gaba daya shekarun nan?” Rikota sosai nanna tayi cikin shesheqa tace “Anne na barshi yanada kananun shekaru wajen mahaifinsa amma bayan rasuwar mahaifinsa daidai da second daya banyi abandoning dinshi ba, ina tare dashi a koda yaushe,i try as much as possible to be with him amma sukaqi bani dama, ya nuna baya buqatata a rayuwarshi, ya cire uwarda ta tsugunna ta haifeshi daga rayuwarshi anne saboda banida mahimmaci ko saboda turbar da aka dorashi, Duk trip din da nake zuwa england saboda shi ne, da taimakon qanin mahaifinsa da shima ya kasa samun yardarshi, bai yarda da kowa ba sai kanshi, daidai da rana daya bai taba bani damar kusanci dashi ba, ya rigada ya yarjema kanshi bashida uwa tun tuni, sai yanxu zaizo gareki?” Tana karashewa ta fashe da kuka cikin kunci da zafin rai, anne bata sake cewa komai ba don kamar tana provoking dinta ne, ta barta tayi pouring heart dinta ko zata ji sauqin abunda takeji. Daga chan waje bayan futarshi yana jiyo kukanta don ko daga kafa baiyiba, bai taba realizing actions dunshi a baya has made a damage on him and his loved ones ba sai yanxu, idanunshi sun rufe baya ji baya gani a lokacin, bai taba nadama ba kamar yanxu, he’s like a stranger to his own birth mother? Mahaifiyarshi? What has he done? Take ya fara tuna yanda khaal ke tunatar dashi ita tun lokacin da yake karatu a england, ko khaal Dinma baya bashi dama don saiyazo england sau nawa amma yaqi yarda su hadu, gaba daya ya cire kowa daga rayuwarshi, invanda hidaya daya yarda da ita kuma ya yarda da magnagnunta, ya hau tirbar da ta dorashi akai, ya mance da yanada uwa mai kukan rashinsa,wallahi yanxu bazai iya tuna happy memory da yake dashi da mahaifiyarsa ba, tun yana karami. Kai tsakanin da, da uwa sai Allah, ita ke kuka amma shi kejin radadi a zuciyarshi. Kafafunshi kamar bazasu daukeshi ba, how can he explain him self? He didn’t deserve her at all, why did he cause her so much pain?.mahaifiya ba abun wasa ba, kamar an mashi tsafi an shiga tsakaninshi da ita. Yakai wajen awa guda a gaban dakin har doctor ya shiga dakin sannan ya futo tare da sanar dashi anne tace ya shiga, an mata allurar barci. Kasa shiga yayi don Ya dade hannunshi jikin handle din kofar ya kasa budewa saida aka budo daga ciki. Anne ce kamar tasan yana tsaye a wajen kofar, tana budewa yayi saurin kai idanunshi cikin dakin ya hangota kwance, anne bata rife kofar ba ta barshi ya kalleta da kyau kafin ta karo kofar sannan taja hannunshi suka zauna a kujerun dake wajen. Wuraren wajen karfe daya na dare wajen shuru babu hayaniya. Tunda suka zauna anne ke kallonshi, tausayinsa ma ita takeji sosai, don harga Allah shima ba a san irin rayuwar da yayi ba achan, kuma ko ba a fada mata ba tasan yazo wajen mahaifiyarshi ne adaidai lokacin dayafi kowa buqatarta. “Tajudeen!!” Ta kira sunansa a hankali. Kasa dagowa yayi ya kalleta, ganin haka ya sata cewa “you must be in so much pain kamar yanda mahaifiyarka take ciki ayanxu, it breaks my heart to witness this moment, tabbas ko baka fada min ba ka zo kasar nan ne saboda mahaifiyarka, don’t take her words to your heart, duk abunda ta fada baikai zuciyarta ba ni nasan hajara, gaba daya shekarun nan kana cikin zuciyarta, yama za ayi uwa tayi abandoning danta?” “I’m so sorry, I’m so sorry for the pain I’ve caused her, ni nayi abandoning din mahaifiyata, ninayi neglecting dinta na mance banida kamarta a duniya,i was so stupid for thinking tayi abandoning dina kuma bata buqatata a rayiwarta shiyasa ta tafi ta barni” “Babu wanda zai iya maida hannun agogo baya, duk abunda ya faru ya rugada ya faru, lets focus on the future, fushin hajara na kankanin lokaci ne, she can never be upset with you saboda kaine babbar kyautar da allah yayi mata, hoton ka kadai take gani taji sanyi a zuciyarta, daidai da second daya bata taba abandoning dinka ba,“ Wani irin sanyi yaji a zuciyarshi, anne tace “allah mai yanda yaso, shi kadai yasan dalilin daya hadani dakai, ashe kai jinina ne, kuma ni zanyi sanadiyar uniting dinka da mahaifiyarka, daga ranar dana sanyaka idanuna naji ajikina inada alqa dakai, your calmness and kindest heart reminds me of hajara,allah yayi maka albarka tajudeen” Haka anne ta dunga janshi a jiki dan ya dan samu sauqin avunda yake ji, wallahi ba karamin tausayi ya bata ba, batayi tunanin hajara zata nuna fushin ganinsa ba ita dake begen ganinsa dukda bata fada, duk wani rashin lpy da take da hawan jinin data samu duk ta dalilin damuwa akanshi ne, harta fidda rabon sake amsa sunan mahaifiya a duniya, don wannan kadai yasa ta kasa aure. Achan gida fa babu wanda ya runtsa, daga sameer har anty fadila harma da hamad,yanda sukaga rana haka sukaga dare. Koda anty mubina ta tambayi ya sameer meya faru don a dakinta yake kasa ce mata komai yayi sai fada mata dayayi nanna batada lafiya an kaita asibiti. Bangaren anty fadila kuwa kasa hakura tayi a daren ta soma kiran bahijja dake su safiya ne achan england wannan yasa ta sameta a waya, tana cikin wayar akayi knocking tare da sallama. “Come in” daga ciki akayi magana bayan knocking da akayi. Laila ta shugo ganin mamanta na waya yasa tace “mummy please! Wallahi inada presentation gobe da safe i need my phone” Dagowa fadila tayi dukda tasan dalilin shugowar nata “da karfe sha biyun dare ne zaki buqaci waya? Are you sick?what are you even doing at this hour bakiyi barci ba?” “Muna prepping general presentation ne ni da maya” Nuni tayi mata da kofa “kije kuyi da laptop dinki, itama zanzo na amshi tata wayar idan shirman banzq zaku dungayi now get out of my sight bfr i loose my patience” Jiki a mace laila juyawa ta futa sumi sumi kamar munafuka. “Me take nema ne?” Daga cikin wayar akayi magana. “Wayanta na kwace fa shine take wannan susunne kan” Dariya bahijja tayi kafin tace “Laifin me tayi ne?” “Na shiga bedroom dinta jiya around 3am kamar ance na leka ciki na tadda yarinyar nan tana tadi a waya, nakai wajen minti biyar a tsaye yarinyar nan batasan ina tsaye ba” Dariya sosai bahijja tayi kafin tace “haba fadila, takai ace tanayi ay, you can’t stop them” “Amma karfe ukun dare bahijja? Harta iya soyayyar dare sannan har na tsaya gabanta batasan ina tsaye ba” “Toh ay shikenan, ya kuke” “Lafiya Lau Alhamdulillah, shekara kusan biyu kenan bahijja rabonki da gida samunku ma a waya yayi wuya” “Wallahi inason zuwa fadila babu yanda na iya ne, abubuwa sunyi yawa ga stress ga aiki, saida na dauka bedrest kwanaki” “Hmm kodai abun ne ya samu?” Fadila ta fada da gyatsine, sanin me take nufi yasa bahijja cewa “Yanxu idan nace maki inada ciki saiki yarda? At this age?” “Toh abu na Allah, daman gashi daga maya shuru, kun dauki rayuwar turawa 1 is enough” “Hmm fadila bazaki gane bane, dukda yanayin aikina wallahi we tried countless of times allah ne bai kawo ba, and i think that’s for the best, don idan da na sake haihuwa bansan ya zanyi ba saidai nabar aikin, I’m still having the guilt of not training maya yanda ya kamata” “Allah ya shiryar mana su shirin addinin musulunci” “Ameen” bahijja ta amsata. Dan nunfasa anty fadila tayi kafin ta ce “dazu muka dawo daga asibiti fa” “Subhanallahi meya faru? Waye bashida lafiya” “Nanna!!” “Nanna?? Meya sameta” “Ba wannnan ba ma dai tukunna tambayar dana kira na maki kenan, wai shin daman nanna nada da? Auren da akace tayi a saudi?” Murmushi bahijja dake zaune akan kujeran office dinta tayi, duk cikin yayan anne itace the most closest to nanna tun suna kanana shiyasa duk wani abu daya shafi nanna itace a farko, waya ko saitayi waya da nanna batayi da anne ba, inka gansu saika rantse nanna ta haifeta ba anne ba “Kwarai kuwa, nanna nada da, danta daya tilo, “ “Yanxu all this while nanna nada da? Danta na cikinta?” anty fadila tayi magana kafin ta cigaba, “amma ya akayi mu bamu taba sani ba? Ban taba jin tayi maganar ba? Ko sau daya” “Kudai baku sani ba, amma ni tun tuni na sani, hmm ay fadila bansan wace iriyar zuciya allah ya bama nanna ba, shes the most peaceful yet sweetest person on earth, bazaki taba ganin damuwa akan fuskarta ba, she’s always happy while deep down she’s hurt, kinga all those years kafin muyi aure? Wallahi ni kadai nasan halin da nanna ke ciki, zaki yarda idan na fada maki saboda rashin danta yasa bata kara aure ba?“ “Allahu akbar, allah mai iko, wallahi ban taba tunanin nanna nada jininta ba a doran kasa, Toh amma wannan wani dalili ne yasa rabuwar da da uwa haka? Shekara nawa kenan bahijja?” “Wallahi ni kaina bata taba fada min dalilin nan ba, fadila i think ta barshi a saudi yanada shekaru bakwai, yanxu akalla zaikai talatin da wani abun if I’m not mistaken, don har hotonshi tana nunamin, sometimes idan tayi missing dinshi zaki ganta a daki a zaune tana hawaye, kinsan I’m always her favorite ni kadai take bama labari, alokacin rokona bai wuce allah yasa idan ya taso ya mallaki hankalinshi ya nemi mahaifiyarshi ba, wallahi har yanxu ina rokon allah yasa zasu gana wata rana.” “Allah ya kawo ranar bahijja don…” Dip call din ya katse, cikin saurin fadila ta sake redialing wayar bai shiga ba haka ta aje wayar tayi jugum. Laila na shiga bedroom dinta ta afka kan gado jiki a mace, maya dake duqunqune cikin duvet tashinta kenan tun wajen magrib gudun kar anne tace dole ta sauko ayi dinner yas ata gudo part dinsu laila, tunda ta fara barci bata farka ba sai yanxu dalilin syrup din data sha dayawa. Kallonta laila tayi kafin tayi tsuka tace “ke kuma sai yanxu zaki tashi? Wannan wani irin barci ne kamar na mutuwa?” Miqa maya tayi kafin tayi banza da ita ta wuce bathroom ta watso ruwa dannan ta futo ta saka pajamas din laila. Laila na zaune ta doke tagumi tana kallon laptop dinta dole dashi zatayi presentation din babu yanda ta iya. “Please kisa maid dinku ta kawo min dinner mana” Zaro ido laila tayi ta kalleta daga sama har kasa tace?”at this hour zan tasheta ta kawo maki dinner? Kinason mami taci ubana kenan?” “Ban gane ba? Sbd yar aiki? Ba aikinta kenan ba?At any given time dole tayi aikinta” “Banda nan part din maya, idan yunwa kikeji ki sauka kasa ki nemi abunda zakici,” Miqewa tayi rai a bace zata fita laila tayi saurin jan hannunta tace “badai tasota zakiyi ba?” “Kina tunanin ni zan nemama kaina dinner?” Saurin dakatar da ita laila tayi jikinta har rawa yake tsabar tsoro tace “kinga tsaya bari na kawo maki karki jawo min fada yanxun nan, daman ina lallabawa a bani wayana” Tana kaiwa nan ta futa daga bedroom din nasu. Hawa kan gado maya tayi tare da nade kafarta ta dauka wayarta tana latsa, gaba daya saitaji abunci ya fita ranta, yanxu da tana main house da tuni hadiza ta dafo mata duk abunda takeso, koda karfe hudu dare ne ta kirata waya zata tashi, shiyasa yanxu duk wani hidimanta na hannun hadiza. Shugowar laila yasa ta dago ta kalleta rike da tray ta dora plate da cup of chilled juice ta aje mata. “Gashi nan” Tabe baki maya tayi sannan ta jawo plate din ta soma ci tana latsa waya. “Ke ban baki labari ba?” Laila tayi magana tana saurin matsowa kusa da mayar. “Menene?” “, ke kinga guest din anne daya zo yau kuwa? Ya Allah, wallahil azeem kamar ba mutun ba, he’s so charming and charismatic kai ya ilahi” “Wai saboda wani zaizo ne daman akayi family dinner? Mtew gwara da banie ba da raina saiya baci, na dauka ko wasu family friends ne zasu zo” “Kai maya you missed this opportunity, inaga business partner dinsu ne don he looks so filty rich, ke kin ganshi balarabe ne don baya hausa sai turanci, I couldn’t take my eyes off him wallahi” Tabe baki maya ta sakeyi ta ture abuncin, take taj ya fado mata arai, da anyi maganar namiji mai kyau sai ta fara jin haushi don da kyar zata iya yin arba da namijin da zatace ya hadu kamar yanda taj ya hadu, he’s just ten outta ten, kai yafita dqban cikin jerin maza. “Har kin koshi?” “I don’t like the taste” ta fada ta kallon cikin idanun laila “Mami ce fa tayi? Kedai wallahi kinada problem ba a taba iya maki, hows this meal tasteless?” kallon native rice din dayaji kifi da nama zuku zuku dake cikin plate din laila tayi, “babu kyau wasting abunci ki cinye please” “Banci, ki bama househelp Dinku ta karashe” Girgiza kai kawai laila tayi taja plate din ta soma ci, “leftover din zakici?” “Toh menene a ciki?” “Nace ki kaima house help dinku ta cinye sauran” Girgizq kai kawai laila tayi, tana mamakin halin laila na kyamatar yan aiki, babu abun kaskanci a wajenta kamar masu aiki, shiyas atake tausayin sabeeha sosai, bata taking chances wajen bullying dinta da disgracing dinta a ko ina, Washe gari da safe gaba daya gidan kowa yaji batun rashin lafiyar nanna da kwantar da ita da akayi a asibiti, duk sai kowa ya damu sosai harma da yan aikin gida,musamman sabeeha, don macece mai kamala da faran faran da kowa ga kyauta ga mutunci sosai sai fatan samun lafiya kawai suke mata. Tun wajen karfe bakwai hamad ya tashi ya wuce part dun anne. Rabi dake kula da bangaren nata yasa ta dauko mashi duk wani abun amfani da zasu buqata sannan suka bishi dasu mota ya shiga. Around 7:30 ya iso asibitin ko jiran mamanshi baiyi ba, ya fito cikin natsuwa ya nufi asibitin. Yana shugowa daidai wajen dakin nata ya hango taj daya dafe kanshi shi daya zaune, ko kallon inda yake hamad baiba tubda ya dauke idanunshi harya shiga cikin dakin da sallama. Anne ya hango kan abun sallah, bata tashi ba tunda tayi sallah ta dan nemi runtsawa a wajen. “Anne…good morning ya mai jiki” ya fada ahankali gudun kar mara lafiya ta tashi. “Morning dear, ya kuke kowa da kowa?” “Duk suna lafiya” daidai nan ya karaso inda take ya zquna kan couch. “Zuwan safiya haka hamad? Baka huta ba” “Bazan iya hutawa ba ay tunanin halin da ku ke ciki bazqi barni ba, i missed you” Shiyasa cikin jikokinta take bala’in son hamad ba kadan ba don ya fita daban. “Toh ay gashi ka ganni saika zo ka tafi ko” “Please anne karkice na tafi I won’t” “Toh shikenan ay, wake son zaman asibiti allah na tuba inba dole ba. Murmusawa yayi tare da aje mata bag din daya shugo dashi. Anne tayi saurin kallonshi tace: “Kaga tajudeen kuwa, tunda ya tafi sallah bai dawo ba” Shuru hamad ya danyi kamar bazaiyi magana ba chan yace “na ganshi zqune a reception kafin na shugo” “Jeka ce mashi ya shago mana, ko rintsawa yaronnan baiyi ba wallahi” Kamar bazai tashi ba haka ya miqe tsaye ya nufi wajen kofar sannan ya futa. Yanda yabar taj din haka ya taddashi a zaune ya dafe kanshi. Rasa me zaice mashi hamad yayi, sai kawai yace “Barka da safiya” Dagowa taj yayi ya kalleshi kafin ya sauke idanunshi ya gyara zamanshi ya amsa shi babu yabo ba fallasa. “Bismillah!!” Ya mashi nuni da kofa, sannan ya juya ya barshi zaune. Miqewa yayi shima a natse yabi bayan hamad din jiki a mace, koda ya shugo ita din ya fara kai idanunshi gareta, ganin yanda take barci peacefully yasa shi sauke ajiyar zuciya. Tashi anne tayi ta dubeshi tace: “zan wuce gida akwai magunguna na daya kamata na sha, ka zauna da ita okay” “Ya za a barshi shi kadai da…” Dakatar hamad anne tayi tace “wuce ka kaini gida” Tana fadin haka ko kofar magana bata bashi Damar yiba suka fice. Suna fita anne ta dubi hamad tace “babu wanda ya kamata ya zauna da ita kamarshi, yafi kowa kusanci da ita saboda mahaifiyarsa ce” Kalmar mahaifiyarsa saida hamad ya sake nanata ta zuciyarshi, shifa bai taba jin anyi maganar nanna tana da da ba,yadai san cewa ta taba aure sau daya kuma bata sakeyin wani ba bayanshi.He’s so curious da son jin wannan zance . Bayan tafiyarsu ya zauna kan couch bini bini yake dagowa ya kalleta ya kasa samun natsuwa, ga tausayinta ya dameshi, tunowa dq ta dalilinshi take kwance ayanxu. Kasa hakura yayi ya karaso inda take,kamar anne tasan he needs time with her, ya zauna kujerar dake gwfen gadon mara lafiya, samun kanshi yayi da kamo hannunta kamar wanda kejin tsoron tabata, ya riko hannun gam yana jin dumin mahaifiyarsa, wallahi irin wannan yanayin daban ne bazai misaltu ba. Ya sumbaci hannunta ahankali ya soma magana yandq bazai tashe ba “aftaqiduk kthyran ya oummi, nayi kewarki sosai, i was blinded into thinking my life was complete without you, it was never, saima juyawa da tayi into miserable life, i had a traumatic days and night without you oummi, bansan dadin uwa ba,bansan yanda zan kalli cikin idanunki ba, i wish i could take out your pains that i caused you ya oummi, duk da an samin tunanin kinyi abandoning dina bana iya barcin kirki bana iya cin abuncin kirki ba tare da tunanin ki ba, shin a wani hali kike? Meke damunki? Meysa kika barni Baki waiwayeni ba? I was selfish all this time banyi tunanin ni wani hali na jefaki ba, ki yafeni ya oummi” yana magana amma baisan sanda ya soma jin lema lema ba akan fuskanshi, kuka da wuya ya sauka akan idanunshi amma akan mahaifiyarshi ya kasa controlling kanshi don she’s his weakness Duk maganganun nan nashi a kunneta don tunda ya riko hannunta ta farka daga barci amma taqi nuna alamun haka, ka dumin hawayenshi na sauka kan hannunta daya rike she can feel how yanda yake trembling, ya Allah, zuciyarta na mata wani irin zafi ta kasa hana kanta hawayen dake sauko mata dukda bai lura ba. Abu kamar a mafarki haka takejin komai Misalin wajen karfe goma da rabi sai gasu sun dawo asibitin,hamad, anty fadila, ya sameer. Da sallama suka shigo dakin, yana zaune kan couch ya dafe kanshi da hannu daya,ya amsa sallamarsu sannan ya tashi zaune a natse duk suka juyo suka kalleshi, Ya sameer ne yayi gyaran murya ya karaso inda yake ya miqa mashi hannu suka gaisa, anty fadila ta bishi fa kallo sosai, sai a yanxu ta kara tabbatar wa da dan nanna ne, don ga kamanninsu sosai ba kadan ba, da yanayin yanda yake magana da komai, dagowa yayi sukayi ido hudu dashi,ya gaisheta a natse ta amsa cikin mutuntawa kafin ta karasa wajen nanna. Hamad dai na tsaye daga gefe ya nade hannayenshi a kirjinshi. “Sannu Nanna…ya jikin? Allah yasa kaffara ne” Bude idanunta kenan jin sallamarsu, Kallonta nannata tayi da idanunta da suka rine sosai suka fada tace “ku kira doctor ya sallameni” Hamad ya futa don kiran doctor sai gashi ya dawo. Ya sameer ya bar taj tsaye ya nufi nanna shima don yayi mata sannu. Shidai sunne kanshi kawai yayi kasa bai karasa ba gudun bacin ranta a natse ya futa daga dakin. Dudubata doctor yayi don tabbatarta lafiyanta kafin ya kalli sameer “za a iya sallamarta yanxu, amma gaskia dole a kula da lafiyarta, kar a dunga bari tana shiga duk wata damuwa dazai janyo mata shiga shock irin wannan,“ “Thank you doc” Sameer ya fada yana miqa ma doctor hannu. Ko kallonsu nanna batayi ba, gaba daya yanayin ta ya sauya kamar ba nanna ba, tayi wani irin fayau abun tausayi, kokarin tashi ta soma yi , jiri na dibanta,kayan da aka zo da ita dasu sune a jikinta,ganin yanayin da take ciki yasa anty fadila tayi saurin kama hannunta da babu canula a jiki ta taimaka mata. Sameer da hamad suma suka mara masu baya. Daidai nan ya fito daga office din doctorn daya bata sallama, da prescriptions din magungunan da zata buqata na qarin jini. Nanna ta mashi kallo daya ta dauke idanunta suka fita daga cikin asibitin ita da fadila da hamad, uncle sameer kuma ya dan dakata. Magana suka danyi da taj kafin ya futo shima suka shiga Motar da suka zo dashi gaba daya, suka wuce. Suna barin asibitin anne ta kira sameer, yana dauka ya shiada mata an sallami nanna suna kan hanya ma,hamdala tayi kafin suyi sallama. Babu wanda yayi magana tunda suka shiga cikin motar har suka iso gida, suna isowa suka wuce main house direct gaba dayansu banda hamad daya sake futa da motar. Anne na zaune a sitting room sukayi sallama,take farin cikin fuskarta ya bayyana tayi saurin miqewa tsaye suka karaso inda take. “Alhamdulillah!!! Sannunku da dawo ya jikin naki?” Anne ta tambayi nanna tana kama hannunta suka zauna,murmushin yaqe kawai nanna ta mata batace komai ba sai ya sameer ne yace “ga magungunan da doctor yayi prescribing, sannan ya umarci a gujema duk wani abu dazai daga mata hankali” Maganar da sameer yayi yasa anne ta dubi su shida fadila. “Allah yasa kaffara ne, nasa ayi maku breakfast, Ina tajudeen din?” Shuru duk sukayi gaba daya wannan yasa anne cewa , “barin shi kukayi achan?meysa?“ Bata gama rufe bakinta ba nanna ta miqe ta wuce sama don ko maganarshi bata son ayi. Binta sukayi da kallo harta hau sama, wallahi duk ta zama wata iriya gaba daya kamar ba nanna ba. Tana barin wajen anty fadila tayi saurin matsowa inda anne take zaune uncle sameer yayi gyaran murya yace “anne kun barmu cikin duhu, me….” Saurin dakatar dashi tayi batama bari ya karasa magana ba tace “Zamuyi maganar daga baya, this is not the right time, jafaru ya kira maganar marayun da za ayi sponsoring karatunsu, ayi budgeting abunda ya kamata sai a sanar dani ” Gaba daya suka hada baki wajen cewa “Allah ya ja da kwana ya kara arziki mai albarka su kuma allah yasa karatun ya amfanar dasu” ta amsa da ameen sannan ta miqe ta bi bayan yar uwarta rabi na biye da ita da warmers cike da abuncin, tuwo na musamman anne tasa a mata da miyar ganye saboda karin jini, da sallama ta shiga part din nanna, a zaune ta taddata bakin gado ta dafe kanta da hannayenta. Koba’a fada mata ba tasan kuka take yi,nuni tayima da rabi ta aje warmers din ta futa, nanna najin sallamar anne kuwa tayi saurin goge hawayen dake fuskarta ta dago ta kalli anne. Murmushi anne tayi mata sannan ta karaso inda take zaune ta dafa ta tace “hajara,” Dagowa nanna tayi ta kalleta sai ga hawaye, ganin haka yasa anne saurin kokarin kwantar mata da hankali. “Dan Allah kibar wannan hawayen, karya jawo maki wata matsalar, allah kadai yasan yanda kikeji aranki, amma ina rokonki da ki kwantar da hankalinki, ga abunci nan an kawo, freshen up saiki samu ki danci wani abun okay?” Rabi dake zaune a sitting room din nanna tayi saurin shugowa bedroom din jin kiran da anne ta mata, tana shugowa ta wucewa bathroom kafin ta futo, “bismillah hajiya an kammala” “Sannu rabi” nanna tayi magana dakyar. Miqewa anne tayi ta futa “bari na barki zan dawo anjima” “Toh anne” Nannata amsata Tun bayan futar anne takai wajen minti talatin kafin ta miqe ta shiga bathroom ta watsa ruwa. Bayan tafiyarsu jiki a mace ya shiga cikin motarshi, yafi kusan 30mins a zaune bai motsa ba, ya runtse idanunshi saboda wani irin ciwon kai dake damunshi tsakanin daren jiya da yau, kirjinshi ko har yanxu nauyi yake mashi. Jiki a mace ya tada motar yayi reverse yabar harabar asibitin. In less than 15min ya iso transcorp, ko iya parling baiba ya aje masu motar a wajen ya wuce sama. Koda ya shigo dakinsa zama kawai yayi bakin gado ya dafe kanshi, wani irin zazzabin mai zafin gaske na neman dibanshi, kota cikinshi bayaji don rabonda ya sama cikinshi abunci ko ruwa tun dinner din da sukayi a gidan. Zaman nan dayayi saiya zamana kamar bazai iya tashi ba saboda zazzabin gadan gadan ya taho mashi dole ya kwanta yaja duvet ya rufe jikinshi. Anne na zaune kan couch ta jawo wayarta ta soma dialing number shi gar sau uku ba a dauka ba,gaba daya abunne babu dadi, tasan yanxu haka shima yana chan cikin wani hali, tund aga mahaifiyar tasa itama. Yanda rabi ta aje abuncin nan haka ta dawo ta daukeshi don kwata kwata bata taba shi ba, saima kwanciya datayi anne ta shugo dakin saitayi tunanin ko barci tayi wannan yasa ta barta tadan huta. Anne na fita nanna ta ta jawo hoton dake aje kasan pillow dinta, kurama hoton ido tayi sosai ta kasa daukewa sai hawaye… 40 years back…. Shekarar nanna goma chif a saudi, acikin wannan shekaru abubuwa da dama sun faru da ita, masu dadi da mara sa dadi. Ranar da allah ya hadata da abdallah shine ranar data fara zuwa makka domin yin umra, don a madina take karatu. Shigarta kenan ka’aba ta fuskanceta taji wani irin sanyi na dibanta, ranar ta kasance rana mafi sanyi ga wata ni’imatacciyar iska dake kadawa ko’ina kamar za ayi ruwa, gashi lokacin babu irin mutane sosai dinnan don babu cunkoso kwata kwata, take wani hawaye mai sanyi ya sauka kan fuskanta ayayin datayi ido hudu da dakin Allah ta fara dawafi, daidai wajen hajarul aswad ta tsaya tare da shafa wajen ta rufe idanunta, takai wajen minti biyu a haka kunnuwanta suka soma jiyo mata muryoyin dake gefenta saidai muryar mutun daya ce tafi zama a kunnanta inda yaketa yin addu’oi da larabci, saitaji gaba daya kamar ita yakema adduar, tana dena jin muryar tasa ta bude idanunta tare da kallon gefenta inda allah ya bata ikon ganin irin jakar maniyyata da suke sakawa, cikin hanzari ta dago ta dauka jakar tare da juyawa don ganin mai ita. Saboda yanda kowa ke sanye da ihram yasa ta kasa gane kona wanene wannan yasa kawai ta rike ta cigaba da ibadarta. Tana gamawa tayi safa da marwa ta sauke umra sannan ta wuce wajen da ake kai abubuwa idan sun bata. Tana zuwa ta masu bayanin inda ta tsinta abun, wani dan paper form suka bata tayi signing ta saka information dinta don haka akeyi idan har mutun ya tsinci abu saboda gudun kar wani abu ya bata daga ciki, tana cikin rubutawa abdallah ya iso wajen. Dake tana daga chan gefe wannan yasa batama lura dasu ba. Tana gama rubutawa ta karaso wajen macen security din dake wajen ta bata paper din, matar ta soma zazzage jakar don shigarda abubuwan dake ciki, kusan kullum sai an samu irin jakar don duk maniyyata irinta suke amfani da saidai banbancin color. Hajara dai na tsaye har matar ta gama shigarwa tana gamawa dake counter daya ne sai dai babu cudanya wajen mata da maza kowanne da bangarensa ta miqa bangaren maza, abdallah dake tsaye ya tabbatar da nashi ne aka duba id din dake ciki sannan yasa hannun tabbatar da babu abunda aka dauka a ciki, kafin aka bama hajara itama tayi signing. Magana abdallah yayi da security din yayi mashi nuni da counter din mata adaidai lokacin ta dago bayan ta gama rubutun idanunshi ya shuga cikin nata, suka sallameta ta juya, shima ya karba jakar ya fita. wannan ne mafarin haduwar taheel da nanna. Duk wani abu da allah ya rubuta ko allah ya kaddara indai alkahiri ne saiya faru cikin kankanin lokaci, daga wannan ganin dayayi mata allah yasa mashi qaunarta a zuciyarshi, abunda bai taba ji ba,encounter dinsu na biyu shine ranar da aka gudanar da wani babban taro a makanrantarsu,cikin ikon allah kuma ya sake hadasu ta wata hanya daban, ita bata ganeshi ba don saida yayi mata bayani ta gane, baizo mata a matsayinshi ba, da matsayin da yake dashi a kasar yayi mata godiya sosai. Daga wannan lokaci soyayya ta kullu tsakanin taheel da hajara, hajara itace mace ta farko da abdallah ya fara so, tsaftaccen so yake mata haka zalika itama take mashi,su a nasu aladar babu wani jan lokaci wannan yasa ya nuna mata aurenta yakeson yi, sannan ya buqaci ganin iyayenta. Da farko nanna ta tsorata don babu wanda yasan dashi a gida sai anne, tsoranta na biyu shine aqidar babansu santuraki, idan mace ta gama karatu shike zaba masu mijin aure, kamar anne data gama karatunta already ya bada ita ga dan business partner dinshi. With the support and courage din da anne ta bata kuma ta shige mata gaba suka sanarda mahaifinsu santuraki, daga nan mafarin tangarda ta shigo don santuraki bai amince ba, don itama ya mata miji, tana gama karatu. It was a very hard moment for nanna don tana masifar son taheel,rashin amincewar iyayenta bazaisa ta aureshi ba, dole ta hakura da abdallah. Ta shiga damuwa sosai ba kadan don anne ce kawai tasan wannan,karatunta ma duk yayi baya tayi wani irin rashin lpy sosai. Tsakanin yan uwa sai Allah, halin da nanna ke ciki anne ma ta shiga amma dole ta hkura da zabinta tabi na mahaifinta amma bazataso yar uwarta ta shiga irin halin data shiga ba a baya wannan yasa ta sake tada maganar tare da rokon mahaifinsu, alhaji santuraki nada dogon buri da future akan yayanshi, but hajara failed him dalilin halin da anne ta shiada mashi take ciki wannan yasa ya yanke wani tsatsauran hukunci, inda ya yarda saidai ya shaida mata idan tayi regretting decision dinta she has to forget tanada uba. Anne bata yarda ta fada mata wannan last furucin mahaifin nasu ba akayi auren abdallah da nanna. Bayan aurensu da shekara guda allah ya azirtasu da d’a namiji inda yaci sunansa (Tajudeen abdullah taheel)abdallah yayi murna yyai murna mara iyaka ba kadan ba, adduar da ya dade yanayi allah ya amsa ta, ya samu magajinsa. Bangaren nanna babu wanda ya kaita farin ciki itama,koda ta shaida ma anne itama tayi farin ciki sosai ba kadan ba, saidai a lokacin ne nanna ta fuskanshi har zuwa lokacin akwai matsala tsakaninta da mahaifinta, don har zuwa lokacin bai amince kuma ya karbi taheel a matsayin mijinta ba wannan kadai yasa ta kasa komowa gida don batasan da wani ido zata kalli mahaifin nata ba saboda bijire masa datayi ta dauki zabinta. Anan gida nigeria kuwa, sharridan da santuraki ya gindaya ashe masu tsauri ne, inda ya haramta wa kowa kusantar nanna, koda ta haihu ma anne taso zuwa tare da mahaifiyarsu amma yace bai yafe ba duk wanda yasa kafa ya bita, haka suka hkura amma bata taba bari nanna tasan dalilin ba kenan. Taj nada shekara uku mahaifiyarsu ta rasu, a lokacin ne nanna tasan duk halin da ake ciki, don mahaifinsu ya shaida mata indai tasa kafa tazo nigeria toh bai yafe mata ba. Hankalin nanna ya tashi sosai don sai a lokacin ta tabbatar da akwai matsala babba tsakaninta da mahaifinta, kuma bai amince da aurenta da taheel ba har zuwa yanxu. Tanaji tana gani ta kasa zuwa nigeria tayi kukan rashin mahaifiyarta data kasance itace mai tausasa ta da anne, mai nuna mata komai mai wucewa ne kuma komai daya faru mukaddari ne dağa Allah. Akwana a tashi taj ya taso da shakuwa tsakanin iyayenshi, musamman nanna mahaifiyarshi, bashida hayaniya bashi da yawan surutu kwata kwata, da farko ma tayi tunanin ko yanada wani mental issue ne aka tabbatar masu da lafiyarshi kalau kawai dai miskilin yaro ne, bai cika wasa ba saidai kullum yana jikin mamanshi. Taj na gab da shiga shekara bakwai a duniya komai yayi turning upside down on a blink of an eye, aurensu shekara takwas nanna bata taba sanin abdallah nada wasu iyali ba sai a lokacin. Babu abunda abdallah bai dauke ma nanna ba, gida na alfarma, cima mai kyau, mota kayan jindadi na zamani daidai gwargwado kuma daidai karfinsa daya nuna mata. Akwai wata ranar friday, nanna na zaune a sitting room tana kallon tv, gaba daya hankalinta ma bayaga tv don gaba daya wani irin faduwar gaba take ji cikin kwana biyu, tayi nisa sosai cikin tunani kamar ance ta maida hankalinta ga tv taga abdallah, janyo remote tayi cikin sauri ta kara volume don jin maganr da akeyi a jiki, take jikinta ya soma bari,ko barci take taji muryarshi zata iya farkawa. Abdallah ne da kuma wata mata a gaba suna tafiya sai wasu manyan mutane dake biye dasu a baya suna zagayen shops din wajen a yanda aka dauko rahoton. Inda mai bada rahota ta dora da “an bude sabon mall din daya kasance additional to the taheel companys a nan jedda karkashin ikon matar mai kamfanin, bayan shekaru takwas da suka wuce basu bude sabo ba” dam gaban nanna ya sake badawa, “karkashin ikon matar kamfani?” Idanunta ne suka sauka kan sunan “Fattu abdallah taheel” This is the most shocking moment of her life, Jikinta na bari idanunta kamar gizau suke mata ganin abdallah ne dai abdallan ta tunda gashi nan zahiri kuma ga asalin sunansa nan data sanshi dashi, babu abunda bakinta ke furtawa sai innalillahi wa inna ilaihi rajiun. She’s so confused at the momemt taqi yarda da abunda idanunta ke gane mata. Da a tsaye take zata iya zubewa kasa sumammiya, Aranar ya kamata ya dawo daman between mondays to friday baya zama a gida sai weekends sabod ayanayin aikinsa daya shaida mata, kuma ya nuna mata bashida muhalli achan da zai iya tafiya da ita saidai ya barta anan. Yana isowa kuwa yanayin daya taddata ya tabbatar mashi da ta gane gaskiyar dayake ta boyeta shekara da shekaru, daman khaal yayi warning dinshi ba sau daya ba ba sau biyu ba, don aure ba abun wasa bane, bashida yanda ya iya ne dole ya boye mata gaskiar alamari don shine mafi alkahiri dukda yasan watarana gaskia zatayi halinta. Ba tare da wani coner coner ba tambaya daya biyu zuwa uku ta mashi akan ya fada mata gaskia shin da gaske yanada aure daman tun kafin ya aureta? Yanada wasu iyalan? Bai mata karya ba ya fada mata hakan ne, kuma da matsayinshi saidai ya kasa fada mata dalilin boye mata dayayi shekara wajen takwas. She felt betrayed, tayi kuka tayi kuka ta göde Allah, abunda bata taba tsammani ba daga gareshi, abdallah lied to her. Daga nan matsaloli suka dunga shugowa tsakaninsu, gaba daya saita fara regretting aurenshi, ga rabo a tsakaninsu, saita fara tunanin hakkin mahaifinta ne daya hanata aurenshi batabi zabinsa ba ta bujire mashi, yanxu ko ta tsaya babu wanda zai yarda ita matarshi ce ta kasance wani boyayyen sashe a rayuwarsa. Aure dai yaqi dadi bawai don taqi karbar qaddara ba saidan trust din data bashi ta yarda dashi yayi mata karya yayi breaking trust dinta ya gina rayuwar aurensu da karya. Ana nan dai a haka ta zauna tayi tunani kan rayuwar danta yanxu idan abdallah ya fadi ya mutu babu wanda zai yarda ita din matarsa ce kuma taj dansa ne tunda ya boyesu a idanun duniya, bazata so danta ya wulaqanta ba wannan yasa ta buqaci dole ya shiada ma iyalansa, abu ne mai wuya don bazai taba barin hakan ta kasance ba saboda yasan halin fattu, wannan yasa yaqi amincewa da haka, ganin haka yasa nanna yanke hukunci idan har bai yi yanda ta buqata ba dole ya saketa ta dauki danta ta koma nigeria, rigima sosai ta afki tsqkaninsu don bazai taba barinta ta tafi da danshi ba, zai iya hkura da komai amma banda dansa. Ta bangarenshi ya kasa fuskantarta da dalilin dayasa ta buqaci ya bayyana second family dinshi, ba dan komai baneba sai dan taj din saboda kar a duniya ta mashi wani kallon daban tunda kowa yasan bashida wani family apart from wanda ya bayyana a duniya. Suna cikin wannan iftila’in matsalolin nanna ta fayyacema anne don bata fadama kowa ba, batada abokiyar shawara sama da anne, gurinta take kai kukanta, damuwa ta mata yawa dole ta sanarwa da yar uwarta. Anne tabi bayan decision din datayi making kuma ta bata kwarin gwiwa Ranar wata litinin da safe,nanna ta hada kayanta dana danta, aranar tayi alkawarin barin auren gaba daya har abada, tana gabda futa abdallah yazo da khaal domin su roketa akan tayi hkuri yanxu ba lokacin daya kamata ya bayyana su bane, daman ta bashi tsakanin jiya zuw ayau idan har baiyi yanda tace ba zatabarshi har abada wannan yasa ya kira khaal don shi kadai ne yasan komai don shine ya shiga ala’amarin auren nasu. Babu yanda basuyi da ita ba ta tubure saita bar gidan adaidai lokacin kiran da bata taba tsammani ba yazo mata kiran mahaifinta. Zata iya cewa shekara da shekarun nan bai taba kiranta ba saidai ta kirashi. Cikin hanzari ta dauka tana hawaye, maganganun daya fada mata ne yasa ta saki hannun taj data rike. “Hajara daman na fada maki daga ranar da kikayi regretting decision dinki ki mance ni mahaifinki ne, saboda bakida matsayi a gidana. Zaki samu matsuguni a gidana idan har kika dawo kasar nan yanda kika barta” Yana fadin haka ya katse wayar hawaye suka sauka kan fuskar nanna, yanda ta saki hannun taj dinnan bata sake riko hannunshi ba ta dubi abdallah don tasan shine ya kira mahaifinta. Dole batada option, kota hakura ta zauna da danta ko kuma ta koma yanda tazo kasar nan, bata taba tsammanin abdallah zai mata haka ba aurensu bai kareta da komai ba sai tsantsar yaudara da cin amana, ta dalilin aurensu bata da daidaito da mahaifinta tsawon shekara takwas, ta dalilin aurensu ta sadaukar da kusancin dake tsakaninta da mahaifinta tabi zuciyarta data rudeta da sonshi, kamar yanda mahaifinta ya fada gashi nan yau tayi regretting din aurensa datayi. Daman ance duk abunda babu albarkar iyaye a ciki yana tattare da lalacewa. Bata waiwayesu ba ta tafi tana hawaye….. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 94 Cigaban labari…. Da sallama rabi mai aiki ta shiga part din anne don amsa kiran datayi mata, tana shiga ta duka cikin ladabi tace “hajiya gani” “Yauwa rabi cikin yanmatan nan ki dauka mai hankali daya ki tura part din nanna ta dunga kwana achan saboda a samu mai duba yanayin ta” “Toh Hajiya,“ Tana fadin haka ta futa zuwa kasa, da sabeeha taci karo a kitchen tana wanke wanke tana ganin rabi tayi saurin juyowa ta kalleta, tunda aka dawo da nanna takeson a basu damar zuwa suyi mata sannu. “Anty rabi ya jikin nanna? Dan allah zan iya zuwa na dubata? Kallonta rabi tayi ganin yanda ta damu yasa ta saurin cewa “eh zaki iya, hajiya ma tace a samu mutun daya dazai yi hidima da ita a sama kafin ta samu sauki sosai,“ “Anty rabi zan iya kula da itan?” Sabeeha ta fada kamar mai jin tsoro, kallonta hadiza tayi, daman babu wanda yazo ranta koda akce a samu mutun daya cikin yan matan masu aikin gidan. “Eh, kije ki dauka hijabinki saboda sallah don achan zaki kwana” “toh” sabeeha ta fada tare da wucewa dakinsu, hijab dinta kawai ta dauka da wayarta ta futo, rabi tayi gaba sabeeha ta bita a baya har zuwa part din nanna. Suna shiga part din rabi tayi mata nuni da dakin dake gefen corridor wajen sitting room, irin dan karamin extra rooms ne haka, “ga daki nan saiki kwana achan, idan ta buqaci wani abun saikiyi hanzarin yi kinji ko, idan har da wata matsala kuma kiyi gaggawar saukowa ki fada min” “Toh anty rabi” Rabi na fita ta nufi hanyar bedroom, daidai wajen kofar tayi knocking a hankali, sake knocking tayi kafin daga ciki aka bata izinin shugowa. Ahankali sabeeha ta bude kofar tare da yin sallama, ido hudu sukayi da nanna dake zaune gefen gado hannunta na kan bedside drawer tana kokarin aje hotunan data fidda. Takowa sabeeha tayi cikin natsuwa har taakiyar dakin sannan ta duqa har kasa tace “barka da dare nanna ya jiki? Allah yasa kaffara ne” Cikin muryanta dake nuna alamun tayi kuka don harta dashe sosai tace “Jiki da sauqi alhamdulillah fatima, ya makaranta?” “Dagowa sabeeha tayi sai a lokacin taga idanunta, da tanada hurumin tambaya data tambayi meya sameta, don duk ta rame lokaci guda ga damuwa kwance akan fuskanta,“Alhamdulillah, akwai abunda kike buqata? Ko abunci? Idan akwai ki fada sainaje ayo maki yanxu” “Ah ah babu abunda nake buqata fatima, nagode” “Daman hajiya ce tace nazo na zauna anan ko zaki buqaci wani abun, anty rabi ta nunamin dakin dake parlor tace na kwanta anan” “Yau na samu yar tayin kwana kenan?” Murmushi sabeeha tayi tace “eh” “Toh a kawo min hot coffee” Cikin sauri sabeeha ta miqe ta sauka kasa cikin qanqanin lokaci ta dawo saman da coffee har zata fita nanna tace tayi zamanta a bedroom din. Aiko ta zauna jwfi jefi take tambayr ko nanna na buqatar wani abu. Zuwan sabeeha ba karamin dauke mata damuwa yayi ba, sabehar na tare da ita har wajen karfe goman dare tana mata tausa suna dan hira jefi jefi, around 11 tasata taje ta kwanta abunta kawai. Hadiza ko data dawo daga hidimar maya batama tambayi ina sabeehar ba saida rabi ta fada mata cewa ta turata sama don kula da nanna. Washe gari da safe saida ta gama hidima da nanna kafin ta tafi school. Saudi pre trial detention center….. Budo kofar cell din wata balarabiya dake sanye da kayan security tayi tana duban waenda ke zaune cikin dakin kafin tace. “Inmate 235 You have a visitor” Shuru babu response wannan yasa ta buga kofar cell din da karfi kamar zata balla karfen wajen da wani stick dake hannunta mai kauri sosai “call on inmate 235” Dagowa hidaya tayi ta kalleta sannan ta miqe tabi bayanta, saida ta futo haske sosai na bita da kallo dakyau,tana sanya da kayan inmate riga da wando sai hijab da kowacce inmate take nadashi a kanta. Gaba dayan wajen mata ne babu namiji ko daya don mata ke operating wajen. Gaba daya tayi wani sanyi kamar ba hidaya ba, tunda suka kawota wajen bata samu kanta daidaiba, har zuwa lokacin shock din sirrin magaifiyarta bai barta ba gashi taqi bada hadin kai ayi trial din allegations din da ake mata, ko questining dinta da aka soma yi qin bada amsa tayi ta koma kamar wata kurma wannan yasa aka turota pre trial detention center kafin shi wanda akayi kidnapping din ya samu lafiya sannan har zuwa lokacin evidences ake gathering, wani abun mamaki ko lawyer daya babu wanda ya dauka case dinta the whole hodaya, hatta personal lawyers dinta wanda ta aminta dasu sosai babu wanda ya karba case dinta balle akaiga su tsaya matq. Satinta biyu kenan a detention center she couldn’t bring her self together, gaba daya bata cikin hayyacinta,abubuwan da ke waje kuwa batasan meke faruwa ba.’ Abun ne har zuwa lokacin tana jinshi ne kamar a mafarki. Tun kafin ta karaso wajen da visitor ke zama ta kura mata idanu tun daga nesa, fadwa dake zaune tana sanye cikin kaya na alfarma saidai fuskarta babu kwalliya babu komai tayi wani kalar abun tausayi tana ganin isowar hidayar tayi saurin miqewa da hanzari ta karaso inda take zaune ta rungumeta “ukty…” Tunda fadwa ta rungumeta wani irin zafin ya soma rufeta kamar an watsa mata garwashi, saitaji gaba daya kamar an fiddota daga kogin data fada. Sakinta fadwa tayi tana mai dubanta harda kukan munafurci “I’m sorry ukty…i’m sorry ukty, bansan ya zanyi da rayuwata ba, kamfaninmu ya lalace ukty..duk lawyers din dana nema maki sunqi karbar case din, all our supporters turns out to be our betrayals” Tana gama fadin haka ta jaa kujerar dake facing ta hidayar ta zauna, tashin farko gaba daya hidayar ta sauya, ta kasa daina kallon fadwar da itama ta kura mata idanu. Sai kawai hidaya ta fashe da dariya, dariya sosai take kamar zautacciya tana kallon fadwar,wannan dariyar datayi ya tabbatarma da fadwa da abunda tazo dubawa Dakatawa hidaya tayi jin fadwar itama tana kyakyacewa da dariya sosai harma tafi da hidayar ta soma share hawayen dake kan fuskarta tace “Oufff i just wasted my precious tears, kindawo hayyacin ki kenan” Zuba mata idanu sosai hidaya tayi ba kadan ba tana kallonta. “Hidaya….hidaya the almighty and powerful hidaya, yau kece a kaskantaccen waje kamar haka bazanyi mamaki ba idan har akace kin zauce don wannan kadai zaisa ki zauce” Nunfasawa fadwa tayi tare da dora kafarta daya kan daya tana fuskantar hidayar, “at last kin gano gaskiyar komai kenan? It was a splendid game tho, you played and i take the lead” Kallon cikin idanunta hidaya keyi idanunta yayi jaa sosai, babu abund ake yawo a kwakwalwarta sai tunanin wato this is the taste of betrayal?cin amana Kallon agogon dake hannunta tayi na gold kafin ta maida dubanta ga hidayar ta bude jakarta ta zaro wasu takar du, tana gama fiddasu. “By now nasan kinsan how we end up here, sign it,” ta fada tana mata nuni da papers, ko kallon takardun hidaya batayi ba ko ba a fada mata ba tasan na menene, idanunta sun gama budewa gaba daya, nannade hannayenta tayi a kirjinta ta koma asalin hidayar ta, ganin haka yasa fadwa hade rai, wato dukda ta rasa komai yanxu and shes behind bars saita nuna isarta. “Fadwa fadwa fadwa abdul-basit!!!!, asalin sunanki kenan ko? Wannan wasan nina shiryashi kuma na jagoranceshi, kuma na barki ne kawai kin samu shiga ciki, ke ba komai bace a tafin hannun hidaya, basai na fada maki ko wacece hidaya ba, ke ba komai bace youre just a pest roaming around hidaya, kina tunanin saboda ina nan i will loose everything ko? Nop ki jira kankanin lokacin da zanyi facing dinki, keda wulaqantaccen ubanki ba komai bane a gaban hidayaaaaa!!” Tana fadin haka ta buga table din dake gabansu, daga ganin fuskar fadwa zaka gane irin bacin ran dake fuskarta da fargaba,karfin halin hidaya na bata mamaki, ita zata fadi ko wacecec hidaya ciki da bai. Hidaya na ganin yanayinta ta kamo Hannunta tana kallon cikin idanunta. “Kinason na baki kamfani?ke a Matsayin wa? As far as im concerned ke ba jinin taheel bace, you’re just a bastard haifaffiyar asara, lets say na baki taheels what do you think the world will see you as idan suka gano kedin ba yar…” Hannun fadwa har karkarwa yake gaba daya ta koma jajawur kamar zata furzar da hayaki daga nunfashinta tsabar bacin rai, har yanxu hidaya is above her, har yanxu dukda yanxu tana jail, she’sss above her, and she sworn saita hau ta taka hidaya, a take ba ta chanza plans dinta ada tana kokarin sassauta mata amma yanxu wannan plan din ya kau,she will give her the worst. Daman tasan za ayi haka wannan yasa tazo da shirinta tsaf, hotunan dake cikin jakarta ta zari ta aje gaban hidayar, cikin saurin hidaya ta kwashi hotunan tana kallonsu, barad ne a school dinsu fadwar ta dauka hoto tare dashi ta rungumeshi yana kuka da alamu ya samu labarin mahaifiyar tashi. Dagowa hidaya tayi jikinta har rawa yake ta dubi fadwar, wato threatening tning dinta take da danta. Matsowa daidai fuskar hidaya fadwa tayi yanda daga ita sai ita ne zasuji maganganun da suke saboda akwai cameras a wajen. “Tunda har na iya kashe MIJINA(tareeq), saboda sirri na,na Kashe TAJUDEEN da taimakon ki a karo na biyu, sannan na shafe babin khaal this is just a piece of cake, I’m capable of doing anything anything don na samu abunda nakeso, zan iya kawar dake nayi wiping tarihin hidaya gaba daya…” Duk yanda taso taoro ya bayyana akan fuskar hidaya qin bayyanashi tayi, saidai ga mamaki nan karara akan fuskarta data boye tsoronta dashi, Tana nufi zata iya kawar da barad kenan? saurin daga hannu hidaya tayi zata kwasa mata mari fadwar tayi saurin rike hannunta tana zaro ido kamar yanayinta idan kaganta aka bata wuqa zata iya dabama mutun ba tare da second daya ba. Duk wata uwa danta ne weakness dinta, zata iya komai akan danta koda kuwa bada ragowar nunfashinta ne. Fadwa na tsaye hidayar taja papers din tayi signing gaba dayansu, gaba daya komai ya tashi daga hannunta ya komawa fadwa, komai fa duk wani abu datayi inherinting. Tana gamawa fadwa ta kwashi tanardun ta dubi wajen securities din dake wajen ta daga ma wadda ta shugo da hidaya wajen hannu sannan ta juya ko second daya bata sake ba. Tana gab da futa hidaya dake zaune tace “wallahil azeem idan kika sanya hannunki akan dana saina zama ajalinki” Juyowa fadwa tayi ta mata kallo daya sannan tayi fucewarta a fusace. Tunda ta shiga motarta take wani irin mahaukacin driving kamar zata tashi sama harta iso guest house din mahaifinta. Tana bude kofar shugowa tayi karo da secretary din abdul basit, dagowa fadwa tayi kamar mahaukaciya ta kwasheta da mari both kuncin ta, ta shaqo wuyanta kamar zata kasheta, abdul basit dake zaune sitting room din yana kallon komai kuma baiyi yunqurin hanata ba, ga wadda ta shaqe kamar zata mutu, bai hanata venting anger dinta ba ya qaleta yana kallonta wama zai iya hanata koshi mahaifin nata bai isa ba, saida secretary dinnan ta daina nunfashi ta saketa. Tana sakinta tabi ta kanta ta wuce cikin sitting room din ta watsa jakarta a wajen ta kama kanta tana ihu. Hannu basit ya dagama black da personal asistant dinsa suka wuce wajen secretary din suka kwasheta suka fita ya rage daga shi sai ita. Miqewa yayi ya kamo hannun fadwar ya rungumeta yana tapping bayanta “should i end her for you?just say a word” Fitowa tayi daga jikinsa tana kallonsa idanunta kamar gauta tace “not yet, i want her to be miserable, so nake naga tsoro akan fuskarta, so nake na aje mata babban tabo a zuciyarta for messing with me” “Well you can if you want to, ba kince danta ne weakness dinta ba? Give her that pain she deserves.” Murmushi fadwa tayi tana kallon baban nata ta rungumeshi sosai tace “okay!!!!” Hidaya na komawa cell babu abunda take sai hawaye, nidai zan iya cewa ban taba ganin hidaya ta taba yin hawaye ba sai yanxu, babu wanda ya fado mata arai sai jamid. Wazai duba mata barad? Ya zatayi da danta?Dole tasan yanda zatayi ta kubutar da danta daga sharrinsu. Haka nan ta kwana a zaune ko rintsawa batayi ba, maganganun da fadwa tayi mata na yawo akanta, wayo tayi underestimating dinta sosai ba kadan ba, ta kashe mijinta? Daman itace behind bacewar taj? Sannan itace ta kashe khaal?. Zaman nan datayi ko motsawa batayi ba,abunci ko da aka kawo mata ko kallonshi batayi ba har safiya. Wani inmate call dinne ya kara zuwan mata cewa tayi visitor, koda ta buqaci sanin wanda yazo din akace mata family member ne taqi futowa. Da daddare kuwa da securities sukazo round checks aka tadda ta sume, dole akayi shifting dinta to clinic aka bata taimakon gaggawa. Batama san ta sume ba sai the next very day ta samu farfadowa tana farkawa idanunta ya sauka kan doctor din dake dubata, ruwan da aka saka mata aka cire tana kokarin miqewa zaune ta kasa saboda cuffs din da aka saka mata. Discharging dinta akayi security suka rakata zuwa dakinta, tana shiga wani visiting call din yazo mata. Duk a tunanin ta fadwar ce ta sake dawowa don bata kawo ko afiya ce ko wani family member ba daban. Security suka rakota har wajen visiting area kafin su barta a tsaye dago da kanshi yayi ya sauke akanta, saurin yin baya hidaya tayi wuth so much shock, karara akan fuskarta, hannunta ta sanya kan fuskarta ta mutsuka idanunta don tabbatar da jamid ne a gabanta, mikewa yayi tsaye ya tunkari inda take tabi kafafunshi da kallo har zuwa hannyanshi daya sanya ya kamo nata ya zaunar da ita sannan ya dawo wajen zamanshi ya zauna. Saurin kauda shock din dake fuskanta tayi ta kauda idanunta irin kamar batayi mamakin ganinsa ba. “You must have work hard on your self, Yaushe ka samu lafiya?” Girgiza kai yayi, this is hidaya, bazata taba chanzawa ba. “You must be happy to see how i end up here,…mind you i still don’t regret my actions, i still stand on my grounds duk abunda nayi a baya” “Nasani, babu wanda zai fadi ko wacece hidaya saini, amma inaso ki sani duk abun dayake faruwa dake yanxu baikai kwatankwacin pains din da kika saka yaron nan a ciki ba, and alhakin sa ke binki, baku hakura ba saida kukaci galaba akanshi, ay bakiga komai ba ma tukunna you contributed in destroying alot of peoples life, dukdan saboda power, saboda arzikin da zamu mutu mu barshi, saboda hatred, kin mance kema uwace, kin haifa kema, idan naki ne yayi experiencing abunda kikayi ma yaronnan…” Ya dan dakata jin wani irin daci a zuciyarsa kafin ya cigaba, “yanxu ina arzikin?ina power din? Idanunta ne yayi jaa sosai, tsakanin kwanakin datayi a wajennan yasata reflecting abubuwa da dama, musamman da fadwa tayi threatening dinta akan danta, bata taba regretting abubuwan datayi ma taj ba sai yanxu, ta dandani zafin cin amana musamman ga wanda ka yarda dashi. Shida ta nemi wulaqantawa, shida ta nemi salwantawa rayuwa ta rabashi da kowa hatta mahaifiyarsa ta karfi da yaji ta maishesa kamar wani dan kwikwiyon da take juyawa san ranta, kuma ya yarda da ita sosai, ya bata matsayinda ko mahaifiyarsa bai bama in return tayi betraying trust da yardar daya bata da girman daya, infact bata taba considering dinshi matsayin dan uwanta ba ko sau daya, dukdan saboda mahaifinsu ya auri mahaifiyarsa. Wani abu ne ya soma sauko mata a fuska kamar hawaye, she couldn’t believe hawayen takeyi, wannan hawayen nata ya bama jamid answers din da yake nema, ko zata kwana tana denying batayi nadamar abubuwan datayi a baya ba yasan yanxu tayi. Saurin gogewa tayi ta dubeshi, “are you done?” Tana fadin haka ta miqe tsaye zata bar wajen yayi saurin dakatar da ita. “You’re a victim as well, Its not too late to repent, its not too late to make things right,” Dan dakatawa tayi kafin ta juyo, ta kalleshi, “khaal yana raye! Bai mutu ba?” “Bai mutu ba? Yana raye?” “Kwarai da gaske,” ya bata amsa “He was never dead to begin with,” “Wa kenan????” Hidaya ta tambayeshi kamar bata sani ba “yar uwarki fadwa, !!!”ya bata amsa kai tsaye, “I was one of her victims, itace sanadiyar paralyze dana samu, tana amfani dake ta hanyar cinmma burinta da boye duk wani sirrikanta. Shuru hidaya tayi tana wani nazari, mamaki ya gama cikata sosai. Kamar an tsunguleta ta dago ta kalli jamid tace “Barad…!!! He’s in danger,ka daukeshi ka boyeshi,” “Barad??” Ya kalleta ganin yanda gaba daya ta nemi rikicewa. “Me zai samu barad?” Dubansa tayi dakyau hannunta gar karkarwa yake, “fadwa ba kanwata bace, fadwa yar abdul basit ce” Confusely yake kallonta, “ni take hari,kuma zata iya yin komai don ganin ban bayyana wannan sirrin nata ba, you need to take barad, ka boyeshi, karta cutarmin da daa” Gaba daya jamid ya shiga confusion, yanxu wannan ne babban sirrin nata daman?…. Nigeria…. Karfe 5 daidai suka dawo gida, as always duk sun fita itace last, tana fitowa ta rufe motar saida ta jira hamad ya kashe motar ya fito kafin ya zagayo ya tadda ta tsaye, laptop din dake hannunshi ya miqa mata. “Kiyi presentation din dashi” Da mamaki take kallonshi don kwata kwata batayi maganar presentation dinba ya akayi ya san zata buqaci laptop? Ganin ta tsaya yasashi “ko na aje abuna?” Cikin hanzari ta karba murmushi ya kubce mata tayi saurin sunkuyar da kanta tace “thank you ya hamad” “You’re welcome muje ciki” A tare suka shiga main house ya bude kofa ta shiga kafin ta shiga, saida tazo wucewa part dinsu ta sake juyowa ta dubeshi bakinta ta dan motsa ahankali tace “thank you” sautin muryanta bai futo ba amma yanda ya kura mata ido ya gane abunda ta fada, tana fadin haka ta wuce ya bita da kallo, ya sauke wani murmushi ahankali, he just loves to seeing her smiling. Saida yaga ta shiga ya juya ya futa daga main house din. Da sallama ta shiga dakinsu, hadiza na zaune tana ninke bras da panties din maya datasa sabeehar ta wanke da asuba. “Ina wuni mama” A daqile hadiza tace “lafiya” kafin ta miqe da kayan datake ninkewa ta futa. Sabeeha ta bita da kallo tana tunani wani abu ranta. A gurguje tayi wanka tasa doguwra rigar da aka bata cikin kayan laila kafin ta fito zuwa kitcwhn, tana shugowa rabi dake tsaye a kitchen din tace “har kun dawo?” “Eh anty rabi yanxu muka shugo” “ga abuncin ki nan,” “Tohm akwai aikin da za ayi? “Ah ah jeki huta abunki kawai” Murmushi sabeeha tayi tace “toh” Daukan abuncin tayi ta fita rabi ta bita da kallo, haka kawai take tausayin yarinyar, babu ruwanta ga respect Da sallama anne ta shigo bangaren nanna dake zaune da laptop kan cinyarta, zakayi tunanin aiki takeyi saidai gaba daya natsuwarta bata wajen kwata kwata. Sallamar da nanna tayi ne yasa ta dawo hayyacinta bayan ta amsa. Zama anne tayi suka gaisa anne ta mata ya jiki, “badai aiki kike ba hajara keda akace ki huta” “ alhamdulillah naji sauki ay anne” “Inason zamuyi magana” anne ta fada tana kallonta. Nanna tasan maganar dazatayi mata wanda a yanxu dai bashi takeson ji ba kwata kwata, amma haka nan ta daure tace “ toh yaya allah yasa lafiya” “Tajudeen zai dawo nan gida da zama, zamanshi a hotel bai daceba, ina amfanin zaman hotel ga gida na bari ne daman ki samu sauqi tukunna” Take nanna ta hade rai kamar bata taba dariya ba tace “zaman me zaizo yayi anan? Bazai zauna anan ba, idan ya gama abunda ya kawoshi ya koma chan inda ya fito” “Hajara kinsan me kike fada kuwa? Na kasa gane maki? Wannan wani irin kafiya ne? Danki ne fa? Shekara nawa kina mararin ganin danki?” “Yaya, banida da, na dade da ajiye zama uwa a gareshi, tunda har banida mahummaci a rayuwarsa” “Ya isaa!! Ya isa haka nan, saurareni da kyau hajara,karki sake ganin laifin danki na qin waiwayarki dayayi,kin tafi kin barshi yana da kananu shekaru ba tare da tunani wani hali zai shiga ba dukdan saboda laifin ubansa, mey laifinsa? Ya za’ayu bazaiyi tunanin kinyi abandoning dinshi ba? shin kinsan irin rayiwar da yayi achan? Kinsan ya childhood dinshi ta kasance achan? Wannan abun da kikeyi ba komai bane face huce takaicin tsohon tabon dake dan qare aranki ya hanaki moving on shekaru wajen nawa ya hanaki yin aure, tun wuri ki dawo hayyacinki ki rungumi danki karki tafka babban kuskuren da zakiyi dana’sani,” Kuka sosai nanna keyi anne na mata fada yau ko tausayinta bataji ba don furucinta ya bata mata rai. Ganin yanda take kuka sosai yasa anne kama hannayenta ta rukosu tace “haba hajara kamar bakida tawakkali? Mene laifin yaron nan? Eh??ki godewa allah daya sa zaku sake ganin juna kuma wannan dama ce allah ya baki na zama uwa a karo na biyu, duk wani abu daya faru dama chan haka allah ya kaddara saiya faru bamu isa mu chanza shi ba” Kallon ta anne tayi tare da bata qwarun gwiwa, “danki na buqatarki hajara,ki zame mashi uwarda ya rasa tun yana shekara bakwai, ki bar komai ya wuce, ko zamo mai karbar kaddara duk yanda tazo maki, ki mance da baya kamar ba ayi ba” Runtse ido nanna tayi kafin ta bude idanunta ta dafe kanta anne na ganin haka ta fara kallon gefen gadon ko zata ga maganinta idanunta ya sauka kan bedside drawer dake bude, taci karo da hotunan taj din, yana baby da lokacin daya fara tafiya, har zuwa lokacin daya girma ya zama saurayi. Murmushi kawai anne tayi ta balla mata magungunan tace “dadai aje wannan kafiyar kikayi kikaja danki daya fi maki, don wallahi idan har kikayi watsi da wannan damar taki ya koma zuciyarki ce zata buga, wllah ya sawaqa” Tana fadin haka ta fita. Gaba daya nanna ji tayi jikinta yayi sanyi sosai, dukfa wannan abun da take a baki ne, tunda ya rike hannunta ranar yana kuka a gabanta gaba daya ta sare, ta fara blaming kanta for komai, what kind if a mother zata tafi tabar danta ba tare da tayi wani difon tunani ba tunawa da wannan kadai da abunda mahaifinsa ya mata kesata karaya. Anne na fita daga part dunta ta wuce nata ta soma dialing number taj, cikin ikon allah kuwa ya dauka cikin gaggawa, kwananshi biyu kwance yana zazzabi saida salim ya kawo mashi doctor ya dan samu sauqi. Ko jiya da sukayi waya da anne kasa fada mata yayi abunda ke damunshi. Yana dagawa suka gaisa ta soma magana kamar haka. “Inason gobe ka dawo gida, ina dana ina zaman hotel, come back home kaji ko” Shuru yyi gabanshi na faduwa sosai, “oummi??” “Karka damu tajudeen, tana nan tana jiranka tajudeen, allah yayi maka albarka yasa muga aurenka da yayanka tajudeen, ni zan aurar dakai ma” ta fada tana murmusawa, maganar aure datayi saida gabanshi ya fadi. Amma ta wani bangaren ba karamin dadin kalamanta yaji ba datayi na kan cewa oummi na jiranshi, ahankali ya furta “Alhamdulillah, take yaji duk wata ragowar rashin lafiyarshi ta kau gaba daya, saidai kuma gabanshi ba karamin bugawa yakeba sosai at the same time kuma lokaci guda sabeeha tazo ranshi. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 95 Saudi… Jamid baibar detention center dinnan ba saida hidaya ta fada mashi komai, asalin fadwa yanda ta kashe tareeq saboda shine ya fara sanin sirrinta da kuma bacewar taj, da yanda ta dunga amfani da ita don cinma burinta, dukda itama tana da nata kason a cikin duk abubuwan da suka faruwa. Abunda yafi bama jamid mamaki shine asalin fadwar, ba yar taheel bace? All those years haka suka dunga venting akan taj, Hating on him, ganging up on him, suka kusa salwantar da rayuwarshi, kuma ba kowa bane kan gaba sai hidayar, ashe shine asalin dan uwanta, fadwa ce outcast cikin su, ta haramtacciyar hanya ma aka sameta, mahaifiyar tasu da suke duk waennan abubuwan saboda ita ashe itace aje masu abun kunya. wannan babbar ishara ce a garesu gaba dayansu musamman hidayar data dauka tsanar duniya ta dorama taj, ta wulaqanta rayuwarshi ta kusa salwantar da rayuwarshi saboda tsana, bai tsareta da komai ba, yanxu gashi komai ya juye mata, yar uwar datake tunanin itace jininta ta kasance batada alakar ubantaka da ita kuma ta zame mata babbar barazanar. Shima kanshi bata barshi ba, dukdan sabod aya tsayama taj, yayi protecting dinshi, saboda hakan ta maidashi kamar wani enemy dinta yana matsayin mijinta. Tunda ya samu paralyze kuwa ya zame mata mara amfani ta fiddashi daga gidan nan ta turashi kasar waje neman lafiya bata sake waiwayarsa ba, Batama san yanda akayi ya samu lafiya ba har yazo gareta yanxu haka, duk tsawon wannan lokacin bashida tunanin daya wuce na taj da sabeeha, saboda shi kadai zai iya fadin wahalar da suka sha a wajenta, makirci iri iri daban daban dukdan akan abun duniya, dukdan saboda taj karya gajesu. Babu irin maganganun da jamid bai fada mata ba cikin bacin rai sosai, ta kasa magana kwata kwata gaba daya saboda she’s guilty of everything, he vent so much of his anger akanta sannan ya nuna mata ay bataga komai ba, kamar yanda ya fada mata bazata taba sanin zafin abunda tayi ma taj ba sai ya samu nata gashi nan ba a je ko’ina ba saboda abubuwan datayi a baya zai shafi dansu, an innocent child daman duk abunda kayi sai anyi ma naka,, a karshe ma dai fada mata yayi idan har wani abu ya samu dansu bazai taba yafe mata ba. Aranar daya dawo yaji labarin kamata da akayi tunda abune ba boyayye ba kama ga matsayinta a kasar, ko’ina zai dauka don zai shafi kamfanin su, yayi mamaki sosai, wannan ne yasa yazo don ya tabbatar ma idanunshi don hidaya can never give up so easily he wanted to see why tayi sanyi batayi amfani da tricky connections dinta ba, don zata iya yin komai akan kamfaninsu da kuma ganin duk wasu abubuwa da takeyi bai fito idon duniya ba, ashe ashe ga dalili, ga kuma labarin bacewar taj. Haka ya futa yabarta zaune, jiki a mace tayi la’asar kamar ba hidaya ba, ta kasa tabuka komai, komai ya juye mata gaba daya bata cikin natsuwarta saboda danta, da tanada hanyar maida hannun Agogo baya da batayi abunda tayi ba a baya, sai hankalinta ya sake tashi sosai, don tabbas fadwa zata iya illatar mata da danta dukda ta bata abunda take nema. Jamid na barin detention center din, gabanshi na faduwa sosai ya wuce school dinsu direct. Gaba daya school din yau is busy saboda hutun end of the terms da akayi kuma iyaye nata zuwa daukan yaransu. Dukda yasan makarantar akwai tsaro sosai wannan baisa gabanshi faduwa ba,at the same time har zuwa lokacin he’s in so much shock. Ay bai gama samun shock of his life ba saida aka nemi barad a school sama da kasa aka rasa, home school teacher dake kula dashi ta shaida yana zaune a visiting area, don tun safe ake zuwa daukan student, on a blink of eye aka nemeshi aka rasa, jamid kamar zaiyi hauka, school gaba daya ta rikici aka fara duban cctv, abunda suka gani ne ya sake tadama jamid hankali, don footage din ya nuna wani mutumi ne ya shugarda barad din cikin wata baqar mota, home school teacher data gane ko wanene ta shaida masu ay driver din dake zuwa daukansa ne lokacin da yake zuwa day kafin a maidashi prep border… Jamid was so confused don a lokacin yana kwance baisan meke faruwa ba, baima san wanenene driver ba, tsoronshi daya karya kasance driver nada sa hannu da fadwa… Waya mutallib ya dauka yayi typing message kafin ya aje wayar ya maida dubanshi ga barad dake zaune, yaron yayi shuru baice qala ba,har suka isa hideout suna isowa mutallib ya bude mashi kofa ya futo. Dauko yaron baiyi ma mutallib wuya ba saboda yaron ya sanshi, ciki suka shiga yana fatan kar yaron ya tsorata idan yaga khaal don yanada wayo. Cikin ikon allah Koda yaron yaga khaal bai nuna yaji tsoron ganin shi ba, saima tambayar khaal din yayi how is he alive? Mamanshi tace ya mutu bazai dawo ba, gashi kuma yanxu yana raye that means mamanshi karya ta mashi kenan? khaal ya rasa wani answer zai bashi… Kallon khaal yaron ya sakeyi Sai kawai ya fara kuka sosai yana tambayar khaal da gaske an kama mamanshi? Friends dinshi sunce mamanshi is a kidnapper an nunota a tv, har bullying dinshi aka fara yi. Tausayin yaron ya gama babaibayeshi,idan ya taso yaji abubuwan da mahaifiyarsa tayi a baya abun zaiyi affecting dinshi sosai… Call din taj yasa mutallib futa daga inda suke don ya amsa, gaisawa sukayi kafin mutallib ya soma magana. “Na kawoshi yana tare da khaal yanxu.” Shuru akayi daga chan mutallib na jin yanda ya sauke ajiyar zuciya, “please take care of him” Da mamaki mutallib ya soma magana, “duk abunda mamanshi tayi maka baisa kayi abandoning dinshi ba? Why?” Daga chan taj ya bashi amsa kamar haka, “saboda he’s innocent,“ Murmushi kawai mutallib yayi yace “kamar yanda kayi hasashe, an saka kamfanin a kasuwa, next week za ayi bidding akan, kuma darajarshi ta sauka akwai possibility kamfanin B&B ne sukeson su saya saboda su kadaine tayi partning dasu kafin wannan scandal din,” Shuru taj din yayi yana wani dogon nazari akai, saida mutallib ya sake magana kafin yace “i will call you back” ya kashe wayar ya soma dilaing number merk, yana daukan wayan ya soma mashi proper bayanin yanda abubuwan ke wakana a kamfanin, already yasan fadwa has take over tunda daman itace next to hidaya, at first ya dauka agenda dinsu daya da Hidayar tunda duk wasu abubuwa da sukeyi akan karya gaji kamfanin mahaifin nasu ne, kuma zasu iyayin komai akanshi sai yanxu ya fuskanshi ba hakan bane, nata plans din dabanne, daman he never trusted her tunda har ta iya cin amanar yar uwar tata, dubaga lokacin da aka kama hidayar ta futo ta nuna cewa kwata kwata basusan komai gameda abunda yar uwarsu keyi ba, kuma dalilin dayasa ta hanasu su kansu yan uwanta su shiga harkar business, ta juya komai akan hidayar, yanda dai sukayi ma khaal, lokacin da aka ce yana amfani da kamfanin wajen yin illegal abubuwa, ashe ita sayarda kamfanin ma takesonyi, kuma ga competitors dinsu. Jamid na barin school fadwa ta karaso itama, tana zuwa neman barad din aka shaida mata ay driver yazo ya daukeshi, tana barin wajen ta shiga mota taja da mugun speed, tayi mugun sake da bata daukeshi ba tuntuni tun kafin ma tayi threatening hidaya dashi, dole hidaya will not sit still zatayi komai akan danta, musamman yanzu data gano komai tasan wacece asalin fadwar, hidaya has so much influence da zata iya yin hakan,ko zaman sati biyun nan datayi a detention center dinnan fadwa ce tasan yanda tayi duk wani lawyer yaqi daukan case din hidayar, dole hidaya ta zauna a ciki don tasan sirrinsu ita da mahaifinta, kuma idan har ta fito zata iya zame masu barazana shiyas ayanxu tayi deciding daukan barad don tasan shine weakness din hidayar shi zaisa taqi making any moves. Nigeria… Baze university abuja… Suna gama debate presentation kowa ya futo daga class, excitedly, musamman haya da sabeeha sai wasu maza biyu da suka kasance a group dinsu suke. Sune overall best a cikin group dinsu kuma sabeeha ta kasance leader dinsu don itace jagaban, beauty and brains. Tunda suka fito daga auditorium din class mates dinsu da waenda suka zauna akayi presentation din dasu babu abunda suke ce mata sai “nice presentation,” Lokaci guda saita zama kamar wata celeb, babu abunda yafi burge kowa sai yanda ta dunga debating lecturers din da aka ajiye for questioning. Tunda suka fito hamad yake kallonta, gaba daya ya shagala da murmushin da takeyi, duk wanda ya ganta yasan she’s so excited. Gefenta ya kalla yaga samarin da suke tafe tare dasu sai kawai ya hade rai ya kauda kai. Dan tureta haya tayi ta dago ta kalleta chan kasa kasa tace “ga admirer dinki chan” Cikin saurin ta dago kanta idanunta ya sauka kan nashi, tayi saurin dauke idanunta ta dubi haya tace “ki bari dan Allah” Dariya haya tayi ta tsaida samarin da suka fito tare dasu ita kuma sabeeha tayi saurin karasawa inda yake ya wani hade hannayenshi a kirjinshi. “Ya hamad! Ina wuni, kazo da wuri yau” Bai amsa ta ba yace “how was the presentation?” “Alhamdulillah” “Good” ya bata amsa kai tsaye sukayi shuru gaba dayan su aka rasa wazai magana, “su waye waenchan? “ ya sake tambayanta yana kallon wajensu haya. “That’s haya, my friend,” “I know!” Ya bata amsa kai tsaye and still looking into her eyes yana jiran amsar da yake nema. Wani iri taji ganin irin kallon da yake mata saita samun kanta da cewa “group members dinmu ne sauran” Dan tabe baki kawai yayi kamar bazaiyi magana ba yace “are they also your friends?” “No ya hamad, kawai munyi presentation ne tare” “Okay!!” Ya fada kai tsaye, daidai nan su maya suka tunkaro inda suke tsaye, ko kallon inda take batayi ba ta shiga mota, laila tayi mata murmushi ta shiga itama. Ganin haka yasa sabeeha kallonshi don yana tsaye har zuwa lokacin, ganin yanayinsa har zuwa lokacin yana nan yanda ta taddashi yasa ta bude baki zatayi magana kenan ya juya ya shiga motar. Bude motar tayi itama ta zauna yaja motar suka bar harabar school din bayan ta tura ma haya message din cewa ta tafi. Around wajen 3:30pm suka iso gida, maya ce ta fara fita kafin laila, ya rage dagashi sai ita, tana kokarin futa daga motar ya tsaidata. “Male friends are prohibited islamically, don’t make one” Tana jin haka tasan me yake nufi wannan yasa babu gaddama tace mashi “Insha Allah” Laptop dinshi daya bata aro ta aje mashi “thank you” ta fada kafin ta futa daga motar. Ya sauke ajiyar zuciya kafin ya wuce airport da motar. Cikin gida gaba daya sai hada hada akeyi, a sauke wannan a dora wannan, gaba daya ma’aikatan nata aiki. Dakinsu ta fara zuwa ta aje littafanta sannan ta dauro alwala tayi sallah kafin ta futo kitchen din. Da sallama ta shugo rabi ta dubeta tace “har kun dawo da wuri haka?” “Eh anty rabi, sannunku da aiki” “Yan mata dake wajen suka amsa da yauwa sabeeha. Gefen inda hadiza ke tsaye ta nufa tace “ina wuni mama” Ganin ido yasa hadiza cewa lafiya ta tsake hannunta daga veggies da suke gyarawa ta fita daga kitchen din. “Zauna ki taya su yankawa” rabi tayi magana sabeeha ta zauna ta soma yankan veggies din. Yanda aketa fidda sabun warmers yasa sabeeha tunanin kodai baqi za ayi ne bata gama tunanin ba cikin yan matan dake yankan veggies sahura da bintu suka soma magana kasa kasa. “Ay naji ance manyan baqi za ayi,” “Harkar masu kudi zakaga abu allah ka mana arziki, aure a cikin gidan nan ay daula ce” Dariya sukayi kasa kasa sabeeha batace masu tak ba don bata yawan shiga cikinsu saboda irin gulma da tsegumin nan da basa rabo dashi, shiyasa suke ce mata wani sa’in tanada girman kai, uwarta kuwa batada mutunci, ji take kamar a gidan aka haifeta. Misalin karfe takwas daidai hamad yayi packing motarsa daidai main house, daga baya aka budo kofar, wata kyakyawa mata ce ta futo da dan cikinta daya futo, farace tass Masha allah, zagayowa sufyan yayi hamad ya bude booth suka kwaso kayansu. “Sannu maman baby” hamad yayi magana yana mai dubanta. Murmushi ta danyi cikin kunya tace “yauwa!” Kallonsa sufyan yayi yace “bari na aje kayanmu a part din mummy ka shiga da ita part din anne. “Ah ah kuje ciki bari nakai maku kayan chan” “Thank buddy” sufyan ya fada yana mumrushi suka shiga main house shi kuma ya wuce part din anty laila da kayansu. Da sallama suka shugo antu fadila dake saukowa daga part din anne tana hangosu ta fara murmushi. “What a surprise…ango ango…masha allah saukan yaushe” Dariya yayi ya kalleta yace “yanxu fa mami, ina wuni” Cikin sauri ta karaso kasan ta rungume matar sufyan din tace “bari na fara gaisawa da sirilata tukunna, how are you my dear? Masha Allah,allah ya raba lafiya” Tsabar kunya taqi dagowa ta kalleta ta sunkuyar dakai tace “mami ina wuni mun sameku lafiya?” “Lafiya lau alhamdulillah” Laila dake saukowa daga dakin maya ta biyo mami tana jin muryar ya sufyan tayi saurin saukowa, “ya sufyan…” “Princess…” tayi saurin saukowa jikinta har tsuma yake batama lura da matarshi ba tace “yanxu kuka iso? Ina wuni” “Lpy lau princess how are you?” “Im fine yaya” tana fadin haka ta dubi matarshi tace “ina wuni” “Lafiya ta amsata anty fadila tace “ kuje anne na sama, gashi ana kiran salla saiku huta” Suka wuce saman itama suka wuce part dinsu. 8pm Nanna na zaune kan sallaya bayan ta idar da sallah ta nade abun salla kenan akayi knocking kofa daga waje. “Yes come in” Ta amsa don duk a tunaninta sabeeha ce, rabonta da ita yau tun safe data tafi school ko lekowa batayi ba da yamma. Nanna na kokarin juyowa wadda ta bude kofar tayi saurin cewa “nannna!!!!” Tana jin muryar bahijja tayi saurin dagowa da mamaki karara akan fuskarta, “bahijja, is that you?” “Ni ce dai bahijjan ki nanna!” Cikin hanzari bahijja ta karaso cikin dakin ta rungume nanna, nanna ta kasa magana tace” saukan yaushe? Shine baki fada min ba ko jiya da mukayi waya” “I was so excited nazo nayi surprising dinki,” “Oh my god, what a surprise…kuma babu wandaya fada min” “Ay babu wanda yasan da zuwan nawa ma, Happy 60th birthday nanna,” Murmushi nanna tayi don ta manta gaba daya banda yanxu da bahijjar ta fada. “Oh kudai baku mantuwa, ni nama manta da wani abu wai shi birthday,no wonder business partners dina keta kirana yau, i wanted to take a rest for the day naki dauka” Dariya bahijja tayi tace “yanxu dai ki shirya mu fita, please don’t ask me ina zamuje its a surprise” Dariya kawai nanna tayi tace “toh” Kusan a tare suka fito ita da nanna, nanna ta saka wani lace na alfarma mai kyau peach color sai mayafi kusan same color da lace din, ta zuba dankunne masu kyan gaske sai Yalqi suke kamar diamond, tunda ta sauko from the look of yanda gidan yayi shuru tasan cewa babu kowa, duk sun fita kenan, koda suka karaso mota hamad na tsaye na jiransu. Yana ganin nanna yayi saurin rungumeta dake yanada tsayi saida ya dan rankwafo sosai yace “happy birthday nanna” Dabbing bayanshi tayi fararen haqoranta suka fito rass tace “thank you hamadudu, yaushe ka kara tsayi ne haka” Dariya sukayi gaba dayansu ya bude masu kofa suka zauna ya shiga mazaunin driver ya tuqa motar. Bahijja ta kalli nanna, wani irin farın ciki ne gaba daya ya gama lullubeta, yau zatayi testifying wannan rana kamar ta yau, abunda ta dade tana addua akai. “Ina majeed din? Na ganki ke daya” “Yana chan nanna, ni kadai nazo, ay dole ma nazo saboda rana irin ta yau” Nanna bata gane me take nufi ba kawai dai ta murmusa har suka iso wajen, hamad na parking ya futo ya bude ma nanna anty bahijja ta futo ta kama hannunta. Wani dan kyalle ta karba hannun hamad abu kamar abun yara fa suka rufe mata fuska, abunka da yan boko masu wayewa saita tafi da abun nasu suka shiga wajen din. Suna isowa wajen hamad ya fara shiga daga ciki bahijja zare mata abun fuskan nata aka kunna haske bauu ko’ina. Kananun yaran suka fara ihu… “Surprise!!!!!!!!!” Saida nanna ta kifta ido ta sake bude kafin ta fara ganin mutanen dake tsaye a wajen, anyi decorating wajen yanda kasan za ayi dan mini event, an kawata wajen da decorations na zamani, ga banners din hotonta a kafa an rubuta happy 60ths birthday, family and friends kowa ya halarta, kai waje dai masha allah duk wanda ke wajen is close to her harda business partners dinta. Gaba daya wajen ya dauka da “Happy birthday to you..” wani irin breath taking murmushi takeyi, kamar zatayi kwalla tsabar farin ciki, ga iyalansu kowa ya hallara, sameer ne da nashi iyalan duka, harda yan makaranta abal dake karatu a dubai, ga sufyan da matarshi, kowa dai ya hallara. Babu abunda take fada sai “Alhamdulillah alhamdulillah, thank you so much thank you thank you, when did you plan all if this?” Tayi tambayar bakinta ya kasa rufuwa, kowa nata kokarin hugging dinta, aka bama anne waje ta nufi inda take ta rungumeta itama tace “Allah ya karo shekaru masu albarka” “Ameen ya Allah yaya” Gaba daya hankalinsu bai kaiga anty bahijja ba don tana daga bayan nanna saida fadila ta hangota tukunna tace “bahijjaaaa,kamar bahijja nake gani”- “Anne tace ba kama bane itace,” Kyakyacewa da dariya anty fadila tayi ta rungumeta tace “wai daman zaki dawo nija yau shine baki fada min ba?” “Wanted to Surprise everyone shiyasa nace anne karta fadama kowa, ya sameer ne kawai da nanna suka san zanzo” Kallon ya sameer fadila tayi tace “kofa dazu saida mukayi mganarki dashi baice min komai ba akan zuwanki” Dariya akayi gaba daya, aka fara gaggaisawa, Maya dake zaune chan wajen da aka zazzauna kwata kwata bata tasoba tunda hamad ya shugo ya shaida masu isowar nanna, tanajin muryar mummynta kamar a mafarki tayi saurin mikewa ta tunkaro wajen, Tana karasowa wajen sai hawaye ta taho a guje ta rungume mummyta “mummyyyyyyyyy!!!!!!” Bahijja na jinta a jikinta tace “babyyyyyy!” “Mummy yaushe kika dawo? Meysa baki fada min zakizo ba,” “Daman zanyi surprising dinki ne babyn mummy, how are you?” “Im fine mummy ina dady?” “Daddy yana chan baizoba” Gyaran murya anne tayi wanda yasa hankalin kowa ya koma gareta tace “lets have dinner ko” Aka zazzauna gaba daya, masu serving suka soma zagaye da casserole shaqe da abunci kala kala, aka ajiya, wani abunma saika rantse ba cikar yan kasar bane. Tunda suka zauna table din family gaba daya babu abunda ake sai hira, bini bini anne zata kalli nanna daketa faman murmushi tana kallon kowa dake wajen, kana ganinta kasan tana cikin farin ciki, its been long rabonda ta ganta cikin farin ciki haka. Kananun jikoki nata yawo a waje gwanin ban sha’awa, fadila da bahijja ko nata faman hira don seat daya suka zauna, gefenta kuwa maya ce ta wani maqale mata kai kace zata sha mama, yar shagwaba kenan, laila ko me zatayi banda yi mata dariya. Hamad da sufyan sunata hira gwanin birgewa, amaryar sufyan ko tana gefen anty mubina don akwai yar kunya tsakaninta da anty laila wato maman sufyan kenan sirikarta. Sameer ko sai faman magana yake da mutane da aka gayyata family friends. Ana tsaka da cin abunci ana hirarrakin yaushe gamo anne ta miqe tsaye tayi gyaran murya. Duk kowa ya maida attention dinsu gareta, bude taron tayi da sunan Allah sannan ta fara godiya ga waenda suka halarta, sannan tayi godiya ga allah daya azurtasu da arziki mai albarka da iyalai. Sannan ta dora da tana son tayi introducing addition to their family wanda ba kowane yasanshi ba. Maganarta ta karshe yayi daidai da budewar kofar wajen da securities din wajen sukayi, ya sanyo kafarshi cikin wajen kowa ya juyo don ganin ko wanene, kwata kwata baisan da yawan jama’a a wajen, yana sanye da jallab fara khaal yayi nadin kundura akanshi, sai ya zamo kamar wani tauraro daya haske wajen aka bishi da kallo. Nanna na ganinshi sai kawai murmushin dake fuskarta ya kara tsananta, anne na ganin fuskarta tayi hamdala aranta don wannan na tabbatar mata da hajara ta hakura da komai kenan. Dakawata anne tayi da magana ta dubi anne sannan tace “bismillah hajara, bani ya kamata nayi introducing dinshi ga kowa ba face ke” Wasu hawaye ne masu zafi suka sauko mata akan fuskarta na farin ciki tayi saurin sharesu ta miqe tsaye ta nufi inda taj yake gabanshi na dukan uku uku ya kasa dagowa ya kalli oummi dinshi. Tana karasowa ta kama hannunshi da babu jakar daya riko a ciki yayi saurin dagowa ya kalleta ta sauke mashi murmushi ta juyo tana duban kowa dake wajen kafin ta soma magana. “This is my one and only son Tajudeen Abdullah Taheel allah has unite us after we got separated for more than 40years Alhamdulillah” Tana fadin haka ta maida dubanta ga taj tace “Meet my co workers and your cousins, your family” Murmushin da zaice ya dade rabon da yayi shi da farin cikin daya manta da yinshi ne ya bayyana a fili, gaba daya sai yaji kamar an sauya mashi da duniyarshi gaba daya, haske ya bayyana a gabanshi. Hannu nanna ta bude mashi ya rungumeta hawaye na sauka a idanunshi tana ta hamdala, its was an emotional moment kowa nata nanata 40years aranshi, wallahi abun ban tausayi da ban sha’awa, shima dai dakyar ya iya danne emotions dinshi kamar wanda ke tsoron magana muryarshi na karkarwa yace “Ighfiri li ya oummi, i will always be by your side” “I’m sorry my son, ka yafemin” Dagowa yayi ya kalleta yace “hawayenki masifa ne a gareni ya oumi, please karki nemi yafita ni zan nemi yafiyarki, I’m so sorry for..” “Ya isa haka” ta dakatar dashi, “komai ya rigada ya wuce,” Girgiza kai yayi har zuwa lokacin hannunshi na cikin nata,anne daketa faman murmushi babu abunda take sai hamdala, kowa ya kasa daina kallonsu,Bahijja tafi kowa farin ciki, shiyasa da anne ta fada mata komai ta kasa hakura dole ta nemi excuse tabi jirgi ta taho, saurin goge kwallar fuskarta tayi tana hamdala. Maya da laila sai sakin baki, ita laila ranar da yazo ta gane shine saidai batasan da maganar cewa dan nanna bane ita kuwa maya yaza ayi ta manta da wanna Fuskar da take mararin gani koda a mafarki ne?…spoon din data duaka zatakai bakinta yafi minti biyu a haka bata saukesui ba bata kaishi bakinta ba. Laila ta tabota tace “kinganshi ko? Shine shine wanda nake fada maki, he’s our uncle..oh my godddddd” Gaggaisawa da kowa nanna tasa yayi, ta dunga introducing dinshi ga partners dinta, kana ganinta kasan tana cikin farin ciki da annushuwa. Karasowa wajen anne sukayi ya kama hannunta ya sumbaceta irin yanda larabawa keyi sannan ya gaisheta, ta sa mashi Albarka, ya gaisa da ya sameer dasu anty bahijja da anty fadila, anne tayi introducing dun kowa,sauran yaran kowa ya dunga gaishesa anne tasa ya zauna kusa da seat dun nanna dake kusa da nata. Kai wannan family saidai ace masha allah, duk wanda ya gansu sai yayi alfahari dasu, don allah ya albarkacesu da komai, zuri’a ta gari, kwanciyar hankali babu fita babu tashi hankali ga hadin kai. Hira sosai ta karade, dukda bashida yawan magana haka suka dunga janshi da surutu, amla na jikinshi tana kama gemushi, sauran samarin ko duk haduwarsi da ji da kudi da suke dashi suna arba dashi suka raina kansu, ya sameer ne ana cikin hira ya jefo mashi tambaya trying to get to know him, “what do you study?” “Mechanical engineering” ya bashi amsa kai tsaye yana murmushi, gaba daya duk kallonshi sukeyi wannan yasa ya kasa sakewa. “Wow thats very interesting, kana aiki?” “Yes..I’m into manufacturing of cars” ya bashi amsa “Masha Allah,” ya sameer ya fada, abal dakeda interest akan motoci yayi saurin cewa “wow, uncle taj, are you a developer?” Dan murmusawa taj yayi ya dubeshi ganin yanda yake kallonshi yana ganinshi ya gane bazai wuce irin 22 dinnan ba, saiya tuna mashi lokacin da yana kamarshi. “Yes i am, i’m the founder of Fords motor” Baki sake abal ya bude duk suka bishi da idanu harda sameer, abal kamar zai rungumoshi tsabar excitement yace “oh myyyyyy… you’re the founder of fords???? The whole fords?, T-ford?” Dariya taj ya danyi don shi ya fada ne kamar irin ay ba wani abu bane, ganin how interested he is yasa taj cewa “looks like you’re interested in this field” “Yes i am, wow thats hugeeee, dady kasan kamfanin fords? Motocin fords fa? That one of the best cars around the globe,” Sai a lokacin anne ta dubeshi tace “that’s impressive, at the age of 33 you have achieved this? Wow…I’m so proud of you masha Allah” Murmushi kawai yayi ya dubi nanna daketa kallonshi kamar ta maidashi ciki ahankali tace “i’m so so proud of you” Kamar an tsundumashi a aljanna haka yaji, bai taba sanin cewa akwai wanda zasuyi murnar daukakarshi ba sai yanxu…he feels like boyewar identity dinshi batada amfani yanxu. Maya fa har zuwa lokacin ta kasa dawowa hayyacinta, babu abunda take sai kallonshi, sau daya ya dago ya kalleta lokacin da kowa ke intoducing kanshi, tundaga lokacin bai sake kallonta ba. “Uncle taj why haven’t you visited us?” Laila tayi tambayar dayasa kowa kallonta, honestly tayi tambayar amma ganin yanda kowa yake mata wani irin kallon yasa tayi shuru ta suake kanta kasa maminta kuwa me zatayi banda harararta, taj ko ya kasa cewa komai nanna ma jikinta yayi sanyi. Anne ce tayi gyaran murya tace “ya kamata mu koma gida haka nan its past 10pm.” Shirye shiryen komawa gida aka somayi aka fito gaba daya, yawanci waenda aka gayyata duk sun tafi, sai yan gida. Katuwan lexus din gidan guda biyu kowa ya shishiga,anne ta dubi taj tace “ina fata ka gama clearing da chan masaukinka don bazaka koma hotel dinnan ba” Murmushi yayi yace “insha allah anne” Abal dake zaune mazaunin gaba yanajin haka yayi saurin fitowa yace “can i join you uncle taj?” “Yes sure!” Ya bashi amsa tare da rufe kofar da anne ke zaune ya zagayo inda nanna ke zaune yace “allah ya kiyaye zan biku a baya” Murmushi nanna ta mashi, lallai haihuwa nada rana, bakinta kamar baka farin cikinta baya misaltuwa tace “allah yayi maka albarka” Wani irin dadi yaji aranshi mara misaltuwa ya amsa da ameen driver yaja suka bar wajen. Shida abal suka nufi wajen zabgegeiyar motarshi, ya tada suka bisy a baya. Abal ya dunga mashi hira kamar ba gobe kafin sukai dai saida taj ya gane yanda abal ke son motoci kamarshi, gashi he’s so smart. Lokacin da suka iso kowa ya rigada ya shiga cikin main house, booth dinshi ya bude abal ya dauko mashi classy LV luggage dunshi, daidai nan hamad ya futo daga cikin gidan, yana hangosu ya karaso inda suke sannan ya jagoranci taj din zuwa masaukinsa. apartment din dake gefe kusa dana anty bahijja hamad ya bude,yawanci irinshi ne ma aka bama sufyan da amaryarsa duk sanda sukazo hutu anan zasu dunga sauka. Duk apartment din sun zagaye main house, saboda ahalain ya dunga expanding yasa akayi part part din, tunda gashi duk samarin tasowa sukeyi kuma zasuyi aure duk me so zai iya zuwa yayi zamanshi. Suna shiga abal ya shiga da luggae dinshi har ciki, an suya komai na ciki apartment din, interior din part din black and white, so esthetic babu wani abun hayaniya, parlor ne a kasa dayasha english kujeru sai dining wajen kitchen sai kuma sama bedrooms guda biyu, daya master dayan kuma second bedroom, suma dai Masha allah. Kafin su futa hamad ya shaida mashi nanna tace he should settle in and rest zuwa gobe saiya shugo main house sannan idan yana buqatar wani abu ya nemi hamad din, nan sukayi exchanging contacts, abal kam tuni ya karbi nashi number din tun a mota, Suna futa ya sauke wata ajiyar zuciya yabi ko’ina da kallo, komai goes to his taste dayake shi bamaisan hayaniya bane. Sama ya wuce zuwaga bedroom din shima ko’ina fess fess a gyare babu kazanta ko kadan. Setting in ya soma yi kafin ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito ya saka jallab, lokacin wajen karfe sha daya ya tada kabbarar sallah, tunda ya fara sallah abi zauna ba har wajen karfe uku babu abund ayake zai godiya ga Allah daya nuna mashi wannan raya, ta bangaren nanna ma bata iya barshi ba haka ta kwana tana godiya ga Allah, gaba daya a ranar babu wand atakema addua kamar taj. Sai wajen karfe uku da rabi ya iya tashi ya kwanta kan kace me wani irin ni’imataccen barcin da ya mance rabon da yayi tun bayan tafiyar sabeeha yayi shi. He sleeps peacefully kamar wani baby, gaba daya ji yake kamar an cire mashi 90% of damuwarshi. Kiran sallar farko a kunneshi, koda ya bude idanunshi ya dauka mafarkin komai yayi sai yaga zahiri ne, this is the life he dream for him self,yanajinshi kamar he’ss complete, a take zuciyarshi ta raya mashi how he can’t be complete without her, tunaninta da yake hana kanshi saiya kasa gaba daya, memories dinsu ya dawo mashi kamar anyi rewinding, daman ance sai an samu kwnaciyar hankali ake wani tunani, don har steamy moments dinsu saida ya dunga zuwa mashi, ya mafi tsaya mashi arai don gaba daya yasa jikin shi yayi wani irin sanyi, akanta yasan he’s a man, very needy man infact theres a needy monster inside him that makes him crave for her presence, her scent, her breath and her boobs. Shagalcewa fa yayi ya kasa tashi gaba daya yana tunanin sabeeha, watanni nawa kenan ya kasa cireta aranshi, kai dukyanda za ayi dole ya nemota. Kiran sallah na biyu ne yasashi tashi dakyar ya wuce bathroom kamar wani mara lafiya, ya sakarma kanshi ruwan zafi sosai kafin ya danji dama dama sannan ya futo a gaggauce ya saka jallab da wani cute ovy black slippers ya sauko kasa lokacin har an fara tada kabbara. Da suka shugo estate din gidan ya hango masallaci daga gefe wannan yasa yana futowa ya nufi wajen,yana dab da shuga ya sameer dasu abal da sufyan harma da hamad suma suka karaso gaba daya suka shiga masallacin sukabi sallah. Suna idarwa bayan sun fitfito ya gaggaisa da kowa, ya sameer ya bashi hannu su abal da sufyan suka gaishesa hamad ma ya gaishesa a mutunce kafin ya koma part dinshi. Barcin da bai koma ba kenan ya bude laptop dinshi ya fara aiki, da duban report din da merk ya tura mashi. Karfe takwas daidai wayanshi tayi ringing, number anne ya gani wannan yasashi saurin dauka ba tare da wani tunani ba yayi sallama ya gaisheta cikin natsuwa. Ta tambayeshi ya kwanan sabon waje? Sannan yana buqatar wani abu ko wajen bai mashi ba ko yana san a sauya abubuwan da aka saka mashi, yace mata ah ah, babu komai, kuma hes so grateful for everything. Nunfasawa tayi sanna tace mashi ya shugo main house yayi breakfast yanxu yace mata toh. A gurguje ya shiga wanka ya fito ya kintsa cikin jallabiyanshi this time around black jallab ce ta amshi skin dinsa sosai kunsan ance black and white idan aka hadu bade kyau ba, gashi morning face dinshi is so breathtaking. Wayanshi kawai ya dauka ya saka black slippers dinshi da suka fidda yatsun kafarshi doyage sannan ya futo ya tunkari main house, babu wani nisa baifi taku ashirin ba yakai aka bude kofa ya shiga daga ciki, rabi dake jera abunci a dining tana hangoshi ta kasa dauke idanunta,har chokalin hannunta da take jerawa a dining ya subuce, “allah gamu gareka,” ta furta a hankali hadiza ta bita da ido, kafin ta maida dubanta ga taj wanda rabi ke kallo, ay saita fi ma rabi rudewa, cha take “wannan waye kuma kamar balarabe a gidannan” Rabi ta juyo tace “zaki zubarda coffee din, ta galla mata harara. Maya dake zaune hadiza na zuba mata coffee tana jin abunda tace yasa tayi saurin miqewa da cup din coffee din a hannunta ta nufi inda suke tsaye ta hangoshi a taaye a wajen ya taaya ganin babu kowa a kasan. Maya uwar kaudi tayi saurin karasowa inda yake kamar zata fadi har tana hardewa gab da inda yake nesa dashi kadan coffee din ya subce mata ya fadi kasa cup din ya fashe, daidai wajen yatsun kafafunshi dake bayyane tayi saurin cewa “oh my god im so sorry…” Muryarta ce da yanda event din ya faru yasashi ganseta lokaci guda, the girl that split mocktail on him that very day” Yi yayi kamar baisan da ita a wajen ba harta tsugunna daidai nan anne ta sauko ya karasa inda take ya kama hannunta ya sumbaceta, wannan alada taqi rabuwa dashi mufa nan bama haka a nigeria lol… “Good morning Deen, how was your night?” “Hamdullah!’” Ya bata amsa, “Kaje sama kayi breakfast wajen oummin ka,” Murmushi yayi mata shidai kamar bashida baki yace “okay an…ne” Kiran rabi anne tayi tasata ta kaishi har part din nanna, ta jagoranshi bayan ta gaishesa har zuwa oart din sannan tayi sallama da Nanna a bedroom dinta ta shaida mata da zuwanshi, yana daga zaune sitting room din Tunda ya shigo gabansa ke faduwa dab dab dab ya rasa dalili amma yana alaqantashi da wani abu da yake jinshi mafi kusanci da zuciyarsa, futowa rabi tayi tace mashi ya shiga ciki, yana shiga daidai nan sabeeha ta fito daga dakin da take kwana tun lokacin da rabi ta nuna mata. Rabi na ganin futowarta don tana gab da futa tace “baku tafi ba?” “Eh yanxu zamu tafi ina kwana anty rabi” “Lafiya ta amsa ta” Ta dauka kasan zata sauko sai taga ta nufi bedroom din nanna har zatayi kncking rabi ta dakatar da ita tace “me zakiyi?” “Daman zan ce mata na tafi ne?” “tanada baqo a ciki, ki tafiyarki kawai” Da toh sabeeha ta amsa mata sannan ta bi bayan rabi suka sauko kasa tana dafe kirjinta. Tun jiya da daddare gabanta ke faduwa ta rasa dalili ,nanna na zaune kan carpet an jera breakfast hannunta rike da coffee sai news papers dake hannunta ta dago ta kalleshi ta sauke murmushi tace “come in bismillah” ta mashi nuni da gefenta wajen carpet din. Zama yayi cikin biyayya ya gaisheta irin gaisuwarsu, nanna ta tambayeshi how was his night yace mata alhamdulillah sannan da kanta ta mashi serving abunci tace bismillah. Yanajin abun kamar a mafarki ba gaskia ba, yau gashi ga mahaifiyarsa, bini bini nanna ke dagowa tana kallonshi tana murmushi, harya cinye tass baima san ya cinye ba tunda yazo baici abunda ya mashi dadi ba kamar wannan. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵🤍) Written by QueenmarhBook2 PAID Chapter 96 Suna zazzaune a kan dining anty bahijja, maya, anne sai hamad da shugowanshi kenan,suna karin kumallo cikin kwanciyar hankali, tunda suka zauna bahijja ta lura da yanayin maya daya sauya gaba daya, hankali kamar baya jikinta ta tafi wani tunanin daban, kallonta bahijja tayi tace “baby eat mana..ko bai maki ba? You want something else?” Daga hamad har anne babu wanda ya dago ya kallesu, sai wani lallabata take kamar wata karamar yarinya, hamad ya miqe ganin time dinsu na neman kurewa. “Go and call fatima time yana kurewa” ya fada yana kallon maya, “bazanie ba yau” “Are you not prepping for exams?Ba test zaku fara ba next week?” “Mummy please i want to be with you the whole day” Murmushi bahijja tayi ta dubi hamad tace “ku tafi kawai hamad” Anne da bata tanka su ba tun daxu ta dago ta kalli mayar tace “tashi ku tafi” Kwalla ce ta soma zuboma maya, harga allah yau batayi niyar zuwa school dinan ba kwata kwata, ganin tana son yin hawaye yasa bahijja cewa “anne a barta monday zaita je tunda yau friday and its a short day” “Bakiji me hamad yace bane?“ Ganin yanayin anne ya sauya yasa bahijja yin shuru dole maya ta miqe ta wuce sama don shiryawa harda hawayenta. Har bahijja ta miqe anne ta dakatar da ita, “binta zakiyi? Saboda me?” Komawa bahijja tayi ta zauna hamad kuma ya fita. Yana fita ya sameer ya shugo main house din don gaisheda anne, duk safiya yake zuwa gaisheta kafin ya tafi office. Hamad na karasowa wajen moto ya tadda sabeeha tsaye, sai laila ya bude masu kofa suka shiga kafin maya ta futo daga baya rai a bace. Ya sameer na zuwa yaga yanayin anne ya gane cewa ranta a bace yake, bahijja ko taqi yarda ta hada ido da ita don anne nada zafi sosai. Yana gama gaisawa dasu ya fita anne ta wuce sama bayan ta buqaci bahijjar tabiyo bayanta. Suna hawa saman anne ta hau kanta da fada sosai, “wannan wani irin shashanci ne bahijja? Daman ku kuka lalata yarinyar nan? Zatayi abunda taga dama bazaku mata fada? Zaman kasar waje hauka ne eh?” Shuru bahijja tayi ta kasa cewa komai jiki a mace sai bata hkuri kawai tayi ganin yanda ranta ya baci. Koda tabar part din anne ta nufi inda ta sauka anan saman wayarta kawai ta zaro ta soma dilaing number majeed. Bangaren taj bayan yabar wajen nanna part dinshi ya koma abal yazo suka dunga hira sosai yana nuna mashi abubuwan daya danganci kamfanin sa a laptop, lokacin lunch nayi kuwa anne tasa rabi ta aika akai mashi part dinshi. Anty fadila ma ta aiko masa da tuwo da miyan egusi mai dadin gaske. After 2 dayss Cikin kwana biyun nan taj ya sake sosai da mutanen gida, abal is one if his favorite don suna tare dashi, a cikin kwana biyu anne tasa ya sameer ya kaishi kamfaninsu ya gani, haka ya zaga dashi ko’ina yaga yanda suke tafiyar da kasuwancinsu. Tsakanin shida mahaifiyarshi kuwa sai godiyar Allah, minti kadan zata kira taji ya yake me yake, haka zalika shima zaije wajenta sau nawa, haka take janshi sosai a jiki don sanin komai game dashi. Kwata kwata batayi kokarin tambayarshi rayuwar da yayi a saudi ba bayan tafiyarta, da abunda ya shafi mahaifinsa harma da yan uwansa, she’s trying so had ta mance da komai. Maya ko tana tare da mummy ta kullum, qin yarda ma tayi ta koma bedroom dinta, inda mummynta ta sauka nan ta dawo for the mean time. Sabeeha tun ranar da suka hadu da rabi a sama ta shaida mata ta daina kwana wajen nanna din tunda ta smau sauqi wannan yasa shugowarta main house da part din nanna ya ragu ba kamar da ba. Kullum tana bangarensu, babu abund ake fiddata sai aikin da zatayi na gida, data zauna a daki ko karatu takeyi na shirin test da zasu fara, gaba daya ta maida hankalinta wajen karatun yanda ya kamata. Duk sanda ta shugo kitchen ko sai taji yan matan gidan nan na maganar baqon daya zo wanda suke alaqantashi da dan nanna da sukaji ana fada da yanda suke zuzuta siffarshi kamar ba bahaushe ba, ba yawan shigowa cikin gida take ba, balle zagaye cikin sauran apartment din don bata da alaqa da wajen, aikinta na nan kirchen tana gamawa daki kawai take komawa, gashi ita ba ma’abociyar shishigi ba wannan yasa bata famu da sanin mutanen gidan ba banda ya hamad. Yau ta kasance monday morning… Tun wajen asuba data tashi bata koma ba take karatu, gudun kar mamanta ta tashi yasa ta wuce backyard ta zauna wajen kujerun dake wajen, dake ko’ina na gidan akwai haske kamar rana. Bata tashi daga wajen ba har saida gari ya soma haske, ta koma daki ta aje littafanta lokacin yan aikin gidan kowa ya rigada ya futo duk sun fara aiki, kallon inda hadiza ke kwance tayi, mayafin da take lulluba dashi sabeeha ta jawo mata ta rufa mata ganin ya yaye kafin ta futa. Daga shugowarta hadiza taji motsinta ta farka, tabi kofar data futa da ido, Sai a lokacin tayi ta tashi tayi sallah. Sabeeha na shugowa kitcwhn ta gaisheda rabi da sauran waenda ta tadda a wajen sannan ta basu helping hand. Ana gama breakfast suka soma fifitowa da avubuwan karin kumallo. Su bilki na gaba da warmers while sabeeha na biye da suka aje kafin su juya don sake kwaso sauran warmers din. Adaidai lokacin nanna ta sauko kasan cikin shiri, bahijja ma ta sauko kasan, suka nufi dining. Bilki dake kokarin komawa kitchen ce tace “sabeeha dan allah jera plates din bari na dauko flask” Da toh kawai ta amsa ta tana kokarin jera plates din su nanna suka karaso. Tana ganin isowarsu tayi saurin rissinawa tace “ina kwana nanna” Murmushi nanna tayi tana mai dubanta tace “lafiya kalau fatima, daga tayani kwana kika gudu kuma,” Dan dagowa sabeeha tayi tana dan murmusa tace “anty rabi ce tace na dawo kasa” “Toh ay shiknan, kwana biyu da ba’ayi min tausa ba sai naji kafar na min zugi kuwa” Sunkuyar dakai saveeha tayi tace “in muka dawo daga school zanzo nayi maki” “Toh allah ya kaimu, allah ya bada sa’a” Nanna na rufe baki bahijja data zuba ma sabeeha ido ta kasa daukewa tace “Ina muka samu yarinya haka” Dan kallonta sabeeha tayi kafin tayi saurin rissinawa har kasa cikin ladabi tace “ina kwana hajiya” “Lpy kalau” “Yar hadiza ce ay,fatima sunanta” nanna ta bata amsa. “Wata hadiza kenan nanna?” Sabeeha najin sun fara magana bayan sun nufu mazauni tayi saurin juyawa ta wuce kitchen. “Hadizar dai wadda kuka taso tare tar wajen inna mai aiki” Zaro ido bahijja tayi da mamaki tace “hadiza dai?” “Itafa rayuwa dai sai godiyar allah, innar ma ta rasu, ashe anan bayan gari suke zauna cikin ikon allah kawai sukazo bikin sufyan,“ Girgiza kai tayi da mamaki bayan ta gama sauraron. Sallamar taj tasa suka juyo gaba dayansu, nanna ta sauke murmushin su na manya, anty bahijja tace “oh rabona dakai tun ranar birthday nanna,” da turanci tayi magana wannan yasa ya danyi murmushi har hakoransa na futowa yace “good morning a natse, “morning how are you” “Hamdullah!!” Ya bata amsa tare da karasawa wajen nannna suka gaisa ta tambayeshi how was his night. Yauma nanna ce tayi serving dinshi bahijja na kallon abun gwanin ban sha’awa, sai suka burgeta sosai. Saukowa ta soma yi daga bene hannunta rike da wayanta sai jakarta, gaba daya hankalinta na kan waya wannan yasa bata lura da waenda ke dining ba. “Baby kin sauko” bahijja tayi magana. “Yes mummy, good morning!!” “Morning dear,” Dagowa tayi karaf idanunta ya sauka kanshi, yana gefen nanna, yauma yana sanye da jallabiya, gashin kanta ya kwanta lub kamar na jariri, ta kasa dauke idanunta. “Maya..come have a sit” Nanna tayi magana, tayi firgigi ta kalleta “good morning nanna” “Morning” ta amsa ta Jan kujera tayi daidai da inda yake, tunda ta jaraso bai dagoba balle tasa ran ya kalleta, yanada wani irin kwarjini, haka nan tana ganinshi komai ke kulle mata. “Baki gaida uncle taj ba” bahijja tayi magana tana kallonta ganin irin kallon da take mashi. Muryanta ba karyewa tace “good morning uncle taj” Kallo daya ya mata ya kauda idanunshi tare da dauka glass of orange juice dake gabanshi kamar baison magana yace “morning..” kai tsaye. Wallagi jintayi kamar an tsundumata a aljanna, muryanshi akwai dadin gaske. Yauma dai ba wani cin kirki tayi ba don gaba daya hankalinta ta tattara zuwa gareshi kamar mayya, shiko baima san da ruwanta ba a wajen kamar she doesn’t exist gaba daya. Wayanshi daketa faman vibration a gefen table daya aje ne ya kalla ganin sunan dake kiransa, tunda yaga kiran merk babu qaqqautawa yasan akwai matsala wannan yasa yayi excusing kanshi ya miqe nanna ta bishi da kallo, yana tashi ko minti biyu batayi ba itama ta miqe, “mummy byee” Ta futa, “allah ya tsare ta amsa ta. Gaba daya daga main sitting room ya futa zuwaga harabar wajen shugowa cikin gidan don a tsayen nan yana hango motocin gidan dake surrounding din wajen shugowa, da alamu ma fita za ayi da motar. Wayar ya daga tare da kaiwa kunnenshi, maya dake sauri sauri ta karaso inda yake tanajin yanda yake zuba turanci tabi bayanshi da kallo, hes so huge, kai yana burgeta, wani irin kamshi yake mai dadi gaske, ya wani irin saka hannunshi daya cikin aljihun jallabiyan, daya kuma ya kai wajen kunneshi, ga slippers din kafafunshi sun karbeshi sosai saboda hasken fatarsa. Kai dole ma tasan yanda zqtayi ta zama so close to uncle taj, he doesn’t seem friendly amma duk yanda zatayi saitasan yanda tayi ta zama close to him. Ta gefenshi ta raba kamar zata wuce saita juyo fuskanta dauke da murmushi tace “bye uncle” Shi bai kalleta ba shi bai amsa wayar da ake mashi ba saima kurama waje daya idanu dayayi. Daga chan nesa kuwa sabeeha data biyo ta bayan backyard, direct ta wuce wajen mota, ta bama inda yake tsaye da maya baya, a daidai lokacin data juya allah ya bashi ikon kallon direction din wajen saidai kuma side viewdinta kawai ya gani kafin ta juya baya tana sanye da abaya baqa tayi rolling kanta da mayafin. Gaba daya tunda ya zuba ma wajen idanu ya kasa daukewa kamar wani wanda ke nazari yana calculating abu, height dunta exactly irin na sabeeha harda jikin ma. Maya na ganin inda yake kallo kamarma baisan tana magana ba taji wani irin maqoqon abu a zuciyar ta. “Are there? Hello sir” maganar da akayi daga wayar ne yasashi maida hankali a wayar yace “yes yes go ahead” Jiki a mace maya ta wuce wajen motar, daidai nan hamad ya karaso tare laila, sabeeha dake tsaye jikin motar wajen budewar baya tana jiran isowar su batayi auni ba kawai taji an wani tureta gefe an bude motar, har littafanta na watsewa a kasa. “Excuse me!!!” Maya tayi magana tare da banko kofar, hamad bai lura dasu ba don sauri yakeyi don ya samu ya saukesu. Tunda ya aje wayar da yayi da merk ya koma ciki nanna tace ya je ya shirya zasu fita tare da ita. It was a pleasant day for him, nanna tayi driving motar suka wuce har office dinta, inda take gudanar da business dinta, tanada cute iffice da facilities sosai daman tana harkar interior,kuma da manyan companies take dealing idan an bata kwangila irinsu nnpc da hotels. Sun dade sosai kafin yamma su dawo. 4 nayi hamad yazo daukansu tare da abal daya damu saiya biyosa. Laila ce ta fara fitowa tana hango abal a tsaye bakin mota tace “ya hamad da wannan futsararran kukazo?” “Ke ban girmeki ba kike cemin futsararre?” “Waka girma din? Age dinmu daya” “Kamata yayi ki dunga gaisheni kina kirana da yaya tunda na fuki da 5months” “Wallahi karya ne mami tace shekarunmu daya ao don’t feel like your head is big” Daidai nan maya ta karaso, abal ya kalleta kafin yace “hey!!! Ashe kin dawo nigeria da zama? Lol how do you cope?” Wani irin kallo ta mashi kafin tace “what sort of a question is that? Do i look depressed to you?” Abal najin haka yasan daman mai hali ay baya chanza halinsa, tun tuni daman yar masufa ce tun suna yara, shiyasa baya ma shiga har karta. “Nawa for you…” ta fada yana galla mata harara. Tsaki tayi ta bude kofar baya ta shiga, sabeeha daketa faman sauri sauri har tana haki ta iso itama, “salam! Ina wuni ya hamad” Ganin yanda take panting yasa hamad cewa “wa alaiki salam, why are you panting” “Inata sauri ne karna bata maka lokaci” ta bashi amsa a natse babu hayaniya, abal ya zuba mata idanu sosai yace “ya hamad who’s that?” Ko kallonshi baiba yace “get in” Bude gaba abal yayi wannan yasa sabeeha tsayawa sarere ta rasa ya zatayi, saida taji horning yasa ta saurin bude baya batama san maya ce a ta wajen ba tana bude wa ta bita da wani makirin kallo kamar a kusa take da ita tace “are you mad??? Badai tunanin zama tare damu kike ba?” “Fatima get inn!!!” Hamad ya bata umarnin haka “Ya hamad wallahi wannan qazamiyar yar aikin bazata zauna kusa dani ba saidai ta nemi abun hawa” “Saidai ke ki sauka ki nemi abun hawan, don’t waste my time” “Wallahi bazata zauna a bayan nan ba, munafuka kawai kina wani sunne kai kamar wata ta Allah” A fusace ya juyo kamar zai maketa yace “don’t you ever insult her again, in kika sake sai ranki yayi mugun baci” Dake bata da kunya kuma ba sanin darajar babba take ba wannan yasa ta cewa “wallahil azeem bazqta zauja a baya ba,who is she not be insulted? Ba yar aikin bace? Yar wanke wanke” Ay baisan sanda ya futo ba rau a bace ya bude seat din baya da take zaune yace “get outttttt, fita min a mota” Jikin maya har tsuma yake tsabar masifa, ya dizgata gaban yar aiki, “bazan futa ba, wallahil azeem bazan futa ba akan wannan abar zaka sani na sauka a mota? Motar ta ubanta ce?“ Hannu ya daga zai kwasheta da mari laila tayi aaurin interfeing tace “yaya dan allah kayi hakuri, hannunshi gar karkarwa yake tsabar bacin rai, “Ay wallahi idan ka mareni saina rama” kiri kiri fa take magana a gabanshi kamar wani sa’anta kai yarinyar nan batada kunya sam sam, very disrespectful, “Yaya bari na futo na zauna a bayan tare dasu” “No karka sake ka futo,” hakad ya fada yana kallonshi, kafin ya maida dubanshi ga maya yace “ke motan na ubanki ne?” “Ni ka zaga saboda wannan?” “In ya making zafi zaki iya futa, find your way home” Ay ko yana rufe baki ta bude kkfar ta futo rai a bace ya kalli sabeeha babu wasa yace “shiga” Jiki na bari ta shiga fa zauna inda maya ta tashi, suka wuce, akan idanun maya ta shiga motar ta zauna a seat dinta. Suna barin wajen maya ta zaro wayarta tayi dialing number mummynta. Bahijja dake tare da fadila suna hira tana ganin call din mayar ta dauka taka dauka ko sun dawo ne bata ganta ba,“ yes babu…” “Mummy……..” Miqewa bahijja tayi tana sauraron wayar nata tace “calm down ki fada min menene kukan me kikeyi?” “Mummy na fada maki basa sona, kowa baya sona ni bansan mey nayi masu ba, ya hamad,sun tafi sun barni anan saboda yar aikin nan, har marina saida yayi, wai na fita a mota na nemi mai kawoni” “Shi hamad dinne ya mareki?” “Eh, sun barni a school babu kowa, mummy tsun tsaneni kowa na gidan nan, marina yayi wai na fita a mota tund aba motar ubana bane” ta karashe tana fashe wa da kuka ta katse wayar. Kiran duniya bahijja tayi mata wayar a kashe tuni hankalinta ya tashi. Fadila data lura tace menene “wai hamad ne ya barta a schoo ita dayal” “ hamad din?” Ay bata tsaya saurarobta ba ta miqe tace “bari naje school din” Futowa tayi tasa cikin drivers ya dauketa suka wuce school dinsu gaba daya hankalinta a tashe. After few minutes da futarta saiga su hamad sun dawo, gaba daya daga laila har sabeeha da abal jikinsu duk yayi la’asar gaba dayansu. Hanad ko hes fed up with her drama da rainin ta wannan yasa yayi maganinta, gaba daya futoqa sukayi ya rage hamad dinne kawai sai sabeeha data kasa tafiya ta tsaya ya futo. “Ya hamad dan allah kayi hkuri mu koma a daukota” Yanda take magana jikinta na bari yasashi gane cewa a tsorace take “Go inside i will get her back” Wani irin ajiyar zuciya ta sauke badon san rabta ba ta shiga ciki. Wayarshi dake ringing ya dauka ganin sunan mamin shi, yana dagawa ta sima fada “kai kana ina? Me kayi ma maya? Meysa ka barta a school eh? Haka fadila ta soma balbaleshi da fada sosai batama tsaya sauraronsa ba, karshe ma dayaqi kulata kashe wayar tayi. Kalamanta na karshe yasashi shiga motar ya futa daga gidan, wallahi badan mami ba bazai dauko ba yau dinnan saidai tasan yanda zatayi. Bahijja na zuwa school ta samu mayar zaune a gefen school entrance kai kace wata abar tausayi ce, tayi jabe jabe da hawaye. Jikin bahijja har rawa yake, tana kaunar yarta kamar me shiyasa ko kukanta batason jin ko kadan ita kadaice allah ya basu, kaunar da take mata babu measures. Tsakanin da uwa sai Allah, harga allah bahijja taji zafin abunda hamad yayi na barin mayar, saita fara tunanin toh kodai bason zaman mayar ake a gidan ba, tun ba yanxu ba tasan anne bason mahaifin mayar take ba, har lokacin tana tsoron kar avun ya shafi yar tata, sai yanxu take ganin abun kamar haka ne, ba sau daya ba ba sau biyu ba maya ke kira ta tana complain ba a sonta a gidan an takura mata. Koda suka shugo gida gaba daya kowa na zazzaune a sitting room, fadilana gefe babu abunda take sai harara hamad din don anne tasashi ya dawo gida tunda bayijja ta tafi daukota, kuma kiri kiri anne ta hana fadial ta mashi fada har suka iso. Maya na ganin kowa a zazzaune harda anne take tasha jinin jikinta. Da ta wani maqale bahijja gwanin ban tausayi kai kace yankata akayi aka watsar. Zama sukayi anne ta dubi hamad tace “babana meysa ka barta a school?, nasan haka kawai bazaka barta ba tunda kaina bama jagorancin kula dasu da harkar makarantarsu.” Sunkuyar da kanshi yayi ya kasa dagowa yana jin kunyar anty bahijja sosai, sai yaji dama bai barta ba wallahi. “I’m sorry raina ne ya baci hakan bazata sake faruwa ba” Anne tace “tayi maka rashin kunya ne?” Bai bada amsa ba yayi shuru kawai anne ta kalli mayar babu wasa tace “kinyi mashi rashin kunya ne?” Kukan munafurci ta fara “ni ban mashi rashin kunya ba, kawai sabd nace fatima bazata zauna inda nake zaune ba shine yace na sauka tunda ba moton ubana bane” ta karashe harda share kwalla. Laila datayi tsuru anne ta kalla tace “ke me tayi mashi?” Yanda anne ke tambayr me maya ta mashi ba tare da sauraron abubuwan da ya fada ma mayan ba yasa bahijja jin babu dadi. “Mun shiga mota ne sai yaya yace fatima ta koma baya saboda abal na zaune a gaba shine maya tace bazata zauna damu ba,” Dan dakatawa tayi ganin irin kallon da maya ke mata kafin ta cigaba, “maya was insulting towards sabeeha tace wai ita dake yar aiki bazata zauna damu ba tunda ba ubanta ya saya motan ba, shine yaya yace karta sake zaginta..shine shine…” Ta kasa karasawa anne ta sauke ajiyar zuciya tace “a gidan nan ba’a goranta ma na kasa damu, bama wulaqanta wanda ke hidima damu, idan yar wanke wanke ce itama iyaye ne suka haifeta,ni nasan haka kawai hamad bazaice ta sauka motar nan ba, ga abunda tayi nan,ninasa yarinyar nan tana binku makaranta don itama yace kamar kowa anan, don bata da gata bashine ya baki liberty din yi mata gori ba, karna sake jin haka, karna sake.. this should be the last time da zan sake jin haka” Maya ta fashe ta kuka sosai ta shiga jikin mamanta bahijja ta rukota zuciyanta na mata daci, judgement din bai mata dadi ba ganin yanda mayar ke kuka. “Amma anne ba laifi bane dan tace bazata zauna da yarinyar ba, tunda su yan gi…” Wani irin kallo anne ta mata dayasa ta rufe bakinta kawai, anne ta miqe rai a bace ta wuce sama. Fadial ta kalli hamad tace “kai kuma wani iri babba ne? Are not supposed to protect them? Ka bani kunya” Tana cikin yi mashi fada bahijja ta miqe da maya suka wuce sama, fadila saitaji babu dadi kwata kwata, bahijja akwai son yaya kamar me, bataga laifinta ba tunda maya kawai allah ya basu. Suna hawa sama bahijja ta danna ma majid waya, ta insa take hawa ba tanan take sauka ba, daman tund amayar ta dawo shi take blaming don shine ya turo ta don yayi punishing dinta. Tun daga ranar maya ta kullaci sabeeha sosai aranta tsanarta ta tsananta sosai ba kadan ba. Bayan kwana biyu. Yau yayi daidai da saura kwana biyu komawan bahijja saboda hutun data dauka daman just is just a week ne, babu abunda take sai tunanin komawa da maya kawai chan don hankalinta yafi kwanciya saidai batasan ta inda zata bulla anne ba. Hadiza na zaune a daki, yau kusan kwana nawa rabonta da futowa duk a sunan wai batada lafiya, wanda ba hakan bane futowa ne kawai batason yi don karsu hadu da bahijja. Tana zaune misalin wajen karfe biyar daidai maya ta kira ta a waya, kamar kullum jiki na bari ta dauka, tana dagawa takai kunne, “meysa baki zo kin gyara min part dina ba yau kusan kwana nawa” Da tsawa tayi maganar wanda hakan yasa hadiza saurin miqewa zaune tace “yi hkuri hajiya ta takaina, banajin dadi ne kwana biyu shiyasa amma bari nazo” “Ah ah ki zauna ki tura yarki tajw ta gyara kin part din sannan kisa ta kwaso kayana dake part din mummy a wankesu” “Toh yanxu ma kuwa yi hkuri kinji” Kit ta kashe wayar, sabeeha na shugowa da plate din abunci hadiza tace “aje ki wuce sama ki gyara part din maya sannan kije bangaren ….” Shuru tayi tama rasa me zata ce tace “ki tambayi rabi ta nuna maki bangaren mamanta ki kwaso kayan wanki kizo ki wanke su yanxu yanxun nan” Aje abuncin data debo tayi a kasa, jiki a mace yau ko lunch batayi ba sbd haya batazo ba daman ita ke saya masu, gashi ta kwaso gajiya sosai. Saman ta wuce allah yaso daidai lokacin dayar kai aikinsu dake gyaran sama ta futo nan ta tambayeta ta nuna mata. Kamar yanda hadiza tace tayi hakan tayi ta gyara ko’ina kafin ta futo ta shiga na mummyn maya ta kwaso kayan laudry din sannan ta futo ta sauka kasa ta fara wanki. Saida ta wanke tas gaba daya har ana kiran sallah kafin ta samu tayi sallah taci abunci ta fito backyard da littafinta tana karatu. Motar da suka fita ne da isa ta tsaya a harabar gidan maya ta futo da kayanne shopping da yawa da mummynta tayi mata, murna take soaai ka kadan ba,bahijja ko dadi takeji ganin yar tata na cikin farin ciki. Shugowa sukayi daga ciki babu kowa a kasan bahijja ta dubeta tace “ jeki sama bari na leka part din mami ko” “Okay” maya ta bata amsa, saman ta wuce ita kuma ta futa. Bata dade ba ta sauko kasan tana dube dube kafin ta wuce hanyar kitcwhn har zuwa bangaren su sabeeha,koda ta shugo cikin dakin babu kowa wannan yasa taji wani sanyi aranta. Tana gab da futa daga dakin hadiza ta fito daga toilet. “Subhanallahi nema kike baki ganni ba ko? Kinga wanka na shiga ne, ay da baki wahalar da kanki kin zo ba!!!” Yaqi mayar tayi ta kalleta tace “inason fresh pineapple juice yanxu” “Toh bari nazo nayo maki, shikenan ko akwai wani abun?” “Ah ah babu shikenan” tana fadin haka ta futa da sauri. Tana futa ta sauke ajiyar zuciya tare da smirking allah kadai yasan abunda ke ranta. The next day!!!! Tun daga ranar da abunnan ya faru sabeeha ke dari dari da al’amarin maya, wallahi badan dole ba bata son ma zama inuwa daya da mayar. Bangaren taj ko yanxu babu abunda ke addabarsa kamar tunanin sabeeha, daga yaci ya koshi ya kwanta shikenan sai tunaninta saima tunanin ya zamana kamar yafi na da, yanajinta kamar tana kusa dashi jikinsa na bashi hakan. Gashi ya kasa kiran khaal ya tambayeta akanta, inama zai iya, gaba daya neman ta ya rasa ta ina zai fara. Wata dabara ce tazo mashi, mutun daya yazo ranshi wato salim, ya buqaci ya nemo mashi agencies din dake nan abuja dake kai domestic workers kasashen wajen, koda ya sashi nema mashi bai tsaya wani bata lokaci ba ya nemo masa few daga cikin waenda ya buncika. Har gida salim yazo suka fita tare, daga ranar ya fara stepping forward wajen neman sabeeha, har zuwa lokacin kuwa hes guilty if abubuwan dayayi mata. Anty bahijja nata faman shirye shiryen komawa gobe, duk yanda taso tafiya da maya kasawa tayi saboda karatunta da kuma fadan da sukayi da majeed dayace bai amince ta dawo da ita ba, kuma idan tayi haka batayi kara ba sam sam anne bazata ji dadi ba. Dole ta hkura ganin kamar mayan ma bata nuna tanason binta ba don tasan washe gari zata tafi, dubaga yanda take ta son komawa chan abaya. Shugowa maya tayi da wayanta a hannu ganin mummynta na shirya kaya yasa ta marairaice “mummy please karki tafi,ki bari bayi hutu aaimu tafi tare” “Baby i can’t, inada aiki sosai i cant abandon mu duties kinji” Shuru maya tayi batace komai ba har bahijja ta gama prepping kayan nata ta bude handbag dinta don kwaso jewlries dinta tasa a box dinsu. Da mamaki take zazzage jakar surprisingly ganin bataga bangle din da dadyn maya ya saya mata ba,bangle din na diamond ne yawanci yana hannunta koda yaushe bata cika cireshi ba. “Mummy are you looking for something” “Yea baby bangle din dake hnnuna koda yaushe i cant find it” “Wannan diamond bangle din? Diamond Bulgari?” “Yes…bade saceshi akayi ba?” Maya tayi magana tana tayara duba kayan. “I kept it here jiya kafin mu fita shopping” “Hold on..jiya nasa yarinyar nan ta dauka min kayana anan badai ita ta dauka ba?” “Wa kenan? Who would do such a thing a thing” “Hmm daman ta taba sata a school wallahi mummy, definitely itace” “Wacece ita din?” “Wanna yar aikin mana fatima, ai wallahi saita futo dashi. A fusace maya ta sauko kasa jiki na bari bahijja tabi bayanta tana kwalla mata kira. Bata tsaya ko’ina ba sai bangaren su hadiza tana zuwa ta banka kofa kamar zata balla, “Wallahil azeem saikin fito da diamond din da kika dauka barauniya” Hadiza dataga shugowa tana tsaka da figar kaza tana ganinta ta miqe,”meya faru karamar hajiya?” Sabeeha na daga zaune tana kokarin yin shimfidar kwanciya. “Dallah yi mana shuru, idan ta sato ke zata kawoma ay wallahi bata isa ta dauka abun mummy na ba karyanku keda ita” Ta soma buncike dakin nasu tana watso da kayansu, daidai nan bahijja ta karaso dakin tana maya, tana kicibus da hadiza ta tsaya, hadiza tayi saurin sakin kazar dake hannunta, bahijja ta hade rai sosai ba kadan ba kamar bata taba dariya ba. “Mummy i told you…gashi nan gashi nan..” Ta fada tana fidda bangle din, “a cikin nan na ganshi mummy” Hadiza da abun kunya ya mata yawa bataso bahijja ta tsince ta a wannan yanayin ba na qasqanci. “Daman na fada maki mummy yarinyar nan barauniya ce itace ta dauka ta kawoma mamanta, because she is jealous of me, tana jin haushi allah bai basu daukaka ba” The fact that bangle din daga majeed ne kuma abune datake treasuring sosai yasa ran bahijja baci ta kalli sabeeha tace “ya akayi wannan yazo nan dakin?” Jikin sabeeha ya soma tsuma tsoro ya bayyana a fuskarta abunka da someone that is innocent. Hadiza ta cin mutun ya mata yawa ta rasa ina zata saka kanta ta dubi sabeeha tama kasa ce mata komai saida maya tace , “Mummy why would you ask, jiya nace taje ta kwashi laudry na a wanke propably ta haka ta samu damar dauka” Sai a lokacin hadiza ta fuskanshi abunda ke faruwa ta dubi sabeeha “dan abu kaza kazan ki ya akayi abunnan yazo dakin nan eh????, banace karki sake ki jawo min abun magana ba” Sabeeha data fara hawaye ta kalli maman nata tace “na rantse da allah mummy ban dauka komai ba, ban dauka ba” Rufeta da duka hadiza ta soma yi kamar zata illata, “yau saikin fada min yanda akayi kika dauko wannan abu” “Kibar dukanta” bahijja tayi magana tace “ay ba lallai laifinta bane qila tarbiyar da kika mata kenan” Kai wannan abu yayi ma hadiza zafi sosai ba kadan ba, “maya lets go” Suka fita gaba dayansu,hadiza ta dubi sabeeha tace “na rantse da allah gobe goben nan zan maidaki lafiya babu makawa, shegiyar yarinya haihuwar ki bata amfane ni da komai ba, fita ki bani wajee” Ta daka mata tsawa tana fita ta soma kiran jamila a waya tana dauka kamar tayi hauka ta soma magana “jamilaaa…” Sabeeha na fita daga dakin tayi kicibus da maya data dawo, kallonta tayi sai kawai ta soma dariya wani irin dadin takeji sosai, “Ay wallahi bakiga komai ba, ni nan sainayi sanadiyar barinki gidan nan, this is just the beginning” “Meysa kika tsane ni me nayi maki?” “Ke har kin isa na baki dalili?” Murmushi sabeeha tayi tace “takamarki bata wuce saboda kunada arziki ba, amma inaso ki sani baki fini da komai ba, kina ganina a wulaqance ko? Toh babu wulaqattace sai wanda Baisan darajar dan adam ba,” Mari maya taso yi mata ta kama hannun nata gamm tana kallon cikin idanunta babu tsoro tace “kinyi kadan ki taba wannan fuskar, mahaukaci mara tunani” “Ubanki ne mahaukacin, auu sorry qila ma Bakida uba” Ji kake tassssss sabeeha ta dauketa da mari, har sharin hannayenta na futowa akan fuskar maya. Saida maya ta daidaici isowr mutun kawai tayi baya ta fadi kasa, da gudu yar aikin dake labe ta wuce don kiran maman maya. Suna isowa maya data kama wuyanta tana kakakin amai sabeeha na tsaye na kallonta tana kallon makirci iya makirci. Bahijja na ganin maya a kasa hankali tashe ta tunkareta “baby menene? Menene?” “Mummy shake min wuya tayi wai saita kasheni saboda na tona mata asiri” Bahijja batayi wata wata ba ta dubi sabeeha ta kwasheta da mari tass tass, wajen sau uku, idanunta sunyi jaa sosai sabeeha tayi baya zata fadi “How dare you lay your hands on her eh???? Ina uwar taki hadizaa hadizaa” Rabi dataji hayaniyar tayi yawa sosai ga abunda ke shirin faruwa tsoro yasa ta wuce sama don shaidama anne abund ake faruwa. “Ay daman nasan zuwanki bazai taba zama alkhairi ba, a da chan baya ma bai zama alkahir ba balle yanxu?” Maganganu fa sosai bahijja keyi tsabar bacin rai, masu aikin gidan kowa yabfito, hadiza kamar ruwa ya cita. Bahijja nada ahkuri sosai ba kadan ba amma idan aka tabota babu sauqi tanada zafi sosai, musamma akan maya da abund aya shafi maya. Wayanta dake hannunta ne ya soma ringing ta kaasa dauka saida rabi ta karaso tana bata hkuri ta miqa mata wayanta tace “ hajiya na magana” Ko kallonta bahijja batayi ba taja maya suka wuce sama. Suna zuwa ta tabbatar mayar is not hurt kafin ta wuce wajen anne. Tana zuwa batama bari anne ta tambayeta meya faru ba ta soma magana “ anne wani ganganci ne yasa kikabar hadiza zuwa agidan nan a karo na biyu? Bayan kinsan abubuwan datayi min a baya? Bama ni kadai ba wani abu hadiza batayi ba? Amma a karshe taci amarnarmu,? Wajen zama da aka basu bai isa ba abu har yakaiga sata yanxu yarta na kishi da maya? Har tana ikirarin zata kasheta? Toh wallahi saidai subar gidan nan kona dauki maya mu koma” Saida anne ta barta ta gama babatunta tass har tana cewa “ ba tun yanxu ba na lura ba indai akan abunda ya shafi maya ne akwai banbanci akan komai ma, at this young age har tasna an takurata an tsaneta, dukdan saboda tana ganin banbanci, kuma badan komai saidan ubanta bare ne a cikinmu, zan dauki yata mu koma kawai bazan iya barin ta ba” Ran anne ya baci sosai ta dakatar da ita “lallai bahijja kin bani mamaki, ashe kece kikayi contributing wajen lalacewar yarki, kikace an tsaneta? An takurata? Duk abund aya shfeta akwai banbanci saboda ubanta ko toh bari kiji, banbancin daga tarbiyyar da kuka mata ne,baku mata tarbiyya mai kyau ba sam sam batasan darajar dan adam ba dana gaba da ita, a kananun shekarunta hartasan taje hotel? Duk cikin zuri a ta wake zuwa hotel da wani eh???? Sau biyu ana kawomin wannan korafin, what did you do as a parent about her upbringing eh? You failed bahijja as a mother you failed saboda son yarki ya rufe maki ido, abun ai ba hauka bane, maya is going no where, idan har nina haifeki baki isa ki tafi da ita ba anan zata zauna,” Idanun anne yayi jaa sosai tsabar bacin rai, bahijja ko jikinta lokaci guda yayi la’asar da jin batun anne babu abunda take sai innalillahi, maya a hotel? … ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 97 Bahijja da maya na barin wajen hadiza ta koma daki tana sababii. Sabeeha na tsaye tana jin sauran yan aikin gidan suna tsgumin abunda ya faru, “gata dai kamar bazatayi ba allah ka raba mu da dauke dauke, chap ina mata kallon mai hankali ashe ashe, lallai ma” Kallonsu rabi tayi cikin bacin rai tace “ku wuce daki” Sabeeha daketa faman hawaye har zuwa lokacin jikinta tsuma yake, fuskarta har tayi jaa sosai saboda haske da take dashi har yatsun bahijja na futowa a cheeks dinta, ga gefen lips dinta daya fashe don har jini ya dan fito. Gaba daya ji tayi kirjinta na mata nauyi,ayanxu ta gwammace kawai a kaita nasarawa lafiyan kawai wajen dangin babanta, don rabonta da dangin babanta harta manta. Tun suna dan zuwa lokacin da inna na raye har saida hadiza tayi sanadiyar daina zuwansu, don duk abunda ya shafi mahaifin sabeehar ba qaunar ganinshi take ba balle jinshi. Inda take yawan zama ta tafi taci kukanta sosai don takai wajen karfe sha biyu a wajen, gashi garin akwai dan sanyi musamman na idan dare ya raba. Dakyar ta tashi jikinta duk yayi tsami ta shugo cikin gidan tare da rufe kofar entrance din kitchen ta baya. Gaba daya ko’ina an kakkashe babu wani hasken kirki saina censor idan an taka wajen, dakinsu ta nufa ta sanya hannu zata bude taji bamm an rufe, sake murdawa tayi taji a rufe, har zata kwankwasa taji tsoro ta hakura tare da zama bakin kofar ta tankware kafaunta tana hawaye kamar ranta zai fita. Har wajen karfe sha biyun dare bahijja takasa sukuni, maganganun da anne ta fada game da maya ya tsaya mata arai sosai, saita fara questioning din kanta da irin tarbiyyar datayi ma maya, tabbas tasan cewa soyayyar da take mata baya boyuwa don shike hanata tsangwama mata amma harga allah bazata taba bari taga yarta ta lalace ba. Kuma tarbiyya daidai gwargwado a ganinta tayi mata, kama ga sallah, abunda ya shafi a sani game da ya mace, tasowarta da girmanta, abu daya ne tasan cewa she’s guilty of it, shine rashin kasancewa da batayi da mayan due to ayyuukanta, wannan yasa tayi sake sosai akan mayar. Maganr hotel ya tayar mata da hankali sosai ba kadan ba, ba irin tarbiyar datayi ka maya ba, sangartata da tayi bashi zaisa ta fara zuwa hotel ba, she couldn’t believe it kwata kwata. Wannan yasa ta kasa barci, gashi ta kasa samun majeed balle ta samu tayi pouring heart dinta, shi take kaima kukan koda yaushe idan tana cikin damuwa. Kiran sallar subh a kunnen bahijja da bata runtsa ba, ta tashi gaban Allah tana yima mayar addua sosai. Miqewa tayi ta nufi kan gadon tana kallon yanda maya ke barci peacefully, ta dade a tsaye tana kallon nata. Tunda tazo nigeria bata taba ganin maya ta tashi sallar subh da kanta ba, kuma bata taba damuwa da tashinta ba, ko a london daddy ne ke kokarin wajen tracking ibadarta, sai yanxu abun ya sake karyama bahijja zuciya, maganar da anne ta fada babu komai a cikinta sai gaskiya. “Maya maya, wakeup tashi kiyi ra’atainul fajr” Maya ko gizau, sake tashinta bahijja tayi sai kawai ta fara kuka, “mummy please wuyana ciwo yake kaina na ciwo zan tashi anjima” “No maya!!! “Tashi, zan baki magani kisha inkinyi sallan saiki koma bari na dauko ruwa” Dan dolenta ta miqe zaune tana qunquni, bahijja na fita tayi kwanciyarta. Kasata sauko, ko’ina shuru wannan yasa ta wuce kitchen ta dauka bottle water biyu da glass cup, tana shirin futowa ta soma jin sheshekar kuka kadan kadan, bin wajen inda take jin kukan tayi don walkway ne tsakanin wajen da kitchen tun bata karasa ba ta hango sabeeha zaune ta sanya kanta tsakanin cunyoyinta. Ta dade tsaye tana kallon sabeehar da mamaki,kamarma a haka yarinyar ta kwana, saitaji babu dadi gaba daya, badon ta duaka abu dazu ta mareta ba saidan furucin datayi kan maya. Kwakwata bai zo mata cewa ba lallai sabeehar ce ta dauka bangle dinba tunda a dakinsu aka gani, duk yanda suke yar tsaba da hadiza baisa da taji ance yarta bace ta mata wani kallo daban, yarinya ce kamar maya, probably insa ta taso ne taga anayi. “Fatima!!” Da sauri sabewha ta dago jin an kira sunanta, tana ganin maman maya ce tayi saurin miqewa tsaye jikinta na tsuma taqi kallon bahijjar. “Me kikeyi anan?” Shuru ta kasa bata amsa, saida ta sake cewa “anan kika kwana?” Girgiza mata kai sabeeha tayi babu bakin magana tsabar ciwon kai daya addabeta shi ya hanata runtsawa kuka ya sata kuka sosai. Mamaki sosai bahijja tayi ga tausayin yarinyar daya kamata lokaci guda batasan sabda tace “meysa kika dauka abubda ba naki ba? Kinsan laifin sata kuwa?haramun ne daukan abunda ba naka ba, and no one will trust you idan kika cigaba da yin haka, da kananun shekarunki bai kamata ace har kinada urge din daukan abunda ba naki ba” Bakinta na karkarwa ta soma magana, “wal..lahi bani na dauka ba ban taba daukan abunda ba nawa ba, ba halina bane” “Maya zata maki karya ne? Ya akayi yazo dakinku?, ba sata kadai ba har karya ma haramunne” Sauke kanta kasa tayi a ranta tama daina tunanin kare kanta, to wama zai yarda? Wanda ta tsugunna ta haifeta ma bata yarda da ita ba balle su. “Kiyi hakuri hajiya” Kofar dakin su rabi aka budo rabin ce ta futo, tana ganin bahijja tace “ina kwana hajiya,” “Lafiya lau rabi, ta biki dakinku, naga kamar anan waje ta kwana” tana fadin haka ta juya ta barsu tsaye. Rabi ta kalli sabeeha tace “shugo fatima” Shugowa tayi rabi ta tambayeta meysa ta kwana waje nan ta shiada mata kofan dakinsu ne a rufe. Tausayinta sosai rabi taji, duk laifun da tayi baici ace hadiza ta barta ta kwana a waje ba tana matsayin mace kuma yarinya, kai sha’anin hadiza sai Allah. Yanda takema yarta kamar ba wanda ta haifeta ba, idan akace yar kishiyarta ce zata yarda. 10am daidai kowa yazo sallama da bahijja, anty fadila tun wajen 8 tazo part din anne, kusan ma gaba daya sukayi breakfast. Maya ko bata tashi koke koke ba saida taga da gaske mummy nata tafiya zatayi. Gaba daya futowa sukayi aka rakota bakin mota, anne bata samu futowa ba saboda kafa, sai anty fadila da nanna da maya ne kawai da zasu rakata airport. Maya na kuka haka mummy nata ta tafi. Fitowa hadiza tayi cikin shiri ta jawo jakar kayan sabeeha data tattara, bata tsaya ko’ina ba sai kitchen taba zuwa ta tadda su bilki na wanke wanken plates da akayi break dasu. “Bilki Ina sabeehaa??” “Tana dakin rabi” Tana jin haka ta juya zuwa dakin rabi, ko kwankwasa bata yi ba bude tare da afka kai ciki, kamar an jehota haka sabeeha dake zaune da abunci gabata ta kasa ci ta ganta. “Tashi ki fito munafukaaa!!!” Ta daka mata tsawa. Hankali a tashe sabeeha ta miqe, hadizq ta futo waje ta bita a baya har tana tuntube. Hanyar main entrance tabi suka hau sama zuwa part din anne, suna isowa hadiza ta kwankwasa tare da neman iso. Rabi ta bude masu kofa suka shugo suka zauna a parlorn a kasa. Futowar anne yasa hadiza gyara zama harda kwalla. Zama anne tayi tana kallonsu “lafiya dau hadiza da safiyar nan?” “Ba lafiya ba hajiya” ta dan dakata harda share hawaye, “wallahi bansan cewa yarinyar nan sata ta koyo ba dana turata aikatau saudiyya, na mata tarbiyya mai kyau ta watsar allah kadai yasan irin ta’asar datayi achan, dan girman allah kuyi hkuri yau zan maidata garin dangin ubanta” Duban sabeeha anne tayi kafin ta kalli hadizar, “kin zaunar da ita kin bunciki itace tayi satar da kanta?” Shuru hadiza tayi ta rasa answer da zata bata, rabi dake tsaye tana jinsu, duk abund aya faru saida ta fada ma anne da yanda hadizar tabar sabeehar ta kwana a kofar dakinsu, kuma dazu data zauna a dakinta cikin lumana ta tambayeta meya faru, sabeehar ta fada mata iya gaskiyarta, wallahi harga allah duk wanda ya zauja yaji batun abunda sabeehar ta fada zai gane akwai kulalliya a cikin ala’amrin, na farko dai ya akayi maya tasan sarkan na dakinsu harta iya fiddota, duka gidan akwai yan aiki kamar sabeehar kuma akwai chances din sune suka dauka, cikin yaran ma akwai wadda tayi gyaran dakin, ita ba ace itace ta dauka ba sai sabeeha?, abun akwai tambaya a almarin. Ganin hadiza tayi shuru ta kasa cewa komai yasa anne cewa “ke karaso nan” Ta rarrafa ta karaso wajen anne, kallon cikin idanunta anne tayi tace “ke koka dauka? Fada kin da bakinki” “Wallahi bani na dauka ba, kayan da akace na kwaso na wanke su kawai na dauka na wanke, ban taba yin sata ba,” “Kinsan wadda ta dauka ta saka a dakinku?” Ta sake tambayarta Shuru sabeehar tayi wannan ya tabbatar ma da anne ba yarinyar ce ta dauka ba, kuma sai taji ta kara yarda da yarinyar. “Rabi jeki kira mun maya, ke kuka hadiza Babu inda zaki maidata tana karatu, kuje kawai” Hankalin hadiza ne ya tashi, badai anne ta gano maya ce ta dauka bangle dinnan ba ta qala ma sabeeha,don sarai hadiza tasan maya ce ta kawo abun hannun nan, don lokacin data shugo dakinsu tana kallonta tasan batada gaskia a lokacin amma tayi shuru batace komai ba, gudun kar ayima mayan fada ko a gano ta, ta hanyr nan ne kawai zatayi gaining trust din mayar. Suna fita hadiza ta kasa sukuni,chan sama kuwa anne datasa a kira maya, daga tambayoyin data mata ba’aje ko’ina ba ta gano gaskiya, as always itafa ba a ha’intar kowa a gabanta wannan yasa tayi ma mayar warning kan cewa idan ta sake ta sake irin wannan zata saba mata sosai ba kadan ba, and she will punish her. Weekly allowance da take basu ta yanke na mayar sannan ta sata dole ta kira mamanta ta fada mata gaskia. Ko sama da kasa zata hade bazatayi hakan ba, allowance ko da aka hanata tanada hanyoyin samun su daban daban, tsakanin shekaran jiya da jiya yarinya kankanuwa tana shirin haddasa fitina, tunda mamanta tazo babu abunda take fada sai an tsaneta ba a sonta anne bata qaunarta, ba a janta jiki, har bahijja na tunkarar anne da maganar. Maya na shiga dakinta ta kudiri aniyar saita illata sabeeha, ta tsaneta ta tsaneta kamar ranta, duk duniya batajin akwai dan adam data tsana sama da sabeeha haka kawai bata mata komai ba. Duk mai sauraro idan ya dubi hakan da kyau zai gane cewa ba komai ne kesa maya jin tsanar sabeeha ba saidan ganin ta fita da komai, hasalima itace take kishi da ita, ta futa kyau, ta fita basira, uwa uba hankali ga girmama dana gaba, school dinsu ko kowa son kawance yake da ita musamman a department dinsu sabeehar, wannan yasa maya ta tsanaeta kawai. Babu yanda za ayi yar aiki ta fita da komai. After few weeks… Tahudeen dai ya zama dan gida Masha allah, su abal an koma school, sufyan ma da matarshi sun koma kasar da yake aiki achan. Tsakaninsa da mahaifiyarsa kuwa wani irin kusanci ne mai karfi tsakaninsu. Anne ko data maidashi kamar abokin shawarar ta duk wani abu daya danganci kasuwancin su sakashi take a ciki, yanxu haka ma tace ya dunga zuwa don har an bashi office achan. Har zuwa lokacin abunda ya shafi rashin lafiyarta babu wanda ya sani saishi kadai, kuma baiyi sake da zancen ba ya tsaya kan gaba dukda ta nemi karya fada ma mahaifiyarsa. Bangaren anty fadila ko har ya saba da zuwa cin tuwo, baya gajiya dacin signature tuwon shinkafanta da miyan zogale. Da farko idan an kawo mashi lunch part dinshi saiyaqi cin na bangaren anne saidai azo a kwashe warmers din, da anne ta lura da yafi son girkin fadila wannan yasa ake mashi. Da anty fadila ta gaka take kiranshi a waya yazo yaci. Maya duk yanda zatayi ta samu chan din haduwa dashi bata wasa da wannan, breakfast ko baya wuceta, duk sanda yayi deciding yayi a bangaren nanna kuwa ji take kamar tayi kuka, bahijja ko duk tighness din aikinta saita nemi lokaci everyday ta kira maya taji ya take. Sun cigaba da zuwa school gaba daya yanda suka saba saidai an samu sauyi daga wajen maya data daina kula laila ma saboda har zuwa lokacin haushinta takeji don ta fadi abund aya faru ranar da suka tafi suka barta a school, wai a cewarta tabi bayan yayanta da sabeeha. Duk hkurin da laila ta dunga bata amma kiff taki kulata, ta daina zuwa part dinsu ma gaba daya sai bangaren anty laila. Achan saudi ko abubuwa da dama sun faru a wannan kwanakin, tundaga ranar da jamid yayi visiting dinta bai sake komawa ba, gashi batasan meke faruwa ba, shin dabta na ciki. Qoshin lpy ko akasin haka. Akwai ranar juma’a da afiya ta dawo kasar daga yawace yawacenta, duk abubuwan nan da suka faru kwata kwata bata sani ba saida ta dawo. Koda taje gida kiri kiri fadwa tayi brainwashing dinta, ta zuzugata sannan ta fayyace mata cewa hidaya kanta ta sani kawai kuma dole su hada hannu don ganin sun tabbatr bata futo ba, dama chan itama afiyar akwai son abun duniya akanta wannan yasa taji tanason irin daukakar da hidayar takeda ta hanasu suma su samu, wannan yasa ta amince in support of fadw ata karba taheel ita kuma saita zama mabiyarta. Fadwa batasha wahalar amfani da afiya ba don ganin ta samun abunda takeso, tana samu kuwa ta futo mata da true color dinta. A Ranar bidding za a saka taheel company a kasuwa afiya ta gano shirin fadwa, fadwa ko saida tasan yanda tayi ta rufe bakinta, ta hanyar threatening dinta don itace sanadiyar mutuwar wata maid da suka sa ta zubama taj poison. Afiya tayi understimeting fadwa sosai, sai a lokacin ta tabbatar fadwa maqira ce ta karshe, Duk san abun duniyar afiya bazata taba son kamfaninsu ya tafi a banza haka ba, don legacy dinsu ne. Gaba daya komai fadwa tayi legalizing ya zama nata hatta gidajen su gaba daya duk wani propety dake karkashin sunan hidaya. Neman khaal ko har yanxu bata fasa yinshi ba, dole ma ta nemoshi a duk inda yake saboda kar asirinta ya tonu. Hidaya ko zatasan duk ya da tayi bata futo ba, batason kashe ta yanxu don saitaga ta zama miserable. Wanda ya sauke barad ko ta gane mutallib,don ranar da tareeq yazo ya kawo masu hotunan sabeeha da mutallib da recordings din maganr su ta gane shine driver, shika tasa a nemoshi a duk inda yake. Abdul basit da fadwa burinsu ya gama cika, sun tarwatsa wannan ahali, hidaya will rot in jail don an saka trial dinta, kotu zata yanke hukunci kawai base on buncike da akayi. Kuma har zuwa lokacin babu wanda ya tsaya mata kuma batayi making any move ba. Deeda hospital nigeria. Yana tsaye a asibiti wayanshi yayi ringing har sau biyu baima sani ba, futowa yayi inda yasan babu hayaniya ya daga wayar. Yana kaiwa kunnashi yayi sallama nanna ta amsa. “Ina kaje ne taj? Hamad yace kun fita tare da anne” Shuru yayi bayason yi mata karya kwata kwata saboda hankalinta zai iya tashi sosai idan taji zancen turmo din anne. “Kayi shuru?” “Munzo asibiti ne,?” “Subhanallah waye babu lafiya? Anne ne?” “No lafiya lau oummi, ki kwnatar da hankalinki,” Sauke ajiyar zuciya tayi tace “yaushe zaku dawo” “In an hour insha allah” ya bata amsa kafin suyi sallama. Komawa yayi treatment room din da ake treating anne, traetment din na dauka awa biyu. Ana gamawa suka wuce gida. Shi da kanshi ya taimaka ma anne har zuwa bedrom dinta ta saka mashi albarka kafin ya sake futa. Motanshi ya shiga tare da dialing number salim yana dagawa ya Shaida mashi ya tura masa lokacin din inda yake yana nan tafe? Yana turawa kuwa ya kunna motar ya futa. Bai tsaya ko’ina ba sai agency din daya fada mashi, yana zuwa ya fada masu abunda yake buqata. Da sallam laila ta shugo part din anne hannunta rike da tray na abunci, maya dake zaune tana latsa waya ta dira kafa daya kan daya tana mata kallo daya ta dauke idanunta itama ta kauda kanta. Hanyar kitcwhn ta nufa tayi sallama tana ganin rabi tace “sannu da aiki” “Yauwa laila, inq wuni ya karatu” “Alhamdulillah, daman mami ce tace na kawo lunch din uncle taj, tun dazu aka gama” Karba rabi tayi tace “toh bari akai bangaren nanna” Bilki dake goge goge tayi saurin cewa “anty rabi kawo nakai saman” Wani irin kallo rabi ta mata ba tun yanxu ba ta lura da shirman da sukeyi ita da basira dayar yar aikin, idan an turasu gyaran part dinshi har rige rigen zuwa sukeyi, “wazai maki aikin? Ko nace maki bazan iya kaiwa bane dakaina” Kama kanta tayi ta cigaba da goge gogen basu lura da shugowar maya ba kwata data dade da tsayuwa a wajen. Laila ta juya ta futa avunta, maya ta dauka zata mata magana sai taga akasin haka, itama juyawa tayi har zata futa ta dakata “abuncin waye ta kawo wannan?” “Na kawunku ne,“ Smriking maya tayi tace “kawo” Kallonta tayi da mamaki kafin ta bata tray din ta futa dashi. A maimakon takai sama part din anne saita wuce part dinshi, ba tun yanxu ba take son zuwa amma bata samu dalili ba, kowacce smart door ta gidan anyi setting pin din shiga 1234 wannan yasa batasha wahalar budewa ba tasa kai ciki. Tundaga sitting room take jin kamshinsa mai shegen dadi, ko’ina fess fess kamar babu wanda ke rayuwa a ciki, well organised. Aje tray din tayi a dining kafin ta fara zagaye ko’ina na cikin apartment din har zuwa bedroom dinshi. Batayi tunanin yana nan ko baya nan ba ta bude kofar kai tsaye. Parking yayi bai kashe motar ba karar ac na tashi, bude wayanshi yayi ya shiga pictures din sabeeha yana scrolling, duk bunciken da yakeyi ya kasa gano inda take, baisan nigeria komai namu sai a hankali ba yanxu haka qila illegally aka shigar da ita kamfanin da suka dauketa suka kaita kasar waje aiki, duk wani reasonable waje yaje manya manyan agencies daban daban amma babu record dinta ko mai kama da ita ma. Jiki a mace ya kashe motar tare da futowa, a gajiye yake gaba daya yau ko lunch bai yiba, suna dawowa daga asibiti ya futa. Part dinshi ya wuce direct yana bude kofar yasa kai ciki, bai tsaya ko’ina ba sai sama ya sanya hannunshi kan door knob yaji kofar a bude. Da mamaki ya karasa bude kofar,ya shiga daga ciki sannan yabi ko’ina da kallo. Wayanshi da key din motarshi ya aje kan bedside kafin ya nufi walk-in closet. “Excuse me!!” Cikin sauri ta juyo da turaren shi a hannunta saura qiris ma ya fadi, yanda yake kallonta haka take kallonsa, murmushi ta kirkiro tare da aje turaren nashi tace “good afternoon uncle taj, I’m sorry for encroaching without your consent, daman na kawo maka lunch ne” Hade ranshi yayi lokaci guda, bayason ana invading privacy dinshi, ba kowa yakeson yana taba mashi abunda ya shafesa ba. Ko gyaran part dinshi da ake zuwa yi yana daurewa ne kawai amma ba kowa yakeson yana ta’ammali dashi ba. “Anything else? Idan babu Zaki iya futa” ya fada kai tsaye, yanda yayı magana kamar yana cikin bacin rai, Juyawa tayi zata futa jiki a mace kafin ta bude kofar ya dakatar da ita “i don’t appreciate invading of my privacy okay?” “Girgiza kai tayi cikin ladabi kamar ba maya ba ta futa. Tana futa ya sauke ajiyar zuciya tare da furzar da iska, ya rasa me ya bata mashi rai lokaci guda. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 98 After 2 weeks.. Cikin sati biyun nan taj bai samu sukuni ba, duk wani registered agencies da ake kai yan aiki saida salim ya nemo masa sukaje neman ta, amma kwata kwata babu mai kamaninta a record dinsu, dukda haka baiyi giving up ba. Shidai salim baisan dalilinsa na neman wadda yake nema ba don bai fada mashi ba amma ganin yanda ya dage sosai yasan cewa yarinyar is very important to him. Amma me zaisa mai kudi kamarshi yana neman yar aiki? Anan nigeria? Ya tuna da lokacij daya taba tambayarshi meya kawoshi Nigeria ya shaida mashi its something personally important. Fada mashi da babanshi yayi cewa taj din is someone that is very important to their business yasashi dagewa don neman yarinyar. Yau ne last day of the semester, wanda ya kasance ranar da zasu gama last paper na exams dinsu. Sabeeha tunda suka fara exams ta kebanci kanta da komai, da duk wani abu da zai jawo mata fitina da maya. Tunda taga kiri kiri mayar ta tsaneta don tundaga lokacin datayi mata sharrin sata ta gane binta take da sharrin. abun da sabeeha bata taba expecting ba shine anne data yarda cewa ba itace tayi satan ba, dukda bata fadi cewa maya ce tayi mata sharrin ba, da farko dataga reaction din maman maya da yanda ta yarda lokaci guda kan cewa itace tayi sata saiyata jin kowa ma yarda da hakan zaiyi, saitaga akasin haka Wannan yasa ta kudurci duk avubda zai faru bazata taba bari tayi abun da zaisa anne ta zama disappointed da ita ba. Misalin wajen karfe biyar na yamma hamad yazo ya daukesu daga school, gaba dayansu daga yanda suka fito zaka gane wxams din ta jijiga su, hamad ya tambayesu how was the exam laila ce kawia ta iya amsa shi. Yana tuki ya juyo ya kalli sabeeha ganin yanda ta rakube tayi shuru, ba tun yanxu ba ya lura gaba daya ta chanza, yanda take ada yanxu dukta daina, abunda ke hadashi da ita gaisuwa ne kawai daga haka bata sake cewa komai, she’s trying to be invisible a gaban su gaba dayansu, daman don hamad na tsaya mata ne yasa maya ke jin haushi ita da ba kowan kowa ba. Wannan abu na damunshi sosai ta dawo yanda ya fara saninta, babu walwala babu fara’a. “Fatima how was your exam?” Ya jefo mata tambaya,shuru bahu response saida ya sake cewa “fatimaa!” Firgigi ta dawo daga dogon tunanin data fada, “naam” “How was your exams?” “Alhamdulillah” tana fadin haka ta maida kanta ga glass window din mota ta cigaba da tunanin datakeyi. ……. Da daddare rabi ta shigo part din anne da sallama ta gaida anne kafin ta soma mata bayani. “Hajiya daman bilki ce tace kawunta ya kira zata koma kauyensu don an saka ranar bikinta nanda sati biyu” “Toh Masha Allah shine basu fada da wuri ba” “Eh wai itama batasan an badata bane, kisan auran kauye basa neman shawraar yayan tun suna kananu suke bada auren su” rabi ta bata amsa cikin ladabi. “Toh kice mata ta nace ta kira kawun nata yazo cikin satin nan kafin ta koma, karsu mata komai na kayan daki na dauki nauyin wannan” Cikin murna rabi tace “toh allah ya saka da alkahiri hajiya allah ya buda” Ta amsa da ameen. Rabi na barin wajen anne ta sami bilki ta fada mata komai, a take ko ta kira kawunta ta shaida mashi komai. Washe gari da safe kowa ya hallara kan dining, anne, nanna, maya sai laila data kwana a part din nasu don sun shirya yanxu ita da mutuniyar tata sai kuma hamad da shugowanshi kenan. Karasowar taj yasa duk suka maida hankalinsu gareshi, maya da laila suka gaishesa, hamad ma haka shi kuma ya gaisheda nanna da anne kafin su fara karyawa. Hira sukey jefi jefi kowa ya maida hankalinsa ga abuncin da yakeci banda maya data kureshi da ido, laila tana ankare da ita don ba tun yanxu ba ta lura da hakan. Shine ma ya fara tashi ya futa bayan ya gama saboda kiranda salim ke mashi. Nanna ga tambayeshi harya gana yace mata eh zai dan futa ne, bata tambayeshi ina ba saboda yanxu kam ay ya san gari kuma yanada nashi privacy din avubuwa shiyasa bata tambayehsi ba ya futa. Yana barin wajen maya ta sauke ajiyar zuciya, lailanta kalleta da mamaki. Bayan sun gama dinner laila da maya na zaune dakin maya laila ta kaleta tace “wai kallon nan da kikema uncle taj na menene?” Kallonta maya tayi tace “is there a problem inna kalleshi?” Dariya laila tayi tace “maya are you crushing on uncle taj? If you are kima ajeshi a gefe, he definitely has someone” Rai a bace maya ta kalleta laila na ganin haka tasan cewa maya has feelings for him. “Shi yace maki he has someone??” “Ke yanxu kina ganin yanda ya hadu ya gaji da haduwa, gashi mai kudi sosai kuma daga saudi yake saiki yarda idan akace maki bashida wadda yakeso, balarabiya yar kasarsu?infact banajin akwai yar nigeria da zata iya zama on his league” Cije lebe maya tayi har yana fashewa kadan jini ya futo lokaci guda yanayinta ya sauya, tace “karya ne wallahi, karya kikeyi banza dallah zoki futa karki bata min rai” Yanda take magana kamar zata hau kan laila, laila tayi saurin cewa “it looks like ba crushing kadai kike ba maya, badai son uncle taj kike ba? Don’t start dreaming what’s impossible don wallahi yafi karfinki” Wannan magana da laila tayi mata kamar ta chaka mata wuqa a wuya haka takeji, rai a bace ta kalleta tace “you wanna bet on him?” Laila najin haka tace “uncle taj din? Bafa yaro bane” “You wanna bet on him or not? Don ni zan nuna maki cewa idan har inason abu saina sameshi no matter what, karkiga wai yana da kudi kuma halfcast ne wallahi i will make him fall for me, you wanna bet??” Dariya sosai laila ta tunda yi tana kallonta tace “okay..lets see” …. Bayan futarshi bai tsaya ko’ina ba sai inda zasu hadu da salim, daga nan suka wuce inda zasuje. Tun a mota salim ya soma mashi bayanin kananun agency din da yanda suke operating wajen, kuma a gaskia illegally suke shigar da mutane kasar waje don gaskia gomnati batasan da zamansu ba. A tare suka shiga wajen, irin local agency ne haka duk wani hanya da akeyi ta cuku cuku sunayinta, duk kasar da kake son zuwa don har visa sunayi ma. Yara ko kauye kauye suke zuwa daukansu ana masu training akaisu wata kasar don aikatau. Da farko masu kula da wajen kin basu hadin kai sukayi saida salim ya basu maqudan kudade tukunna kafin su kaisu wajen ogansu. Suna zuwa ba tare da wani bata lokaci ba suka mashi bayanı, kudi babu abunda baya saka mutun yi, koda suka bada sunanta da hotonta da kuma inda tayi aikatau da shekarar, a take mutumin yasa yaranshi suka fara bunciken yaran da suka tura saudiyya shekara biyu da suka wuce. An samu fatima’s da yawa saidai kwata kwata babu mai kama da ita daga ciki, su da sukaga hoton sabeehar ma daya bayar sun dauka ko batan hanya yayi, suda suke kwaso yan qauye, kowacce yarinya idan zasu turata saisun dauki hotonta, information din iyayenta, gudun samun matsala. Har zasu bar wajen wani tunani yazo mashi, tunda yake nemanta da fatima yake amfani bai taba kawowa ko ba sunan take amfani dashi ba sai yanxu da abun yayi clicking a mind dinshi, ya dubi salim yace su nemi idan akwi mai suna sabeeha. Take salim ya fada masu suka fara dubawa, suna daga zaune yaron dake buncikowa ya shugo da file din mutun daya da aka samu da irin sunan, baisha wahalar samu ba saboda sunan is unique. Da aka kawo file din saida gaban taj ya fadi, har sauri yake ya bude don ya tabbatar da ita dince, yana tabbatar da ita dince ya sauke wata ajiyar zuciya, duk yanda kamanninta ya banbanta da hoton daya nuna masu bai hana shi ganeta ba, lokacin gaba dayanta babu cimar kirki a tattare da ita tayi wani irin baqi sosai, gashi dukda ta rufe bakinta saida gatson nan ya futo. “She’s the one” ya fada beneath his breath, ya dubi salim yace su fada mashi inda zasu sameta yanxu yanxun nan, zai basu ko nawa ne yanason su fada mashi komai game da ita. Salim ya fada masu tare da ajiye masu kudade dayawa a gabansu. Ogan dayaga kudade take yasa cikin yaronsa su nemo mashi yar wani gari ce, kuma ta dalilin waye aka kawota aikatau, masu daukosu sunada yawa don kowanne gari akwai agent dinsu. “Wannan yarinyar oga jamilu ne ya kawota” “Wani jamilun?” Ogan ya tambaya. “Jamilun dake dutsen habuja, yar dan uwansa ce” Salim ne ya fasaara masa abunda sukace, sannan ya buqaci sanin inda zasuga jamilu, ogan yace ay agent dinsu ne bari ma Ya kira sa. Yana kiran jamilu wajen saunuku bai dauka ba, taj ya buqaci address din jamilun ogan give su dawo zaisa jamilu yazo har office dunshi. Taj baiso haka ba dan ya matsu sosai, yanajin kamar bazai iya jura har zuwa gobe ba. Suna barin wajen daya daga cikin agent din yayi saurin kiran jamilu, aiko yayi saurin dauka, daman jiran kiransa yake tundaya kirashi yace mashi karya amsa kiran oga, akwai matsala. yana dauka ya fada mashi komai sannan ya shaida mashi yanda suka sakarma oga maqudan kudi don neman yarinyar dakyar inba matsala aka samu ba. Daman gaba dayansu baki daya agent din harma da ogannin shiyasa suke tsaka tsantsan don business dinsu illegal ne. Da farko jamilu shi harya mance da wata sabeeha daya kawo agency din saidaga baya ya tunata yar hadiza kawar jamila matarshi, shifa gaba daya ya tsorata sosai jin ance masu kudi ne suka zo nemanta kuma harda balarabe saiyayi tunanin ko kisan kai tayi achan kasar ne ba a gano gaskia ba saida aka maidota nigeria,sai yanxu ake nemanta gashi ya shugarda sunansa a matsayin mariqinta. Yana tsaka da buga bugarsa ya koma gida ya hau kan jamila da bala’i, “mun shiga uku jamila, yarinyar nan kisan kai tayi ake nemanta, ki kira uwarta wallahi tallahi babu ruwanmu, ke kikace mu taimaka masu a turata aikatau, yanxu danace ni marikinta ne idan ba a ganta ba aka kamani fa?” Kokarin kwantar mashi da hankali jamila tayi harda kwada mata mari, “me gida dan allah ka kwantar da hankalinka” “Ina zan iya kwnatar da hankalina shin kinma san inda suke? Wallahi jamila idan kika sani matsala igiyar aurenki ce zata tsinke, haka kikasani muka aurar da ba tare da sanin uwar tata ba, muka cinye kudin da aka bamu yanxu idan wani tsoho ne fa aka aura mata gidan aikin nata ta kasheshi ta gudo ba a sani ba sai yanxu? Shin kinma san inda uwar tata take kuwa? Idan hadiza ta gudu fa?” Jamila na hawaye ta kalli mijin nata tace “wallahi mai gida zan nemota bazanma fada mata me ake ciki ba sainaje naga inda take” “Toh wallahi tallahi kiyi hanzarin zuwgobe goben nan ki shaida mata yauwa ehe” Tana fadin haka ya fuce. Jamila jiki na bari ta soma dialing layin hadiza tana dauka ta soma magana “hadiza akwai matsala..” “Wace iriyar matsala jamila” “Ki tura min adireshin ki gobe zanzo muyi magana” Hankali tashe hadiza tace “ki bari ni zanzo goben” “Ah ah tunda nace maki ki bari zanzo kawai” Da haka sukayi sallama. Tunda taj ya koma gida gaba daya yaji ya kasa sukuni, ya rasa mai zaiji aranshi dadi ko rashinsa, zai iya fuskantarta kuwa? Da wani ido zai iya ganinta? Gaba daya abun ya addabeshi ya kasa cin komai. Misalin wajen karfe tara na dare nanna ta kirashi ganin ko dinner baizo yayi ba tunda ya fita da safe, daga yanda yake amsata ta gane kamar yana cikin damuwa, ta tambayeshi ko baya jin dadi ya shiada mata yayi loosing appetite ne kawai and yayi dinner tare da abokinsa kafin ya dawo gida. Hankalinta bai kwanta ba ta sashi yazo part dinta. Dole ya shirya ya wuce main part, tunda ya shugo yakejin sautin kwanuka daga wajen dining da Alamu kamar tattara wajen akeyi, sai maganganu dake fitowa daga wajen,bai kalli wajenba ya tunkari hanyar stairs yana dora kafanshi kan stairs din farko ya tsaya chak “Subhanallahi Ya akayi ya fashe?” Rabi data tunkaro wajen dining din tayi interrupting dinsu , maya data matsa gefe ta kalli rabi tace “ya kike kallona, ga wadda ta fasa nan saboda tana baqin cikin masu gida, tana bakin cikin ganin munaci da luxury plates bata taba ci akan irin plate dinba bari ta fasa dan mugun hali” Sabeeha da ranta ya gama baci ga baqaqen maganganun data gama gaya mata ta watsa mata juice a jiki da gangan dukdan saboda ta buqaci a dafo mata indomie ta dafo sau uku tana cewa baiyi dadi ba sai an sake shine sabeehar tace taje ta dafo yanda zai mata tana shirin barin inda take ta watso mata plate din da indomie din a kasa plate din ya fashe. Dukawa tayi ta soma kwashe plate din rabi ta karaso inda take kasa kasa da murya tace “Garin yaya kika fasa? Kina menene?” Amsanta sabeeha tayi itama yanda daga ita sai rabi ne zasuji tace. “Wallahi anty rabi Itace ta fasa,” “Barshi kije ki dauko tsintsiya karkiji ciwo a hannu” Da toh ta amsata tare da nufar hanyar kitchen daidia nan ya karaso wajen dining din don tabbatar da muryar da yaji mai kama data sabeeha dayaji a kunneshi. Saidai kashh yana isowa wajen ta shige kitchen sai dan glance din bacewarta a wajen daya gani. Kallon rabi yayi dake tsaye sai maya tafayi saurin mikewa ganinshi ta sauke wani irij murmushi, “Ina wuni yallabai” baijin hausa amma yanda rabi tayi magana ya gane gaishesa tayi, da mamakin kansa baima san ya iya kalmar ba yace “lafiya” ashe dai ya fara dan koya Kadan kadan. Maya ta taho inda yake cikin kaudi kamar ba itace ta gama cin mutuncin sabeeha ba ta zauna tana harare harare itama rabi bata tsira ba don rashin kunya take mata “Hey uncle taj….do you need anything?” “No thanks” ya bata amsa ba tare da ya sake kallonta ba ya dauke kanshi ya juya, daidai nan sabeeha ta karaso” Rabi ta girgiza kai tace “wannan yarinya akwai munafuka, ji yanda takeyi kamar ba yanxu ta gama sababi ba” sabeeha data jita ta dago ta kalli inda rabin ke kallo, bayanshi kawai ta kurama idanu har suka bace kata daga gani, “ya kika tsaya? Tattare wajen” rabi ta mata magana. Sama ya wuce maya ta bishi a baya tana karemashi kallo ta bayan, few steps ne tsakaninsu don yanajin takunta amma hankalinshi baya jikinsa yana ga muryar dayaji datake kama data sabeeha, toh kodai yawan tunaninta ne yasashi yakejin muryarta yanxu kuma?and he feels her presence a ko’in. Daidai wajen shiga part din nanna ta dakata harya shige daga ciki kafin Ta koma daki tana murmushi. Washe gari… Tun wajejen karfe sha daya jamila ta kira hadiza ta tura mata adireshin gidan, sannan ta shaida mata tana nan tafe. Hadiza fa bata kwana kalau ba don zuwan jamila da kiran da jamila ta mata dagaji ba na alkahiri bane. Hadiza ta futo daga dakinsu ta rabi dake kitchen, “rabi dan Allah kiyi ma security magana yar uwata zata zo” “Hajiya tasan da zuwan bakuwar taki?” Rabi ta tanbayeta Rai a bace hadiza tace “yar uwatace zatazo kuma hajiya ta santa” “Toh naji” rabi ta fada tare da cigaba da abunda take. Hadiza kamar ta shaqeta dan baqin ciki. Daga chan wajen security aka kira cikin gida, daman rabi ce sukeda access da ita suka tambayeta akwai mai expecting bakuwa tace eh, suka tambayi suna tace masu su barta ta shugo. Jamila fa tundaga bakin gate idanu suka raina fata ta dunga wiki wiki dasu tana rarrabawa, aranta babu abunda take fadi sai lallai hadiza ta debo ruwa, kut…aljannar dubiya saimai rabo” Futowar hadiza ta backyard ta hangota daga nesa cikin sauri ta karaso insa take, “jamilaaa…” “Naam hadiza, anan kuke? , bura..ubanchan kaiii, lallai hadiza kinyi wuta, kunama mai zafin dafi” “Muje daga ciki” hadiza ta fada tare da jan hannunta sukabi ta backyard. Ta kitchen din suka wuce jamila suka gaisa da rabi kafin hadiza takaita dakinsu. Suna shiga daga ciki hadiza ta karo kofa harda saka key jamila har an hau gadon zamani an zauna ga ac na buga dakin. “Bamu gaisa ba ko? Hankalina yayi gaba naga duniyar arziki” “Jamila ina magnar gaisuwa kin sani cikin tashin hankali? Ey?” “Ay kya bari nasha ruwa ko? Ina yar taki?” “Wacce daga ciki?” Hadiza tayi tambaya, jamila ta kyalkyale da dariya. “Jamila yanxu ba lokacin dariya bane, ki fada kin meke tafe dake? Wace matsala ce ke tunkaro mu” Gyara zama jamila tayi ta yaye mayafin dake kanta tace “wannan yarinyar nemanta ake,” “Wa kenan?” “Kinsan wa nake nufi, jiya jamilu yazo gida ya shaidamin wai wasu mutane masu kudi sunzo har agency dinnan nemanta, kuma da alamu yanda suke kakkashe kudi don ganin sun ganota babu tantama kisan kai tayi ko kuma sata tayi ake nemanta” Dafe kirji hadiza tayi tace “na shiga uku ni hadiza? Kisan kai?” “Kwarai kuwa, kuma kinsan cewa jamilu shine ya kaita wajennan a matsayin marikinta, duk wani abu datayi shi za a fara kamawa saboda haka wallahi tallahi kisan nayi,“ “Na shiga uku ni hadiza, kin tabbar kisan kai yace maki tayi?” “Ah ah fa, hasashen mu ne inba haka ba meysa masu kudi haka zasu dunga nemanta eyy?” “Jamila wallahi wallahi bazan dauki asara ba, tun ban cimma buri na ba a duniyar nan” “Toh ya zakiyi? Daman dalilin zuwana kenan,dan wallahi igiyar aurena na hannunki, jamilu yace zai iya sauwwake min wallahi, ki kwasheta ku koma lafiya kawai inyaso saiki dawo” “Jamila bazan iyaba,nayi kokarin yin haka tun ba yanxu ba” “Toh kina nufin idan akazo a kama mu kenan?” “Ah ah jamila zanyi tunani akai” “Gwara dai kiyi tun wuri, ki debo mi dan abun kamusawa mana naci arziki kafin muyi arzikin?” …. Sama rabi ta hau sai gata da anne sun sauko har kasa, zuwa sitting room. Wani mutumi ne a zaune don ya dan manyanta, an aje mashi bottle water da snacks a gefe yana daga zaune a kasa. Daga ganinshi zakasan anji jiki don yana sanye da wata riga yar shara da wando blue fatau an kure adaka, sai wage baki yake da yayi jaja saboda cin goro. Gefenshi bilki ce zaune tana sanye da hijabi sai kayanta dake cikin jaka mai kyau, ka ganta fess fess tayi bulbul abunta. Anne na karasowa ya sake gyara zaman babbar rigarshi dake kan yar sharar, “sannu hajiya sannu hajiya” “Sannu dai” anne tayi magana kafij ta zauna “Ina wuni hajiya? Mun sameku lafiya?” “Lafiya lau alhamdulillahi ya mutan gida?“ “Lafiya kalau kalau kalau hajiya” Kana ganinshi zakace wani burkitaccen mutun ne amma da hankalinsa tsabar duniya ta bugi idanunsa ce. “Kaine kawun nata?” “Ee nine hajiya” “Toh Masha Allah” Matsowa rabi tayi da kudade aqalla zasukai wajen 500k ta aje gabanshi anne tace “ga wannan ayi mata duk wani hidiman biki, idan akwai abunda yayi saura ma saita bilkin ta kira” Kamar zai taugunna mata haka yake ji, sai faman gadiya yake kmar bai taba rike kudi kamar irin wannan ba. “An gode hajiya an gode sosai, bilki marainiya bazatayi kukan maraici ba kun mata komai hajiya an gode an gode” “Ba komai Toh bilki saduwar alkhairi allah ya bada zaman lafiya ya sanya alkahiri” “Ameen duk suka amsa a tare bilki harda kukanta suka futo daga gidan bayan tayi sallama da kowa, basira harda hawaye, rabi ma saida taji wani iri haka sukayi sallama suka futa. Suna fita ya chusa kudin cikn babbar riga ya zaro goro ya fara tauna. “Wallahi idan baki kirani ba zaki ga daaowata hadiza na fada maki,” “Kai jamila kamar babu yarda tsakanin mu?” “Ke hadiza ba abar yarda bace ni kadai nasan koke wacece. Dahiru har zai wuce ya dakata ya kare masu kallo musamman jamila. “Jamilan zango???” Jamila najin sunanta da ake kiranta dashi lokacin da suna en mata ana shan duniya ta juyo da mamaki,” Tana ganin dahiru gabanta ya bada dan daran dammm, dariya ya kyakyace dashi irin ta manya yace “jamilan zangoo, ashe rai kanga rai? Ah madallah” “Kin sanshi ne?” Hadiza tayi magana tana kallonta ganin gaba daya bata cikin hayyacinta hankalinta ya tashi. “Koba jamila bace wannan?” Ya sake tambaya ganin tana kakkauda kai, “ay ko barci nake na tashi dole in ganeki jamila ta” Jin haka yasa jamila cije lebe ta juyo ta kalleshi tana yaqe tace “dahiru kenan, kana nan dai yanda kake an buga duniya an barta” “Kwarai kuwa, yaushe gamo? Rabona dake shekara wajen ashirin da yan kai, har kinyi aure ko ay hikenan kin barni” “Kaifa ka fiye hauka, an girma ba a san an girma ba mteww” Kallon hadiza yayi har yana motse idanu kafin yace “wannan ba kawarki bace? Har yanxu kuna tare? Lallai amincinku mai karfi ne ba itace Wacce kika…” “Dahiru.. me kazo yi nan ne?” Tayi saurin dakatar dashi hankali tashe, “yar dan uwana ce take aiki anan zan aurar da ita kinga mun kwana biyu ko?” Ya fada yana yage baki. “Kwarai na gani kuwa” “Ke yama sunan masu gidan?” Ya tambayi bilki tace “gidan alhaji santuraki” “Ku meya kawoku nan anguwar?” “Bani lambarka zan kiraka anjima” jamila tayi cutting conversation din, ya zari wata yar nokia ya bata number. Zasu wuce bilki tace “sai anjima hadiza na tafi” “Toh bilki” ta amsa ta. Suna barin wajen hadiza ta dubi jamila tace “? Ina kika san wannan jemamman kamar wani dan wiwi” “hadiza mun shiga uku dahiru ne,” “Wani dahirin?” “Ke amma jakace, shekaru ashirin da uku da suka wuce….” Ay bata karasa ba hadiza ta kama haba tace “ke da shi?….” “Shine, hadiza dahiru bashida kai wallahi, inata yi maki signal mubar wajen kika kasa ganewa, dan wiwi ne wallahi bashida kan gado, tunda har ya ganmu akwai matsala” Haka suka tsaya kana ganinsu zakasan basuda gaskia kwata kwata. Dahirun da bilki na barin wajen ya dubeta yace “ina kikasan wadda naji kik kurata da hadiza” “A gidan da nake ayki suke ita da yarta” “Yarta?” “Eh kawu” “Tun yaushe suke gidan?” “Zasu kai wata shida a gidan” ta bashi amsa “Ta manyanta da batada aure dana jarraba sa’a ta” Dariya bilki tayi sanin yanda kawun nata yanda yake da son mata ga auri saki inya auri hadiza ay bala’i zasuyi, matar nan datake jin kanta kamar masu gidan harma ta fisi kafafa. “Ay kuwa dai kawu, gashi batada miji don kamar ya mutu,” “Toh ko yar zan nema ne? Tunda da kwari na zatayi kamarki?” “Kawu na girmeta bazata wuce irin shekaru ashirin da uku ba haka” Kyakyacewa yayi da dariya, sosai ba kadan ba “madallah..” ya fada yana tabo kudaden da anne ta basu daga aljihunsa. Suna tafiya anne ta dubi rabi tace, “toh yanxu gashi yan matan wuya samu suke,“ “Va danuwa hajiya, tunda ga sabeeha ga basira sai a raba masu aikin kafin sabeehar ta koma makaranta nasan za a samu wata” “Toh hakan yayi, naga fatimar nada tsafta ta dunga zuwa bangaren deeni tana gyarawa safe da yamma, duk abunda ya danganci bangarensa” “Toh hajiya” rabi ta amsa ta. Rabi na rabuwa da anne ta kira basira da sabeeha ta shaida masu kowa da aikinta, basira kamar ta kwada ihu, tanata murnar aikin bilki zai dawo hannunta, gyaran part din nanna da bangaren taj. “Daga yau ke fatima zaki fara, bilki tayi na safe yamma nayi zakije ki gyara bangaren, shara mopping gyaran bandaki gyaran gado, komai, idan da lundry ma zaki dunga yi da goge.” “Toh anty rabi” “Dan allah banda kazanta, baya son kazanta ko kadan, yanayin rayuwarshi da tamu ba daya bace, kazanta kadan saita sashi amai abunka da ba dan nigeria ba” Jinjina kai kawai sabeeha tayi, kwata kwata bata taba bada attention dinta gareshi ba sai yanxu, tadaiji ance dan anne kuma ba a kasar ya taso ba, amma bata taba sama ranta gani ko sanin wayeshi ba. Jamila na tafiya hadiza ta koma gida gaba daya kamar ta burkice sabeeha na shigowa dakinsu ta taddata zaune “Ke zo nan” Karasowa sabeeha tayi cikin ladabi ta zauna kasa, “da kikace chan saudiyyar meya dawo dake? Meysa aka koroki? Karki sake kimin karya? Kisan kai kikayi ko sata? Wanne daga ciki” Idanun sabeeha ya ciciko da hawaye ta kalli maman nata tace “mama wallahi…” “Karki fara min rantse rantse munafuka, kisa kikayi ko sata wanne daga ciki? Don shi kadai zaisa azo ana nemanki” Mamaki gaba daya da confusion ya cika sabeeha, hadiza ta zaro wuya tace “ko ki fada min kona kasheki anan na huta,iskanci kikaje kikayi ko wani kika kashe?” “Mama wallahi banyi ko daya ba,” “Meysa ake neman ki???? Ehhh????” “Bansan wake nemana ba mama, wallahi ban sani ba” “Wace iriyar rayuwa kikayi achan???” Damm gabanta ya bada ta rasa ya zatayi, wace amsa zata bama mamanta? Ko karan hauka ke cinta bazata taba cewa aure tayi ba. hadiza duk yanda taso ta tsorata da wuqa bata samu komai ba kwakwara dazai nuna cewa kisa tayi. Wunin ranar cikin zulumi da kunci sabeeha tayi shi, tasha kukanta ta gaji ta hakura sannan ta fara tunanin maganganun mamanta, wake nemanta? Wazai nemeta? Babu mai bata amsa. Yamma nayi wajen 4 ta shuga part din da zata dunga gyarawa, da sallama ta bude kofar kamshin diffusers ya bade ko’ina, bin ko’ina tayi da kallo wajen ya burgeta sosai ba kadan ba, har wani natsuwa takeji, haka ta fara gyaran parlor da babu datti kwata kwata ta share dakin shima ta sauya bedings ta wanke bathroom kal kal kamar ba a taba shiga ba sannan ta futo ta rufo kofar. Tana futawa ta samu dakali daga chan wajen compound din ta bama wajen baya tana tunani da nazari. Tunda ta zauna babu tunanin wanda yake circulating a ranta saina taj,duk iya kokari da take na ganin ta yakice shi ta kasa data fara ma take hana kanta ta hanyar tunawa da abunda ya mata yau ko ta kasa hana kanta. Misalin wajen karfe shida da rabi ya shugo compund din wajen parking spot yayi parking motarshi kafin ya nufi hanyar part dinshi, kamar ance ya juyo ya kalli wajen da take zaune kuwa ya juyo ya ganta tana kokarin miqewa, take gabanshi ya soma bugawa fat fat fat, ya kasa daga idanunshi allah allah yake kawai ta juyo yaga ko wacece a wajen da zuciyarshi ta dakatar dashi babu dalili, tana miqewa kamar zata juyo kuma saita tsaya tare da daukan slippers dinta daya tainke ta dauka adaidai lokacin ya dawo hayyacinshi ya wuce cikin part dinshi ita kuma ta juyo. Sallah ta shiga tayi taci abunci sannan suka fara prepping shirin aje dinner. Yana shiga part dinshi yabi ko’ina da kallo, duk guaran da ake mashi sai yaga na yau is times 10 of it, sai yaji dadi aranshi soaai, komai anyi organinzing to his taste. A tare sukayi aikin kitchen ana gama cin abunci suka tattara, harda sabeehar suka wanke ita da basira rabi kuma ta wuce don hidimar anne. Wayar landline dake kitchen aka kira basira ta dauka kafin tace “gata” “Tohm hajiya” Kallon sabeeha tayi tace “hajiya nanna na kiranki, tace a yanka fruit” Murmushi sabeeha tayi tace toh, ta fidda komai ta yayyanka yanda ya kamata ta zuba zuma a bowl ta jera kan tray sannan ta wuce sama. Babu hijab a jikinta tana sanye da doguwar riga kuma ta mata kyau sosai daidai jikinta, ta dan rame saboda damuwa saidai kuma dirin na nan yanda yake gata yar gajeruwa. Da sallama ta bude kofar part din bayan an bata izini ta shiga, nanna na zaune sitting room ta dubeta tace “sannu yar albarka,” “Nanna ina wuni?” “Lafiya lau my dear, how are you? Ya exams dinku an gama ko? Ina fata anyi abun arziki” Dariya tayi tace “eh nanna” “Aje fruit din akan dining, tajudeen zaizo yasha yanxu” Dammmm gabanta ya bada badan ta rike tray din da kyau ba zai iya subuce mata. “Tajudeennnn” kai ina zata iya mantawa da wannan suna a rayuwar nan. Aje wa tayi tace “akwai wani abun da ake buqata?” Babu yarinyar kirki, nagode, rabi tace kin karbi aikin bilki ko? Gyaran part din tajudeen ya dawo hannunki” “Eh, dazu ma naje part din na gyara” “Toh Masha allah,” “Saida safe nanna” “Toh allah ya kaimu” Sabeeha ta futa, koda ta futo ta wuce sama. Washe gari wajen karfe goma ta shiga part din nashi, already harya futa wannan ya bata damar kimtsa ko’ina, yanda ya kamata, kayan data gani a closet a ajiye a kasa kamar cikin gaggawa aka ciresu ba a tattare ba ta kwaso ta sakasu laudry, ta taaftace wajen sannan ta nufi hanyar futa, har zata futa ta dakata idanunta ya sauka kan wani wrist watch, komawa tayi tana kallon watch din da mamaki, runtse idanunta tayi tana tunanin maisa komai yake reminding dinta da taj, kauda tunanin tayi ta duta daga part din. Bangaren taj ya da sassafe ya futa ya koma agency,tun ana neman jamilu har aka kasa daina nemansa, salim ya gane wala wala suke masu, wata dabara tazo kashi cikin yaran wajen ya samu daya ya shaqe shi da kudi sosai ya fada mashi inda jamilu yake ayko bai tsaya wasa ba ya nemo mashi address dun jamilu. A ranar suka dauki hanyar wajen gari habuja sai dutsen habuja, suna zuwa basusha wahala ba sukayi lokacin gidan jamilu, taj yayi mamaki sosai ganin anguwar, zuciyarshi kawia saita fara breaking sosai. Akayi sallama da jamilu, jamila ta fito don jin ko waye, tana ganin jibgegeiyar kota gabanta ya soma faduwa, salim ya futo taj ma haka, ay sumewa ne kawai jamila batayi ba gar zata kulle gidanta salil ya mata sallama yace “dan allah hajiya ki dan saurare mu, muna neman jamilu ne” “Mei sa kuke neman mijina me zai maku? Kamashi zakuyi?” “Ah ah hajiya, babu ko daya cikin abunda kika fada, bai mana komai ba, wannan ogana ne, muna neman wata yarinya mai suna sabeeha, kuma an Shaida mana shine marikinta. “Babu wata sabeeha a gidan nan, bamu santa ba, wata qila kunyi mistake ne, nice matar jamilu kuma bamuda ya mace yayanmu duk maza ne, dan allah ku daina neman mijina,” “Amma Hajiya dakin saurare mi” “Dallah nace maka babu wata sabeeha gidan nan” tana fadin haka ta banko kofar gidan gabanta na faduwa, jamilu dake zaune a daki yana ganin ta yace sune ko? Kamani zasuyi? Ke jamila wallahi tallahi taki ta kare na rantse da Allah” *… Tana rufe kofar salim ya fada ma taj komai, da yanda tayi dening, gaba daya everything doesn’t seems right, shi kanshi salim din ya gane basuda gaskia kwata kwata daga jamilun har wannan dake ikirarin matarsa ce. Taj fa bai hakura ba yasa salim ya tambayi mutanen dake wucewa, wajen mutane hudu suka tambaya kowa sai yace bai santa ba. Wani dan yaro daya taso daga islamiyya yana wasanshi dayaga an zagaye wayar da salim ke nunawa shima ya karasa wajen don ganin me ake gani, yana ganin sabeeha yace “kai wannan na santa” Salim yayi saurin cewa “ina ka santa?” “Ga gidan su chan kasan gangare, kudi salim ya bashi gar 5k yace zoka rakamu, aiko ya rakasu a kafa, gaba daya anguwar so disgusting, ko ina duk wari, taj dai bai taba zuwa iri waje haka ba baima san it exist ba sai yau, daudai gidan hayansu sabeeha ya tsaya yace “nan ne” Tuni landlord dake ciki ya futo tare da yaron, irin igbo man dinnan ne sai bala’i yake yazo karban kudin wata yana ganin balarabe kawai ya soma washe baki. “Oga please do you know this girl? We heard that she live here?” “Ah yessoo, this girl and her mother, they never pay my rent they ran away, useless and wicked people” “Mind your words please” taj ya fada rai adan bace. “Where can we find them?” “How would i know? Shey i told you they never pay me my rent” “How much is your rent, “50k” ya bashi amsa Taj yayi tsuka, rai a bace jijiyoyin kanshi na tashi, kamar yaui hauka haka yakeji, salim ya bama landlord 100k suka bar wajen saboda hamami. Tund asuka shugo mota taj ya dage kanshi, daga jiya zuw ayau salim ya gane wannan binciken yarinyar badan komai bane saidai so, duk yanda akayi mutumin nan son yarinyar yake, kuma ya hadu da ita a kasarshi ne. “Sir zamu sameta insha allah, i still dont trust that jamilu, he definitely knows where to find her, ko kanaso musa hukuma a ciki?” “No need for that, lets calm it a day” Salim yaja motar sukabar wajen. Suna cikin tafiya salim yace “sir ive assigned you the membership of the best gymnastic close to your home you can start anytime” “Thank” taj ya amsashi gaba daya hes fed up, ya kasa thinking straightforward. Wajen karfe hudu suka iso, salim ya saukeshi ya shiga ciki jiki a mace. Laila data shugo part din anne ta a zuwa direct kitcen ta wuce wajen anty rabi, tana isowa tace “anty rabi ga lunch din uncle taj mami tace a kawo” “Toh bari akai mashi” Sabeeha dake tsaye tana yankan naman sa da aka kawo za a saka a fridge rabi ta kalla tacebar naman zamu cigaba nida basira kije ki kai wannan chan part din” “Toh anty rabi” Ta bata ansa tare da karbar tray din basira ta bita da harara, ita maisa baza ace takai ba. Akan idanun laila sabeeha ta wuce part din taj, sai kawai tayi murmushi ta wuce part dinsu tare da daukan wayarta ta kura maya, “baby girl, kina ina ne? What are you doing?” “Sleeping..” Ta amsata kai tsaye, “ya muke ciki ne da bet dinmu? Banga wani sauyi ba?” “Kina doubting dina ne?” “No kawai dai na tambaya ne, naje part din anne nakai Favourite abunci sa da mami ta zuba mashi shine na tuna da bet dinmu” “Meysa baki kirani ba????” “Woo, kai masa zakiyi?“ “Yea…” “Haba dai…you’ll not do that, irin waennan abubuwan ba kince yan aiki ne ya kamata sunayi ba,” Banza tayi da ita amma ta qulu sosai ba kadan ba, “waye kika bama zai kai?” “Sabeeha, i heard that aykin part dinshi ya koma hannunta,“ Kitt maya ta kashe wayar jikinta na bari ko dankwali bata saka ba daga ita sai wata yar vest da tight tayi packing shegen gashinta da ko ribbom din bai kamasu sosai. Kamar zata fadi haka take tafiya gaf gaf gaf har zuwa part din, ko knocking batayi ba ta bankade kofar, adaidai lokacin ta tadda sabeeha na jera abuncin a dining, maya na ganinta ta daka mata tsawa “keeee me kikeyi anan?” Da mamaki sabeeha ke kallonta, “bake nakema magana ba yar matsiyara me kike anan?” Banza tayi da ita maya ta hasala “dan…” “Karki sake ki zageni,aikina ya kawo ni nan ba fada dake ba,” Daga yau karki sake shugowa nan?” “Idan ke nakema aiki ki hanani” Tana fadin haka ta juya abunta ta futa daga gidan kota kanta batabi ba, maya kamar ta shaqo ta ta kashe haka takeji, lokaci gida taji shes insecured gaba daya. Sabeeha na futa sai gashi ya sauko kasan, sanye da armless riga da gajeran dogon wando kamar zaije gym, tundaga sama yake kallonta da mamaki,”wannan yarinyar is she okay?” Ya tambayi kanshi. “What are you doing here?” Ya tambayeta babu wasa, “uhm uncle taj, daman mami ne tace na kawo maka breakfast” Tund aya mata kallo daya bai sake kallonta haka ba badan komai ba saidai kwata kwata babu abun burgewa a tattare da kallon nata, “You may find your way” Murmushi tayi tana gyara tsayiwarta harda kwarkwasa oho shi baima san tanayi ba, “Uncle taj, are you going to gym? Can i come along?” Ay baiyi tunanin anan ma akwai marasa kunya ba sai yanxu,, “You may find your way” ya sake fada yana mata nuni da hanya this time around babu wasa, jiki a mace ta juya ta futa. Sai yaji abuncin ma ya fita aranshi baici ba ya fuce. Da daddare kowa ya hallara for dinner, hamad da nanna da maya banda anne data kasa suakowa saboda kafa. Daga kitchen rabi ta dubi sabeeha tace “dan allah jeki kai pepper soup dinnan nan,“ “Toh” sabeeha ta fada tana kokari daukan warmer din, ta tunkari dining area din. Da sallama dauke a bakinta ta karaso, hamad ne ya fara dagowa jin muryanta mai sanyi, ya dade bai ganta sai yaga ta sauya gaba daya tunda sukayi hutun school. “Sannu ku da hidima” nanna tayi magana tana kallonta. Murmushi kawai sabeeha tayi ta aje abuncin kan dining, harta juya ta tsaya chak kamar ruwa yacita “taj, ga pepper soup a zuba maka?” “No nanna, this is okay” ya fada da larabci. Kirjin sabeeha kamar ana lugude, yanda kasan ana buga guduma haaka take ji, ta kasaa juyowa ta wuce kitchen jikinta na bari, so take ta juya amma ta kasa, kafafunta kamar ba a jikinta suke, muryan taj taji ko kuwa kunenta ne da kwalwalwarta ke kokarin yi mata wasa da hankali. “Kai its impossible mai ze kawo taj nan gidan? Shida yake saudi She must be mistaken” Basira ce ta kalleta dataga shugowanta tace “kizo mu karasa kin barni ni kadai inata fama da tukwane, duk wani abun arziki sai a wani sakaki aikin banza saikace ance ni bazan iyaba,” “Yi hakuri basira” “Ki daina ban hakuri dan allah, kizo mu cigaba na gaji zan kwanta,” Hannu sabeeha ta sa mata hankalinta baya jikinta kwata kwata. Basira dake kallonta ta gefen ido ce tace “kinga balaraben nan? Dan nanna yanada kyau ko?” Balarabe? Sabeeha ta nanata aranta, “kai wallahi allah yayi mashi kyau, inama ace zai aureni wayyo, hmm bari na daina haukan nan nasan achan kasarsu saudiyya akwai zillaziyas hadaddu ba kamar ni ba gaja” harda yar dariyarta Chak sabeeha ta tsaya da scrubbing din da take jikinta har tsuma yake ta juya ta nufi wajen futa daga kitcehn din, daidai wajen walkway din barrier din dayayi iyaka da kitchen din ta tsaya don tana iya hango duk wanda ke dining din, adaidai lokacin ya moqe tsaye bayan yayi ma nanna sallama zai koma part dinshi. Wani irin jiri ta soma ji kamar zata fadi tsabar shock, babu abunda take sai “innalilahi wa inna ialaihi rajiun, “ har muryanta na dan futowa, she’s shock and confuse at the same time, juyowa yayi da hanzari don yaji tayi saurin shigewa saqon wajen ta boye fuskanta… ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 99/100 Cikin sauri ta fuce daga wajen ko ganin gabanta batayi kirjinta na bugawa tayi saurin saka hannunta dake rawa akan kirjin nata, ji take kamar zuciyarta zata fado, marin fuskanta ko tayi yayi wajen sau biyu ko zata tashi daga mafarkin da take tunanin shi takeyi. Samun waje tayi a backyard din ta zauna yar a kasa, hawayen dake sauka kan fuskanta ko batama san tanayinsu ba. “Tajudeen ta gani yanxun nan? A cikin gidan nan ? Kuka shine dan nanna?” All this while tana tare dashi cikin gidan nan batasan shine ba?duk zamanta a saudi bata taba sanin cewa mahaifiyarsa yar nigeria bace, tadai tuna lolacin da ammu ke bata labarin yanda yazo gidan, an rabashi da mahaifiyarsa tun yana kankani, shiyasa ya taso bashida mahaifiya a tare dashi sai hidaya daya yarda da ita sosai. Harta fara jin emotional feelings na ganinsa datayi, tunawa da abubuwan da suka faru achan saudiyya yasa lokaci guda ta daqo sense dinta. Take duk abun da ya faru ya soma dawowa akanta, rayuwar da sukayi shida ita achan da abubuwan da suka faru tsakaninsu da yanda tabar gidan, duk Kokarin datayi na ganin ta danne zafi da dacin abun kasa wa tayi kawai ta fashe da kuka, harga Allah ta cireshi daga rayuwarta ta, kuma bata fatan ta sake hada hanya dashi har abada, ta binne rayuwar datayi a saudi gaba daya kuma bata fatan wata rana ta tono shi, amma yanxu da suke inuwa daya ta ina zata fara?? Kai wannnan wace iriyar kaddarar rayuwa ce? Rayuwarta juyawa kawai takeyi yanda bata so kuma bata tsammani, ba haka takeso ba. Ta dade zaune bata ma san da mutun a gabanta ba saida taga inuwarshi a gabanta yasa tayi saurin yin baya gabanta na faduwa. Handkerchief din dake hannunshi mai kamshin gaske ya miqa mata yana kallin cikin idanunta, yanayin yanda wajen keda haske kamar hasken rana saboda wutar lantarki yasa ta gane yanad ne a gabanta, “Please wipe your tears” Samun kanta tayi da sauke kanta kasa ta kasa karban hanky din sai jinshi tayi kan fuskanta kamar ana sharewa, da sauri ta dago fuskanta ta kalleshi “meysa kike kuka fatima? Meke damunki?” Kasa magana tayi saboda yanda takeji aranta kamar tayi pouring out komai ko zataji sauqi. “Fatima!!!” Ya sake kiran sunanta a natse, “meysa kike kuka?An maki wani abu ne? Bakida lafiya ne?” Girgiza kanta ta soma yi ahankali taqi yarda su hada ido dashi. Shuru shima yayi gaba daya yayi sanyi sosai ganinta tana hawaye haka. “Ko baki fada min fatima i see loneliness in you, i see pain in your eyes, please share your pains and burdens with me, I’m willing to listen to you” Sama sama ta soma sauke ajiyar zuciya, hawayen fuskanta kuwa sunqi tsayawa tana sauraronsa, “dan allah ki fada min damuwarki, bana son ganinki cikin damuna kinji..” Nanma shuru tayi ta kasa cewa komai tana kokarin daidata kanta. “Fatima i…i…” Saurin karban hanky din hannunsa dake dab da fuskarta tayi ta share hawayen dake fuskan nata idanunta har sunyi jaa sosai kafin ta miqe tsaye shima ya miqe yana kallonta. Murmushi ta kakalo da kyar tace “ya hamad babu abunda ke damuna kaina ke ciwo ne shiyasa” “Baki iya karya ba,” Surprisingly ta kalleshi ya kureta da ido tayi saurin dauke nata tace “ba karya nake ba ya hamad” Dan murmushin da bai shirya yi ba yayi yace “shikenan, but please inason ki sani, im here for you okay? Idan abu na damunki don’t hesitate to tell me” “Meysa ya hamad? Niba kowa bace a wajenka, ni yar aiki ce kawai, babu dalilin da zaisa ka damu dani” “Waya fadi maki haka? I care for you, i can see alot thru you, don’t keep it to your self okay?” Yaqe kawai tayi tace “nagode ya hamad” tana fadin haka tabar wajen da sauri. Maganr haya ce ta fadi mata akanshi, haya keeps telling her that yanasonta ita kuwa bata fatan karama ka ta wani bala’i,she wants to stay on her limit don yafi karfintaa and she has had enough. Wanke wanken da bata karasa ba kenan ta wuce dakin rabi, ta roketa ko zata iya kwana dakinsu basira tunda bilki ta tafi kuma akwai extra gado tace mata eh. Koda ta fada ma hadiza bata wani damu ba tace mata taje. Aiko kwana tayi kan sallaya tana kai kukanta ga Allah, akan ya nema mata mafuta. Jamila na komawa gida dahiru yayita faman kiranta, karshe ma dai kashe wayar tayi ta aje. Washe gari, tun wajen karfe shida da rabi duk suka fito domin daura sanwar breakfast, gaba daya kana ganinta zakace bata da lafiya she looks so pale and sick, rabi ta tambayeta meke damunta tace ciwon kaine kawai. Haka suka gama komai rabi tace suje su jera komai kan dining, tsoro da fargaba ne ya durar mata, yanxu the least abunda zata bari ya faru shine yasan tana nan, wanda bazata taba barin haka ta kasance ba, gashi batada dalilin da zatace bazata kai ba. Wata dabara ce tazo mata ta kunce dan kwalin dake kanta dake yanada girma sosai wannan yasa ta yafashi suka soma futarda warmers din, woof datakai zata dawo, lokacin har sun fara saukowa, dake yau weekends kowa na gida. Laila da maya ne suka fara saukowa kasan don a dakin maya laila ta kwana jiya, hayaniyarsu ce kawai ke tashi, shugowarshi ce tasa sukayi tsit gaba dayansu, maya da kaudi tace “good morning uncle taj” Laila ta gaishesa ya amsa su a taqaice kafin ya wuce sama, sabeeha dake labe wajen shugiwa dining din tana jin muryarshi ta dakata gabanta na faduwa, saida taji laila na cewa “da alamu dai yau nanna a sama zatayi breakfast” Daga mata gira daya maya tayi kafin tace “gashi nan ya wuce sama, anya maya zaki iya…?” Hade rai maya tayi sosai tace “kisa ido mana kigani idan ban sa hankalinshi ya dawo gareni ba” Dakatawa tayi da maganar tare da yima sabeeha wani mugun kallo, laila ko tsoron yima sabeeha magana take kar mayan taji haushi. Abunda ta kawo ta aje zata juya maya tace “kinga zobenki kuwa? Naji dazu kina nema, kinsan gidan ne yanxu a cike yake da masu hannun bera” Bude baki laila tayi da mamaki jin karyar da maya ta zugo dukdan ta kunsa ma sabeeha itako tayi wucewarta ko takanta batabi ba. Dawowa kitchen rabi tayi tana kallon su suna wanke abubuwan da aka gana amfani dashi, yau gaba daya qnai zazzabi zazzabi takeji sosai wannan yasa ta barsu da sauran gyaran. “Sabeeha..dan allah ga warmers din bangaren nanna nan kije kikai sama, ta buqaci yin break a sama yau” Dam gaban sabeeha ya vada, tabbas dazu taji muryanshi kuma taji sanda laila ke cewa da alamu a sama zaiyi breakfast, yanxu ya zatayi kenan? What if ya ganta kai bazata bat hakan ta kasance ba. “Anty rabi bari na karasa wanke wanken basira takai saman” “Ah ah ke zaki kai, ita ta cigaba da aikin” Basira kamar ta hadiye zuciya dan bakin ciki, ta wullo ma rabi wata iriyar harara kamar idanunta zasu futo. Hankali a tashe sabeeha tace “toh” Rabi na komawa daki gabanta ya tsananta, ya zatayi yanxu?. Juyawa tayi ta koma daki ta dauko hijab dinta ta futo ta dauka tray din ta nufi hanyar futa, har zuwa lokacin gabanta faduwa yake, su maya na breakfast basuma lura da wucewarta ba kwata kwata. Haka ta bi stairs dinnan kamar karta kai karshe tsabar fargaba ta nufi part din nanna. Kafun ta shiga tayi saurin jawo bakin hijab din nata wajen bakinta ya zamana iyakacin idnaunta kawai ake gani ta gyara tsayuwarta kafin tayi knocking. “Yes come in” Akayi maganada daga ciki,runtse idanunta tayi ta bude kofar tare da sallama ciki ciki, yana zaune kan kujera idanunshi na kan wayanshi kamar yana karanta abu, kwata kwata bai dago ba, itako tana arba dashi taji kamar tray din zai kubce mata, ya sauya gaba daya kamar bashi ba, tana hango kwanciyar hankali a tattare dashi gashi ya wani irin kara kyau sosai, kamar ba taj ba wallahi. Ajiyar zuciya ta suke abubuwa da dama na yawo akanta ta nufi dining ta aje ta soma jera komai. Gaba daya attention dinsa baya ga wanda ya shugo, yana replying messages din dake wayarsa, harta gama jerawa ta juya zata futa daidai nan nanna ta futo. “Har an kawo breakfast din” nanna tayi magana don batasan wacce daga cikin yaran ta kawo ba. Gyaran muryanta tayi kamar wadda ke mura yanda baza a ganeta ba tace “ eh ina kwana nanna” “Ah ah yarinyar kirki yau kece kika kawo min breakfast din,” “Eh,” “Toh sannu” “Ya Naji muryarki haka, ko mura kikeyi?” Kamar mai tsoron magana dukdan karya gane tace “eh” “Toh kunsha magani kuwa ko a kaiki asibiti?” “Eh nasha” ta fada muryanta na breaking ganin ya dago ya mata kallo daya tayi saurin sauke kanta kasa ta kawar dashi gefe. “Toh allah ya sawaqa” Ko ameen din bata iya fada ba ta juya kafarta na harde ta futa daga part din. Kallonshi tayi ganin ya yi saurin aje wayar tunda ta futo, ba tun yanxu ba tayi sensing kamar akwai abunda ke disturbing dinshi kuma bata takura don ya fada mata ba amma tanason sanin koma menene. “Ga breakfast ko? An kawo” “Okay oummi” Suka zauna suka fara cin abunci bayan nanna tayi serving dunshi, janshi take yi sama sama da hira musamman hiran business haka. Suna gana karyawa zai wuce nanna ta dakatar dashi. “Zauna tajudeen” Ya zauna sitting room itama ta zauna tana fuskantarshi. Shuru ne ya biyo baya kafin ta tattara courage dinta tace “ina kawunka? Banji kana maganarshi ba?” Khaal take nufi kenan, shuru yayi yama rasa me zaice mata, bayason tasan komai ayanxu tukunna sai yayi resolving komai. “Yana nan lpy,” “Are you sure babu abunda ke faruwa tajudeen? Is there something that i need to know? Meysa kazo nigeria” “Saboda ke oummi” “Nasani amma…” “Oummi please…zan fada maki komai amma ba yanxu ba,” Sauke ajiyar zuciya tayi ganin haka yasa tace “toh shikenan, inason ka hadani dashi, its been ages rabona dashi” “Insha Allah” ya amsa ta kafin ya mata sallama. Bayan fitar sabeeha cikin gaggawa ta wuce part din shi wai don tayi using wannan opportunity din tayi gyaran part din kafin ya dawo. Allah yaso babu wani datti a part din da zaisa ta wani dade, gyaran gado ne kawai da wankin bathroom sai kuma vacuuming da zatayi. Da dakin ta fara cikin gaggawa ta wanke toilet din kamar tayi tsuntsuwa ta gama haka takeji tana gamawa ta futo zuwa sitting room, goge gogen ko’ina ta fara ta saka humidifier saannan ta kunna ac parlor din, tana tsaka da kashe electric vacuum din taji karar kofa, ta zaro ido waje, abunka da batada wani yawa tayi saurin juya baya ta duqa a gaban vacuum cleaner din kamar zata dauka abu. Shidai yaga mutun a tsugunne ga karar vacuum cleaner sai yayi tunanin ko wadda ke zuwa gyaran part din ne. Bai bama wadda ke wajen attention ba don bashi time din wannan ya tunkari stairs tanajin tafiyarshi har zai hau sama ya dakata, tare da juyowa yace “are you done???” Tasna da ita yake and bata son raising anything da zaiyi suspecting itace ko ya gane ita ce wannan yasa tayi saurin girgiza kai. Shi ganin abun yayi ma kamar rainin wayo sai yayi tunanin ko kurma ce, ya wani juya bai sake kalon inda take ba ya wuce sama. Cikin sauri ta dafe kirjinta tare da janye hijab din data rufe kusan duka fuskanta dashi saboda nunfashinta dataji yana neman dauke. Ay ko second daya bata sakeyi ba ta arce hartana tuntube. Yana gama abunda yake ya futa daga gidan shima. Yauma neman jamilu suka koma yi, gidan ma a rufe yau suka taddashi an saka kwado. Sabeeha ko tana komawa daki ta samu waje ta zauna ta doka uban tagumi. “Anya bazata hakura da karatun nan ba? Saitaji dama maman nata ta maida lafiyan kawai,“ … Misalin wajen karfe hudu na yamma jamila ta dawo, mai shagon saka chargy dake gefen gidan na ganinta ya shiada mata motar datazo jiya sun sake dawowa. Tana shiga cikin gida ta kira hadiza, ta dunga Zazzaga masifa itafa wallahi idan aka kama jamilu bazata yarda ba gwara hadiza tasan yanda zatayi tun wuri, hadiza ta shiada mata wallahi babu irin tsoratar da sabeehar da batayi ba akan ta fada mata ko wani abun tayi aka korota ta shaida mata ita wallahi aiki kawai taje tayi suka gaji suka sallameta, jamila tace ay wallahi duk wadda kikaga an sallamota haka toh duk yanda akayi wani abu tayi. “Amma jamila in wani abu tayi suke nemanta mutanen nan ba hukuma zasu saka a ciki ba?,kuma kince masu kudi ne” “Eh kuma haka ne fa, ke harda wani balarabe fa toh kodai….kodai santa yake ne ya biyota har Nigeria?? Dan jamilu yace daga agencies suke wai, kuma wallahi wanda ke nemanta shi balaraben ne kuma dan sauudiyya” Shuru hadiza tayi tana nazari tace, “kuma kince masu kudi ne?” “Eh mana jiya kinga jibegegiyar motar da sukazo da ita” “Ina zuwa jamila” Kit ta kashe wayar ta futo zuwa kitchen bataga sabeehan ba ta zagaya backyard saiko ta ganta tan shanyan kaya. “Ke zonan” Aje bokitin sabeeha tayi tabi bayanta suka shiga daki hadiza ta dubeta tace “akwai wani wanda yace yana sanki ne achan saudiyyar kafin ki dawo?” Cikin sauri sabeeha ta dago gabanta na faduwa, “ah ah” ta amsa ta a natse, “Dan uwarki me zaisa wasu suzo nemanki anguwarmu? Eh??“ Sauke kanta kasa tayi tana nazari, badai taj ke nemanta ba? Ina babu abunda zai shashi nemanta. “Ba magana nake maki ba kike sassauke kai kamar munafuka? Babu yanda za ayi wani balarabe yazo yana nemanki indai bakiyi wani abun ba, karuwanci kikayi achan??” Cikin jin zafin maganr maman nata ta dago ta kalleta “wallahi mama ban taba yin abunda allah ya haramta ba ni bansan su waye ba” “Na rantse da allah kika jawo min bala’i ina tsaka da jin dadin rayiwata tun ban tsufa ba allah ya daukemin talauci a wannan shekrar wallahi wallahi sai kin gwanmaci bin ubanki lahira,” Tana gama fadin haka ta korata, sabeeha ta fita jiki a mace. Yanxu idan mamanta ta gano cewa tayi aure a saudiyya fa? Idan ta gano abubuwan data boye mata ya zatayi? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, take gabanta ya soma faduwa tunawa da maganganun da mamanta tayi, ko ba a fada mata ba tasan taj ke nemanta, amma meysa zai nemeta? Batada wani alaqa dashi kuma, alqarsu ya gama yanketa tun kafin ta Sanyo kafarta a kasarnan ya mata kora ta wulaqanci duk halarci datayi masa. Tana fita hadiza ta kira jamila, tana dagawa tace “jamila munafukar yarinyar nan taki fada min komai wallahi, …” “Haba hadiza yarinyar nan tafi karfunki ne? Eyy?” “Bari nasan dabarar da zanyi, baki cemin komai ba gameda shi wanchan” “Shege yanata faman kirana jiya naqi dagawa dana gaji blocking din shege nayi” “Amma bkya tunani zai iya jawo mana matsala jamila? Kinga yanxu…” “Kinga dan allah kibar maganar wannan dan wiwi din, babu abunda zai iya, kuma ay baisan cewa…” “Jamilaaa jamilaaa….” Jamilu daya bankadi dakin ya soma kiranta. Saurin kashe wayar tayi tana kallonshi gaba daya sai warin rana yake tsabar an bugu. “Da wa kike waya?” “Hadiza ce” “Mutanen nan bin yan unguwa suke suna bincike akaina, wallahi zan fada masu gaskiar al’amari ni banida wani hadi da ita” “Haba mai gida, so kake ka tona mana asiri, ka manta kudaden da muka karba? Da albashinta da muka dunga karban kusan rabin kason kudin?” “Toh hadizar fa? Kin fada mata me tace?” “Ka zauna mana” ta fada tana kallonshi yanda yaketa faman gumi. “Me gida banajin mutanen nan wani abu tayi masu suke neman, ni nafi zargin ko daya daga cikinsu ne tayi aiki a gidansu yake sonta shine ya biyota” Dam gaban jamilu ya bada, idan bai manta ba da kanshi ya bada aurenta ba tare da tunani ko na sakan daya ba, kuma jamila bata sani ba kwata kwata, maquden kudade aka basu shida ogan agencies dinsu kuma suka raba a tare. Toh kodai dalilin dayasa ake namanta kenan, bazia manta irin maqudan kudaden da suka raba ba shida oga har fili saida ya saya a duten habuja duk jamila bata saji ba badan kudin sun kare da wuri bama ta hanyar chacha da yakeyi ay da har aure zai karo. Sai kawai jamila taga yana murmushi a ranshi yace “harka ta samu kenan” “Yanxu dai kinsan inda hadizar take ko?” “Eh har gidan naje wallahi” “Toh ay shikenan” ya fada tare da wucewa daki, ko minti biyu baiba ya kwado mata kira aranta tace jarababbe. Tunda ya dawo gida bai sake futa ba sai wajen karfe biyar, yana futa sabeeha ta lallaba ta wuce part din nashi, tayi abunda zata ta fuce. Yana cikin workout cikin gym din daya fara zuwa wasu yammata sukazo inda yake tare da mashi sallama. Irin classy abuja babes dinnan ne da sukagaji duniya sosai dan kowacce da yan kudadenta a jiki, ansha bbl duwawu tuku tuku kana gani kasan na natural bane ga attchment da sukaji akansu da suka daurama dankwali. Sallamr da sukayi ne yasa ya aje abunda yake ya dago shi kwata kwata baima san dashi suke ba harya miqe zia bar wajen daya daga cikin babe din wadda tayi dayar kyau tace “hey!!!, can i have a minute with you” Fuskanshi babu yabo ba fallasa ya tsaya ya kalleta daga yanda take magana ya gane irin matan nan ne da suke flirting da mutane. “If you don’t mind can i have your digit?handsome?” Smirking yayi kai tsaye yace “taken, excuse me please” Yana fadin haka yabarau tsaye a wajen suka bishi da kallo, “teets daman na fada maki ba duka fararen nan ne masu son mata ba” “Karya ne wallahi babu namijin da zai ganni baiji wnai abu ba” “Okay then keep trying your luck” “Kiji wai he’s taken?, ay wallahi ko mata goma ne akanshi teets saita sameshi,” “Shegiyar gari” suka fashe da dariya harda tafawa. Yana futowa daga wajen salim ya kirashi, ya shaida mashi yanda sukayi da agent din agency dinnan wanda ya basu information din jamilu. Yana aje wayar ya sauke ajiyar zuciya beneth his breath yace “where are you? FATIMA…..?” … “Mama..ana kiranki a waya” dan jamila ya kawo mata, kallon wayar tayi ganin yaron ya dauka kamar ta kwada mashi mari tace “tafi dan ubanka bana hanaku daukan min waya ba” Futa yaron yayi jamila ta kai wayar kunenta, dahiru yayi dariya yace “jamila kenan, tun jiya inata kira bakya dauka” “Kai dahiru nifa matar aurece, kiran da kakemin bai dace ba karka sake kirana dan Allah” “Ay baki isaba wallahi jamila, dole na kira ki dauka” “Inkai ubana ne saika snai na dauka,kai wallahi jamilar daka sani a sa ba itace yanxu ba wallahi” “Toh toh madallah, nace ba? Yar kawarki harta girma ashe? Ina nufin yarinyar da..” “Dahiru…..!” Ta kira sunanshi da karfi, “jamila kenan, kina tunanin zaku rufen baki ne? Kina tunanin na manta ne? Shekaru ashirin da doriya da suka wuce keda kawarki..” “dakata haka ya isa, ay ban manta ba, bari zan kiraka anjima mijina ya dawo” ta kashe wayar kit… Jamila fa har zufa take sosai, ada tayi tunanin ta raina mashi hankali ashe yasan me yake, ya zatayi da wannan shegen?” Kiran hadiza tayi a waya “hadiza akwai matsala…” After 2 days… Kwanan rabi biyu tana zazzabi, ayyukan daya shafi gyaran sama sabeeha ce keyi, ita ke dafa abunci da ake yima anne da nanna na karin lafiya. Tundaga ranar ta kara tabbatar da yarinyar nada kazar kazar, sannan tana da amana, don sau wajen biyu anne na aje kudi intentionally ko zata dauka amma ko mataar dashi ba a yi kwata kwata, gashu duk sanda zata gaishe da babba saita duqa har kasa saboda respect. Lokaci guda anne taji yarinyar ta shiga ranta, nanna ko daman babu wanda zai yabi sabeeha kamarta. Tana gama ayyukanta zata wuce dakinta ta zauna, kwata kwata bata yarda ta hada hanya da yan gidan, allah ya taimaketa ma suna hutun makaranta. Bangaren taj ko duk sanda zataje saita ambula hijabi ta rufe fuskarta kwata kwata bata yarda ta bari ya ganta ba, kuma allah ya taimaketa duk zuwan da take dakinsa tana gyara basa taba haduwa. Akwai ranar da suka kusa yin clashing shida ita, ta futo daga part din anty fadila datasa azo a dauki lunch dinshi rabi tace taje ta karbo saboda su laila basa nan sun fita. Haka ta zumbula hijab taje ta karbo abunci sannan ta dawo, tana gab da bude kofar part din aka budo daga ciki, cikin sauri ta matsa tare da kauda fuskanta, kallo daya mata ya kauda kai ya wuce abunshi, ta sauke ajiyar zuciya tashiga ta aje sannan ta futo. Kwata kwata bai taba kai attention dinshi gareta ba. Toh ta ina ma zai fara tunanin itace? Cikin kwanakin nan taj yaje agency dinan yafi a kirga, da salim ya lura kamar raina masu hankali sukeyi suna karbar kudi dayaji haushi kawai yace ma taj babu kamshin gaskia atattare da mutanen, taj believed so aswell wannan yasa salim yayi threatening dinsu indai basu kawo jamilu ba zasu saka hukuma a lamarin, don gaba daya basu da gaskia. Abokin jamilu kuwa dayaji yayi saurin kiransa ta sabon layin daya chanza ya shaida masa komai, jamilu fa ido ya raina fata, idan aka gano komai zai iya shiga matsala, gwara tun kan akaiga hukuma ya fada masu gaskiar shi bashida alaqa da yarinyar kuma ya kaisu inda take kar ace za a kamashi. Waehe gari da safe da kanshi ya tafi agency, oga ya nemi salim a waya don ya bada katin sa, ya shiada mashi jamilu yazo, salim ya kira taj ya shaida mashi threat din da suka masu yayi aiki don jamilun ya bayyana kanshi, ko abunci kasa tsayawa taj yayi yaci ya futa. Harya gane wajen don da kanshi yakai kanshi suka hade da salim. Suna shiga jamilu yayi kuri kamar munafuki a zaune. Oga ya kallesu yace “dan allah kuyi hakuri, kar kusa hukuma a ciki gashi nan wannan ne jamilu” Salim ya dubi taj yace “this is jamilu,“ “Oga dan allah kuyi hkauri, dan darajar allah karku kamani” Salim ya kalleshi yace “babu abunda zamu maka, tambaya daya biyu zamu maka” “Kasan wannan yarinyar??” Kallon hoton jamilu yayi yayi kamar bai ganeta ba “Tayi wani laifin ne? Sata tayi ne? Kamata zakuyi?” “Ah ah babu abunda tayi ka kwantar da hankalinka babu abunda zamu mata” “Toh a gaskiya nidai ba marikinta bane,anguwwar mu daya nida mahaifiyarta wadda ta kasance kawar matata, toh shine daman ta nemi alfarmar a nema mata aikatau, saboda yarinyar bata da uba shine na rubuta nine marikinta” Salim ne ya dubi taj ya mashi fassarar komai taj ya mashi magana da turanci shi ba wannan dogon bayanin yakeso ba, he wants to know inda take. “Yanxu tana ina ita da mahaifiyar tata?” “Sunbar anguwarmu kuma wallahi babu wanda yasan inda take” “Ba kace mahaifiyarta kawar matarka bace” “Eh…ay muma bamusan inda suka tafi ba” Salim na fassara mashi ya runtse idanunshi kafin ya bude jijiyoyin kanshi na firfitowa he’s so fed up, he wants to find her, he wants to see her. Shifa salim kwata kwata irin mutanen nan ba abun yarda bane, basa gane kowanne yare saida kudi, Ganin haka yasa salim cewa, “daga kan dubu dari biyar zuwa miliyan daya idan har kayi mana kokarin nemanta a duk inda take zamu baka abunda yafi haka ma” Jamilu najin zunzurutun kudi haka ya bude idanu, kunenshi har motsi suke, salim na ganin haka yasan cewa duk munafukai ne. “Toh zanyi kokari.. zan tuntubi matata, tunda tasan babarta sosai” Murmuahi salim yayi ya fada ma taj komai, ogan agencies din yace “toh oga gashi mun kawoshi…za a bamu namu kason ko?” Aje masu few notes sukayi sukabar wajen bayan sun bama jamilu card dinsu. Jamilu bai taba sanin sanadiyar yarinyar nan zaiyi arziki ba auren da bai kara ba yanxu da kudaden nan zai kara saboda haka dole ya nemo masu yarinyar nan. Washe gari yasa jamila a gaba, tun daren jiya yake mata sababi akan saita kaishi har inda hadiza take, tayi tayi ya fada mata dalili yaqi, karshe dai ya fada mata mutanen nan sunce zasu kawo hukuma idan har bai nemo masu inda yarinyar nan take ba. Jamila najin hukuma hankalinta ya tashi, jamilu yace indai bata kaishi inda hadiza take ba saidai aurensu ya kare a anan dole ta shirya suka tafi ya hanata kiran hadiza duk asunan wai kartaji abunda ke faruwa ta dauki yarta ta gudu. Motar haya suka hau shida ita har maitama, suna isowa estate din jamila tace “bazasu barmu mu shiga ba sai an kira daga ciki” “Yanxu anan take? Hadizar da yar tata?” “Eh” “Toh me takeyi anan? Nadaisan duk danginsu babu masu arziki” “Aikatau mana, aiki takeyi anan din” “Toh shikenan muntafi kawai” The next day.. Gaba daya ayau bai samu sun hadu da salim ba saboda asibiti daya kai anne treatment din da ake mata. Basu dawo gida ba sai wajen yamma, har zuwa yanxu babu wanda yayi suspecting rashin lafiyar anne dagashi sai ita. Kai tsaye ya wuce part dinshi ya dan kimtsa kafin ya futo ya wuce main house. Yana shugowa ya wuce sama direct bangaren oummi, bakinsa dauke da sallama ya bude kofar sitting room, kamshin turaren wuta nee mai dadi ya mashi sallama,da yasashi sauke ajiyar zuciya,knocking din kofar dakin nanna yayi daga ciki ta bada izinin shugowa, kafin ya bude kofar, sabeeha dake tattara lunch din da nanna tasa azo a dauke tana jin sallamarshi gabanta ya wani fadi, allah yaso ta saka hijab dinnan saidai bata rufe fuskarta dashi ba, aiko wuff tayi saurin janyo shi wajen bakinta. “Har kun dawo?” Nanna ta tambayeshi tana dubansa fuskanta dauke da murmushi, shima maida mata yayi da murmushin kafin ya amsa ta “eh” “Hmm wannan futa da kukeyi daga kai sai anne cikin sirri ina fatan babu abunda kuke boye mana” Ganin irin kallon da take mashi bayan tayi tambayar ne yasashi kauda kanshi, don bayason su hada ido don bayajin zai iya mata karya. “Laaa oumi, babu komai, munje factory ne kawai” “Toh ay shikenan in tayi tsami maji,kayi luunche?” Girgiza mata kai yayi yana jujuya wayan dake hannunshi, yanda ta mashi tambayar nan yasan cewa ta gane suna boye wani abu shida anne. “Fatima zuba mashi kafin a futa da sauran abuncin” Tunda ya shugo baima lura da mutun a wajenba amma dayaji anne tace fatima sai kawai yaji yanason kai hankalishi zuwa ga wajen. Sunne kanta tayi kasa sosai yanda baza a hango fuskanta ba kwata kwata, gashi ta duqa tana arranging plates da warmers din kan tray zata futa dashi, shiko ya dage ya bita da ido sosai at the same time gabanshi na faduwa ya rasa dalili. Kallonshi nanna tayi ganin yana kallon inda sabeeha ke tsugunne, ga sabeehar itama bata dagoba kamar wadda ke tsoron za a kamata da wani abun” “Fatima??…” “Na’am” sabeeha ta amsa ta, ciki ciki “jeki kawai,” Naam dinnan datace ne ya kara sashi kallon inda take don ya dauke idanunshi akanta,kamar wani mai nazari haka Sabeeha ko nanna na ce mata ta tafi tayi saurin miqewa ta futa. “Bari na zuba maka da kaina” nanna tayi magana don ganin yanda ya kalli sabeehar ya tabe baki kamar wanda ke kyan kyami yasa nanna tunanin ko ba kowa yakeson ya sa mashi abunci ba, itama don taga fatiman nada tsafta ne sosai yasa tace ta saka mashi, amma ganin irin kallon daya mata yasa tace fatiman kawai ta tafi. Kallon dayama sabeeha ya gane itace take zuwa part dinshi tana gyarawa, shi gaba daya ya dauka she’s mute ashe tana magana, amma ko sau daya bata taba gaishesa ba kuma duk ma’aikatan gidan idan suka ganshi kamar su tsugunna mashi, Sabeeha na fita daga dakin ta sauka kasa, itafa wannan abu ya fara damunta, kullum tsoro da fargabar haduwa dashi take, shiyasa take kokarin ganin ta raba hanyar dazai sadata dashi gaba daya, Har Allah allah take su koma school. Zaune take bakin gado ta dora kafa daya kan daya tana sanye da irin camisole dinnan dake kama jiki sosai, hadiza na daga zaune bakin gado sai faman yaqe take yi. “Hajiya karama dan Allah kiyi hkuri….” Wani irin disgusting kallo maya ta mata tare da cewa “hkurin me kike bani?” “Wai naga kwana biyu idan nazo gyara sai rabi tace kince karna sake zuwa bangarenki sainayi tunanin ko dan saboda abunda Fatima tayi ne” “Meysa zan yarda dake? Yarki barauniya” Murmushi hadiza tayi tace “laifin yata saiya shafeni?” “Na tsaneku wallahi, dake da yarki, ko ganinku bana sonyi” “Bakya son zamanta ne a gidan nan?” Kai tsaye tace “Eh..” “Toh saina maida ta inda muka futo indai zamanta anan yana damunki” Kallon mamaki maya kema hadiza, “akan farin cikinki ay zan iya komai kuma zan iya sadaukar da komai” “Harda yarki?” “Eyy wallahibki yarda dani,” “Kina tunanin zan yarda dake ne?” Maya ta jefo mata tambaya, “hajiya karama kenan, nasan fa ba yarinyar nan ce ta dauki abunku ba ranar da kika shugo dakinmu aranar kika aje abunnan kuma na ganki da idona amma ban fadawa kowa ba saboda banason a bata maki ranki, yanxu zaki iya yarda da maganata” From the shock on her face zaka gane cewa mamaki ne karara akan fuskanta, kallon hadiza kawai take abubuwa na circulating aranta. Sai kawai maya tayi murmushi don babu abunda yazo ranta sai tunanin duk yanda akayi sabeeha yar kishiyar hadiza ce, uwarda ta haifeta dai bazatayi wannan abun ba amma ita meya dameta da wannan, she just wants to see the girl miserable don kawai akwai something off datake ji about yarinyar, wanda ke sata feeling anxious and scared kuma ta rasa dalili. Chan bangaren jamila, dahiru fa baibar kiranta ba kuma taqi dagawa saida taga ya mata wani dogon text yasa tayi saurin kiranshi, yana dagawa tace “dahiru me kakeso?Ehh” “Jamilaa..jamilaaaa ki daina qin daga wayata, wallahi kinsani babu kai, karkiga wai girma yazo wallahi cikakken dan tasha nake” “Toh me kake so? Ehh?” “Kuna tunanin zaku yagi arziki ku barni ko? Toh wallahi baku isa ba,” “Me kake nufi kenan?” Dariya ya kyakyace dashi yace, “naji ance yarmu ta girma, madallah ashe dai da rayowar imani aranku keda kawar taki,“ “Me kake so dahiru, ka daina kirana tun kafin jamilu ya gane” “Toh toh..saurareni, tunda kunci moriya nima sai a barni nasha romo ko?” “Me kenan?” “Kinga shekara nawa kenan tunda kika gujeni banyi aure ba, kuma da kumari na wallahi, man power nake sha duk sati kuma abar tawa kullum bata kwanciya, shine nakeso ku bani yar tamu ko? Asirin namu yafi rufuwa dakyau ko ya kikace” “Wai kana nufi hadiza ta baka yarta??” “Ah ah ke kuwa yarta kuma? Kodai yar da kuka chanzo” Dammm gaban jamila ya bada, wallahi karamin hauka ne dahiru bai sata ba, tashin hankali da ba a sa mashi rana. “Kinga saimu rufawa juna asiri ko?” Ya karashe yana kyakyacewa da dariya. Saurin danne abunda ke ranta tayi tunawa da babu abunda zai iyayi,“idan muka qi fa? Me ka isa kayi? Meka sani dahiru? Bakasan komai ba, barazanarka ta banza ce wallahi dahiru,mteww dan wahala” Tana fadin haka ta kashe wayar, ta soma kiran hadiza, hadiza na dauka ta labarta mata komai wayar da sukayi da dahiru, hadiza tayi shiru tana wani nazari. “Dake shi tsinannne wai tunanin yayi min barazana zaiyi, bayan babu abunda zai iya, kowa idan talauci ya gama bugunshi sai kuma hauka, kinyi shiru bakice komi ba?” “Jamila…anya wannan ba shawara ce mai kyau ba eh? Zamanta anan yana kawo min matsala, na kasa jan yata a jiki, kuma farin cikinta shine damuwa ta ayanxu,” “Yanxu me kika yanke kenan” Dariya hadiza tayi tace “dahirun ne daman daidai da ita, ay namayi kokari rikon danayi mata shekara nawa?ki kirashi ki shaida mashi na bashi ita wallahi, zansan yanda zanyi da hajiya” “Kice kawai dangin ubanta ne sukace lokaci yayi kuma an mata miji, ina wannan matsolon kanin dalha, ki bashi yan chanji kawai ki rufe bakin sa” “Hakan ma za ayi, kinga kuma kwa huta da masu nemanta, inama zan bari tayi associating da masu kudi, kamar yanda kikace ne kila wani ya ganta yakeso shine yake bibiyarta ay bazan taba bari a sauya mata rayuwarta ba wallahi,ina ribar tawa kenan?” “Oh hadiza kishiyarki ta shiga uku…” “Ay kishiya daya gareni a duniya, ba a taba abunda hadiza ta kwallafa rai akai a zauna lafiya, wallahi zan iyayin komai jamilaa…” “Haba waa dama chan kinyi sanyi ne hadiza yanxu nasan asalin hadiza ke magana, kinfi shaidan” suka kyakyace da dariya…. …. The next day.. Yau ta kasance Saturday’, da sassafe ya futa gym don ya saba da hakan yana dawowa gida lokacin wajen karfe tara saura, wayarshi ya dauka ya soma kiran salim, yana dagawa ya tambayeshi any update akan jamilu, ya shaida mahsi gar zuwa yanxu bai nemesa ba, taj yace anya kuwa ba guduwa yayi ba? Salim ya shaida mashi ay irin waennan mutanen idan har sukaji maganar kudi babu abunda baza su iyayi ba, haka nan sukayi sallama gaba daya ya kasa samun natsuwa, a matse yake da yasan inda take, shin ko tana cikin koshin lafiya? Wace rayuwa take yanxu? Tunawa da sanda ta bashi labarin ita marainiyace yayi, da kuka abubuwan datayi mashi, He wants to pay back for everything taht she did for him, she stood by him alokacin dayafi kowa buqata, ta kula dashi dukda tasan rayuwarta na cikin hadari. Ta wani bangare na zuciyarsa kuwa begenta yake, kuma mararinta ganin ta yake,ta rigada ta kamashi sosai withouthis acknowledge,bai gama sanin cewa tabbas ta zama wani bangare na rayuwarsa ba saida ya koreta da kanshi, yanajin kamar he’s incomplete without her. Sauke ajiyar zuciya yayi yana akan kujeran sitting room din, ya dan rufe idanunshi kamar maijin barci. Kafin ya futa ya shiada ma nanna zai futa bazai samu yin breakfast ba, so kafin ta futa wani meeting za zatayi da wasu client dinta tasa rabi akai mashi breakfast. Rabi ko babu wanda zata sa yakai breakfast din banda sabeeha tund aitake kula da bangaren nasa. “Suna zqune a daki ita da basira, tana bude handout din da aka rarraba masu a school rabi ta shugo da sallama. “Fatima zo kije kikai breakfast chan bangaren da kike aiki” Tund ataji ance tazo takai tasan cewa yana nan, duk taoron da takeji haka ta danneshi ta tashi ta ambula hijabi wata davara ce tazo mata daman akwai wata doguwar riga da aka taba bata tanada kayafi baqi, daukan mayafin tayi ta fuce daga dakin, Nufar part din tayi daidai nan maya data hangota ta balcony din hutawa na sama da aka kawatashi da greenish grass carpet ta sauko, waya takeyi fa da wani friend dinta amma tayi saurin katse wayar ta sauko kasan, wajen bakin kofar ta tsaya ta nada mayafin a fuskanta tayi kamar niqab dashi kafin ta bude kofar tare da sallama. Kafin maya ta iso harta shiga ciki, Sabeeha na shiga ta hangoshi a zaune sitting room din tayi saurin sauke kanta kasa bata yarda ta sake kallon inda yake ba ta tunkari wajen dining ta ajiya abuncin. Tana ajewa ta ko jerawa batayi ba juyo zata bar parlorn maya ta shigo cikin part din kamar an wullo ta. Kallo daya tayi ma sabeeha dukda tana cikin nikab ta kalleshi yana daga zaune kawai wani irin kishinsa ya turnike ta. Da sallamarta da motsin shugowarta duk akan Kunenshi, saidai hankalinshi baya kanta kwata kwata, yadai san mutun ya shugo part din kuma ya gane koma waye, yarinyar dayyi tunanin shes mute, ashe she is not, the girl dayaji nanna ta kirata da fatima, wani rainin hankali ko sau dari zata wuce ta gabanshi bazata taba bude baki ba tayi magana, very disrespectful, bawai yana bama starngers attention ba ko ya damu kawai dai rainin hankalin yarinyar nan ne ya tsaya mashi arai baima san sanda yasa abun aranshi ba kodan yaji ranar an kirata da fatima ne? Kuma ta tuna mashi da mai sunan. “Ubanwa yace ki shugo da kazamin jikinki nan bangaren?” Sabeeha banza tayi da ita don bata da lokacin wannan allah allah kawai take ta futa, A daidai lokacin ya bude idanunshi. “Fatima…!” Ya kira sunanta anatse Itako hawan ruwa ne batayi ba, ta tsaya chak kana ganinta kaga mara gaskia gaba dayanta, “Fix the meal?” Ya fada yana miqewa tsaye bai kalli inda suke ba ko ya basu attention, maya tayi saurin cewa “Good morning uncle, can i do that instead?” “Let her do her job” ya bata amsa yana wucewa sama, hes so cold towards maya ko me yasa? Ita kanta she keeps wondering haka, amma yanxu kuwa daya kira sabeeha da sunanta sannan a gabanta yace sabeeha ce zata zuba mashi abunci ay kawai sai maya taji kamar an taru an watsa mata garwa. Idanunta sunyi jaa sosai ta dubi sabeeha cikin idanunta sabeeha ko ta kalli cikin idanunta tana hango tsoro da fargaba ko ba a fada mata ba tana ganin yanayin maya tasan cewa she’s jealous, ana wata ga wata. A fusace ta futa daga part din kamar zata tashi sama. Sabeeha tayi kwafa tace “matsalarki ke daya mtew”Tana gama abunda take ta futa. Jamila ta kira dahiru ta shaida mashi yanda sukayi da hadiza, kamar ya zuba ruwa a kasa ya sha,harda godiyar munafurci, aranshi ko tunanin da yake da abunda yake kullawa shi kadai yasani, jamila ta gama raina mashi hankali batasan cewa ya fita tashanci ba. Hadizq ko ta nemi kanin dalha tsohon mijinta rabonda ta nemesu tun bayan mutuwar dalha da sukazo daukan sabeeha tace basu isaba ba suka barta da yarta, ta shaida mashi komai da hukuncin data yanke, bashida jaa akai kuma bazaiqi shiga lamarin ba don yar dan uwansa ne wannan yasa yace toh shiknan. Dahiru yayi yayi yazo ya ga sabeehar jamila tace bai isa ba, kawai dai ya jinkirta za a nemeshi, da yan kudadensa a jiki ya soma shirye shirye. Washe gari da safe hadiza ta shiada ma rabi tanason ta samu hajiya anne, akwai maganar data taso tanaso ta fada mata, rabi ta mata iso wajen anne tajw don ta shaida mata, tana zuwa ta soma mata bayanin kanin mahaifin sabeeha ne yace ya mata miji, kuma lokaci yayi daya kamata ayi mata aure. Anne najin wannan magana ta nunfasa, ta tambayi hadiza ita ta amince ne da batun nasu tace mata eh ta amince. Na farko dai anne tayi mamakin yarjewar hadiza don kowacce uwa zata so taga yayan ta sun samu ilimi wanda zai taimakesu koda bayan sunyi aure, daga yanda ta amince lokaci gida anne tayi sensing kamar hadiza bata damu da karatun yar tata ba. Gashi yarinya mai hazaqa da basira, kuma ga dukkan alamunda yanda hamad ke fada mata yarinyar nada interest akan karatu kuma tanada kwakwalwa don duk tafi su laila nesa ba kusa ba dukda ita ce tazo a bayansu. Tambayarta anne tayi ko yarinyar ta amince, hadiza tace ay bata fada mata ba. “Toh ay kamata yaui ki tambayeta, we’re on the 20th century hadiza an daina auren dole a wannan zamani in khma karatu take sonyi fa?” Anne ta tanbayeta hadiza tayi shuru, “ni zan tambayi yari yar dakaina naji idan karatu takeso saidai ki basu hakuri, hadiza dai kasa cewa qala tayi daga decision din anne, yanda kasan an rufe mata baki ruf kodan tana shakkar anne ne ko kuma don tana mata kwatjini ne allahu a a lam, ita da yarta amma tana jin kamar an fita iko akanta. ••• Tunda Salim ya kirashi ya shaida mashi cewa jamilu ya kirasa ya kasa zaune ya kasa tsaye, ya aje duk wani abunda yake ya futa, yana isowa inda zasu hadu da salim ya tadda har ya dauko jamilu, zuciyanshi wani irin harbawa yake kawai so yake ya ganta. Taj na karasowa ko tsaywa gaisawa ma baiyi ba ya dubi salim yace “has he found anything?” ‘Murmushi salim yayi yace “yes sir, he will be taking us where she is” Wata nauyayyiyar ajiyar zuciya mai dauke da relief ya sauke ya dubi salim yace “what are we waiting for????” “Sir calm down, he wanted to be paid before…” “Ka tura mashi 2m” zato ido salim yayi, ya kara jaddada mahimmacin wannan yarinyar a wajen wannan balaraben mai danyen kudi. “Okay sir” Jamilu dai kallonsu kawai yake kan babu arabi babu boko, salim yace “idan ka kaimu har inda take yace a baka miliyan daya” Jamilu ya wage baki yace “yanxu kuwa” Suka shiga mota a tare sai maitamaaa…..💃🏻 “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” sabeeha ta furta tare da saurin rarrafawa wajen da anne ta yanke jiki ta fadi, kanta ya bugu da gefen center table “hajiyaa…hajiya….” Sabeeha tayi magana tare da dago kan anne da jini ya soma malala, hannunta na karkarwa ta kidime ganin jinin duk yabi hannunta, gashi anne bata nunfashi kwata kwata, cikin abunda baifi sakam biyu ba sabeeha na daga zaune bayan rabi tace hajiya na kiranta ta hau saman rabi kuma bata dade da sauka ba kafin anne ta futo ta zauna, tana futowa ta gyara zamanta zata bude baki kenan ta gaishe da anne kawai annen ta yanke jiki ta fadi, a guje sabeeha ta futo daga bangaren anne, jikinta na tsuma sosai ga jini nan a hannunta ta tunkari stair “anty rabii…anty rabii….” Ta soma kiran rabi, a daidai nan maya ta futo daga bedrrom dinta kunnenta maqale da apple headset tana jin kida, ganin yanda sabeehar ta futo a rikice ga jini a hannunta yasa ta cire abun kunenta. Daga nan sama tana jiyo muryar sabeeha dake cracking tana kuka “ku taimaka… hajiya ta fadi..ta fadi…” Maya najin haka ta shiga part din anne da sabeehar ta futo, ta ganta kwance ga jini na bin fuskanta, ay batasan sanda ta kwala kara ba jikinta na bari, daidai nan rabi da sabeehar suka hau sama sabeeha kamar za a zare mata rai hadiza ma ta hauro saman. Hannu aka rabi ta dauka ta taho a guje kamar zatayi supa ta tsugunna gaban anne ta tallabo kanta “innalillahi wa inna ialaihi rajiun hajiya??? Hajiyaa?????meya sameki hajiya? Na shiga uku ni rabi,basira yi gudu kije bangaren hajiya fadila ki kira ta, ko hamad ki sauri” Maya dake cikin shock din ganin anne ta kalli sabeeha dake ta faman yin kuka. Wayar dake rabi dake jikinta tayi saurin lalubowa ta kira nanna, wajen sau biyu tana kira ba a dauka ba ta soma kiran ya sameer, shika bai dauka ba, gaba daya kowa sai kuka, musamman sabeeha harma da rabin, hadiza ko gizau, maya kam ta tsaya tana kallon sabeeha allah kadai yasan me take kissawa. Basira na zuwa ta shaidawa anti fadila ta fito da gagagwa ko mayafi bata saka ba, hamad da laila basa gidan ta tura su zumunci gidan uncle dinsu kanin mahaifinsu. Fadila na haurowa saman jiki na bari ta taho da gudu wajen anne, “innalillahi wa inna ialaihi rajiun, meya faru??? Meya sameta???” Fadila ta fada ta karfi cikin tsoro da fargaba da tashin hankali, ga anne dai a kwance bata motsi bata nunfashi. “Na shiga uku ni fadila…”ta tallabo kan anne ta dora kan cinyanta jini duk ya bata mata hannu utama, ay jini. Data gani ne yafi kidima ta. Sabeeha dake tsaye tana hawaye Batayi auni ba kawai taji maya ta turata jikin bango idanunta yayi jaa sosai ta fara wani kukan munafurci, “me kikayi???? Me kikayii ma anne?????? Kece kika futo daga dakin, ga hannunki nan duk jini what have you done???” Hadiza na ganin maya na kukan munafurci itama ta fara, “na shiga uku ni hadiza” Kota kansu anty fadila batabi ba bataji bata gani tsabar tashin hankali ta kalli rabi tana hawaye tace, “taimaka min rabi” Suka cicibeta harda hadiza, suka sauko kasa da ita, gaba daya. Sabeeha nata kuka baiwar allah kamar ranta zai futa abun tausayi. Wayar rabi na hannun basira nanna ta kira back, daukan wayar basira tayi, “hajiya..hajiya babba ta fadi, bata nunfashi” “Rabi me kike cewa? Meya faru? Ki nutsu kimin bayani” “Hajiya bamusan meya faru ba, mun shigo mun tafdata cikin jini, babu kowa a gidan” Gaban nanna ya fadi take taji hawan jininta ya motsa, “innalilillahi wa inna ilaihi rajiun, sameer baya nan, tajudeen fa? Ku kaita asibiti ku kira ambulance” “Hajiya duk basan nan?Amma ga anty fadila nan” “ Kit nanna ta kashe wayar ta soma dialing number taj. Su taj ko suna shawo corner layin estate din ya kasa cewa komai tsabar shock, baidai ce komai ba jamilu nata jawabin hanya, daidai lokacin nanna ta kira wayar, ya dauka. “Tajudeen…kana ina? Anne ta fadi, sunce bata nunfashi, innalillahi wa inna ialaihi rajiun, karna rasa yar uwata” Tana magana tana kuka sosai ba kadan ba, ai yafi kowa faduwar gaba da jin wannan zance shida yasan condition dinta. Tuni ya kashe wayar ya dubi salim yace “speed up please kayi dropping dina a gida lets do this some other time, its emergency please” Da gudun gaske salim ya karama motar speed har gaban estate din, jamilu yace “kai yallabai ay nanne esitati din, anan suke wallahi ita da babarta ance aikatau sukeyi” Gaba daya hankalin taj baya ga jikinshi, amma dukda haka yayi mamakin maganar jamilu, yama kasa cewa komai, wayar nanna ta sake shugowa ya dauka, “oummi ki kwnatar da hankalinki babu abunda zai sameta gani nan ina cikin estates,babu abunda zai sameta” yayi magana da larabci, jamilu dai sai rarraba ido yake, bai taba shugowa cikin gidaje haka hadaddu ba, gaban gaban mansion din satura’kis suka saukeshi suka juya, security suka bude ma taj kofa da gaggawa ganin yanayinsa. Adaidai lokacin gaba daya suka futo hankali a tashe, yana hango anne a bayan fadila yayi gaggawar karasowa wajen jikinsa na bari yace “meya sameta? Meya faru da ita how and when did this happen? This can risk her life” Fadila na kuka tace “bamu sani ba sunce faduwa tayi” Maya data samu chance din magana ita bama ta tashin hankali da ake ciki take ba blaming game kawai take shirin yi, “Wallahi itace, itace ta futo da jini a hannunta daga dakin part din anne” . Tayi nuni ga sabeeha yayi saurin maido da dubanshi ga sabeehaaaar… Damm Gabansa ya fadi kamar zuciyansa zai fito yanda heart beat dinshi ke bugawa. Baiwar allah Sabeeha sharf tama manta da wani batun yar buya da takeyi dashi, gaba daya a tsorace take,rabon da taga abun tashin hankali kamar wannan tun lokacin da take saudi. Ahankali ya furta fatima….. gaba daya ya rikide ya sauya, abu biyu sun taron mashi, ga fargabar anne ga kuma fatima dayake ta nema a gabanshi. After 3 hours.. Gaba daya daga kan sameer nanna taj da su hamad kowa gaba daya rankata kaf family din sun iso asibitin sun cika emergency ward, gaba dayansu, nanna nata addua charbi a hannunta fadila ko kuka take sosai laila tana tausasa ta, taj ko ya kasa tsayuwa shida yasan komai. Futowar doctor barau yasa duk suka miqe nanna da idanunta suka kankance tayi saurin yin magana “doctor meke damunta? Meya sameta?is she okay?” Shuru barau yayi yama rasa me zaice masu, ya dubi taj yace “i think its about time daya kamata su sani” Nanna ta dubeshi tace “what are yiu talking about” “Hajiya nada brain tumor” “Whatttt!!!!!” “Innalillahi wa inna ialaihi rajiun” kow aya fara yi “Bataso a fadama kowa ba, taj was the only person that knew about this,kuma ta nemi alfarmar kar a fada ma kowa kar hankalinku yabtashi” “Doctor…tell me she will Be fine?” Nanna tayi magana, sameer yace “how bad is it?” “Shes on her treatment, idan har jikinta bai karba treatment dinba dole saidai ayi mata surgery a cire, yanxu its just a minor attack ta samu for now, thankfully bai taba brain dinba completely don zan iya cewa yana saka mutun ya zama paralyze” Gaba daya suake ajiyar zuciya sukayi, doctor yace an kaita recovery room for now sannan dole ta zauna asibiti saboda a dunga tracking improvement na treatment din har sai an gama. Godiya suka mashi gaba daya suka dunguma recovery, basu samu damar shiga ba suka tsaya bakim kofa suna hangota an saka mata oxygen. Taj na zaune nanna tazo ta dafa ganin duk ya shiga damuwa sosai ba kadan ba, dazu da suka shigo da ita an dauka an rasata gaba daya. Dafashi tayi tace “Meysa baka fadamin ba? Meysa ka boyemin?” “Im sorry oummi, i had to, she will Be fine i promise insha allah, she’s a strong woman” Murmuahi nanna ta mashi tace “muyi ta mata addua” Tunda anne tayi regaining conscious tuannin sabeeha ya dawo mashi, he actually saw fatima? Daman jamilu yace estate dinne, those that mean daman tana gidan all this while bai sani ba? Amma how? Kwata kwata bai kawo utace yarinyar dake mashi aiki ba don yanxu ne yake ganiyar tunani. Yama rasa wani karatu zuciyarshi ke rerawa, he’s so shocked and so amazed at the same time. Karshe dai kasa hakura yayi da zaman asibitin ya lallaba ya futa. Bolt ya kira yana isowa ya hau ya wuce gida bayan ya kira salim akan cewa ya kawo mashi motanshi gida. Yana isowa har wani mazari mazari jikinsa keyi, yana son kara tabbatar da bibi ya gani a gidan nan, bibim shi. Babu kowa a kasan ko’ina shuru, tunawa da abunda jamilu ya fada kafin su karaso estate din ya sashi nufar kitchen, d more yana tunkarar wajen the more gabanshi ke faduwa, ya karaso kitchen din tana daga tsaye ta juyawa kofar baya tana hawaye. Tundaga sama har kasa yake binta da kallo, yana ganin abun kamar a mafarki. “Fatimaa!!” Ya kura sunanta ahankali, yanajin wata iska na kada gaba daya duk wata kofar gashin jikinsa tsikar jikinsa na tashi sosai. Itako dataji muryansa ta wani zaro ido, gabanta na faduwa sosai taqi yarda ta juyo. “Bibi… is that you?” Yayi magana da larabci, nanma taqi juyowa tana kokarin hadiye hawayen datake ji. Ganin taqi juyowa yasashi tahowa kitchwn din gadan gadan ya sanya murdadden hannunshi ya kamo dan hannunta ya juyo da ita tana facing dinshi, heartbeat dinshi ya sauya yana arba da ita ga closure. Cikin hanzari ta kai idanunta dake azabtar dashi ta watsa mashi su, gaba daya ta daukw wata rahama dake kan fuskarta kamar ba sabeeha ba. Yakai wajen minti biyu yana kallonta ya kasa cewa komai itama ta kasa cewa komai. Ya futzar da wata iska sai jikinsa na karkarwa ya wani irin rungumota gaba dayanta zuwa jikinshi ya mata rumfa hannayenshi biyu ya zagayeshi ga waist dinta ya kankameta soaai kamar za a rabashi da ita, tana jiyo yanda zuciyarsa ke bugawa sosai jikinsa na karkarwa ya wani lumshe idanu trying to procesa moment din, its life and direct bibinshi ce wannan, wadda yake tsumayin ganinta dare da safewya wadda kewanta yake mashi illa, wadda ta kasance weakness pount dinshi baima sani ba. Kuka takesonyi don taj taj kam ya zame mata wata kaddara datake hunting dinta,. Azafafe ta wani irin tureshi daga jikinta saboda yayi lakwas he’s weak gaba daya, ya nemi sake maidata jikinshi rai a bace cikin harshen hausa tace “malam menene haka??? Wannan wani irin iskanci ne haka?ya zaka zo ka rungumeni? Ance maka ni yar iska ce?” Tafa san baya jin hausa amma da dage, shiko mamaki bai barshi ba yana kallonta kamar ba didinshi ba. “Bibi” ya kira sunanta yana kokarin sake kamo Hannunta tayi baya tace “don’t you dare touch me,” Jikinta na karkarwa tace “do i even know you? You have the audacity to touch me? Just because we are maids doesn’t give you people the right” Tana fadin haka ta juya a zafafe zata futa ta barshi tsaye da mamaki fall cike ranshi…..bata ganeshi bane? Kodai he’s mistaken? Kai ina babu yanda za ace kamanni take da fatima, daga muryanta zuwa height dinta kamanninta da komai uwa uba zuciyarshi bazata maahi karya ba fatima ce…then whys she acting kamar bata sanshi ba? Ay ko taku biyar batayi ba zatabar kitchen din sake kamo hannunta ya jawota sosai jikinsa yana kokarin kallon cikin idanunta taqi yarda su hada idanun, ta fara kokarin kwace hannunta, shi kanshi hes confuse at the moment. “Ka sakeni mana mene haka wai? Na shiga uku anty rabi, anty rabi” Ta kwalo ma rabi kira, “fatima!!! Ya sake kiranta, tayi kamar batasan me yake cewa ba, Rabi ta shugo kitchen din da sauri, “sabee…” Saurin dakatar da ita sabeeha tayi saboda gudun karyaji sunan data kirata dashi, tunda ya ganta bata da option daya wuce ta nuna batasan shi ba batasan mai kama dashi ba. “Anty rabi kinga ya wani riken hannu, ni bansan me nayi ba, na shiga uku” ta fada tana neman fara kuka. Rabi babu english,😂ta rasa yanda zata tambayeshi me yakeso. “Yallabai kayi hkuri dan Allah,” rabi tayi maganadon ta dauka ko maganganun da maya tayi daxu ne sukayi tasiri ganin yanda kowa hankalinshi ya tashi da aka fitar da anne. Ay baima san tana yi ba kallon sabeeha kawai yake tana kokarin kwace hannunta kamar kurma. “Ki fada mashi da turanci bakisan me ya faru ba dazun tunda shiga kika yi kika taddata ta yanke jiki ta fadi” Sabeeha najin haka tayi saurin kallonshi tace “Sir please leave me alone, I didn’t do anything, i just went into the room and saw anne,” Tundata soma magana yake kallon labbanta yana karantar abunda take fada don gaba daya ta gama gaukata mashi kwakwalwa da confusion. Waye baki rabi tayi ganin yanda yake matsowa dab da sabeehar gashi ya kankame hannunta har suka kaiga bango, jikin sabeeha na bari ta kasa kallon cikin idanunshi trying as much as possible karya gane itace, “who are you???”…tambayar data futa a bakinsa kenan a zuciyarsa kuwa ga gama yarda da sabeeha ce wannan, amma yabrasa wani tunanin zaiyi. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 100 Saida yakai ta karshen bangon kamar zai hade jikinshi da nata ya kureta da idanunsa da sukayi jaa sosai hannayensa kuwa har zuwa lokacin da jikinsa bari suke kamar mazari, tsoro gaba daya ya dirar mata amma ta danne sosai taki yarda su hada ido don gani take kamar zai gano ta. Bakinta na rawa tace “you’re hurting me” ta fada ahankali idanunta na kawo kwalla, allah allah kawai take ta kubce masa. Word by word yake kallon bakinta yanda take magana, yabi fuskarta da kallo tundaga kan idanunta zuwa hancinta da dan bakinta dake motsawa, ya shagala sosai wajen kallonta kuma bai saki hannun nata ba rabi ko na daga tsaye gaba daya mamaki ya gama cikata. Wayarsa da karar ta katse moment dinne yasa shi dawowa hayyacinsa, yayi saurin sakin hannunta dayayi jaa tsabar kamawa da yayi, yana sakinta kuwa tayi hanzarin rabawa gefe wajenda rabi ke tsaye, gaba daya a furgice take ita kanta. Runtse idanunshi yayi bai sake kallon inda take ba ya futa daga kitchen din. Kallonta rabi tayi tace “akwai wani abu ne tsakaninku?” Dam gaban sabeeha ya bada ta fara wulla idanu kamar munafuka, “ni ban taba ganinshi bama sai yau,ko magana bata taba shiga tsaknaina dashi ba anty rabi” Shuru rabi tayi don tunaninta gaba daya bai tsaya ko’ina ba sai kodan maya tace sabeeha ce tare da anne lokacin data fadi, amma da sabeehar ta mata bayani saita fuskanci komai, don tana barin wajen anne ta wuce dakinsu sabeehar ta shiada mata anne na nemanta ita kuma sabeehar ta hau sama. Gaba daya jikinta mazari yakeyi har ta futa daga kitchen din bata waiwayi rabi ba, gabanta wani irin mumunan faduwa yakeyi ta wuce daki, tana shiga ta tadda basira kwance kan gado, toilet kawai ta shige idanunuta na cicikowa da hawaye ta shiga ta rufe kofar tare da tsayuwa jikin kofar, kukan da take boyewa tun dazu ta fashe dashi sosai, gaba dayan taa koma wata jajawur abunka da farar fata, fuskanta ya kankance sosai batama san ta zube a kasa wajen kofar ba, hade jikinta tayi bakin kofar tare da chusa kanta tsakanin kafanta tana hawaye kasa kasa “ya zanyi? Innalillahi wa inna ilaihi rajiu’n yanxu idan ya ganoni ya zanyi? Noo..i will never let that happen,“ tana fadin haka ta sake fashewa da kuka, daga nan ta fara sakawa da wararwe da zuciyarta, “kodai nace wa mama ta maidani lafiya?” Tunawa da karatunta yasa taji wannan ba option bane, harga allah tana son karatunta sosai, akullum in taji hadiza na cewa zata maidata wajen dangin ubanta saitaji gaba daya hankalinta ya tashi sosai, tsagaitawa tayi da kukan da bazai amfanera ba ta tambayi kanta? Ya zanyi na kubce masa?” Tasan cewa tunda har ya ganta bazata iya masa wasa da hankali ba ta hanyar karyar cewa ba ita bace ba, kuma ta dauki kudirin duk yanda za ayi saitayi denying dinshi, bazata taba bari ya gano ita ce ba. Maganganu ta soma ji daga cikin daki wanda yasa ta wanke fuskarta gaba daya ta budo kofar tare da futowa,“ yauwa babarku ta shigo yanxu tana kiranki” basira tayi magana tare da juyawa tana latsa yar nokia ta. Gyaran dankwalin dake kanta tayi tare da fucewa daga dakin ta nufin dakinsu bakinta dauke da sallama. Hadiza dake zaune bakin gado wayar dake makale a kunenta tayi saurin ajewa tana kallon sabeehar daga sama har zuwa kasa, “zauna mana kin tsaya min a ka” hadiza tayi magana babu wasa. Zama sabeehar tayi gefe yanda hadizar na fuskantar kafin hadizar tace “daxu da kikaje bangaren hajiya kafin ta fadi kunyi wata magana ne?” “Ah ah, ina shiga na tadda ta yanke jiki ta fadi” Shuru hadiza tayi tana wani nazari kafin tace “zamuyi wata magana, yanxu, bawai ina neman yardarki bane ko amincewarki, umarni ne zan baki, kuma daga dangin ubanki” Tunda hadiza ta soma magana gabanta ke faduwa sosai ba kadan ba. “Kanin ubanki ya kawo mijin aure kuma na amince don harna bada ke, saboda haka inason ko hajiya ta tambayeki amincewarki kice kin amince kina jina ko” Ta karashe kamar da fada fada, wani irin gumi ne ya karyowa sabeeha kamar ta watsa mata garwashi a jiki, “zaki iya tafiya” Tunda ta miqe ko gabanta bata gani kwata kwata, don wani irin duhu duhu take gani, haka ta lallaba ta wuce daki allah yaso basira bata ciki ta zauna gefen gado tare da dafe kanta dake mata azababben ciwo sosai, abubuwan sun mata yawa ta rasa wanne zata dauka. Ban garen taj bayan futarshi daga main house bai tsaya ko’ina ba sai part dinshi, har zuwa lokacin jikinsa bai dawo daidai ba, kanshi yayi rudu rudu jiniyoyin duk sun tashi, ya karade ya koma jaa sosai. He’s so confused at the moment ya rasa wani tunanin zai fara. Yana shigowa bedroom ya wuce sama direct tare da zama gefen gadon ya dafe kanshi moment din dazu na zuwan mashi, ko a mafarki bazaiga fatima ya kasa shaida ta ba balle a zahiri,gaba daya daga jikin shi har zuwa zuciyarsa sunsan da presence dinta a kowane lokaci, tunani da yake yawo akanshi bai wuce “to kodai he’s mistaken ne? Koba fatimarshi bace? Amma zuciyarsa ta rigada ta amince da itace, fatima ce duk denying din da takeyi, amma meysa ta nuna kamar bata sanshi ba? Why? Why?” Shine tambayoyin daya kasa bama kanshi amsa, sai amsa guda, daya bama kanshi, “kodai saboda abunda ya mata a baya? Ko saboda korar wulaqanci daya mata? Infact ay a wajenta babu komai a tsakaninsu, tunda ya yanke duk wata alaqa a tare dasu lokacin daya mata korar wulaqanci, saidai kuma ta bangarenshi daya san cewa matarshi ce har a zuwa yanxu, don bai saketa ba, dukda a lokacin daya gano cewa babu cikinshi a jikinta har ya janyo ya koreta daga gidan har hidaya ta kawo mashi takardar divorce baiyi gangancin rabuwa da ita ba, zuciyarsa bata taba yarda da yin haka ba, kuma bata amince da yin haka ba, don tun a alokacin ya san cewa bazai taba iya rabuwa da fatima ba, ya kasa rabuwa da ita, yakai wajen awa guda bai motsa ba yana wani dogon tunani, kanshi wani irin ciwo yake masa tsabar confusion din da yake ciki. Acahn asibiti kuwa nanna ce kawai ta lura da baya wajen, sunkai wajen 3hrs lokacin ana gab da magrib har zuwa lokacin anne bata farka ba, nanna tasa hamad ya maido dasu maya da laila, ya rage daga anty fadila sai nanna da ya sameer, matanshi da sukazo suma nanna tasa ya maidasu gida saiya zamana daga nanna sai anty fadila ne kawai yanxu a Asibitin. Anty fadila ta kira anty bahijja ta shiada mata, yanda hankalin kowa ya tashi itama haka nata ya tashi sosai ba kadan ba. Misalin karfe takwas sai gashi ya dawo asibitin, cikin dakin ya shiga ya tadda anty fadila gefen gadon inda anne ke kwance ita kuma nanna na kan sallaya bata dade da idar da sallah ba. Sallamarsa tasa suka juyo gaba daya bayan sun amsa Nanna tace “ ka dawo?” “Eh” ya amsata kasa kasa tare da tambayar ya mai jiki sannan ya gaisheda antyy fadila dake zaune. Wajen da take zaune ta tashi ta bashi waje ya zauna yana kallon anne dake sanye da kayaj asibiti, an daura mata oxsygen a hancinta don ya taimaka wajen regulating nunfashinta, lokaci guda gaba daya ta rame sosai, wani irin tausayinta yakeji don allah kadai yasan irin abunda takeji, cuta ba mutuwa ba Allah ya tashi kafadunta Ameen. Gaba dayansu kowa tsoron rasata yakeyi, don itace jigon su gaba daya. Tashi yayi ya koma gefen nannan don tana kusa da 3 leather seater anan ta shimfida abun sallah, kafin kasa kasa ya soma magana da ita “oummi, ina ganin maizai hana a futar da anne kasar waje? I believe sai tafi samun kulawa ta musamman achan tunda akwai kwarrun neurologist around the world” Shuru nanna tayi tana nazarin maganganunsa kafin tace, “ina ganin mu fara gwada na nan din tunda doctor barau yace she’s under treatment idan abun bai yuwu ba sai a fitar da ita” Suna cikin magana dr ya sake shugowa da kanshi, aka cire drip din da aka saka mata tare da daura wani sabo, sannan yayi mata yan gwaje gwaje kafin ya futa. Futarshi babu jimawa uncle sameer ya dawo, yana shugowa nanna tace “harka dawo babban yaya?” “Eh ya mai jiki?” Ya tambayeta “Da sauqi” “Allah ya tashi kafadunta” Gaba daya suka amsa da Ameen. Sun jima sosai a asibitin har wajen karfe goma, dinner da aka kawo daga restaurant din asibitin babu wanda ya taba bawai don wani abu ba saidai gaba daya kowa yayi loosing appetite gaba daya. Taj dai tunda ya zauna kan kujerar nan babu abun da yake sai tunani, he looks so lost and disturbed, ba tun yanxu nanna ta lura da haka ba tunda ya shugo taga hakan a fuskanshi, abunda da farin mutun. Ahankali nanna ta dafashi ganin yayi nisa cikin tunanin da yake kamar baya jinta gaba daya, tunani take mai zai sashi fadawa dogon nazari haka ta har zata kirashi wajen sau uku amma bai jiba. “You look disturbed, are you okay?” Hannunshi ya aza ga fuskanshi ya shafo lallausan gashinsa tare da sauke ajiyar zuciya yace “yes I’m fine” Shuru nanna tayi kafin tace “ ku koma gida zan zauna da yaya,kai sameer ka maida fadila ta dan huta gashi tabar iyali a gida” Cikin hanzari tace “ah ah nanna, zan kwana anan kece ya kamata ki tafi saboda yanayinki kema” Jin fadila tayi magana yasa sameer cewa “gaskia hakan ya kamata, tunda ga yanayinki kema nanna” “Nidai da kun barni na zauna da yar uwata nayi jinyanta” ta sake magana tana dafe kirjinta dake mata dan ciwo ciwo tun daxu amma ta daure, yawan stress ke jawo mata hawan jini sosai. Da larabci ya soma magana yana kallon nanna, “please oummi, anne would not be happy idan kema kika kasance a kwance anan, you don’t look alright as well kuma kinsan abunda doctor yace you shouldn’t be stress out okay?” Badan taso ba tayi shuru kawai batace komai ba. Dagowa yayi ya kalli anty fadila da sameer kafin ya suake ajiyar zuciya yace “uhm..ina ganin kuje kawai gaba daya zan zauna anan, kamar yanda nanna tace, yayi nuni da anty fadila “she also have a family waiting for her, kuje kawai zan zauna da ita duk wani abu daya taso i will inform you immediately” Jinjina kawai sameer yayi sukayima taj sallama harda anty fadila wadda itama bataso tafiyan ba suka fita. Actually he needed alone time specifically a wannan lokacin da kuma situation din da yake ciki, he needs to sit and think critically about everything. Tun bayan futarsu sau biyu doctor barau ya sake shugowa don duba yanayin anne, ya kara ma taj bayanin situation din nata yanda zai gamsu don harga allah shi yana recommening a futar da ita sainyanxu ya gane a wannan yanayin futar da ita can risk her life dama dai ba a fara treatment bane to da sauqi. Yana daga zaune by the 3 seater dogayen kafafunshi na kasa while jikinshi gaba daya yayi relaxing a jikin kujerar, babu abunda yake sai tunanin fatima,wani irin fargaba yake jin datake sashi shiga yanayi. Washe gari da sassafe anty fadila da sameer suka iso asibitin tare da hamad, nanna na gida saboda jininta daya dan hau, bayan sun gaggaisa suka tambayeshi ya jikin anne ya masu bayani kafin sameer yace “ya kamata kaje ka huta, we will handle” Jinjina kai kawai taj yayi, kana ganinshi kasan baiyi barci ba kwata kwata daren jiya don daga yanayinshi ma zaka gane. Sallama ya masu ya futa daga asibitin ya shiga motanshi. Yana kunnata yayi reverse bai tsaya ko’ina ba sai gida lokacin wuraren karfe takwas da rabi ta dan gifta. Yana isowa yayi packing tare da kashe motar ya futo, ya nufi hanyar part dinshi, bai kaiga karasawa ba ya dan dakata ya dubi main house, a dai dai wajen da idanunshi ya sauka kan inda ta tsaya iiya lokacin daya fara ganinta a gidan, saurin kaud akanshi yayi ya wuce part dinshi direct. Wanka yayi ko cire towel din jinkinshi baiyi ba ya hau kan gado ya kwanta ko minti goma baiyi ba barci ya kwasheshi. Barci ne yakeyi bawai don dadi ba saidan jikinsa na buqatar hakan don kwana yayi yana tunani aranshi. Ta bangaren sabeeha ma hakan ta kasance don bata samu tayi barci ba, kwana tayi tana rokon allah ya shiga lumuranta, maganar auren nan da mama ta bujiro mata ba karamin girgiza ta yayi ba idan zata so kanta harga allah babu maganar auren a burikanta na yanxu, karatu takeso tayi ta inganta rayuwarta, wannan karatun yasa ta taji tana da hope a rayuwa. Bayan wannan tunanin yanda zasu dunga haduwa da taj take, ta yaya zatayi avoiding haduwa dashi?ya rigada ya ganta, gashi ta kasance itace yanxu mai gyaran part dinshi, tunawa da wannan kadai yanasata shiga tashin hankali. Gaba daya duk tayi sanyi haka ta futo suka shiga kitchen da su rabi. Tana tsaye kan counter tana fere dankali gaba daya kowannensu yayi jugum jugum, tun jiya gidan bai dawo daidai ba saboda abunda ya faru da anne. Cikin abunda hai wuce 2hours ba suka kammala komai kafin a fara jerawa dining, suna gama komai ta koma daki ta zauna tare da tagumi. Tsoron futa take gaba daya gudun karta hadu da kowa, tunawa da maganganun rabi datayi dazu na cewa duk sun tafi asibiti yan matan ne kawai a gidan da nanna yasa tayi tunanin allah yasa harda shi. Batasan da shugowar basira ba sai ganinta datayi tsaye a gabanta “bazaki tafi kiyi aikinki ba yau kika zauna?” Dagowa tayi da rinannaun idanunta ta kalli basira tace “dan allah zaki iya taimaka min yau? Cikina ciwo yake sosai” “Gaskia bazan iya ba wallahi, ayyuka sunmin yawa lokacin da nake son yi ba a bani ba sai yanxu, bayan wannan ma daman saboda naga balaraben nan ne tunda baya gidan babu amfani” Sabeeha najin haka hankalin ta ya kwanta sosai. Yau Kwanan anne biyu asibiti, alhamdulillah ta farfado kuma shes under treatment, gaba daya yan gida duk safiyar allah suke tafiya asibiti, daga ranar da taj ya kwana anty fadila tayi insist kan cewa itace zata dunga kwana da anne, shi namiji ne ba kowanne irin hidima da ita zai iya ba musamman yanxu data farfado dukda akwai nurses specifically da suke kula da ita sosai. Cikin kwana biyu nan kiri kiri sabeeha taki yarda taje tayi gyaran part din shi gudun haduwa dashi, su rabi ma duk sun ziyarci asibiti amma banda ita, harda hadiza ma. Bangaren shi kuwa saiya shugo main part sau nawa da zarar ya dawo daga asibitin hoping ko zai sake ganinta amma abun ya ci tura, kamar babu existence dinta a gidan. Don ya kara tabbatar da ita dince wannan yasa salim ya kira jamilu, suka sake zuwa har estate din jamilu ya shaida masu anan suke ita da babarta,kuma ya kara tabbatar masu da itace dai yarinyar da suke nema. Saturday morning.. Bayan sun gama breakfast an jera wanda za a kai asibiti sai kuma na yan gida wanda zasuci, suna gamawa ta wuce daki direct ta zauna tana tunanin yanda zatayi, tunda rabi ta lura kwana biyu batayi gyaran part din chan ba yasa tace mata taje ta gyara. Daman karyar ciwon ciki takeyi, kar abun yayi yawa yasa ta danne zuciyarta kawai ta miqe tare da gyara hijab din data saka ta futo. wannan boye boyen da datakeyi ne zaisa shi ganewa itace, and bataga dalilin da zaisa ta dunga boye masa ba, koda ya gano itace batada wani alaka dashi he’s a completely stranger to her kuma she will stand by it. Gaba daya tayi wani fayau har yar rama saida tayi saboda tunani ya mata yawa,Sauri take kamar zata harde kafafunta ta nufi part din nashi, ahankali ta bude kofar tare da sanyo kafafunta a ciki, duk fitilun part din a kashe suke alamun babu kowa a ciki wannan yasa aggaguce ta wuce kitchen ta dauko vacuum da mops ta futo dasu ta fara gyaran part, da kasa ta fara kuma babu wani dattin kirki wannan yasa ta gama cikin sauri. Tana gamawa tayi yan goge goge, bayan ta gama ta dauka vacuum din ta wuce sama, tunda ta fara hawa stairs dun ta rasa dalilin dayasa gabanta ke faduwa kamar ana lugude, duk a tsorace take gaba daya. Ahankali ta sanya hannu ta bude kofar bedroom ba tare da tunanin yana ciki ko baya ciki, tadai san adaidai irin wannan lokacin idan tazo gyara mostly baya dakin. daga waje baka hango komai saboda dakin gaba daya duhu ya lulubeshi, sanin inda switch din fitilun suke yasa ta saki kofar ta rufe ta nufi wajen switch din, tana kaiwa wajen ta sanya hannunta a wajen taji kamar hannun mutun a wajen, take gabanta ya wani irin fadi, zata kwala ihu yayi saurin kunna hasken, gaba daya hasken ya bade ko’ina, gabanta ya wani irin bada damm ganinshi a tsaye a gabanta,taga taga tayi zata fadi don yana kunna hasken idanunshi ya shiga nata, yana tsaye dagashi sai towel kamarma futowanshi kenan daga wanka don ga leman ruwa na sauka a huge kirjinsa, jikinsa sai glowing and tempting yake, wallahi jintayi kamar tayi futsari abun yazo mata ba zata, fuskanshi ko babu wasa ya dubeta da kyau sai wani kakkauda ido take kamar munafuka. Zuciyarsa kamar zata fito tsabar bugawa da takeyi, daya sake arba da ita a karo na biyu, babu abunda zuciyarsa keyi sai tsalle, kallonta yakeyi sosai tunda ga sama har kasa, abun yana mashi kamar a mafarki, hannunshi na jikin switch din ya kasa cirewa,tana sanye da bakin hijab fuskanta ta dan rame, kyawunta ko yana nan babu abunda ya sauya, bayajin akwai wadda yakejin komai nata na burgeshi kamar na sabeeha kodan ta kasance wani bangare na rayuwarshi, yanaji kamar ya kamata ya rungumeta a jikinshi kozai daina jin tiririn dake tsatso masa, kokari yake sosai wajen dannewa. Zama yayi tare da yin dogon tunani da nazarin dalilinta na nuna kamar bata sanshi ba, yanda ta dunga avoiding dinshi da yanda take shugowa dakin da hijabi ta rufe fuskanta tana avoiding haduwa dashi, Hakan ya kara tabbatar mashi da komai,kwata kwata tunda take zuwa gyaran part din bata yarda su hada idanu ko magana batayi saboda karya ganota shiyasa ma yayi tunanin kodai she’s mute don bai taba ganin fuskar yarinyar dake zuwa gyaran part din ba, yadai san house maid ce kuma bawai yana basu attention bane, lokacin daya fara jin murayanta kuwa a part din nanna saida yaji wannan spark,kuma ba tun yanxu ba yakeji tana kusa dashi jikinsa na bashi hakan amma bai lura da hakan ba. Bayan wannan maganar da jamilu yayi na cewa ita da mahaifiyarta aiki suke a gidan yasa shi kara tabbatar da ita ce, wannan kakkaucewar da takeyi saboda karya ganta ne donta ganshi shi, baisan dalilinta ba amma zai bita a haka har saita fallasa kanta. Yanda ta nuna batasan koshi waye ba zai bita a haka amma zaisata da kanta ta tona kanta. Tundaga ranar daya ganta ta nuna bata sanshi ba kuma bata taba ganinshi ba bai sake ganin ta ba sai yanxu, boyewa ma takeyi karya ganta and for sure yanxu haka batayi expecting ganinshi ba. Cikin gaggawa ta soma daidaita natsuwarta, ta fuske tare da hade rai sosai tana kauda kanta gefe tace “I’m sorry sir, bansan akwai mutun ba a cik…” Da gatsali tayi maganar kuma abun ba karamin mamaki ya bashi ba, don zai iya rantse wa this is not the calm and peaceful fatima daya sani, this is the other side of her da bai taba sani ba don at this point he can believe ba itace ba, amma he wants to take everything slowly, ya gama yarda da dalilinta na nuna kamar batasan dashi ba saboda abubuwan dayayi mata ne. Dauke idanunshi yayi bai sake kallon inda take ba ya nufi wajen bedside ya dauka remote din ac ya kashe sannan ya aje tare da juyowa tana ganin haka ta nufi hanyar futa cikin hanzari harta sa hannunta jikin handle yayi saurin dakatar da ita “i mistake you for someone else…my apologies” Chak ta tsaya tare da mamakin maganarsa sosai, bai gano ba? Ya yarda ba ita din bace? Wata ajiyar zuciya ta sauke jin maganar tasa and how cold he is compared to jiya daya ganta. Har ta bude kofar muryarshi ta sake dakatar da ita this time around saida taji wani iri, “stop there waya baki iznin fita? Aren’t you here to do your job? Then do it properly” Sakin kofar tayi ta dawo jiki a mace hannunta rike da vacuum din da abubuwan goge goge, har zuwa lokacin bata yarda ta dago ta kalleshi ba ta wani hade rai ko kallon fuskansa bata sonyi. Yana ankare da yanayinta which make him wants to go easy on everything. “Why are you here? Whats your job here ?” Ya tambayeta ba tare da ya kalleta ba Kai tsaye tace “I’m assign to take care of this part,“ “Are you also assign to disrespect your masters?” Da sauri ta dago ta kalleshi ta rasa inda ya dosa gaba daya. “No sir” ta bashi amsa a gadarance trying to show him apposite of fatiman daya sani. Daga yanayin fuskanshi zaka gane babu wasa shima, indai har ya yarda ba itace sabeeha ba to dole zaiyi treating dinta as yar aiki,and she wouldn’t mind hakan indai har bazai gane itace ba, duk wani abu daya danganci tarihinta a saudi dashi ta bunne shi kuma bata fatan tonoshi, yama za ayi ta bari asan cewa ta kasance matarsa a baya lokacin da baya cikin hayyacinsa, inda ya taka ma bata isa ta taka ba no one will believe that gwara ma a tsaya a haka bata sanshi ba kwata kwata, tunda ma bata da wata alaqa dashi ayanxu, this is for the best. “Okay.. i have my rules and you must abide, firstly zakiyi gyaran part dinnan sau uku a rana, and you must be on standby when ever i need a job to be done asap, secondly my breakfast lunch and dinner will be served here as early as possible, and you have to be clean as well i hate to be disgusted, thirdly don’t you dare step in here with the intention of disrespecting me” yana kaiwa nan ya dubeta don ganin yanayinta. Kwata kwata yanayinta bai sauya ba, saima hade rai datayi sosai chan cikin zuciyarta kuwa mamaki ya gama cikata sosai. Gyaran murya yayi dayasa ta dan dago ta kalleshi shima ya kalleta fuskanshi ba yabi ba fallasa, “okay sir” ta amsa “What are you standing here for? Do your job” Kofar ta bude ta futa tare da rufewa, tana futa ya runtse idanunshi ya budesu lokaci guda suka karade sukayi jaa sosai, kamar yau ya fara jin muryanta a kunneshi, yarinya ce dole ya bita a haka, bazai iya misalta irin shauqi da dadin da yakeji ba da zarar ya ganta. Baiga laifinta ba idan ta nuna bata sanshi ba don harga allah bai mata adalci ba bai mata halarci ba kwata kwata. Bai taba tunanin it will turnout like this ba kwata kwata its time for him yayi mata halarci ya biya alkhairin datayi masa. Bangaren sabeeha ta rasa me zataji aranta zafi ko dadi? Tafi jin dadin haka don duk a tunanin ta ya yarda ba ita din bace, ta wani bangaren kuwa wani iri takeji ta rasa dalili. Cikin gida ta koma ta shaidama rabi komai da abubuwan daya buqata, rabi tace “toh shiknn tunda daman gyaran part din na hannunki” Tana son tambayar yaushe za akawo wadda zata karbi aikin part din don kwata kwata bata son shiga bangaren nasa, saitaga kamar hakan bai dace ba. Wannan yasa ta har harda komai ta dauka tray din ta wuce part dinshi dasu. Tana zuwa ta jera a dining, tana cikin yin hakan saigashi ya sauko kasan, kamshinsa ne ya bugi hancinta daya sa ta dago da sauri, yana daura agogon hannunshi, sanye yake da jallabiya fara tass, da bakin takalmi gashinsa ko sai walqi yakeyi sosai, yana kokarin juyowa inda take ta dauke idanunta. Smirking yayi tare da tunkarar dining din ya ja kujera ya zauna, Bata yarda ta kalleshi ba fuskanta babu walwala kwata kwata tace “what would you like to have sir?” “serve me anything preferably to my taste” Sanin abunda yafi so kafin yaci komai coffee ne yasa ta deba mashi a mug tasa sugar cube biyu kawai turawa gabanshi, aynxu hakan ma ta fallasa kanta ba tare da saninta ba. Kallon mug din yayi bai dagoba yace “I never mentioned having coffee first” Tana kokarin bude warmers kwata kwata batasan doguwar magana ta shiga tsakaninsu allah allah kawai take ta fita daga part din batama san tace “You prefer having it first before having meal” “How did you know?” Ya jefo mata tambaya unexpectedly Chak ta tsaya da abunda take gabanta ya wani mugun faduwa ta fara wulla idanuwa, batasan banbaramar dataso yi ba sai yanxu, “uhm????” Ya sake tambayarta yana relaxing bayanshi akan dining din tare da hade hanneyenshi kamar wanda ke questioning wanda ake tuhuma ya kureta da idanunshi. This time around yanda yayi maganar clamly yayi, kuma tanajin yanda idanunsa ke yawo akanta. “You ask for anything preferable to your taste, and I assumed you will prefer having coffee first” Smirking ya sakeyi wanda ya karama fuskanshi kyau sosai bai sake cewa komai ba, he wanted the conversation to be long saidai bayason ya bata impression din cewa ya gano ta. Baitaba tunanin yarinya ce ba shar sai yanxu, in badan yarinta ba how can she even think of tunanin bazai san itace ba. Tana gama serving tabar wajen tare da hawa sama don tsaftace wajen. Harta gama yana zaune dining ya kasa cin abunci coffee din kawai yasha, dake daga hannunta ya futo sai yaji ya fita daban, he missed yanda take kula dashi sosai acahn saudi, everything about her is just different. Tashi yayi daga dining din ya dawo sitting room ya zauna. Tana gamawa da saman ta sauko kasa ta tattara abubuwan dake dining din ganin ko abunci bai taba ba sai coffee din kawai dayasha ta fara tunanin ko bai iyacin abuncin nan din bane kauda tunanin kawia tayi ta kwashe komai ta nufi hanyar futa ba tare da takai idanunta ga sitting room ba inda yake zaune tana gab da futa Wayar shi tayi ringing yayi sauri dauka tare dakaiwa kunnenshi “wa alaikum salam khaal” Chak ta tsaya jin abunda ya fada yanxu, da larabci yayi magana kuma taji komai, cikin sauri ta juyo ta kalleshi, ya kauda idanunshi kamar bai ganta ba ya cigaba da wayanshi. Juyawa tayi ta bude kofar ta futa tana contemplating abunda kunenta ya jiyo mata, tabbas taji yace khaal, saurin girgiza kanta tayi tana hana kanta tunanin komai, da wani khaal din yake waya? Khaal din daya mutu? Kai abundai yana neman hargitsa mata tunani. *** Karar wayar dayayi yawa ne yasa jamilu miqewa ya zare charging wayar sunan daya ga anyi saving da dahiru ne yasa shi daukan wayar da mamaki. Yana kaiwa kunnenshi dahiru ya soma magana “wai wannan wani irin wulaqanci ne jamila?ya kuke neman yimin yawo da hankali ne karku nemi ku raina min hankali, tun jiya nake kiranki bakya dauka, wallahi tallahi idan kuka nemi raina min hankali zan tona ta fashe da kowa na rantse da allah, tunda har na kwallafa rai akan yarinyar nan nima saina ci moriyarta, ki fadama uwarta, kunce min sati mai zuwa za a gama komai na gama shiri na inata kira kuma bkya dauka, ban manta yanda kika sauyo ta ba wallahi” Kit wayar ta dauke, jamilu gaba daya bai gane inda zancen ya dosa ba amma jin muryar namiji yasa ya wuce daki a fusace. “Jamila jamila.. ya budo labulen dakinsu hannunsa rike da wayar ta futowarta kenan daga bandaki daure da zani a kirjinta, ya dubeta yana mai mata nuni da wayar hannunsa “waye dahiru????” Gabanta ne ya fadi ganin wayar tata a hannunshi gashi kuma yana tambayar waye dahiru, kame kame ta somayi kamar mara gaskia “waye dahiru jamila? Karuwancin naki kika koma ban sani ba? Wacha mu’amala ce tsakanin ki dashi?” Saurin nutsar da kanta tayi tace “ah ah wallahi haba jamilu, ya zakayi irin wannan tunanin?” “To meya hadaki da wani gardi? Eh???” “Dan allah ka dan sarara kaji abunda zan fada maka,” Wani irin ashariya ya qudundumo yace “ki fada min waye dahiru ya kiraki wajen sau biyar ina zaune a parlor, na daga naji yana kiranki da wani suna gatsai? Daman baki bar karuwancin naki ba dukda na rufa maki asiri na aureki?” “Haba jamilu ya kake wannan maganar ne mara kan gado, ba kowa bane wanda zai auri yar hadiza ne fa,” “Wanda zai auri yar hadiza? Toh uban meysa yake kiranki? Ke meya hadaki dashi?” Shuru tayi ta rasa ansar da zata bashi, gaba daya kana ganinta kaga mara gaskia, “haba jamilu, yanxu baka yarda dani ba?” “Chap ana taba yarda da karuwa ne? Tsohuwar bugaggaiya ma ta bugun karshe? Ke har kin manta yanda na tsamoki ne na rufa maki asiri” “Kai jamilu kar fa tasan kar, muka dai rufawa juna asiri, kaima fa nasan irin rayiwar da kakeyi, yaya nawa kayi wa cikin shege? A anguwar nan amma nasan yanda nayi na rufa maka asiri mukaje aka zubar da cikin ba tare da kasani bama, yauwa ehe,” Tsit yayi bakinsa ya mutu murus, ya wullo mata wayarta, “Tun tuni bata aurar da ita ba sai yanxu? Inace neman kudi take da yarinyar? Har tanada kudin aurar da ita?” Ya jefo mata tambaya “Eh, dan uwansu ne auran gida zatayi mata, toh ay gwara da aurar da ita ma huta da nemanta da akeyi, karma ta jawo mana masifa” Shuru dahiru yayi kafin ya zauna kusa da ita yace “jamila nasan hadiza kawarki ce tunda tare da ganku, ni kuwa wannan yar tata anya ta hanyar sunna aka sameta kuwa ko shegiya ce don kwata kwata ban taba ganin wani daga dangin ubanta yazo ba tun tasowarta kodai itama a gantalin ta samo ta?“ “da ubanta mana,meysa zakayi tunanin haihuwar titi ce?” “Hmm..toh ay naga yanda ita kanta uwar keyi da yarinyar ay abun tambaya ne, ba tun yanxu ake gulmar nan ba a anguwar nan, yanda take bobboyeta kamar batasan duniya tasan da ita kodai satota tayi?” Shuru jamila tayi tama kasa shafa vaseline din da take, shiko jamilu kallonta yakeyi sosai ba tun yanxu yasan akwai wata kullaliya da suke boyewa ba ita da hadiza game da yarinyar nan yanxu daya daga wayar dahiru yaji maganganun da yake don duk a tunaninshi da jamila yake wayar baisan cewa jamilu ne ya duaka wayar ba yasashi dasa ayar tambaya. Jamila na futa daga dakin tayi hanzarin kira dahiru, yana daga zaune ya gama fentin dakin da zaisa amarya dakanshi ma yayi, abun duniya ya mashi yawa kwana biyu kenan yana kiran jamila bata dauka, gashi ya kwallafa rai kamar tsohon maye, baiga yarinyar ba dake tangararren dan iska ne ji yake kamar ta gama hada komai zaisha romo kawai, tauntsu daga sama gasasshe. Kaf kauyen nan kowa yasan dahiru nada cutar zamani wato HIV wannan yasa babu iyayen da suka amince da aurar da yarsu ga shi saboda karya sa mata cutar shiyasa baiyi aure ba, ta yanda aka gano kuwa shine yaran daya dunga bi yana nemansu yana shafa masu cutar. Yan iskan da yake nema ma sun daina bashi gudun karya shafa masu wannan yasa abun ya mashi yawa, gashi jararrabe dukda ya jeme gaba daya. Yana ganin kiran kuwa ya miqe tsaye yana kama ta tsula “jamila jamila!!!” “Dalla malam dakata, kai wani irin dan buhun uba ne, meysa zaka dunga kirana haka eh? Kashe min aure kake son yi?” “Jamila wallahi kuna wasa da qanin shaidan, na rantse da allah idan kuka sauya magana zan nuna maki ni tijararre wallahi” “Me zaka iyayi? Babu abunda zaka iya wallahi,” Cije lebe yayi don tabbas bashida abunda zia iyayi tunda baisan asalin iyayen yarinyar ba balle yaje ya tona asirin nasu dole ya bisu da lallaba ya gano. “Toh yanxu ya ake ciki ne? Na fada maki ina cikin matsi in kunsan zaku jaa da nisa ay da saiki fada min na daina durawa cikin maganin karfi” “Bana son maganar lalaci, ka saurareni, in bazaka iya dakatawa zuwa dan wani lokaci ba..” “Kamar yaushe kenan? Eh?” Ya jefo mata tare “Kaidai ba tace ta baka ita ba? Ay magana ya kare kawai, kawai dai da zarar anyi abunnan ka tabbatar ka rike yarinyar nan duk abunda kaga dama kayi da ita, karka bata mana shiri” “Tuni zan dirma mata ciki tana haifewa na kara mata wani, mu kare rayuwar mu a kauye ina cin abata hahahah” ya lashe baki “Kai takaddarin dan iska ne dahiru, “tare muka fara ay wai jamila su waye iyayen yarinyar nan? Da alamu dai kun iya boye sirrin nan shekara da shekaru haka” “Babu ruwanka da tambayar su waye iyayenta, kaidai kawai tunda an baka ita ay shikenan saikaje chan ka karata” “Toh toh shikenan, dan allah ki dunga ansa wayata dan insan matsayar mu,” Tana kashe wayar ta ajeta gefe tare da miqew wajen sip ta fiddo da kaya. Jamilu dake rabe jikin kofar dakin bai futa ba kaf conversation dinsu yaji daga farko har karshe, kanshi gaba daya ya gama qullewa. After 1 week… Bayan sati daya.. Cikin sati gudan nan abubuwa da dama sun faru, ciki kuwa harda progress din samun lafiyar anne, ana bata treatment sosai, har hiring wani special consultant sameer yayi daga india wanda barau yayi recommending yazo har abuja akayi accommodating dinshi. Alhamdulillah tana tashi tana zama kuma tana magana sosai, inka ganta bazakace tana da brain turmor ba, kuma treatment din ya karbi jikinta don abun mamaki healing take sosai. Anty bahijja kullum saita kira a waya ta duba yanayin anne. Anty fadila ce har yanxu ke jinyanta, nanna ma anan take wuni saidai kuma da daddare ta koma. Shima taj koda yaushe yana asibitin, yawanci ma dai gaba daya yan gidan kusan kullum sai sunzo. Anty madina matar uncle dameer ita anan take wuni kullum ba kamar dayar uwar gidan ba da kullum take zuwa ba da zarar tazo ma bata kaiwa hour daya take tafiyar ta. Cikin kwanakin maya ta koma bangaren anty laila, akuyar daure an samu sake, fantamawa take son ranta, sannan ta futa duk sanda taga dama ta dawo duk sanda taga dama, rayuwarta dai babu abunda Ya sauya saima gaba daya ke yi. Maganar taj ko har yanxu tana nan, ada ta dauka crushing take akanshi data gane cewa akwai aure tsakaninsu wannan yasa ta kudirci duk yanda za ayi saita mallakeshu, dok harta fara fadama mummy ita tanasonshi, bahijja dataji wannan abu ba karamin dadi taji ba don daman suna maganar aurar da ita kawai ita da majeed, tunda taji an anne tayi maganar an ganta a hotel hankalinta ya kasa kwanciya, mai zaikai budurwa kamar maya hotel?batadai fatan abunda take tunani shine amma gaskiar anne ce maya nada rawar kai, and she wants what is best for her. Yau saura sati biyu su koma school, laila da maya nata shirye shiryen komawa, sun fita sunyi shopping tare,driver yakaisu. Tunda anty fadila ta koma jinyar anne a asibiti laila ta dan samu sakewa, saidai idanun hamad baisa ta wuce iyaka ba balle ma ita tafi maya hankali sosai ba kadan ba kawai dai rayuwar yan mata ayanxu basa rabo da hira samari. Bangaren sabeeha ta dan sake sosai, babu abunda ke kaita dakin taj sai gyara,, safe da yamma, sannan haka zata kai abuncin sa safe rana dare, duk yanda zatayi saida tasan yanda tayi tana avoiding hada hanya dashi. ada idan tana gyaran dakin ko’ina yana kasancewa neat amma yanxu zatazo taga ko’ina a hargitse kamar yanayin hakan intentionally. Yau daga asibiti ya wuce inda suke haduwa da salim inda yazo tare da jamilu da tunda suka bashi zunzurutun kudi miliyan guda, da zarar sun kirashi yake zuwa jiki na bari, ya samu hanyar tatsar kudi a wajensu. Kuma yana fatan abunda zai fada masu saiza su bashi wani kudin, tunaninshi har zuwa yanxu dalilin da yasa suke neman yarinyar badan komai bane saidan wannan balaraben ne ke sonta ya biyota har nan kasar,yarinya da shegen wayo tayi aure sannan tasa farin balarbe ya biyota,ko shi kanshi yasha saka rai akanta amma gudun tijarat jamila yasa bai kai hari ba. Yarinya ce daka dora idanu akanta zakaji ka mace, tun kafin ta wanku tun tana cikin kazantar talauci balle yanxu kuma data sauya gaba dayanta in banda yanxu daya ga hotonta da suka nuna mashi zai rantse ba yar hadiza bace ta wahalr duniya ta kodar da ita. Kafin ya soma masu bayani jamilu ya dubi salim yace “yallabai dan allah inada tambaya? Kafin na fada maku komai Dan allah mene alaqarku da yarinyar nan idan kuka fadamin zan fada maku komai game da ita, duk wani abu dana sani game da ita da rayuwar datayi ma gaba daya” Kallon taj salim yayi ya fada mashi abunda jamilu ya fada, taj yayi shuru baisan ya fadi komai a wannan lokacin wannan yasashi yima salim magana da turanci, “I don’t need his service anymore,“ “But sir let’s listen to what he’s about to say” Yana fadin haka ya dubi jamilu yace “tunda har muka iya baka kudin mu kuma har zuwa yanxu babu abund aya faru da ita harma dakai kasan cewa bazamu cutar da ita ba,” “Toh amma meysa kukeson sanin komai game da yarinyar nan? Yarinyar da ake tunanin a titi aka haifeta” “Me kake nufi da hakan?” Shuru jamilu yayi jin basu fara maganar kudi ba tukunna kafin ya ce wani abu salim daya gane yayi saurin cewa “wannan karan anyi doubling kudin malam jamilu” Jamilu najin haka ya bude baki yace “toh bismillahi, nidai bansan dalilin dayasa kuke bibiyar rayiwar yarinyar nan ba amma agaskiyar magana nidai na auri kawar babarta shekaru sha wani abu da suka wuce, ba a gabana akayi haihuwarta ba don zuwa sukayi anguwar mu nan dutsen habuja, tanada shekara goma sha wani abun, kuma bamu taba ganin ubanta ba andai ce ya mutu wai, daga ita sai kakarta da dan uwan babar tata suke zaune anan dutsen habuja, kafin kakarta ta mutu, talakawane yanda kuka gani tunda kunga gidan da suka tashi kuma ba a taba ganin kowa daga dangin ubanta ba yazo inma akwai ni zan fara gani tunda sunfi kusa damu nida matata, wannan yasa ake cewa ko a titi uwar ta haifota,“ Shuru salim yayi yana sauraronsa saida ya gama kafin ya dubi taj ya masa bayanin abunda ya fada. Shuru taj yayi jamilu na bayani salim na fassara mashi da turanci. “Meysa mahaifiyarta ta turata aikatau? Wata kasar daban maysa ba a barta tayi karatu ba?” “Ita datake talla ina maganar karatu? Ko futowa uwar bata barinta tayi daga gidan shiyasa ma ake tunanin shegiyasa ce, kai daga yanda alakarta take da uwarta zaka gane ba haihuwar so bace don ba a boye dan sunna saidai shege” Sakin baki salim yayi da jin wannan batun, jamilu ko yana sane da irin maganganun da yake dagowa ba komai zai fada masu a yanxu ba sai ya tabbatar da komai don ahankali ahankali yakeson yana yagar nashi kason. “Yauwa kace meysa aka turata aikatau ko? Shekaru biyu da suka wuce kafin ta tafi kakar tana da ciwon zuciya tana gab da mutuwa babu kudin aiki da za ayi mata wannan yasa babarta tasa na nemi inda ake kai yara aikatau ko na shekara nawa ne taje tayi don ta samo musu kudi” Daga impression din salim taj ya gane cewa maganganun da sukeyi ba masu dadin ji bane, haka nan ya juyo ya mashi bayanin komai, gaba daya tunda ya kureshi da ido ya kasa dauke wa,babu abunda yake sai kallon bakin salim din, wato wannan ne dalilin dayasa aka turota aikatau?Bai tana tunanin talauci da ake fama dashi a rayuwar wasu yakai har haka ba. Abunda yafi tsaya mashi shine maganar da salim yayi na cewa wai ana cewa kamar bata da uba,baice komai ba dai yana sauraron su Jamilu yace “yauwa namaji matata tace uwar aurar da ita zatayi” “Aurar da ita?ba aikatau kace sukeyi ba?” “Eh wai wani dan uwansu za a aura mata” Kallon taj salim ya sakeyi ya fada mashi abunda jamilu ya fada, tunda salim ya soma magana ya karade ya wani sauya yanayinshi gaba daya. Tundaga nan maganar tasu ta tsaya don gaba daya yanayin taj dun ya sauya yasa salim ya sallami jamilu kawai suka raba hanya gaba dayansu. Tunda ya shiga motarshi babu abunda yake sai saka da warwara, kwata kwtaa batasan cewa auransu na nan ba don shi bai saketa ba, wannan shirmamman wasan nata dole ya tsaya a yau. Shi kanshi gaba daya baisan cewa hankalin ya tashi ba da jin maganar, Gudu yake sosai a motar kamar zai tashi sama, cikin abunda bai wuce minti ashirin ba ya iso gidan. Bude motar tashi yayi lokacin ana kiran sallar magrib, alwala ya farayi ya shiga masallaci yayi sallah kafin ya futo ya wuce main house. Yana shiga kamar kullum babu kowa a kasan sai wajen dining dayakejin kamar ana shirya dinner. Ba tare da wani dogon tunani ba ya tunkari wajen, yana isowa ya tadda laila a tsaye tana kokarin diban abunci. Cikin sauri ta aje plate din fuskanta dauke da murmushi tace “good evening uncle taj” Bai tsaya sauraran gaisuwar ta yace “Go in there and call fatima” Da mamaki ta tsaya don bata gane wa yake nufi ba, wace fatimar uncle taj zaice a kira masa. “You mean the house help? Sabeeha?” Wani irin kallo ya mata baice komai ba wanda yasa ta gane ita yake nufi. “Inform her to come along with dinner” Bayason creating wani suspicion wannan yasa ya fadi haka sannan ya juya yabar laila tsaye galala, tasan sabeeha ke kula da bangarensa wannan yasa bata kawo wani tunanin aranta ba amma ganin yanayin sa yasa ta dan dakata. Kitchen ta shiga inda sabeehar ke tsaye tana harhada nashi dinner din tace “sabeeha!” Juyowa sabeeha tayi ta kalleta tace “naam” Kureta da idanu laila tayi kafin kuma ta kauda tunanin dake ranta tace “uncle taj ne yace akai mashi dinner yanxu” Saida gaban sabeeha ya dan buga don bai taba aikawa a kira ba tace “tohm nama gama shiryawa yanxu zan kai” Murmushi laila tayi mata sannan ta futa ta dauka plate dinta ta wuce sama. Maya na zaune tana kallon call din salim taqi dagawa tunda ta gane sunsan juna da uncle taj ta daina daga wayarshi, batasan duk wani alakarta ta waje a sani a cikin gida. Wato tasan cewa abunda takeyi zai iya affecting rayuwarta nan gaba. Kalon wayar laila tayi tace “ke ko ki daga wayarshi mana why are you ignoring him? Na tunda yanda yake maki wulaqanci kina shanyewa yanxu is pay back time kenan” Ko kulata batayi ba ta cigaba da kallon da takeyi a laptop dinta, laila ta gyara zama tace “yanxu uncle taj ya shigo” tuni ta aje laptop din ta kalli laila tace “maysa baki fada min na sauko ba?” “Ta yaya zan fada maki? Daga shugowarshi ya nemi a kira mashi sabeeha” Zaro idanu maya tayi take ta wani irin sauya gaba daya, “meysa yake neman ta” “Dinner zata kai mashi but..something seems off about this duo, manta da maganar yar aiki ce yarinyar nan nada kyau fa sosai kuma babu namijin da zai ganta bazata shiga ranshi ba qila shiyasa ma ya hamad ke yawan kallonta shika, hmm nasha kamashi wallahi yana kallonta ta gefen idanu” Wani irin boiling jinin maya ya soma yi, jikinta ya soma tsuma an kunnota, bata kaunar ayi maganar sabeeha kwata kwata ko kadan balle kuma a dangantata da taj shiyasa bata kaunar taga sabeehar ta shiga part din nashi, tunawa da wannan useless uwar tata yasa tayi saurin sauka daga kan gado daga ita sai wata singlet da tight damamme sosai gata dai ba shape mai jyau ba amma dai iyayi da gayu. “Ina zakije kuma?” Laila ta tambayeta tayi banza da ita ta futa. Bangaren sabeeha tana shugowa sitting room din bakinta dauke da sallama ta ganshi zaune kan sitting room, sallamar datayi ma ko amsawa baiyi ba yana latsa wayar hannunshi, ganin haka yasa ta wuce har zuwa inda yake kanta a kasa ta wani hade rai tace “good day sir” Nanma baice mata kala ba ta nufi wajen dining ta aje abuncin ta jera su sannan ta fidda dinner set kafin tabar wajen. Tana dawowa sitting room ta taddashi yanda ta shigo a zaune, “dinner is ready sir” Tana fadin haka ta nufi wajen kofa muryarshi tasa ya dakata, “When Are you going to stop this pretending game?” Chak ta tsaya ta kasa karasawa bakin kofar, “fatima!!!!l” ya kirata a kausashe, gabanta ya sake faduwa tayi hanzarin tunkarar kofar kamar batasan da ita yake ba tasa hannunta kan handle din kofar tajita a rufe, murdawa ta sakeyi da mamaki taji kofar a rufe take hankalinta ya dan tashi ta bude smart lock din kofar taga an saka locked. Gaba daya rasa yanda zatayi tayi batama san ya miqe tsaye ba ya zuba hannayenshi cikin aljihun jallabiyar dake jikinshi, sannan ya zuba mata jajyen idanunshi. Cikin sauri ta juyo tana kallonshi tana kokarin cire duk wani tsoro da fargaba dataji ya durar mata. “Just because you denied who you and pretend as if baki taba ganina ba doesn’t mean i will believe you are other wise” “Sir please i dont know what you are talking about, i dont know who you are referring me with but nidai bansanka ba, ive never seen you in my entire life” Smirking yayi kafin ya soma takowa inda takeyi gashi takai bangon kofar, batasan cewa tsoron da take ba ya gama bayyana akan fusknta, ya ranshi sosai kamar bashiba shima. Saida yazo dab da ita sosai don tana jin kusancin su sosai ba kadan ba nunfashi na neman yi gogayya da juna ga kamshinsa daya kara burkitata ga inuwarsa a gabanta dayasa ta kara tsorata sosai. Hannayenta biyu tasa tare da dafe kofar kamar zata tura jikinta cikin kofar, “Look into my eyes say what you just said now” Ya fada yana kafeta da idanu sosai, kirjinta dake cikin hijab babu abunda yake sai sama da kasa tsabar gaba daya tana neman rikicewa. Hannunshi daya ya zaro daga aljihunsa tare da sanyashi wajen jaw line dinta ya dago da fuskanta ya matso da tashi dab da tata trying to lock both eyes dinsu. “Look into my eyes and denied who you are” Kin yarda tayi ta hada idanu dashi saima runtsesu datayi sosai. Bakinta yabi da kallo da suke motsawa ahankali ahankali, “why are you doing this? “ Ta fada muryanta na breaking sai hawaye daya sauka kan fuskanta, sake matsowa yayi sosai don kiris ya rage kirjinshi da nata basu hadu ba ya sake matso da fuskanshi daidai nata fuskan don sai da rankwafo yace “you will sleep here idan har baki aje wannan pretending din da kike ba,” Cikin saurin ta bude idanunta jin nunfashinsa akan fuskanta tace “please sir this is not right” “What stops it from being right?we normally sleep together remember” Saurin runtse idanunta tayi ta budesu tare da kauda fuskanta don kusancin yayi yawa sosai ba kadan ba, “I never knew you’re this stubborn bibi…” Yaja kalmar ta karshe kamar wanda ake fusga sosai. Bayason ya fada mata har yanxu da aurenshi akanta don ba lallai ta yarda ba but thats the fact. “Looks like one knows the life you live with me, you really want to keep it to your self right?” A zafafe ta dago rai a bace ko girman jikinsa bata gani ba yanda ya wani zagayeta gaba daya tace “I dont know what you’re talking about, let me go please” “Idanunshi kamar hawaye zasu fito tsabar yanda ya kafeta dasu “still being stubborn right, you’re making things very hard for both of us, inma mantawa kikayi let me remind you,” yana fadin haka ya sa hannunshi daya ya zagaye kugunta dashi ya zageyeshi gaba daya to the other edge ya wani matso da ita tabar jikin kofar har suna bugun kirjin junansu ya wani irin lumshe idanunshi da sukayi jaa sosai dayan hannunshi dake yawo ya sanya shi jikin kofar ya dafe kofar dashi having control of her all bayi wata wata ba yanda ta dago fuskantan nan in so much shock ya rankwafo tare locking lip dinshi da nata a gaggauce kamar wani mayen zaki, gwalo idanu tayi sosai tashin hankalin da ba a sa mashi rana, abun yazo mata a bazata ya kama bakinta sosai ya shiga kissing dinta deeply, gaba daya furgicin da take boyewa ne ya bayyana a fuskanta har ma da jikinta, take jikinta ya soma bari, taj ko tunda yasa bakinsa cikin nata yaji gaba daya kamar ana kwance notikan kanshi daya bayan daya, yanajin yanda kirjinta ke sama da kasa suna gogan faffadan kirjinshi, tuni ya sake deeping suck din da yake mata, giving her the perfect kiss of her life, ko ince life threatening kiss don neman shidewa ta soma yi, he takes control of her body gaba daya da yanda ya kama kugunta ya danqe sannan ya dafe kofar giving in all his strength. Wani irin futsari futsarin fargaba ta soma ji hankali a tashe ta daga hannayeta tana bugun kirjinshi gashi ya banqarota sosai babu damar turashi. Me zatayi banda hawaye, tanajin yanda yake shiga ko’wanne lungu da sako na hole din lips dinta, lips dinshi na saman nata ya kama na kasan ya kama na sama, harshenta ko yasha juyi sosai ba kdan, saliva dinsu kam ya gama zama taste daya. Yifa yakeyi babu ji babu gani kwata kwata baijin turashi da take dadi ma shi abun ke mashi, da ya samu chance din gasping breath dinshi ba tare da ya cire bakinsu ba sai yayi wani irin intimate moaning gently alamun abun na mashi dadi sosai, shi kanshi yasan there’s a beast within him daya sashi kasa sakinta, so yake dole da kanta tayi acknowledging presence dinshi, he has had enough of this little drama, he was giving her chance saboda guilt din abunda ya mata idan ta zabi ta nuna kamar bata sanshi ba bazaiyi forcing dinta ba, amma bazai yarda su zama strangers ba, ya gama amincewa da he’s also here for her as her husband. Musamman yanxu dayaji maganar mamanta zata aurar da ita what if he loose her for good?, bayan yasan shi mijinta ne har yanxu kuma aure kan aure haramun ne. Murda kofar maya tayi hankali a tashe, ta wuce 20mins a sitting room din main house tana jiran sabeeha babu ita ba labarin ta take hankalinta ya tashi ta fara sake sake aranta, tana isowa part din kuwa ta murda kofar tajita rife, ay batasan sanda ta soma bugun kofar ba kamar yaqi. Sama sama ya fara dawowa hayyacinshi, saboda kncking din, ya zare bakinshi da gaba daya danyi jaa sannan ya bude idanunshi da sukayi jaa sosai suma ya dan saketa kadan bai matsa daga jikinta ba ya duvbeta ganin yanda idanunta yayi gaja gaja da hawaye, lebenta garya dan kumburo kamar wadda akayima lip filler. Smirking yayi kafin ya dan rankawafa daidai kunenta yakai bakinsa yace “أفتقدك كثيرا لها”. I’m sorry, I missed you bibi…” Yana karashewa ya saketa tare da danna pins din kofar, maya tayi hanzari budewa gabanta na faduwa, abunda batayi expecting ba kuwa ta idanunta ya gane mata,zuciyanta na gudu sosai kamar ana tsere, kallo daya ya mata ya juya ya wuce ciki, maya ta dubi sabeeha dake kokarin daidaita natsuwarta tuni ta goge hawaynta da gaggawa tunda ya soma danna pin din kofar zai bude. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 101 Dagashi har ita maya ke kallo , tama rasa me zata ce, sabeeha ko ta kanta batabi ba ta fuce daga part din maya data sandare tsabar takaici ta juyo a fusace tabi sabeehar. Daidai tsakiyar compound din maya ta wani irin danqo hijab dinta tayo baya da ita, sabeeha dataji hijab din na neman shaqeta ga yanda maya ke jawota ta baya kamar zata fadi tayi hanzarin jan wajen wuyan hijab din da karfe. Shan gabanta maya tayi kamar wata zakanya tace “uban me kukeyi a part din? Harda rufe kofa? Ehhh!!! Fadamin me kukayi?????” Wani irin kololon baqin ciki ne ya tsaya ma sabeeha a maqogaro kamar ta kamata ta mata dan bura’uban duka daman gashi a hasale take kuka kawai takeson yi kuma ta huce takaici. “Kije shi ki tambayeshi tunda shi ya rufe kofar bani ba” Tana fadin haka ta fuzge hijab din maya ta sake jawo hijab din nata ta finkice shi this time around saida ta fadi a kasa ta dan kurja hannu harda yar kara ta kwala. Maya ta bita da kallo, tana sanye da atamfa doguwar riga ta kamata sosai musamman wajen kirjinta daya matse cleavages din ya fito sosai, rigar ta laila ce da aka bata, saboda tafi laila kirji sosai nesa ba kusa ba yasa ta dameta, cikin irin dai kayan da ake tattara ma yan aiki su saka wanda suma zasu dan mora, ganin kirjinta kawai yasa zuciyar maya ta kusa bugawa don ta fita nesa ba kusa ba allah ya bata albarkatattun kirji luma luma gasu farare tasss, milky kamar madara ko digon abu babu a jiki irin baki bakin nan, kamar fatar jariri hasken wajen yasa sai wani glowing suke a bayyane, bata yarda a gani kwata kwata don koda yaushe cikin rufewa take yanda baza a taba sanin tana dasu ba, ko hadiza bazata iya cewa ga yanda kirjin sabeehar yake ba, wani kukan kura maya tayi tayo kanta zatayi dambe da ita ta hanyar jan gashin kanta data kudunduneahi ta nade don sabeehar na tsugunne bata kaiga miqewa ba saboda fadin datayi, jan gashi takeyi kamar zata tsinka mata kai, sabeeha na kara saboda zafi sosai kan ya warware, maya kamar tayi kuka ta dora hannu aka saboda ganin datayi ma gashin ya sauko a kasa, yarrr jelar ta fado, saboda rashin gyara da baya samu sosai na rashin kamilalllan kitso yasa take nadewa bata tajewa, idan da ta taje ya zubo ay saidai maya tayi hauka muraran, don ko gashin doki da take karawa extension din baya kaiwa irin wannan gashin, “shegiya haihuwar asara, wallahi saikin fada min ubanme kikeyi a part dinsa, inba haka ba wallahi koni koke” Tana fadin haka ta soma dukan sabeeha, sabeeha da zuciyarta itama ke kusa batasan sanda ta soma ramawa ba tana dukanta itama tana ramawa,“yar iska,ballagaza, daman nasan yanda kike shishige masa kina shiga part din da sunan kai masa abunci da gyare gyare nasan luring dinshi kike son yi ke kinga farin mutun ko,bari ki shiga gidan arziki toh wallahi ko a mafarki karki taba tunani zaki shugo zuri’ar mu, babu yayan titi a zuri’ar marasa galihu,inda ya taka baki isa ki taka ba keba kowan kowa ba” A harzuke sabeeha ta dago duk ta gama faffarke mata hijab dinta kiris ya rage ta soma hawaye don maganganun nan sun taba ta sosai da idan ance batada galihu baya mata zafi amma yanxu saitaji abun kamar an chaka mata wuqa a wuya. “Duk wannan haukar da kikeyi badan komai bane ba sai dan kinsan cewa nafiki da komai, nida kika ikirarin banida galihu, kuma na rantse da Allahn shi da kike wannan ihun akanshi na fiki daraja a idanunshi sau dari nida nake yar aiki mara galihu saboda na mashi halarcin da ko a lahira bazai taba mantawa dani ba mahaukaciya” Sabeeha na fadin haka ta juya maya da taji zafin kalamanta sosai babu abunda yafi tsaya mata sai cewa da sabeehan tayi ay ta fita da komai, ya za ayi yar aiki ta fita da komai, hannu ta daga batayi wata wata ba ta wanke sabeehar dashi, ta sake daga hannu zata mareta sukaji tsawa kamar daga sama. Cikin hanzari hamad ya karaso tare da dubansu su biyun, ganin yanda ta fafarkewa sabeeha hijabi gashi tana shirin kara sauke mata wani mari yasa ranshi baci kololuwa, kallo daya yayi ma sabeeha ya kauda idanunshi don bazai iya cigaba da kallonta ba kanshi ya kunce don bai taba ganinta haka ba a irin wannan yanayin sai yanxu, ya maidashi ga maya, hannun data daga ya janyo tare da janta da karfi, “ka sake, ka sakeni mana, ban gama da wannan yar iskar ba, mai bin maza, kaima kota baka kasha ne? Eh? Inba haka ba maisa zaka hanani koya mata hankali shegiyasa haihuwar titi” Yana isowa sitting room din kasa ya saki hannunta tare da turata tsakiyan carpet yace “maya!!!!!! Dont you dare curse her ever again” “Idan nayi sai me? Eh???idan nayi sai me? “ Hannunshi na karkarwa ya daga zai watsa mata mari ya dakata tsabar bacin rai “Ya hamad!!!!” Laila ta dakatar dashi tare da saukowa badan laila ba daya wanke ta mari tass yaga karshen rashin kunyarta kwata kwata batasan darajar dan adam ba. Laila na janta amma huci takeyi, “dan allah kizo muje, maya…” Fusge hannunta tayi ta wuce sama kamar zata tashi, laila tabi bayanta. Cije labbanshi yayi yanajin zafi aranshi, akan idanunshi ta daga hannu ta mari sabeeha sannan ta bita da mugayen maganganu, abun ya mashi zafi sosai kamar shi akayi ma. Juyawa yayi ya futa har zuwa compound din ganin babu sabeehar a wajen yasashi hin backyard, yana zuwa kuwa ya ganta tsugunne bakin kofa ta hade jikinta tana hawayen takaici da baci rai, ya rasa mai zaice mata gaba daya wani irin lallashi zai mata, ita ke kuka amma shike jin zafi aranshi. Saida tayi mai isarta ta tashi tsaye ta goge hawayen sannan ta hude kofar baya ta kitchen ta shige batama lura da hamad ba. Lokacin data shiga daki basira an rigada an jeme ta bude cinyoyon iska nada shiga ga ac, sai jawo masori takeyi. Hijab din data nannado ta aje a bakin gado sannan ta nufi bandaki. Tana shiga ta rufe kofa kukan data shanye ta sake sakinsa, tayi tayi harta godema Allah, meysa zai bayyana a Lokacin da bata buqatarsa maysa zai bayyana a lokacin da bata murarin ko ganinshi? Bata kaunar ganinshi ko kadan, wannan kadai ya sanya mata wata qiyayyarshi, ta gama cireshi aranta, ta gama fiddashi daga rayuwarta, meysa bazata samu peaceful rayiwa ba kamar kowa, she wanted to forget everything the pains and the torture she endured followed by wulaqancin dayayi mata yaqi yarda da ita ya saka mata halarcin datayi masa da butulci, alokacin daya kamata ya yarda da ita ya amince da ita. Kawai saita fara tunawa da abubuwan da suka faru a baya, yanda yayi mata korar wulaqanci aka fiddata daga gidan nan, da yanda rayuwarta ta shiga hadari duk dan saboda shi, all that trauma ya dawo mata sabo fill. A takaice dai takai awa guda tana tsugunne tana kuka, tana tunani kala kala, tama rasa dalilinshi na abunda ya mata dazu tunawa da tayi babu wata ragowar alaka dake tsakaninsu, bashi da damar sata dole akan komai, idan ta zabi tayi ignoring the fact that susan juna ra’ayinta ne don babu komai tsakaninsu, ya yanke duk wata alaka dake tsakaninsu, kuma bayan duk abunda ya mata bai chanchan yazo da fuskar kamar babu abunda ya faru ba a baya, idan ya mance abunda ya mata ita bata mance ba. Haka ta dunga tunani ita kadai tana shawara da zuciyarta tama gwammaci kawai tayi auren da mama tace dangin babanta zasu mata, yafi mata maybe idan ta tafi chan bazata kara waiwayon rayiwar datayi ba a baya wata kila ma karshen wahalar ta kenan ta rayuwa, wata kila hakan ya zamo mata alkhairi. Babu abunda yafi mata zafi game da fadanta da sabeeha kamar zagin ta datayi ta shegantata, bata taba zama ta waiwayi rayiwarta ba gaba daya saboda ta taso bata da yancin yin magana bata isaba bata kai ba, ba tun yanxu ba take yawan tambayar kanta shin tanada uba ko bata dashi, don yanda inna ta fada mata shine kafin a haifeta ya rasu kuma shima a lafiya yake don su innar ma duk yan lafiya ne. Ta taso dai kawai gata nan, babu gaba ba baya kamar mara galihu din kamar yanda sabeehar ta fada gashi batda damar tambaya sai taga fuskar nema zata iya, she can never questioned mamanta saboda tsananin tsoronta da takeji. Tana gama koke kokenta dataga babu amfanin da zai mata ta dayro alwala ta futo. Kayan jikinta ga sauya sannan ta dauka hijabin basira ta saka ta shimfida sallaya ta hau salloli. Ta bangaren mutumin shiko yana hawa saman nan bai wuce ko’ina ba sai bathroom, ya sakar ma kanshi ruwa sosai, duk wata kofar gashi data bude a jikinsa saboda shauqi kokarin rufeta yake,ruwa na sauka daga kanshi zuwa kirjinshi yana tsaye babu abunda yake sai tunani. “Yanajin kamar bai mata adalci ba, amma ina bazai iya jurewa ba, wannan shirmemm wasan da takeyi bashi da enough time for it” The next day.. Tunda tayi sallar subh akan sallaya bata tashi ba kusan ma dai a zaune ta kwana, wani irin zazzabi take ji yana neman rufeta sosai, ga azababben ciwon kai, dan rakubewa tayi kan sallayar ta rufe jikinta da hijab din dake jikin nata. Tana nan kwance a hakan ta rufe idanunta batama san gari ya waye sosai ba don har basira ta tashi itama itada bata tashi yin sallar asuba sai wajen karfe bakwai. Ganinta kwance da mamaki basura tayi don tasan inta tashi sallar asuba saidai ta taddata a kitchen badai a daki ba, Tashinta basira ta soma yi, da kyar ta iya tashi zaune jikinta gaba daya ya zaka weak sosai. Kallonta basira tayi ganin tayi wani jajaja tace “chap ya akayi yau baki rigani futa ba ko bakida lafiya ne?” Ko bakinta kasa budewa tayi tsabar yanda ya mata nauyi ta girgiza mata kai kawai saiga hawaye ya sauko tare da amai kamar wanda aka tunkudo shi lokaci guda, amai take kamar zata fidda kayan cikinta kuma babu komai cikin nata don ko abuncin dare bata samu taci ba saboda kidimar abunda ya mata jiya baisa ta iya tunawa da cikinta bama, ta koma suuu ta kwanta kamar wadda babu ruwa a jikinta. “Kaii Bara na kira anty rabi” Cikin sauri basira ta futa, bata jima da futa ba sai gata da anty rabi sun dawo, tunkararta rabi tayi tace “subhanallahi meke damunki sabeeha” gaba daya ta gama bata jikinta da ruwan amai Dakyar ta iya sake tashi zaune ta dafe kanta saboda wani irin nauyi da yake mata muryanta kasa kasa tace “kaina na ciwo jii…jikina ci..wo” “Subhanallahi ko zazzabi ne? Harda amai?” rabi ta fada tana taba wajen goshinta don jin temperature dinta. Wani irin zafi taji sosai wanda yasa ta cire hannunta daga goshinta tace “zazzabi ne wannan ay, taimaka mata basira ta tashi bari na dauko magani sannu” Tana fadin haka ta futa har zata shiga dakinta ta dauko magani ta dakata tare da shiga dakin hadiza. Da sallama ta bude kofar, a zaune ta taddata tana waya tana ganin rabi ta dan dakata daga maganar da takeson yi. “Mun tashi lpy hadiza?” “Lafiya lau, wani abun ya faru ne aka biyoni har daka?” Tabe baki rabi tayi tace” Ah ah babu komi daman sabeeha ce ke zazzabi harda amai shine nace bari na fada maki” “Allah ya sawaqa” tana fadin haka ta koma kan wayarta. Kallonta sosai rabi tayi da mamaki, ba tun yanxu ta lura da alakar dake tsakanin hadiza da yarta ba, wallahi inkaga yanda takema sabeeha zaka rantse ba itace ta tsugunna ta haifeta ba ya za ayi yarki na zqzzabi kamar zata shide amma furucinki bai wuce allah ya sawaqe ba, ko alamun damuwa bai bayyana akan fuskanta ba kwata kwata. “Koda wani abun ne?” Hadiza tayi magana ta wani hade rai, kwafa kawai rabi tayi ta futa ta dauko magani ta dawo dakin nasu,yanda ta barsu haka ta dawo ta taddasu, taimaka mata sukayi rabi ta cire mata hijab din nata daya baci, da taimakon rabi suka je bandaki ta kuskure bakinta basira ta hado mata ruwa shayi ta dan sha kadan, ko sipping biyu batayi ba ruwan tea din ya dawo ya bata jikinta gaba daya, dole suka sake komawa bandaki basira kuma ta gyara dakin inda ta bata. Zip din rigarta rabi ta soma cire mata, kwata kwata batayi tunanin babu rigar nono a jikinta ba, sabeeha tayi saurin dafe kirjinta, wanda hakan yasa rabi janyo zanin da suke wanka dashi ta rufe mata kirjinta dashi sannan ta cire rigar. Da haka dai ta samu ta dauraye jikinta daga karshe ma dai rabi cemata tayi tayi kokari ta watsa ruwan zafi ko zataji dama dama. Hakan kuwa akayi tana fitowa ta tadda rabi zaune basira ma haka duk sun damu da ita sosai, rabi ta bata magani tasha a hakan sannan tasa riga rabi tace ta kwanta kawai. Tun bayan futarsu samun kanta kawai tayi da yin hawaye,this is the second time wani ya damu da lalurarta ko rashin lafiyarta, mutun na farko shine taj ne, shima lokacin da baya cikin hayyacinsa, idan tana rashin lafiya shima aranar sai yayi rashin lafiyar nan haka zaita kuka. Sai yanxu kuma da rabi da basira suka tsaya akanta, duk sun damu sosai itada ba wani dade tayi dasu ba. Abu mafi zafi shine batasan yanda uwa ke nuna damuwa akan diyarta ba, wai irin hadiza ta shiga damuwa intaga tana rashin lafiya kwata kwata babu wannan, ko sannu bata hadata da hadiza wani lokacin ma ko magani, saidai tayi cutarta ta gama, innace ma dai ke bata magani ada kafin ta rasu, ko kawu da har yau tun bayan dawowarta batasan a wace duniyar yake ba, tun tasowarta harta saba hadiza bata taba damuwa da rashin lafiyarta Bayan futarsu kafin barci ya dauketa sun leko dakin yafi sau nawa, Hadiza kam ko lekowa batayi ba, inama take da wannan lokacin, yanxu damuwarta daya ce yanda zatayi ta samu wani abu daga wajen yan gidan, don in sukaji zata aurar da yarta dole zasu bata kudi sosai,a matsayin gudunmawa badan ta kwallafa rai ba da tuni ta dauketa musamman yanxu da anne bata gidan tana asibiti ta tafi da ita chan ta aurar da ita. Daman plan dinta bai wuce ta dauketa su tafi gidan jamila ba anan dutsen habuja saita kira qanin ubanta yazo ayi abun a gama kawai ta huta, don a yanxu babu ahunda ta kudircema kamar ta dauketa daga gabanta kafin a samu matsala. Misalin wajen karfe goma sha daya kuwa ta gama shirin ta tsaf cikin atamfa da mayafi ta fesa turare da maya ta bata saboda akwai ranar datazo yi kata gyaran daki tace mata tana tsami shine ta bata hadadden turare ta dunga fesawa, wannn abu kam ya mata dadi daman gata da kwadayin abun duniya na kyale kyale. Tana futowa kitchen ta nufa inda rabi da basira keta faman gyare gyare,batayi niyar yi masu magana ba ko sallama saidia tayi tsammanin ganinsu a kitchen din don tana suke fita kofar baya, kallonta sukayi gaba dayansu ta wani ci jan baki radau, itama ta bisu da kallon sama sama, basira da bakinta baya shuru tace “zaki futa ne” “Eee,” “Aiko kinyi kyau wallahi,” ta fada tana dariya kasa kasa, bata amsa ta ba ta fuce. Rabi ta maida hankalinta ga abunda take tana girgiza kai, “ikon Allah, allah mun gode maka daka bamu iyaye na gari” rabi ta fada aranta “Anty rabi matar nan fa ko dubo yarta batayi ba fa amma tasa kafa ta fuce harda su jam baki wallahi ko kyau batayi ba” “Ke basira kin fiye gulma wallahi kinsan ba mutunci ne da ita ba intajiki ke da ita don munafurci amma kika ce tayi kyau da zata futa” “Toh ay wai na fasa mata kai don jinta take kamar wata budurwa, ga fadin rai, itadai yarta babu ruwanta allah bai saka mata dagawa ba, inda allah bai kaika ba kace saika kai kanka” Shuru rabi tayi itadai tunanin abunda takeyi kawai shine aranta. Ta backyard hadiza ta futo, irin kallon da rabi ke mata yasa tace “munafuka, lokaci na nan zuwa wallahi ni da kaina zan sallameki mteww” ta dola tsaki, bata gama rufe bakinta ba ta hango taj dake futowa daga motarshi a compound din kunneshi maqale da waya, da alamu daga gym ya dawo, kwata kwata bai lura da itaba don ba hanyar su daya ba, harya wuce zuwa part dinshi. Aranta tace “yau nayi gamo, badai wannan ne balaraben ba dan nanna? Chap” maido da dubanta tayi ga motar daya futo daga ciki. “Lafiyayyan namiji kamar wannan? Daga gani kuma mai arziki don ko ba a fada ba kana ganinshi kaga arziki, kai ko kyawunshi zaisa mutun ya soshi ko ba kudi, ballema duk tsatson daya futo daga wannan ahalin arziki na biye dashi kamar jela, wani irin murmuahi tayi wanda ita kadai tasan ma’anar shi, yanxu ta ajiye buri biyu wanda in anyi duniya dan manzan allah saita cikasu ko ana ha maza ha mata, koda kuwa zatayi yawo tsirara ne. Yana shiga part dinshi yanda ya futa ya barshi haka ya dawo ya taddashi, ko dinner din jiya ba a kwashe ba, ganin haka ya tabbatar mashi bata shugo ba. Sama ya wuce zuwa bedroom dinshi shima yana nan yanda yake dan ya hargitsashi ya watsa papers da yake review din ayyukansa da laptop dinshi, he was never a dirty person kuma yanason ko’ina ya zama organize amma saboda yanason ya kasan ce da ita tunda ya lura idan tazo abunda ya kawota kawai takeyi ta futa wannan yasashi yin haka don ta dunga dadewa yanajin motsinta a kusa. Bathroom ya wuce shima dai kana ganinshi kasan ba a gyara ba kwata kwata, hakan ya sashi dan jin dadi don yana expecting zatazo tayi gyaran, yamayi tunanin ko tazo ta tafi har allah allah yake ya dawo daga futar dayayi don baiyi niyar futa bama dande kawai yanason ya miqar da muscles dinshi data nannade mashi jiya, ya zama weak lokaci guda saboda kawai yayi kissing dinta. Haryayi wanka ya sauya kaya ya zauna yana duban laptop dinshi babu ita babu labarinta babu breakfast kuma. Yakai wajen awa guda shuru, daman saida wata zuciyarshi ta ayyana mashi bazata zo ba, gudun hakan ne ma yasa tun farko ya biye mata data nuna bata sanshi ba, don idanda yayi insisting zata dunga distancing kanta dashi ne. Samun kanshi yaui da aje laptop din ya miqe tare da sanya bathroom sleepers dinshi ya futa. Kasa ya sauko daidai nan aka kwankwasa kofar ya kafe wajen kofar da idanunshi don son ganin ko waye zai shugo, basira da allah allah take ta shugo don yaune ta taba shugowa bangaren tana bude kofar tayi saurin dagowa tare da washe baki, tuni tray din hannunta ya nemi subucewa, jikinta ya fara rawa, bata taba ganinshi so close ba sai yau, saidai ta ganshi daga nesa ko taji bilki na maganar sa. “Wayyo allah” ta fada kamar wata zararriya saitaji kamar zatayi futsari ga wani gumi daya tsatsafo mata tsabar kyawunshi daya kidimata. Take ya hade ranshi sosai kamar bai taba dariya ba, ranshi ya wani irin mugun baci ya dubi tray din hannunta da gumin fuskanta ke neman duga akai. “Who d hell are you?” Yayi magana kamar da tsawa tsawa, basira aka sake kidimewa kamar ta ajiye tray din ta ruga a guje, “where’s the other maid??” Da turanci yake magana basira ko turancin babu sai kadan kadan shima don ta taba yin aiki a lagos ne, wannan yasa takeji amma mayarwa ke bata wahala sai dan pigin” “Good moni sir, me i go wash and clean here today!” Saurin kauda idanunshi yayi ganin haka yasa basira tunkarar wajen dining jikinta na tsuma zata aje yayi saurin dakatar da ita, not looking at her site cause he feel disgusted yace “take it back, and call the other maid” ya sake magana cikin husky voice dinshi da bai cika fiddata ba sai idan ranshi ya dan baci, wani irin kwarjini yake dashi dakesa hankalin mutun ya tashi lokaci guda. Tuni tayi saurin juyawa tana janyo dankwalinta dqke neman faduwa don ko hijabi bata saka ba ta taho, gaban rigar duk a jiqe don bata dade da gama yin wanke wanke ba rabi tace mata tazo taje takai breakfast dinsa sanna ta gyara part din nashi tunda sabeehar jikin babu dadi. Kamar wadda ake ingizowa haka ta dawo main house ta kitchen ta biyo tana shugowa ta aje tray din tana nishi kamar wadda tayi tsere, dakin rabi ta nufa tana faman susar kai tana shugowa rabi ta kalleta a burkice. “Ke ya haka kamar wadda aka wullo daga sama” “Anty rabi…anty rabi..” “Ke nutsu mana, kin gama gyaran ne” “Billahillazi bazan kara shiga bangaren nan ba,” “Meysa?” “Ni wallahi tsoro ma yake bani na rantse da Allah, kin ganshi kamar ba mutun ba, allah mai halitta yanda yaso, koroni yayi yace wai fatima taje” “Baki fada mashi bata da lafiya ba?” “Yoh ina zan iya anty rabi? Ko idanunshi kasa kalla nayi, wallahi ko taku biyu banba yace na futa” Shuru rabi tayi tana nazarin yanda za ayi, ba huruminta bane shiga bangarenshi don ita ke kula danan, kuka tunda fatika ta fara gyaran part din bai taba cewa ta futa ba dukda ba utace ta fara aiki a part din ba wannan yasa ta gane ya aminta da gyaran fatiman don gaskia tafi basira tsafta sosai kuma daga yanda anne tayi bayanin yanda za adunga kula da bangarensa ta gane shi mai son tsafta ne sosai, Kallon basira tayi ganin yanda gaba dayanta sai a slow, kana ganinta kaga zubin kauye kwata kwata bata wayewa, gashi dai suna samun ci mai kyau da sha mai kyau don harda turare ma ana basu kayan wanka kuwa sabulu mai kyau ake basu amma gata nan dai saika rantse bata wanka ko dan baka ce, fatarta bata gogewa kwata kwata. “Mtew kema jibeki dan allah kamar wata jaka, matsa dan allah” ta fada tana miqewa ta nufi dakinsu basira inda sabeeha ke kwance. Da sallama suka shiga dakin basira na biye da rabi, daidai nan ta budo kofar bathroom, rigar dazu ne a jikinta bata sauya ta ba, wato kwanciyar datayi ta dade kafin barci ya dauketa, bayan ya dauketa kuma bata wani dade ba ta farka jin kamar abu na fita daga kasanta wannan ya tabbatar mata baqon watanta ne yazo mata,allah yaso ma bata ciwon mara sai ciwon kafa datake yi duk wata idan zaizo mata, shika bawai ya zama mai tsanani bane, gaba daya tayi wani irin fayau lokaci guda har tayi wata yar rama. Kallonta rabi tayi tace “sannu ya jikin? Zazzabin ya sauka?” Dan murmushin wahala tayi kadan tace “eh” “Masha allah maganin daman yana da kyau sosai hajiya ce ta bani zazzabin dana dunga yi kwanaki inasha zqzzabin ke tafiya,” Zama tayi bakin gado suka bita da idanu, rabi ta zauna gefen ta, so take ta tabbatar zazzabin ya sauka kafin ta mata maganar gyaran part din. “Anty rabi kinyi shuru.. ki fada mata” Basira tayi magana tana duban rabi, “kinga wai basira na tura ta gyara chan bangaren tunda bakyajin dadi toh shine yace a turo wadda ke gyara wa da alamu dai gyaranki yafi so” Kauda kai sabeeha tayi ko maganarshi bata so ayi kwata kwata, “in bazaki iyaba bari naje da kaina,” “Wallahi kina zuwa zai koroki kema na rantse da allah” basira tayi magana tana wuce bandaki da sauri karka rabi tace mata ta koma Tashi tsaye sabeeha tayi muryanta a dishashe tace “ah ah bari naje nayi zan iya” Rabi najin haka tayi saurin cewa “yawwa shiknn ma allah ya kara sauqi” ta fada tana miqewa ta futa daga dakin don itama dai tsoron nashi take ji harga allah ranar daya tsare sabeeha a kitchen saida cikinta ya kada, kyawunshi mai rikitarwa ne gashi da kwarjini. Jiki a mace sabeeha ta miqe, wajen kayanta ta nufa ta rasa me zata saka hijabanta daman biyu ne dayan jiya maya ta farkeshi dayan kuma yau tayi amai a jikinshi duk ya baci dole ta jawo wani kayafij doguwar riga da baida wani girman kirki ta dora kan rigar jikinta da basira ta bata ta saka. Irin cotton rigunan nan ne na zaman gida wanda ake rarraba masu idan sunzo yawanci irinsu basira da ake kawowa daga kauye zaka gansu ko kayan kirki babu haka suke zuwa. Futa tayi ta nufi hanyar kitchen ta baya ta futo ta nufi part din, slippers ne kawai a kafarta daya bayyana yan kananun toes dinta farare tass jijiyoyin kafar nata sun fito dake farar kaface, tunda ta fito wata iriyar iska ke kadata tana shiga sassan jikinta, duk ni’imar dake lulube da iskar baisa taji saukin abunda takeji aranta ba, da ason ranta ne wallahi bazata taka zuwa inda yake ba da kafafunta saidai kash babu yanda ta iya. Tana zuwa daidai kofar gabanta ya soma tsananta bugu sosai, kwata kwata tunaninta ya rarrabu kashi kashi, wanda hakan yasa batama san a wani yanayi take ciki ba physically. Knocking tayi ahankali kafin ta sanya hannunta dake karkarwa wajen handle din tana kokarin budewa aka budo daga ciki, kamar allah allah yake ta shugo yana jin an taba kofar ya karaso wajen, din daman bai tashi daga inda yake ba tun bayan futar dayar maid din. Jira kawai yake ta shigo ya sanya ta a idanunshi ko zai ji sauqi aranshi, tsakanin jiya da yau ya kasa gane yanayinshi ya kasa gane tunaninshi, ya kasa gane kanshi gaba daya ma, zuciyanshi ne kawai ke controlling dinshi, kuma ya kasa hanata yin hakan. Maybe kodan ya dade yana son ganinta, jikinshi na begenta, daman ance action speaks louder than words bazai iya expressing komai ba a baki amma gangar jikinsa da zuciyarta taki yarda ya yaudari kanshi. Har mamakin kanshi yake kamar wanda is obsessed with her, actaully he is din baisan hakan ba sai yanxu. Kallo daya ta mashi gabanta ya wani irin fadi don saida jikinta ya amsa don a gaskia yau sai taji tana jin kwarjinin sa sosai, abunda ya faru dasu a bakin kofar ya dawo mata sabo fill, yanda ta dunga jin nunfashinsa a kan fusknta,yanda bakinsa ya dunga yawo cikin nata ,yanda ya dunga kissing dinta deep kamar his life depends on it. Cikin sauri ta dauke idanunta akanshi tana kokarin hana kanta wannan tunani mara amfani, shiko tunda ya zuba mata idanu ya kasa daukewa, a fuska dai bazaka tantance meke yawo aranshi ba, don fuskanshi bai chanza ba, kallonta kawai yake kamar wani sabon kamu tundaga tsakiyan kanta da iska ke kada mayafin, gashin edges din daya kusa cike gefe gefen fuskanta ya bayyana baki wuluk, idanunta yabi da kallo datake jujuyashi, tanada irin hazel brown greenish idanu da saika kureta da kallo sosai zaka gani, shidai bazaice ya taba mata irin wannan kallon kurillan ba duk zamanshi da ita, cause this look is kinda different don akwai affection da attention cikinshi, maida dubanshi yayi ga hancinta daya danyi pointing daidai fusknta daya karama fuskan nata kyau, he find it so attractive, maido da dubanshi yayi ga dan bakinta daya dunga kissing jiya, yanda ta saki lebban nata da suka dan bushe amma they look moist yana hango yan kananun hakoranta, sai guda biyun nan na gaba da aka gyara mata saima ya kara mata kyau. Gaba daya ya shagala da kallon nata itako sai a lokacin tayi takaicin futowa haka, sanin ita ba ma’abociyar saka bra ba. Hade rai tayi sosai tana jan mayafin nata don ta rufe sosai, ba tare da ta kalleshi ba tace “good morning sir, if you excuse me i will like to do my job” Kallonta yake sosai kamar baisan tanayi ba yana mamaki kafiya irin nata, she’s still acting as if yesterday doesn’t happened, kamar yau ta fara ganinshi, baisan cewa the most peaceful people are the ones that are very hard to deal with. Kamar ba fatiman daya sani ba, yarinyar dayake mamakin yanda take da hakuri sosai. Baice mata komai ba ya matsa gefe ta shugo ciki ya rufe kofar. Kitchen din part din ta nufa yana daga tsaye ya saka hannunshi cikin alji’un shi harta fito hannunta rike da vacuum cleaner, pillows din parlorn ta fara tattarawa sannan tayi connecting ta fara goge gogen parlor, yi tayi kamar babu existence dinshi a wajen kamar he’s invisible to her, shiko kallon ta kawai yakeyi duk inda ta gifta akan idanunshi. Tana gamawa ta kinkimi vacuum din ta wuce sama dashi, aranta tana fatan allah yasa karyace zai biyota don a taorace take sosai dashi gabanta na mugun faduwa soaai allah allah kawai take ta gama ta futa. Fatanta bai karbu ba don tana shugowa taga yanda gaba daya bedroom din yake a hargitse tasan zata dan jima kafin ta gama, kuma da gayya yayi hakan, haka nan ta fara kokari yaye duvet din gadon tana cikin nadewa kamshinsa data barshi dashi a kasa tajishi a kusa da ita sosai, take gabanta ya sake faduwa ta danne zuciyarta ta cigaba da abunda take, “Fatima!!!“ Ya kira sunanta ahankali, saida jikinta ya amsa amma tayi kamar batasan yanayi ba. “Fatima i’m sorry….” Itace kalma ta biyu dayayi using wajen yi mata magana, chak ta tsaya da zare duvet din da takeyi, hawaye takesonyi amma ta hana kanta, “I’m sorry for not trusting you bibi, I’m sorry for…” Da sauri ta juyo hannunta na karkarwa tace “sorry????” Takowa ya somayi tayi saurin cewa “sir please…i don’t know who you’re mistaken me for, i don’t know what you’re talking about, i don’t know why you’re doing this to me, this is so unfair, you touch my body unwillingly to me, why are you doing this to me?” Ta karashe tana neman fashewa da kuka yayi saurin takowa inda take, tayi baya sosai kiris ya rage bata fada jikin gadon ba. “Fatima please..this is enough, i know that i have no right to be face you after all you’ve gone through because of me, i have wronged you for not trusting you, for everything..please fatima” Saurin toshe kunenta tayi kamar zatayi hauka tace “please stop…stop…” jikinta ya soma tsuma, zafin jikinta ya zurfafa ta bude jajayen idanunta tace “I don’t know who this fatima you’re talking about but please ka kyaleni ka rabu dani, why is it so hard for you to just leave me alone? I’m just a mare house-help nothing else, why are you trying to force me while i dont even know what you’re talking about” Runtse idanunshi yayi ya bude su ya kalleta yace “khaal..khaal is alive” Karatun bakinta daban na fuskanta daban,don yana hango yanda ta shiga wani shock, “khaal bai mutu ba yana raye, kuma na gane komai, na gane irin rayuwar danakeyi da yan uwana yanda suke fatan ganin bana raye, up until not im hating and regretting not trusting you, for everything youve done for me, for trying to make me understand,..” karasowa yayi dab da ita soaai saidai akwai yar tazara a tsakaninsu sosai, “na gane komai, kuma up untill the last minute they didn’t hesitate to kill me, fatima you made me who i am today,without you i would have been history fatima, I’m hating my self for letting go of you please…. “Na shiga uku” ta wani fashe da kuka mai tauma zuciya jikinta na mazari, take hankalinshi ya tashi ya wani irin rugumeta sosai tuni ta saki jikinta kamar an zare duk wani energy dinta, turashi takesonyi amma ta kasa ya kamo waist dinta sosai ya sata jikinshi ya rufeta sosai, duk kamshin dake tashi a jikinsa baisa tayi calming kanta ba, ta dunga fizgewa tana kuka sosai. Shiko babu abunda yake sai dabbing bayanta yanajin zafi soaai, baisan cewa yayi hurting dinta sosai ba sai yanxu, kuma har yanxu yana tuna last kalamn datayi masa daya koreta, maysa bazai bude idanunshi yaga gaskiyar dake gabanshi ba,har sai lokaci ya kure, idan lokaci ya kure he will regret it gashi kuwa yanxu he is regretting it more than anyone else. Har cikin zuciyarshi yakejin zafin hawayenta da kukanta dake futa ahankli ahankali data gaji da tureshin ta hakura, saida ta natsu ya soma jin zafin jikinta na shigarshi sosai, Shuru sukayi for about 5-10 minute a haka tanajin bugun zuciyarshi yana jin nata shima ahankali, rankwafo da kanshi yayi daidai wajen kunnenta ya sauke mata wani irin lausassan nunfashi dataji gaba daya jikinta ya sake rikidewa “Are you sick?you body is hot” Yanda yayi maganar saida yasa tsikar jikinta tashi sosai, da harta shagala da warm jikinsa sai kuma ta dawo hayyacinta gashi jiri jiri na neman dibanta. Matsawa yayi yana kallon fuskan ta gaba daya ta wani sauya launi. Lashes dinta duk sun jiqe da hawaye ta rufe idanun nata, ko gama matsawan baiyi ba tayi baya baya luuu zata fadi saboda wani irin jiri daya debeta yayi saurin taro ta fadi jikinshi, take gabansa ya fadi sosai, ya kara jin temperature din nata nata rising, gashi tana neman rurufe idanunta alamun yana cinta sosai. Cikin saurin ya dan duqa ya dauketa chass kamar yar baby batada wani nauyi kwata kwata yabi fuskanta da kallo, karasawa yayi bakin gado ya dan hau tare da kwantar da ita ahankali kamar ya dauka kwai. Tallabe kanta ya farayi ya jawo pillow ya saka yanda she will be confortable. Sanyi ac dakin yasa ta fara karkarwa, yayi saurin janyo duvet din datake kokarin sawa a gadon ya luluba mata, ya kashe sanyin ac din dakin ya sauyashi ga heater kadan, Miqewa yayi tsaye yana kallon fuskanta hawaye na sauka ta gefe, bakinta na karkarwa. Closet ya nufa ya bude jakarshi, normally yana aje self medic-kit a cikin luggae dinshi incase of emergency yana treating kanshi which is good akwai wasu situations din da ba sai an jira likita ba considering anything can happen at any given time musamman shi da yakeda self medication certificate yana treating kanshi. Daukan kit din yayi ya futo dashi zuwa bedroom din ya aje gefen bedside sannan ya zauna bakin gadon, yanda ya barta haka ya taddata tanata juyi. Bude medic kit din yayi ya zaro wani dan kwalba da syringe, shi kadai ne pain relief din da zai mata don daga ganin yanayin jikinta zazzabin ya shigeta sosai yanda ya hau sosai kafin ya sauko zata sha wahala, a gurguje ya hada alluran sannan ya janye duvet din, hannunta ya daga ya janye hannun rigar ya fara kokarin neman jijiyan hannunta, bai wani sha wahala ba ya samu yayi injecting alluran, dukda yanayin datake ciki baisa ta danji zafi ba tace “ouchhhh” ta tabe bakinta. Kamar shi ke jin zafi yayi saurin cewa “sorryyyyyyy” ya shafa kanta, mayafin yayi baya, janye mata shi yayi, ya samu access to gashi ta ya soma shafawa ahankali ahankli kamar yana lallabata. Wata ajiyar zuciya ta soma saukewa ahankali ahankali tana fidda nunfashi, tana hawaye, Matsowa yayi dab da fuskanta ya goge hawayen dake sauka kan fuskanta yana kallon fuskanta hawayen na sake futowa kamar ana janshi ya dora lips dinshi kan goshinta da yayi zafi sosai yayi kissing dinta ahankali “sorry bibi..” tana jinshi fa bawai bata jinshi ba kawai dai abubuwa ne sun mata yawa, ga zazzabin ya dameta sosai babu yanda ta iya sai yanda yayi da ita. Cire lebbanshi yayi ya miqe ya wuce bathroom ya dauka wani karamin towel ya juqoshi da luke warm water ya fito yasa mata asaman goshinta. Ya tsaya yana kallonta yana duban agogo, cikin abunda bai wuce minti goma sha biyar ba barci mai nauyi ya soma daukanta sosai, effwct din alluran kenan, yana ganin tayi barci ya tabbatar zazzabin zai sauka, lokacin wajen karfe sha biyu saura,gaba daya yama manta da batun breakfast bai karya ba. Ya damu sosai da ita, yanayi wani irin mix feelings akanta. Ya dade sosai yana kallonta kafin ya sauka ya hadama kanshi hot coffee yasha sannan ya dawo saman ya cigaba da zama, karshe ma dai jawo laptop dinshi yayi yana ayyuka a ciki bini bini zai dawo ya kalleta. Tun bayan futar rabi daki ta wuce abunta don babu wani hidaya da za ayi a gidan tunda masu gidan basa nan, nanna inta tafi asibiti sai dare, maya ko ta tattara ta koma bangaren anty fadila kwana ne kawai batayi achan sai dare take dawowa su kwana da laila. Hamad ma ya rage zuwa part din daman saboda anne ne, sabeeha da yakeson gani kullum kuma yanxu ganinta yayi wuya saisu kwana biyu bai ganta ba dukda ya na son ganinta. Abunci ko daga na safe saina dare akeyi, na safe wanda za akai asibiti saina dare shima wanda za akai. Wannan yasa bata wani damu ba ko sabeeha ta dawo ko bata dawo ba don tasan tana gamaqa daki zata koma. Mai barcin asara kuwa basira tana futowa daga bandaki bayan tayi wanka ta sheme abunta sai barci. Hadiza ko tana futa daga estates din drop ta samu ta fada mashi inda zai kaita suna isowa kasuwar dutsen habuja ta sauka ta samu mai mashin ya karasa da ita. Tun kafin ta sauka ta kira jamila a waya tana dauka tace “kin dawo gani nan na iso” “Ki shiga ki jirani mana saikace wata bakuwa, kayan miya yayi tsada wallahi ina nan ina cinikin tumatur” “Toh kiyi sauri dan allah maganar mu doguwa ce shiyasa na zo ma dakaina bazan iya jiran zuwanki ba” “Na kusa gamawa, ki shiga halifa (danta kenan) yana ciki,” Da haka sukayi sallama ta kashe wayar, mai mashin ya suaketa gaban gidan jamila. Kudinsa ta basa ya bata changi ya kara gaba ita kuma ta nufi gidan, ko kwankwasa batayi ba don kofar gidan a bude take tasa kai ciki tare da diguwar sallama. Halifa na zaune yanacin dumame yana ganinta yace “sannu da zuwa ummam hadiza” “Sannu halifa..tuwo kakeci?” “Eh ina wuni” Lafiya ta amsa shi kafin tace “ta tafi kasuwa ko?” “Eh” “Toh bari na shiga ciki” Cikin parlor ta shiga allh yaso da wuta fanka nata kadawa ta aje mayafinta da jakarta ta zauna. Jamilu daya farka tun shugowarta yanajin muryar hadizar kuwa ya futo dagashi sai gajeran wando. Dagowa hadiza tayi ganinshi tsaye yana wage baki, “ah ah hadiza kece yau a gidan namu” Kauda kanta tayi irin kamar bata ganshi ba tace “eh nice ya gida ya iyali” “Toh alhamdulillahi kwana biyu shuru baki ba labarin ki” ya karshe yana mata wani irn kallo, Ya saki baki galala itako sai wani yauqi take daka idan ta juyo ta kalleshi ta bashi amsa saitawani farr da ido ta kauda idanun nata. Kasa kasa yayi da murya yace “kai hadiza kin karo kyau, gdan nan ya karbeki wai wai wai” Ya karashe yana kallon kugunta a zaune, Takowa ya soma yi zai zauna haka a gabanta tayi gyaran murya daidai nan halifa ya shugo parlorn nasu, yaro ne da bai wuce shekaru goma sha ba, amma akwai dan banzan wayo sosai. Ya tsaya yana kallon baban nashi yanda ya futo haka, “kai baka tafi islamiyyar ba?” Jamilu ya tambayeshi, “baba sai karfe daya ay” Duban agogo jamilu yayi yace “karfe sha biyu yanxu zoka wuce karkayi latti bana son ana lattin makaranta jeka aljihun rigata kan durowa ka dauki dari ka sayi duk abunda kakeso” Da murnarshi kuwa yaje ya dauko sannan ya dau allonshi ya futa, jamilu gar rawar kafa yake yabisa har kofa saida yaga ya futa ya janyo kofar kafin karasa kofar yasa sakata sannan ya dawo parlorn, hadiza tayi kamar bata ganshi ba ya tunkaro inda take yana kama gaban wandonshi yace “ kaii kai hadiza kinyi bala’i wai, wayyo harkin tada zaune tsaye” Dagowa tayi ta kalli wandon nashi kafin ta dauke fuskarta tace “hmm jamilu kenan” “Yanxu dai ya za ayi ne? Mun dade bamu hadu ba ganinki yanxu yasa duk na kasa samun natsuwa kizo kawai mu rage zafi nasan kema shuru ne tunda kwana biyu baki samu abun da kike samu ba daga wajena tunda kika tafi babu sallama” “Jamilu na fada maka bana son haka fa, wanda mukayi a gaya na ya isa gaskia, cin amana ce fa wannan” “Hahah hadiza..wani cin amana kuma bayan ciyayyar da muka dade munayi? Nasan tunanin ki bai wuce jamila ba ko? Toh tanachan tana yin nata na tabbatar futar nan datayi wani wajen ta zagaya, kinga taho kawai muji dadi haba dijee, kinfi jamila dadi na rantse da wanda raina ke hannunsa, wallahi tunda kuka bar anguwar nan sainakeji gaba daya bana samun yanda na kamata kinsan kece lamba daya,gaki da dadi ga gardi malam” Ya jarashe yana afka mata sai wani kakkauda kai take, karshe ma dai sai ya zama kamar ita ke binshi bashi ke binta ba don da jarabarta tazo dukda yanxu ba wannan ne matsalarta ba. Jamilu ya kasance kamar mijinta ita da jamila don yafi equal sharing da sukeyi, tun tana anguwar idan taji buqatarta tazo haka zata sashi yazo gidan musamman bayan mutuwar inna babu kowa a gidan sai ita kadai, da anyi magariba gari yayi duhu zata zai sa kai ya shugo gidan nasu abunka da gidan haya ba kowa yasan da zuwanshi ba. Haka sukayi alfasharsu daga parlor suka kare a daki, duk suka haukata mata uwar daka, kai cin amana baiba. Sun shafe awa guda suna abu daya auzubillahi, babu tsoron allah kwata kwata, hadiza kamar ba tare take da mijin aminiyarta ba, abun ya katsanta sosai, saida suka dawo hayyacinsu tukunna ya kalleta yace “hadiza badai dadi ba kodai mu cigaba ne?” hadiza ta dubeshu tace “kai jamilu kana nan yanda kake baka gajiya” “Yoh ina zan gaji? Dadin danayi watanni banjiba kin jiyar dani dijee dijee ikon Allah, kinfi kowa na rantse da allah” Dariya tayi irin ta yan kwalta tace “hmm gwara danazo ashe zaka ragen zafi” “Ay bansan ma da zuwanki ba bata fadan ba, naji ance zaki aurar da diyarki, maimakon ayi yar gida kya kaiwa waje” Wani irj kallo ta mashi tace “haba cin amanr saitayi yawa ay, mu tsaya a haka kawai” “Toh matso mu sake mana” Ta juya kenan suka soma jin bugun kofa, hankali a tashi hadiza ta miqe haihuwar uwarta ta soma saka kayanta, gaba daya sunyi zufa dagashi gar ita kamar marasa gaskia, cikin sauri ta futo daga dakin zuwa parlor shima ya saka jallabiya ko gajran wandon bai maida ba ya fuce da sauri, “toh toh toh ta dawo kai wannan wani irin katse jin dadi mteww” Ya karasa bakin kofar ya wani hade tai. Tundaga sama gar kasa jamila ke kallonshi kamar, ya wani hade rai sai zufa yake kamar ragagyen rago, tunawa da hadiza na ciki yasa ta cewa “rufe kofar na menene?” Tsaki yayi ya juya tare da cewa “shegun akuyoyin nan ne ke shugowa suna barna a tsakar gida shiyasa na kulle kofar ya fada yana mata nuni da tukwanen dayayi kutuboli dasu, kuma fa taji sanda yake watsi dasu. Hankalinta dai bai kwanta ba amma ta hana kanta tunanin wani abu daban ta karaso ciki ta aje ledojin data shugo dasu tace “hadiza tazo ko?” “Ki shugo mana ki ganema idanunki” yana fadin haka ya shuge ciki ta bisa. Tana shiga ta hango hadiza zaune tana rarraba idanu, gaba daya itama gumin takeyi dukda ga fanka, ta wani irin dauri akanta kamar gwanma, hannun bireziyarta daya a bayyane kamar an tsinke. “Kin dawo? Kai ana zafi wallahi, kodan na fito daga ac, kin dade wallahi tun dazu ina zaune ni daya,” Kasa magana jamila tayi kawai tana kallonsu su biyu, jamilu yayi saurin dauke kanshi ya shige daki. Gyaran murya jamila tayi zuciyarta na tunzirata da tunanin akwai wata a kasa amma ta danne tace “wallahi na rasa abun hawa ne shiyasa na dade, ina zuwa” Ta fada tana shiga uwar daki, kallon ko’ina ta soma yi, duk a burkice ta dubi jamilu dayayi daidai akan gado kamar wanda ya tashi a barci tace “ya dakin a hargitse na fita na barshi a gyare?” “Dan allah kin cikani da tambayoyi, ki bari yayanki su dawo ki tambayesu mana haba” Tunawa da ta fita ta barshi yana barci ne yasa tace “na dauka ka taci kasuwa ay bakaje ba ne?” “Banjeba!!! Kina kallo dai yanxu na tashi” “Bakasan gadiza tazo ba” “Wai menene haka? Wannan wani irin tambayoyi ne?” “Allah baka hakuri ta fada tana futa ya bita da harara Kallonta hadiza tayi tace “kar yamma tayi fa ina zaune kizo muyi magana ta tafi karna rasa drop” “Toh” jamila ta fada tare da zama gefenta tace “ayda kin bari na kawo maki ruw ko?” “Saikace bakon waje, idan inaso ay zan dauko nasha, gidan nan ay ba bakoma bane jamila.” “Haka ne, toh ina jinki muyi magana kasa kasa saboda jamilu” “Ay ko yaji babu matsala tunda ta shafesa,kamar yanda nace maki nayi magana da hajiya, kuma kinji dai abunda ta fada waina bari ta karashe karatu da aka sata inyaso daga baya sai ayi wai na bawa qanin uban nata hkuri ke kinsan dalilin dayasa ban nuna iko akanta ba saboda bana son nayi abunda zaisa a fara wani tunani daban shiyasa “Ah ah ban gane ba? Waima tun farko ya akayi kika bari aka wani sakata a makaranta? yanxu me hakan ke nufi kenan? Dahiru fa bashi da hankali, kuma batun yanxu ba nake fada maki tun kafin a samu matsala asirin mu ya tonu ki kaita wani wajen kinata maganar ay gwara ki ajeta kusa don babu wanda zai tsammani” “Jamila ya zanyi? Eh? Dama ce tazo min da zan samu kusanci da yata daya tilo, wallahi tunda har na rabeta bazan iya rabuwa da itaba ba bazan taba ravuwa ba ita ba,ada ina tunanin zan iya rayuwa koda kuwa bata kusa dani nasan tana cikin rayuwa mai inganci da jindadin da ni ban samu ba, aynxu kuwa da allah ya hadamu inajinta har cikin zuciyata koda kuwa bata san nina tsugunna na haifeta ba ganinta daga nesa yafi min komai,” ta karashe tana kuka “Toh ay gashi burinki ya cika tunda kin inganta rayuwarta ita kuma tasu yar kin wulaqanta tata yanda kika so tun farko, yanxu me yayi saura? So kike gaskia ta fito kenan? Yanxu ki aurar da ita ya zama matsala?” Shuru hadiza tayi tana share hawayen fuskanta tace “maganar danazo muyi kenan, daman na kwallafa rai ne akan kudin da zan samu mu dan raba nidake wanda nasan zasu bani don kinga lokacin dana auri wanchan lusarin haka suka mana tara ta arziki nida inna ke har kayan daki fa akamin,” “Ah gaskia bazaki mana buqulu ba wallahi, kudin nan saimun samu wallahi, kai wannan abu yamin dadi kinsan indai harkar kudi ce wani irin dadi nakeji idan anayi” Dariya hadiza tayi tace “shine nake ganin mu bari ta gama karatun ko? Nida kaina zan kawonta nan gidan saiki kira shi dahirun yazo jamilu ya daura mata aure kawai” “Shege jiya a buge ya kirani yana sababi, wai mun mashi alkawari garda pentin daki yayi bamu ce mashi komai ba” Hahah suka kece da dariya, “au dan hannu ne ashe?” “Wallahi inyasha yayi maqil ya mata shegen duka” jamila tayi magana tana dariya, “ke akwai wadda na sani a kauyensu kawata ce wallahi cewa tayi cutar hiv ce dashi shiyasa akaqi bari ya auri yar kowa a kauyen” Hadiza tace “shiyasa ya addabeshi ashe, inya kwantar da hankalinsa kyauta ma zan bashi ita babu ko sisi” “Kai hadiza ke muguwa ce ta karshe, oh allah mun gode maka, kinyi bala’i fa shekaru ashirin da doriya da suka wuce? Ke baki taba hadani da yar tamu ba mun gaisa” “Wayyo jamila baki ganta ba, kamanninmu daya,” “Dan allah ki hada mu a waya mana” “Insha allahu..” “Oh harna tuna ranar nan, bazan manta ba ranar juma’a 23 ga watan augusta….” Jin motsinsu yasa jamilu miqewa, cikin tsakiyar conversation dinsu ya dauki wayarsa yar android dinshi ya fara recording conversations dinsu, tsabar bayaji dakyau daga labulen yayi kamar munafuki ya tura wayar ta tafi suuu gefen kujerar da suke zaune, kuma ya kara da labewa jikin kofar yana jiyosu sama sama wani conversation din yanaji wani bayaji. Toh….yanxu wasan ya fara, koya zata kasance idan sabeeha ta farka ta ganta gadon taj? Me zai faru? Bangaren jamilu da hadiza da alamu sun dade suna cin amanar jamila, ya zata kaya idan ta gano aminiyarta nacin amanarta da mijinta…. Jamilu dai ya samu hanyar samun kudi, shin zai gane inda maganrsu ta dosa?…ku biyoni don jin yanda zata kaya. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 102 After some few a hours… Ahankali ta soma bude idanunta da suka mata nauyi sosai,lumshe su tayi ta sake budewa tana bin ko’ina da kallo, take komai ya dawo mata yanda ta shugo dakin and how she end up on his bed, cikin hanzari ta fara kokarin miqewa zaune tana janye duvet din, wani irin dumm kanta yayi mata dayasa tayi saurin dafe kan nata tana waiwaye ko zata ganshi a dakin idanunta kuwa ya sauka kan bedside alarm watch din dake gefen gadon nashi taga karfe 4 harda yan mintina, take gabanta ya fadi ta wani zaro idanu sosai ta fara innalillahi aranta, “me ya mata dayasa ta passing out for so many hours, idan zata iya tunawa ta shugo bedroom din dinan wajen karfe sha daya da hamsin da wani abu. Hankali a tashe ta tashi tsaye a furgice, ta shafa kanta taji babu mayafinta wannan yasa tabi gadon da kallo tana kokarin locating inda yake, tana ganinshi kuwa cikin sauri ta janyo mayafin zata juya kenan ya futo daga bathroom da towel a waist dinshi. Furgita tayi ganinshi tsaye unexpectedly wanda yasa ta furta “wayyo allah na” Saurin kauda idanunta tayi ta hade rai sosai ta tunkari hanyar futa daga bedroom din. Ko taku biyu batayi ba ya wulla hand towel din da yake tsane kanshi dashi ya kamo hannunta tare da janyota zuwa jikinshi da karfi. Hankali a tashe ta zaro ido tana kallonshi, mamaki take sosai yanda akayi ya sauya don harta bar saudiyya zata rantse this is not the taj data bari, yanada ego sosai don alokacin daya samu sauqin nan wani gani gani yake mata musamman dayaji ita maid dinshi ce kuma khaal ya aura mashi ita, ko kadan bayasan kusanci da ita danma dai babu yanda ya iya ne saboda yana tunanin akwai cikinshi a jikinta, she can recall how yanda dakyar ma yake iya amsa maganarta idan tayi mashi, completely ya chanza mata from didin data sani her best friend to someone cold and very harsh. Bai bata damar magana ba shima kamar ana ingizashi ya ja hannunta har zuwa bathroom, tirjewa ta somayi tana kokarin kwace hannayenta amma ta kasa . “Dan allah ka kyale ni,what are you trying to do? Please leave me alone” Bai kulata ba har saida suka shiga bathroom din, bai tsaya ko’ina da ita ba sai gaban pressure shower din bathroom din, tana facing dinshi, batayi auni ba kawai taji saukar ruwa mai dumi akanta ta kowanne angle, ta kanta, ta gefenta na hannun hagu da dama da pressure sosai wanda ya sa ta razana sosai ta kidime batama san sanda ta kamo arms dinshi ba ta rike gam. Smirking yayi ganin yanda ta tsorata sosai gashi magana takeson yi ta kasa saboda yanda ruwan ke sauka a jikinta, matsowa yayi sosai don tsazarar dake tsakaninsu ba mai tsayi bace ruwan shima ya soma sauka a jikinshi kamar ba yanxu yayi wanka ba. A furgice ta juya mashi baya tana kokarin lokacin inda faucet din shower din yake don ta kashe, yana lura da abunda take sonyi yayi hanzari hade bayanshi da nata zuwa bangon bathroom din, hannu biyu ta aza saman bangon tanajin bare skin dinshi a jikinta, ga hannayenshi daya dagasu ya sata a tsakiyan su. Barr barr barr haka jikin ta ya soma rawa ga tsoro ga saukan ruwa ga kusancin dake tsakaninsu, rage pressure din ruwan yayi ya soma sauka kadan kadan wanda yasa nunfashinta ya dan daidaita,so take ta juyo amma tana tsoron yanda abun zata kasance don rigar jikinta bata kirki bace gashi bata saka bra ba wannan abun kunya, she can feel how her nipplea became so hard!!!! Lokaci guda tunda ruwan nan ya sauka a jikinta ga kuma cikakken namiji a gabanta, gashi bathroom din is so steamy saboda turirin ruwan dake sauka. Take kafafunta suka soma rawa suna neman saki zata sulale ya zare hannayenshi biyu daya dafe bamgo dashi ya kamo waist line dinta, tana jin hannunshi tayi saurin runtse idanunta tana jin wani baqon yanayi yana neman riskarta. Kamar kai rada haka ya sake matsowa dab da ita jikinshi na hade da nata ya soma magana na. “Trying to escape from me hmm?” Wani irin yamm taji a jikinta tsikar jikinta ta tashi sai faman wulla idanu take, tanason magana amma kamar ya dinke bakin nata so take kawai tayi tsuntsuwa tabar toilet din. “Why didn’t you tell me that youre sick huh??im sorry for pressuring you okay?” Sai a sannan ta samu damar yin magana ita kasa kasa kamar munafuka. “Please let me go,” Kamar ana fuzgarshi ya sake manne jikinshi da nata tanajin yanda kirjinsa ke bugawa sosai kamar ana buga ganga yace “i will never let go of you, not now not ever” Dauke hannayenshi yayi daga waist dinta ya maidashi kafadunta ya fara kokarin juyo da ita, duk tirjewarta kasawa tayi yayi nasarar juyo da ita hannayenta na kan kirjinta ta tamkesu tam tare da kulle idanunta ko kallonshi bata son yi a wannan yanayin. Kallon fuskanta ya somayi daga kan gashinta dake kwance kan fuskanta zuwa ga idanunta da lashe din sukayi wet zuwaga dan bakinta da ruwa yasa suka zama moist har wani jaja sukayi saboda cijesu data dunga yi ba tare da tasan tanayi ba. Tun dazu yake hana kanshi daga kallon kirjinta da tunaninsu ke yawo throu his mind, batun yanxu ba tun a saudi, tun kafin ya koreta ma. He doesn’t want to loose him self at the same time kuma ya kasa controlling kanshi. Bitting lower lips dinshi yayi which makes him looks more hot and sexy yana hana kanshi wuce gona da iri, don ayanxu hes trying to win her first befor anything else. “Please sir, this is not right, this is considered a biggest sin, please im begging you…” Yatsanshi ya sanya kan lips dinta tayi saurin bude idanunta ya sauka kan huge kirjinshi ko ina is tame a murde. “Fatima…i will never do anything that will hurt trust me,” “Then let me go please” ta fada ahankali “Let me check your temperature first..” yana fadin haka ya dan rankwafo, tana ganin fuskanshi dab da tata tasan kokarin kissing dinta yake wannan yasa tayi saurin kauda fuskanta gefe. Ya bi fuskan nata da kallo for some seconds kafin ya danyi baya ya kashe shower din. Inda towels ke jere ya janyo guda biyu ya kiqa mata daya ba tare sa ya sake kallonta ba yace “cover up” Karba tayi da hanzari ta lullubama kanta, tana dagowa taga ya bude kofa alamun tazo ta wuce, kamar jira take kuwa ta futo shika ya futo, tana kokarin fucewa a haka ya dakatar da ita, baisan wazataci karo dashi a wannan yanayin ba amma bayajin zai barta ta futa haka. “Wait a minute please, let me get you something else, don’t step out like this” yana fadin haka ya wuce closet, tana fakr idanunshi kuwa ta dauke mayafinta daya fadi kasa lokacin daya ja hannunta suka shiga bathroom, ko second daya batayi ba ta arce. Yana futowa da jallabiya yaga wayam babu ita ba labarinta, kofar bedroom din ya bude daga saman stairs yana hango kasa daidai lokacin ta bude kofa harta fuce ta karo, bitting lower lips dinshi yayi babu yanda ya iya da ita ya kyaleta don bazai iya binta ba don shima daga shi sai towel kawai. A gurguje ta dunga tafiya tana harde kafafunta kamar ga tsoro ga fargaba, tashin hankali yanxu me zata cema anty rabi? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Bude kofar kitchen tayi allah yaso babu kowa wannan yasa ta nufi hanyar dakinsu da gaggawa tana shiga nanma fatan allah yasa basira barci take tayi, aiko tana shiga ta ganta a jeme sai jero masori takeyi kamar yaqi, ajiyar zuciya ta sauqe a gurguje ta wuce bathroom ta tube kayan jikinta da suka jiqe, gaba daya ta manta tana period allah yaso bata rushing sosai amma yanda ta jike dunnan zata iya bata jikinta. Kimtsa kanta tayi ta sake wanka kafin ta tsaya jikin mirror din bandakin tana duban kirjinta, gaba daya yanda sukayi roundy shape dinnan haka sukayi jaa sosai musamman wajen nipple dinta daya dan kumburo, har tsoron tabawa takeyi don this is the second time ta gansu sunyi mata haka. Tana futowa daga bathroom rabi ta shugo da sallama, amsata sabeeha tayi tana kokarin hada ido da ita don ji take kamar ta ganota. “Wannan shemanmiyar badai barci takeba har yanxu? Koda yake nima barci nayi ban dade da tashi ba ya jikin naki?” Sauke ajiyar zuciya sabeeha tayi jin haka tace “da sauqi” “Kin samu kinyi aikin?” “Eh tun daxu nayi na gama” ta bata amsa. “Toh amma ya fita kuwa? Ko yana nan? Don kinga bamuyi abuncin rana ba tunda naga basa wuni a gidan?” Cikin sauri sabeeha tace “ya futa tun kafin na gama ma” “Toh shiknan ma Bari mu fara shirin dinner, tashi wannan jemammiyar ku futo” Da toh sabeeha ta bata amsa ta futa zuwa kitchen, tana futa sabeeha ta tada basira ita kuma ta shiga saka kaya. Gaba daya ji tayi kamar batayi zazzabi ba kwata kwata hatta ciwon kafa da take yawan yi musamma first day of her monthly pp yau babu, ko me ya mata allah kadai ya sani, magana take da zuciyarta tana duban hannunta inda ya mata allura wajen har ya danyi jaa kadan. Haka suka futo suka shiga kitchen don shirrin kammala dinner da wanda za a kai asibiti. Hadiza kuwa bata dawo ba sai wajen karfe biyar da rabi, tana shigewa daki kuwa ta kwanta barci don a gajiya ta dawo ga wadda jamilu ya tara mata allah ya wadai. Wajen karfe biyar da rabi ya futo cikin shirinsa fess fess, yau ya fara saka bespoke dinkunan da anne tasa aka mashi masu kyau, wani sky blue yadi, kayan sun mashi kyau sosai ba kadan ba don sun dan kamashi, ya dora da black givench slippers masu kyan gaske. Kanshi wai kyalli yakeyi saboda gyara shi dayayi ga wani kamshi mai shegen dadi da yakeyi. Futowa yayi yana duban agogon hannunshi, daidai compoud din gidan ya dakata yana duban main house, yanajin kamar ya shiga ya ganta. Haka nan ya hakura ya nufi wajen motarshi ya shiga yayi reversing motar ya futa. Bai tsaya ko’ina ba sai asibiti, yana parking ya futo daga cikin motar, as always koda yaushe idan har da mutane a asibitin nan daya gifta haka za a bishi da kallo kamar sabon gani, harya saba, mutane ba a iya ganin abu mai kyau ba wasu kallon ma kamar zasu fadi, gashi yaqi jinin irin wannan abun musamman ga mata, its a turn off for him. Securities din dake wajen har sun saba dashi yana zuwa haka zasu mimmike suna sara mashi, kai tsaye ya nufi cikin asibitin inda aka kwantar da anne. Da sallama ya bude kofar gaba daya duk suka juyo, duk suna zazzaune, anty fadila, nanna, anty mubina, maya, laila da hamad sai anne dake zaune tana kallonsu gaba daya taba murmushi, a saman kanta ko wani abun karafuna ne da aka saka mata. Kamshinsa ne ya masu sallama mai dadin gaske, anne tayi murmushi tun safe yau batajishi ba gaba daya, haka ta dunga bidarshi nanna tace mata zaizo. “Welcome tajudeen” anne tayi magana tana miqa hannunta daya tana fara a. Murmusawa yayi ya karaso har inda take hamad ya miqe ya bashi seat din don ya zauna. Hannunta data miqa mashi ya kama ya rike tare da kissing din hannun nata yana farin cikin progress din datake samu. “How are you feeling anne?do you need anything?” “Alhamdulillah deen, yau ban jikaba gaba daya” “Im so sorry i wasn’t feeling well earlier so I decided to take a little rest” “Masha allah that goods how are you feeling?” “Alhamdulillah” ya amsata a natse, ahankali suke magana don su nanna basa jinsu sai murmushi kawai datakeyi ganin yanda dan nata keda kusanci sosai da yayarta, yanda suke shida anne da yanda ya damu da ita abun yana burgeta bama ita kadai ba harda fadila, kusan ma itace zata fadi yanda ya damu da anne, hidimar da yake da ita ko su yayanta basayi,saida ya tabbatar ta samu extra extra extra care din da basuyi tsammani ba, consultant dinnan daya kawo specifically saboda ita kawai ya kawo kuma har yanxu yana nan don yace sai sun tabbatar shes heal complete kafin ya koma kasar daya futo. “Jeka gaisa da oummi ka saika dawo mugi hira” Murmushi ya mata sannan ya tashi ya nufi inda suke zaune, tashi laila da maya sukayi suka bashi waje ya zauna kusa da nanna kamar dai yanda ya saba ya kama hannunta itama ya sumbaceta. Suna gama gaisawa anty mubina da fadila suka gaishesa, don yanxu fadila wani girmansa take gani sosai dukda ta girmesa nesa ba kusa ba. Mubin dake wasa a hannun laila ya tashi daga jikinta ya taho wajenshi da sauri, aiko ya daukeshi ya dora kan cinyanshi laila tace “good evening uncle taj” Dan murmushi ya mata ba tare daya amsata ba, ta zubguri maya data kafeshi da idanu, tund aya shigo ta kasa dauke idanunta, at that point tagama macewa akanshi gaba daya ya rabbi.. ya mugun haduwa ba kadan ba, ya futa daban haka zalilka komai nashi ma, yau daya saka kaftan dinnan sai ruwan hausa fulani daya dauko daga nanna ya bayyana a jikinshi,typical classy husband material kawai. Maido da dubanshi yayi ga mayar coincidentally ta wani kashe ido tace “hello uncle taj” Ba tare da ya sauya yanayinshi ba ya daga mata kai kawai. Dukda ba wani response look din kirki ya bata da za ayi bragging samun kanta tayi da shiga shauqi, shiko yau gaba daya wani irin dadi da kwanciyar hankali ya tsinci kanshi a ciki, definitely badan kowa ba saidan fatima. Sake dagowa maya tayi suka sake hada idanu, saitaga kamar murmushi yake mata a nata illusion din, gaba daya ta rigada ta ya mace mata. Laila ko na kallon ikon allah babu abunda take sai murmusawa, nanna ma tayi noticing irin kallon da mayar ke mashi amma bata kawo komai ba. Hirarsu suka cigaba dashi sosai har akayi magrib, mazan suka fita, hamad dashi su kuma matan sukayi sallah anan dakin. Suna dawowa hanad ya dubi su laila yace “ku tashi ku tafi, zanje na dawo da dinner” “Hamadu bari mu tafi gaba daya kawai” nanna tayi magana. Anty fadila tace “maman mubin, zaki bisune? Ko zaki jira daddy” Cikin kunya anty mubina tace “Ah ah zan bisu dai gwara na koma nabar su inti a gida da nanny ga dare yayi” “Gaskia dai don dawowar daddy ba yanxu ba qila sai yakai har wajen 9, nanna zaki bisu ne ko tare da uncle taj din nasu zaku tafi?” “Hanyarshi daban tawa daban daman bashi ya kawoni ba” Shafa kanshi ya danyi kamar ya yaji mai tace, ya danyi smirking, well ya dan fara picking words dai kadan kadan na kalmomin hausa kodan saboda sabeeha yakeson ya koya sosai. Maya da karfin hali ta dubi nanna tace “toh nanna zamu iya bin uncle taj? Munason mu dan kara zama” “Ku zauna mana saiya taho daku” Wani irin dadi maya taji aranta sosai laila ko tayi gumm batace kala ba. Sallama nanna tayi dasu harma da anne sannan suka fita tare da hamad da anty mubina da mubin. Suna fita dakin ya zama awkward gaba daya sukayi shuru, gashi shi bai iya wani jan conversation ba, anne kuwa daman bai dade da shugowa ba tayi barci saboda allurar da akayi mata duk bayan awa biyu. Fadila na gyara mata duvet din da aka lullabata dashi sannan ta duba drip din da aka saka mata ganin ya kusa karewa yasa ta futa. Tana futa laila ta dan sake ta dubi taj tace “uncle taj you look amazing in kaftan masha allah” Da mamaki taji ya amsa ta “thanks” Maya najin haka ta dago ta kalleshi tace “uncle taj how old are you?” Wani irin kallo ya mata, ba tun yanxu ba yake ganin yarinyar kanta na rawa sosai, kuma daga gani zatayi raini da tsiwa shi kuma abunda yaqi jini kenan, bayason raini kwata kwata ko babba bai yarda ya raina shi ba balle yaro. Ganin haka yasa jikinta ya mutu tace “I’m sorry if thats intrusive” Bata gama karasawa ba taji yace “make a guess” Gaba dayansu murmushi sukayi harma da laila ganin yau yana kulasu, laila tace “38? 39?” Maya ta kalleta tace “dallah yiwa mutane shuru,” ta karashe tana hararata kafin ta kama habarta tace “let me guess uhmmm 35?” Relaxing bayanshi yayi surutanshi harya fara damunshi, laila tayi saurin cewa “uncle taj who guess right?” Bude idanunshi yayi ba tare da ya dago ba yayi pointing inda maya ke zaune. Excitedly ta kyalkyale da dariya tace “uhm that my speciallity lol, na iya guessing” “Uncle taj did you have a girlfri….” Laila ta jefo mashi tanbayar tun kafin takai aya shugowar fadila yasa ta guntse maganar tata, ya miqe yana duban agogon hannunshi wajen 8:30 kallon shi fadila tayi tace “zaka tafi ne?” “Yes mami” dan murmusawa anty fadila tayi jin yanda ya kira ta “toh shikenan, ku tashi ku kuma, saida safe idan ta tashi zan fada mata ka wuce” Girgiza kai kawai yayi ya fuce su maya da kaudi aka wani jaa mayafi akan kafada, laila ma ta dora nata aka sabida abaya tasa. Kallonsu fadila tayi tace “ku kama kanku bana son shirita” Sallama suka mata suka fita. Yana kunna motar suka karaso, maya tayi saurin bude gidan gaba ta zauna laila kuma ta zauna baya. Ko dubansu baiba yayi reversing motar suka fita daga asibitin. Tafiya sukayi mai dan tsayi kadan, maya nason yin magana amma ganin yanda yanayinshi ya sauya gaba daya yasa taji tana shakkarsa. Karahe dai dataga wannan is an opportunity for her wannan Yasa tace “uncle taj..can you please buy us some bobble tea and jelato?” Bai kalli inda take ba kuka bai bata amsa ba saida ya wani jaa aji harta fidda rai kafin yace “set the map to the location” ya mata nuni ga screen din motar shi. Maya fa duk a tunaninta yanda yake kulatan nan ya kamu ne a ganinta, wannan yasa taketa faman zaqewa, danna screen din tayi ta saka map sannan suka wuce wajen ice cream din, in less than 5 minutes suka karaso don babu nisa, wani capitative waje ne ta kawosu na masu kudi don motocin dake wajen saina yayan wane da wane,yana parking suka fiffito hardashi. Yayi gaba suna biye dashi a baya, dadin wayewa kenan, zaka rantse ba yau ya fara zuwa wajenba, tafiya yake majestically kamar basarake. Ciki suka shiga mutane na zaune samari da yan matansu anata shanawa, abun burgewa, suna shugowa kuwa kallo ya dawo garesu, ko ince gareshi,hadaddun matan nan haka suka dunga binshi da mayun idanunshi niko na taya sabeeha da lahaula tuff tuff karsu ci ye mata shi lol😹directly wajen order suka nufa ya dubesu yace “take what ever you like” Maya tace “wow kasan zuciyanta,“ Haka suka fara order daman suka gasu yayan madara yayan class saida suka gama maya tace “what will you like to have uncle taj?? Would you like me to order for you? I promise you will love it” Shuru yana kallon menu din, kamar mai tuna wani abu ya dago ya kalli wanda ke karban order din yace mashi “bubble gum and strawberry,” “Toppings sir?” Mutumin ya tambayeshi. “Just berrys” “Okay sir your balance is 78,900” Hannunshi ya sanya cikin aljihun rugarsa ya zaro wata hadadduyar lether wallet ya bude sannan ya fiddo da black card dinshi ya miqama mutumin, su laila basu lura ba saida mutumin yace “sir i’m sorry but this card …..” Cikin husky voice dinshi ya dakatar da mutumin yace “that unlimited world wide currency black card” Shidai mutumin nan bai taba ganin irin katin ba haka nan ya tura cikin pos dinsu,aiko yana sawa kawai yaga ya tambayi currency’, cikin sauri ya miqa mashi ya saka sannan ya danna pin kudinsu ya fita. Maya ta saki baki beneath her breath tace “wow…this is luxury” aranta ko babu abunda take ayyana sai ay gata ta zama matarshi, zata fantama, ya da taga dama, the life she has been dreaming for, ada tana ganin babu mai kudin dazaiyi satisfying dinta yanxu ko ta gani. Suna tsaye suna jiran a gama packaging order su kamar da wasa sukaji sallama, kwata kwata hankalinshi na kan wayanshi baima san anayi ba, maya da laila suka juyo din ganin waye. Wata kyakyawa ce ajin farko don agaskia ba yarinya bace don zatayi 26 haka, looking peng gata fara sol kuma cikin shigar kirki take bata banza ba don atamfa ne a jikinta hannunta rike da LV baka tasha hand chains masu kyau. Fuskanta babu kwalliya amma tana da kyan fuska. “Hey!!” Maya ta hade tai sai laila ce tace “hello!!” Suka wani kareshi don ya juya masu baya. “Excuse me i will love to have a conversation with your brother” Dariya maya ta danyi ta kalleta sama da kasa sanin bayaji hausa yasa tace “har kin isa kizo gabana sannan kice na matsa maki zakiyi magana da mijina? Kina hauka ne?” Da mamaki budurwar ke kallo su don ta dauka kannensa ne. “Well ku biyu na gani ko akwai sauran biyun ne a gida?” Maya taji wani maqoqon abu a maqogoronta zatayi magana don harta harzuka bataqi taci uwarta a wajenba dukda kamar ta girmeta laila tace “rabu da ita dan Allah,“ Tsaki budurwar tayi don tanada girman kai sosai gashi taji she felt embarrassing don akwai idanun mutane wannan yasa ta bar wajen nasu. Karban order yayi ya juya sukabi bayanshi maya na gaba laila na baya har zuwa mota. Basu suka iso gida ba sai wajen karfe tara, suna isowa yayi parking suka jarba ledansu sukayi mashi godiya, maya sai yima laila take signal tayi gaba itako ta kasa kwashewa, baibi ta kansu ba yana kashe motar ya dauka ledan icecream dinshi ya wucesu. Maya ta dubi laila tace “ke wallahi kinada matsala, kinata maki signal ki tafi kin wani tsaya” Tsaki laila tayi tace “au ni nasan me kike nufi naga kina tura baki sainayi tuannin ko duk cikin salon luring dinshi ne” tana fadin haka tayi gaba abunta, daurama kai wahala, kiri kiri kinsan yafi karfinki amma ki dage akanshi, sai yanxu ma ta kara tabbatar da maya fa tayi gaba sai a hankali kuma. Part dinshi ya shiga yana bude kofar kamshin abunci ya mashi sallama, daman da yar yunwarsa don tun coffee dayasha bayajin yasha wani abu, aje ledan ice cream din yayi ya nufi wajen abunci, ganin yanda suke a jera kuka yana budewa yaga turiir ya gane bata dade da kawowa ba. Wannan yasa ya juyo zuwa parlor ya dauka ledan ice cream din ya futa daga part din. Main part ya shiga a natse, kamar dai koda yaushe babu kowa a kasan ba tare da wani tunani ba kawai ya nufi kitchenyana fatan ya ganta anan. Anatse yake tafiya harya karyo coner wajen kitchen din yana dago da fuskanshi kuwa daga nesa ya hangita tsaye, wani irin sanyi yaji ya suake ajiyar zuciya anatse, abunci takeci a natse akan island ta dora hannunta daya ta dafe wajen ta juyama kofar baya. Takowa ya somayi ahankali ya shugo kitchen din, bai yarda yayi making any sound ba dazaisa ta gane don kitchen dinma dai yana da girma sosai ba kadan ba, yana shugowa ya dubi left and right ya hango switch din dake gefe, hannunshi yasa a wajen ya kashe ligjt din take wajen ya koma duhu dumm, cikin furgici ta juyo ga wajen kofar ayko take taga mutun tsaye don ga shadow dinshi a wajen saboda hasken dake haskowa, bata gama processing ko waye ba ya rufe kofar ragiwar hasken dake dan futowa ya dauke, ya soma takowa ahankali, kokarin gudu take zuwa ga kofar backyard yayi saurin cin mata kamar yana iya gani da wannan duhun, “hey!!! Its me.. “ tana jin muryarshi amaimakon ta natsu saita kara burkice “innalillahi wa inna ilaihi rajiun na shiga uku wanna.,Wani irin abu ne har nan zai buyoni,idan aka shugo fa aka ganmu” Kamar yasan zatayi magana da hausa yayi setting wayarshi zuwa ga translator tana magana kuwa wayar tayi translating yaji kuma ya maida wayar aljihunshi. Zata iya cewa bata taba jin ya murmusa ba kaf zamanta dashi bayan ya samu lafiya sai yau, lokacin da bashida lafiya babu wanda ya kaishi fara’a. “Prevention is better than cure,how are you today..prin..cess” Cikin sauri ta dago kamar tana kallonshi, da mamaki sosai akan fuskanta don yana ganin fusknta saboda hasken wayanshi daya aje gefen island. Tanason yin magana amma ta kasa sabod akaryayi translating, amma shes in so much shick, tanajin anya taj din data baro ne a saudi kuwa why the sudden change? Kai abun ya bata mamaki, shine kuwa? Why is he soft towards her? Was he not that cold? Was he not that harsh taj daya tsani ganinta ma ? Yake jin haushi auren su? Amatsayinta na yar aikinsa?. Tana cikin tunani kawai taji lebenshi a kumatunta yayi pecking dinta “i missed you alot” Wani shock din ta sake shiga ta kasa daina kallonsa, “are you surprised?” Girgiza mashi kai tayi kamar wawuya yace “hmm looks like were are on the same page right? Bibi..” Tana jin haka tayi baya hartana bigewa da island tace “wash..” Cikin sauri yace “sorry sorry…” Yana fadin haka ya sanya hannunshi ga kugunta ya dagata chak ya azata ga island din ya zamana tsayinsu yazo daidai ya jawo ledar icecream daya shugo dashi ya bude ya zaro jelato din ya miqa mata, kauda idanunta tayi ya sake kaiwa wajen fuskanta ta kauda idanunta ganin haka yasashi ya soma sha, juyowa tayi ta kalleshi da mamaki, ta rasa meysa yake mata wannan abun, yanxu tama rasa yanda zata fara yi mashi, duk karyata kanta da takeyi yi yakeyi kamar bai san tanayi ba, ya kafe itama ta kafe, Turashi ta somayi tana kokarin sauka ya matso tsakankaninta ya rike hannunta daya yace “shiiii, sit still before i do something else” tanajin haka ta kama kanta don da karfi yake magana kowa ma yaji kenan ko a jikinshi, ji tayi kamar tayi kuka ta rasa me zatayi, tsoron magana take kar ajiyo su don anty rabi zata iya shugiwa anytime. “Sir please this is not right,” Wani irin wahallaen kallo ya mata mai kashe zuciya da shanyayyun idanunsa baice komai ba ta sake cewa “this is haram islamically,you are not my muharram, touching my body or my hand is a grave sin, you have no right to do that just because i am your maid, this ia disgusting, allah said who so ever did that will be punish drastically, do i look like someone that givee her body to anyone? Do i look lust to you? Why are you doing this to me” ta wani fashe da kuka, baiyi wata wata ba icecream din dayake bakinshi ya hade da nata bakin ya tura mata, yanda ya hada da halshen ta dole ta shanye lokaci guda daga nan kuwa yabita da wani zazzafan kiss. Hankali a tashe ta soma tureshi kamar zasuyi dambe, gaba daya ya tafi yaui nisa bayajin kira, garin buge bugenta taba kokarin dambe dashi haka ta ture plate din da takecin avunci daci, ta fara kokarin cike bakinta don hanashi access shiko ya kamo hannunta gamm sosai ice cream din ya soma diga a hannunta don narkewa yakeyi, ganin suna neman rasa nunfashinsu yasa ya cire bakinsa daga nata, adaidai lokacin nan hannunta taso dagawa saidai yajishi akan fuskanshi donta harzuka sosai kawai sukaji takun tafiya, hankali tashe ta soma girgiza kanta sai hawaye, ta fara innaliliahi wa inna ilaihi rajiu, ganin hankalinta ya tashi sosai ya sashi miqa mata ice cream din hannunshi yace “shii…hold on to this “ karba tayi da hanzari ya sungumeta da hannu daya ya dauka wayanshi ba tare da yabi takan abubuwan da suka watsar ba ta kofar backyard daya gani ya bude ya fuce. Suna ficewa hadiza ta bude kofar, tana budewa taga duhu, tsaki tayi tashinta kenan daga barci yunwa ta ciyota, hasken ta kunna kafin ta dubu kitchen din, ganin tsakiyar kitchen din a watse ta doka tsaki ta wuce wajen diban abuncin su a kuka tana ganin kadan yayi saura ta doka ashariya, “yan bura uba marasa mutunci, ci kamar jakai maimakon su ragemi da dan saura shine suka barni da ragowar tukunya mteww” Tana fadin haka ta dauka cooler din ta futa dashi, tare da banko kofar. Tana tafiya sabeeha ta sauke ajiyar zuciya, suna jingine da bangon backyard din ya kareta, zaka rantse babu kowa agabanshi don ya rufeta ruff gaba daya, dauke idanunshi yayi daga kofar ya maida ga sabeehar ganin yanda kirjinta ke sama da kasa jikinta na rawa sosai gashi har zuwa lokacin hawaye take “shes gone” ya furta hakan yasa ta saki hannunta ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa har ranta. “Why are you doing this to me why? Why?? What it amma saw us? What kind of impression are you going to leave me with, how can i expalin to her, i am begging you, please and please leave me alone, i don’t know who you are who what i ever did to you to deserve this” “That’s your mom???” Ya furta ahankali da mamaki sai kuma ganin yanda ta rikice kawai saboda taganta. Tsaida hawayen nata tayi ta dubeshi tace “wallahi daga gobe bazaka kara ganina ba a gidan nan ba balle ka cigaba da min wannan Iskancin, gwara ma naje mama tamin auren kawai na huta da wannan bala’in” Tana rufe baki kawai translator dinna ta mashi translating, daman automatically takeyi yanda yayi setting dinshi up, aiko yana jin abunda ta gama fada take yanayinshi ya sauya gaba daya, ya dubeta da kyau saida gabanta ya fadi ganin gaba daya ya sauya kamar bashi ba, har wani jajaja yakeyi jijiyoyin kanshi suka futo rudu rudu ya wani runtse idanu ya bude yana kokari danne anger dinshi, idanfa yayi fushi shi kanshi yasan baya iya controlling kanshi kwata kwata. “Don’t you ever ever think of getting married to anyone ever again in your life,“ Yanda ya nuna bacin rai haka ta nuna nata rai a bace tace “why???? You have no right or say on my life, cause you’re no one to me,” Ayfa wannan magana datayi ba karamin kunnashi tayi ba, anger level dinshi yakai wajen 90, “I do have a right on you, and i have the right that no one in this entire world can intervene when it comes to you!!!!! Cause you’re mine! Fatima..you are mine!!!” Wata iriyar bazawarar dariya tayi tana kallonshi, tana hango wani abu waishi kishi da boyayyan abu a tattare dashi wanda zata iya fasaarashi da so, amma kuma bata jin wannan zai taba kasance gaskia, taj bazai taba sonta ba evwn in her wildest dreams, that’s impossible yafi karfinta nesa ba kusa ba. Zadai ta iya yarda da kishi shima dai bataga dalilin da zaisa yayi kishinta ba yanxu don babu wata alaqa a tare dasu, aure ne kuma yanxu babu shi don ya tsinkeshi tun kafin ya koreta ma. “How did I become yours? How????? Toh bari kaji, wallahi wallahi babu abunda zai hanani yin aure, da in zauna ina ganinka gwara naje chan na auri koma waye…” Jikinsa ne ya mutu ganin da gaske take, idan aka zafi da zafi suka hadu babu abunda zai haifar sai matsala gwara shi ya sauko kawai gashi bayason ya fada mata aurenshi na kanta har zuwa yanxu saidai yanda yaga reaction dinta ayanxu da yanda ta kafeta yasashi ya tsorata, ga wani irin kishi dake turnikeshi jin kawai tana maganar zata auri wani bayan kuma akwai auransa akanta kaii ina bazai yuwu ba. Murmushi yayi wanda yasa ta shiga rudu, yanxu ta ganshi cikin bacin rai musmaman maganar datayi mashi lokaci guda kuma ya sauya kamar bashi ba? Anya lafiyarsa kalau kuwa ta tambayi kanta ya maidata kamar wata wawiya. Hannunta daya bata icecream ta rike kafin ya sungumota ya kalla ganin icecrem din yana dripping,hannnun ya jawo daidai bakinsa kawai ya soma lasar yatsunta kamar lolipop, take ta nemi natsuwarta ta rasata gaba daya, kafafu suka fara rawa, saida ya lashe tass kafin ya karbi ragowar dake cone din yasa abakin shi, ya shanye tass,kallonshi take kamar wata wawiya, wallahi saida ta bashi dariya daga reaction dinta ya guntse dariya ta hanyar smiling kawai, how can someone not fall for his innocent face? Ya Allah. Dab da ita ya matso ya sakala kanshi tsakanin wuyanta ya aje habarshi a wajen yana sauke mata nunfashi mai zafi yace “Da aurena akanki zaki je ki auri? Dama anayin aure kan aure ne ban sani ba?” Ay tuni ta nemi shauqin da jikinta ya fara ta rasa, the got the shocking of her life at the moment. Yana gama fadin haka yayi kissing gefen wuyanta, tayi saurin runtse idanunta sanyin lebbanshi har jijiyoyinta tajisu. Matsawa yayi daga jikinta kafin ya hade rai soaai kamar bai taba dariya ba yace “the your little game ends here? If you insist on being stubborn you will leave me with no other option but to tell mama about us” Yana fadin haka ya juya zai bar wajen hankali a tashe tasha gabanshi. “What are you talking about? Taj” Kai yanda ta fadi sunan sa har ranshi, saiyaji dama da didi ta kirashi dashi yafi son jin sunan a bakinta. “Yea you heard me right…you are my wife and I’m your husband according to the sunnah” “No karyane wallahi, karyane” ta fashe da kuka sosai. Murmushi yayi ya kama kumatunta, shi abun dadi yake mashi wallahi, he find yanda take tsorata dashi attractive, abun dadi yake mashi sosai. “Wow…seem like the fatima that i know is back already huh?? Kin bani wahala, why where you stubborn? Gashi baki iya karya ba” Ay saita sake fashewa da kuka sosai, kamar ta dora hannu a kasa ta kwala ihu sosai haka takeji. “Sabeehaaa…sabeehaa” basira ta kwalo mata kira Cikin gaggawa ta juya harda leke ta taba ta bayanshi gabanta na faduwa ta nufi kofar, basira ta kalleta ganinta a furgice tace “yayadai? Kukan me kikeyi?” “Abu ne ya fada cikin idanu na” Yanda ta fada tana karkarwa kana ganinta kaga mara gaskia Tureta basira tayi ta leka backyard din ganin babu kowa yasa tace “nanna tana kiranki” Tana fadin haka ta wuce abunta sabeeha ta duba taga ya tafi gabanta baibar faduwa ba ta wuce cikin gida , wanke fuskanta ta fara yi kafin ta wuce sama wajen nanna. Da sallama ta shugo part din wajen karfe homa ta girfta sosai. Nanna na ganinta tace “shugo mata yarinyar kirki” Sunkuyar da kanta tayi kasa ta kasa kallon cikin idanun nanna ba kamr da ba har wata kunya kunya taji tazo mata. Har kasa ta duqa nesa da uga tace “nanna ina wuni ya mai jiki? Allah yasa kaffara ne” “Jiki da sauqi bakuzo dubiya ba anne nata tambayarki” Da mamaki sabeeha ta dagi tace “allah sarki, inaso naje wallahi toh anty rabi batace zamuje bane shi yasa” “Karki damu gobe da safe saimuje tare, kafar tawa ce ta dan motsa shine nasa a kiraki kidanmin yar tausar nan muyi hira kafin karfe sha daya” Dariya sabeeha tayi harta dan sake tace “toh nanna” Matsowa tayi ta farama nanna tausa suna hira nanna ta tambayi meya samu idanunta tace abune ya shiga idanunshi shiyasa. Sun wuce wajen 11:30 suna hira har taj ya kira sukayi sallama sabewha najin yanda yake tambayarta ko akwai abunda ke damunta tace mashi ah ah, da alamu dai ya samu cikin farin cikin datake mashi fata, uwar daya rasa a baya allah yayi yanada rabon samunta ayanxu. Ganin dare yayi soaai yasa nanna tace mata taje ta kwanta da safe ta shirya zasuje asibiti tare cikin murna sukayi sallama. Tana futa kasa ta sauko, damuwarta data mance ta dawo mata, haka ta koma daki ta tadda basira ta kwanta abunta, kwana tayi dai a zaune saboda maganganun da sukayi da taj, a karshe dai taqi yarda da abunda ya fada dukda deep down tasan it can be possible aurensu na nan tunda bai furta ya saketa ba kuma bata gani ba a rubuce kuma sakin na hannunsa idan baiyiba that means babu sakin kenan, innalillahi wa inan ilaihi rajiun, idan ya tabbata da auransa akanta ya zatayi? Me zata fadama mama? Me mutanen gidan zasu dauketa dashi kenan? Don tasan dai babu wanda zai amsheta hatta nanna datafi kowa kusanci da ita. Bangaren taj ko sumul yayi barcinsa cikin kwanciyar hankali, har wani irin nauyi nauyi yaji kamar ya sauke akanshi, wani irin dadi yakeji, he never knew shawo kanta will be this easy. Washe gari da safe tun bayan asuba suka tashi suka fara gyrae gyare koda wasa batabyarda ta tafi dakinsa ba, allah yaso breakfast ma anan sama yayi, wajen rabi taji wai a sama yayi wajen nanna. Suna gama girki rabi tace mata “kike kiyi wanka nanna tace zakuje asibiti yanxu ko?” “Eh” sabeeha ta bata amsa. Fita tayi ta wuce dakinsu tayi wanka ta saka atamfa pink dake bata da babban mayafi wannan yasa tadora open abaya akai sannan ta yafa mayafin abayar ta fesa dan turarenta ta futo. Dan normal takalminta tasaka mai kyan gaske ta futo kitchen, rabi tace “yarinya badai kyau ba, wallahi zamuyi kudi idan kika samu muji, kefa kalar masu kudi ce” Dan murmusawa sabeeha tayi itafa yanxu maganar aure ma ba kaunar ji take ba kwata kwata wallahi. “Dauki warmers din basira ta biyoki da sauran nasan yanxu hajiya zata sauko. Dauka tayi ta futa ta gaban gida a tunaninta zataga driver a compund ko hamad taga babu kowa, tun futowarta ya hangota don futowarshi kenan shima, ya kafeta da ido, batasa anything special ba amma fa tayi kyau naturally, takowa yayi har taakiyar compound din suka hada idanu shida ita, ta dauke nata ta wnai juya mashi baya sai kawai yayi murmushi kadan shi kanshi yasan cikin kwanakin nan yana murmushi sosai abunda bai cika yi ba, tana tsaye basira ta futo itama da warmer, tana ganinta tsaye tace “ya kika tsaya” Dagowa basira tayi bata gana mata magana ba ta hangoshi, tuni cikinta ya kada ta waniyi saurin aje warmers din a gaban sabeeha tace “allah ya bada sa’a saikun dawo” “Ina zaki basira” sabeeha tayi magana kamar zatayi kuka” Juyowa yayi bayan ya bude booth ya soma takowa inda takeyi ta soma yin baya hankali a tashe yana isowa ya wani hade rai kamar bai taba dariya ba ya karbi warmers din hannunta “pick up the remaining ones” yana fadin haka bai sake kallonta ba ya wuce, yabda yayi maganar babu wasa wannan yasa ta duka ta dauki wanda basira ta aje sannan ta tunkari motar. Tana karsowa ya karbi na hannunta ya saka a booth din such a gentle man, yana rufe booth din yayi juyawarahi zuwaga wajen driver seat, yana shiga daidai nan nanna ta futo, matar nan badai kyau ba, ta hadu ta gaji da haduwa ba kadan ba. Tana karasowa ta dubi sabeeha tace “kunata jirana ko yarinyar kirki” Futowa yayi don ya hango nanna daga nesa ya tsaya jikin motar, sabeeha ta duka har kasa tace “ina kwana nanna” “Lafiya lau tashi mana fatima nace ki daina duqamin kinji ko” Sunkuyar dakai tayi nanna ta dubi kayan jikinta duk sun dan kode wallahi sai taji babu dadi kwata kwata kuma yau dai insha allah zasu biya ta saya mata sabbin kaya musamman abaysa don sunayi mata kyau sosai tunda utama fara ce sosai kamar halfcast. “Sabahal khai oummi” “Sabahal noor son, how was your night?” “Hamdullah ya bata amsa kafin ya bude mata kofar gaba, tana shuga ya rufe ya dubi sabeeha, wani irin kallo ya mata mai wuyar fasaara dayasa ta wuce gaba ta bude kofar ta shiga ta zauna. Tana zama ya dubeta yace “fasten your seat belts” Duk a kidime take wannan yasa ta fara jan belt din ta cije, yana kallon yanda take struggling ba atre da wnai tunani ba kawai ya matsa kusa da ita don tana iya juyo nunfashinsa da azababban kamshin ya jawo belt din ya saka mata daidai nan nanna ta dago sai kuma ta sauke idanunta ta dan murmusa Kallon mirror yayi ganin hankalin nanna na wayanta yasa ya kamo hannun sabeehar, cikin hanzari ta dubeshi, duk yabda taso ta kwace hannunta kasawa tayi ya kashe mata idanu daya dukda yanayin fuskansa na nan yanda ta taddashi dazu babu wasa. Gabanta na faduwa haka yayi reverse ya futa daga gidan, saida yaga nanna na neman dagowa tukunna ya saki hannunta ya maidashi ga titi. Karatun kurani ya saka masu sunaji cikin natsuwa ba hayaniya har suka iso asibitin. Yana parking ya futo ya budema nanna ta futo sabeeha ma ta futo. Cikin securities din wajen yasa suka zo suka kwashi warmers din sannan suka bisu har cikin asibitin. Suna shiga direct bangaren anne suka nufa da sallama, aiko tana zaune tanabata dade da tashi ba, ba karamin dadin ganin su taji ba, sabeeha sai faman susunne kai take kamar munafuka. Kunya duk tabi ta lulubeta haka kawai, da anty fadila zata wanke kwanukan jiya haka ta karba ta shiga kitchen ta wanke don ko wanne daki akwai toilet akwai kitchen da fridge harda faucet na wanke wanke, da closet duk akwai. Fadila ba tun yanxu take yabin halin yarinyar ba don tanada natsuwa sosai ga kamun kai sosai, gaba daya opposite din uwarta ce, koda suna waya da bahijja haka take fada mata, gaba daya yarinyar kamar ba jinin hadiza ba. Yaufa maya tun safe ta farka tana allah allah taji ance uncle taj zaije asibiti tayi siezing wannan opportunity din ta bishi, jiyafa ko barcin kirki batayi ba kwata kwata. Misalin wajen karfe sha biyu ko saigasu maya da laila sunzo wannan karan da anty laila akazo,tanata mita jiya daddy ya kawo abty mubina itama yau wai saiya kawota shi kuma aikin office ya mashi yawa, daman itadai badai kishi ba dukda itace babba. Maya nayin arba da sabeeha taji wani irin maqoqon bakin ciki aranta, gaba daya taji murnarta ta koma ciki, farin cikin datazo dashi ma na zuwan mummynta da dadynta da zasuyi basu fadama kowa ba sai ita ya kau. Ta tsani sabeeha wuth so much passion ba kadan ba ji take kamar ta chaka mata wuka ta huta, ko ta kau da ita kawai, wannan kiyayya dai ba a cewa komai. Bata gama tsanar sabeeha ba saida ta lura da duk dagowar da zatayi saitaga uncle taj na kallon kitchen kuma tasan sabeehar na kitchen din. Fargabarta daya bai wuce allah yasa wannan almurar yarinyar batayi captivating dinshi ba, son wallahi zata iyayin komai akanshi koda kuwa kisa ne hmm. Anty fadila ce tayi breaking silence din kowa tace “bahijja da majeed fa suna hanya,” “Hanya kuma?” Nanna tayi magana, “Eh wallahi nanna 4days ago mukayi magana tace min tafiyar kamar bazai yuwu ba don bata samu leave ba sai shekaran jiyan da daddare ta samu shine sukayi booking flight jiya daddare suka taso, allah yaso ma akwai flight din england to nigeria, ay inaga in the next hour zasuzo” “Masha allahu…allah ya akwosu lafiya” “Ke maya bakuyi waya da mummynki ba?” Fadila tayi magana, gaba daya hankalinta yayi nisa taj kawao take kallo kuma kowa ya kura da hakan, shes so lost in her thoughts, allah kadai yasan meke running a mind dinta, shi kuma wani waje daban yake kallo shima kuma, adaidai lokacin sabeeha ta fito duk sai kowa ya i inda yake kallo da kallo, sabeeha na ganin idanu akanta gaba daya ta rikice, nanna tace “zoki zauna ki huta fatima tunda mukazo kike aiki” Samun wajen tayi ta zauna, anty laila ta mata wani irin disgusted kallo ganin ta zaune kujera inda kowa ke zaune, bata kaunar aiki matar itama irin matan nan ne masu cewa kowa ya tsaya a matsayar shi, itamafa ba yar masu kudi bace ba amma akwai fadin rai. Shiyasa aduk family din kowa yafi ganin kirkin anty mubina babu ruwanta ita kowa nata ne. Hamad ne ya sake shugowa da mamaki ya hango sabeeha, itama ta kalleshi suka hada idanu, smiling ya mata itama ta mashi akan idanun taj, take ranshi ya baci soaai ay baisan yanada kishi irin balayayyen kishi ba sai yanxu, kamar ana boiling dinshi haka yakeji. Karasowa hamad yayi gefen da sabeeha take ya kaleta yace “how are you fatima!” “Im fine ya hamad how are you too?” “Alhamdulillah” Kasa kasa suke magana don ba a jinsu amma taj kamar a kunnenshi don ya basu attention sosai, baisan cewa she will be this childish ba sai yanxu wato duk abunda ya fada mata ko a jikinta kenan? Batama yarda ba kenan? Aiko zai nuna mata a zahiri bawai a baki ba. “Hamad zoka tafi airport ko? Karsu iso suyita jiranka” “Okay mami” ya fada tare da wucewa “Maya bazaki bisa ba?” Kai tsaye tace “kaina na ciwo” Nanna tayi shuru bata sake cewa komai ba,anty laila ta kalleta ganin yanda ta sauya lokaci guda, ta gana karantar maya gaba daya so tasan yanayin datake ciki, kuma daman ta fada mata tana son taj, saidai batasan meya kawo bacin rabta ba, kodan bai kulata ba data gaishesa da sukazo. Futa hamad yayi bai tsaya ko’na ba sai airport yana isowa cikin minti talatin sai gasu sun fito, gwanin ban sha’awa daddyn maya yayi wani irin kyau yayi kiba daman gashi fari tass, ya tara saje baki wulul sai dan farin gashi daya soma futo mashi na manyanta dukda ba wani girma yayi ba sosai. Bahija ma baku ganta ba dagwas dagwas, tayi kyau sosai tayi kiba, kana ganinsu kaga healthy couple. Cikin fara a hamad ya karaso ya miqa ma dady hannu, sai faman susune kai yake yace “welcome back daddy, anty ya hanya” “Hamadudu, hanya alhamdulillah, kanata jiranmu ko?” Dady ya fada Anty bahijja tace “wurin daddy zaka fara zuwa kabar uwarka anan ko?” “Sorry mummy na ya hanya” Dariya tayi tace “alhamdulillah hamadudu ya jikin anne? Ina baby?” “Alhamdulillah da sauqi, tana aisibitin” “Maysa batazo ba?” Dadyy ne ya dubeta ya mata wani irin kallo dayasa tayi shuru kawai, daga isowansu ta fara. Mota suka shiga hamad yasa kayansu a booth sai asibiti. Cikin minti talatin suka iso asibiti, hamad na parking suka fito gaba daya ya jagorancesu ciki. Shi ne ya bude kofar ya shiga fadila tayi saurin miqewa taba gyara hijab dinta nanna ta fara murmushi “lale lale marabaaa tafiya babu sanarwa” Rungume bahijja fadila tayi cikin fara a tace “sannunku da suwa sannunku” Maya na ganin mummy ta tashi a guje ta tafi ta rungumeta “mummyyyyyy naaaaa” “Oh my baby” haka suka fara runguke rungume dady na daga tsaye yana kallon ikon allah, yasan sunyi kewar juna amma ya kamata ace bahijja ta aje wannan soyayyar datake mata ta fara duba mara lafiya,. Murmushi nanna. Tayi tana kallonsu gwanin shaawa tace “shugo my inlaw bismillah sun tsaye rungume rungume an barka tsaye” Cikin girmamawa ya karaso ciki aka bashi waje ya duka har kasa ya gaishe da nanna ya mata ya mai jiki. Sai a lokacin bahijaa itama ta duka ta gaisheta maya na maqale da ita suka tambayi ya mai jiki nanna tace “yanxu nan ta fara barci kuwa dake ana mata allura duk bayan 2 hours” Gabanta suka karasa dady ya mata adduar kaffara da samun lafiya. Bahijja suka gaisa da anty laila daketa faman yake, ba tun yanxu take shawar tafiya kasar waje ba tayi mitar harta gaji, ita so take ya sameer ya barta achan kawai ta zauna saiya karata da amaryarsa anan da danginsa tunda sunfi santa. Kwata kwata basu lura da sabeeha ba data rakube gefe saida aka gama gaishe gaishe ta dan duka tace “ina wuni hajiya ya hanya” Juyowa sukayi daga dady har bahijja suka kalleta, bahijja tace “lafiya lau, wacece?” Shuru kowa yayi anty fadila ce kawai tace tace “yar hadiza ce” Sai a lokacin bahijja ta ganeta wallahi garta manta da mai kama da ita gaba daya, yarinyar datayi mata satar bangle din da daddy ya saya mata, above all yar hadiza hmm. Tunda ta dago daddy ya kalleta ya sake kallonta, ya kasa dauke idanunahi a kanta sai yaga tana mashi kama da kakarsa ta farko wadda tafi kamanni da babansa sosai, kuma kamar bawai haka kawai ba irin azababbiyar kama sosai, kuma shima yana kama da baban nashi saidai kawai banbancin launi dayake dashi. Kallon dadyn maya tayi tare da matsawa kusa dashi ta rungumeshi tace “dady naa… i missed you so much dady” Rungumeta yayi kawai saboda idanun jama’a badan komai ba khma he cant lie he missed her alot shekara uku ba wasa ba. “How are you my princess” “Lafiya lau daddy kayi missing dina?” “Yes of course princess” Ya fada tana riko hannunsa tsabar murna, gata dai ana gani ansan yar gata ce wajen iyayenta, don soyayyar maya ba karama bace a wajensu, shes like a treasure shiyasa so din ya rufewa mahaifiyarta idanu. Sabeeha tund ata masu kallo daya ta sauke idanunta ganin yanda maya ke jefo mata harara,hawaye takeson yi amma ta hana kanta, bata taba ganin soyayyar uba da ya ba sai yau, saitaji babu wanda ya kaita maraici saboda bata taba experiencing haka ba ko sau daya. Saitaji inama itace Maya ga uwa ga uba, bayan wannan uwa uba ga dangi a zagaye da ita. Tashi tayi salaf salaf ta wuce ta gabansu dady ya bita da kallo, yanda take tafiya ma kamar na NANA (kakarshi kenan) Tana futowa ta zauna anan reception hanad daya lura da ita yabiyo sahunta ya zauna dan nesa da ita ya fara janta da hira.. Yana cikin motarshi ya amsa call din salim, inda ya shaida mashi sunan asibiti da yake don yazo, yana isowa kuwa sunkai wajen awa guda a cikin motarshi suna magana yana nanata abunda salim ke fada mashi, yanajin kamar abun ba gaskia ba. Da farko dai salim ya shaida mashi yanda sukayi da jamilu. Daman ya shaida mashi cewa wanda fa mamanta ke son aura mata dan balaja’i ne, a iya binciken dayayi akanshi. Wato jamilu kwaro ne, wayar jamila ya dauka ya dauki number dahiru sannan ya kirashi yana dagawa ko bayanin koshi waye baiyi ba yace mashi ya tura account dinshi, dahiru ya dauka irin scam dinnan ne aiko yace bari ya gwada sa a don tun safe gari yakesha yau kasuwa bataci ba aiko jamilu ya tura mashi zunzurutun dubu hamsin, jiki na rawa dahiru ya kira back, jamilu na dagawa dagiru yace “waye kai bawan allah? Haka kawai ka turan dubu hamsin karkace in maidota don wallahi ta shugo kenan ko kai dan mafiya ne saidai ka shanyen jini” Dariya jamilu yayi yace “zaka samu abunda yafi haka kai daga kan nera dubu dati har zuwa dubu dari uku zan baka abunda yafi haka ma kawai so nake ka fada min abunda nakeso na sani” Dahiru najin haka yace fadi koma menene ni dahiru akan kudi babu abunda bazan iyaba. Take ya jefo mashi tambayar yanda akayi ya san hadiza da jamila, daghiru fa shika shege ne haka kawai bazai saki baki ba wannan yasa yace meysa kakeso ka sani. Jamilu daya lura dahiru dan tasha ne tuni ya mashi barazana, “ka fada min tun muna ta arziki nima wannan ce hanyar samun arziki na inna samu mu raba don zai uya kiwa wajen miliyan ma yasin” Dahiru najin haka yace chap bude kunenka. Nan ya soma mashi bayani, “kai wallahi munyi zaman anguwa daya dasu ne kawai munsan juna don harka ce ta bariki, shine hadiza zata aurar da yar data tsinto zan taimaka mata” “Tsintota kuma?? Ba cahnzota tayi ba? Dahiru najin haka yasan koma waye wannan yana gab da rafko sirrin su yayi saurin cewa “kai inji wa tsuntarta tayi, ba yarta bace, a titi ta tsinceta nake fada maka” “Amma tasan iyayenta?” “Ah ah wallahi neman kudi fa take da yarinyar naji ance kwanaki ta turata aikatau kamar ma yawo iskanci yarinyar ta dungayi a chan kasar waje” jamilu ya kama haba,“kai baka ganin akwai wata kiyayya taakaninsu?” “Kai kuwa ya za ayi taso yar da ba tata ba? Ay bazai yuwu ba, babu uwar da zata bawa dan balaja’u riqaqqen dan iska kamar ni, harfa cutar aids ce dani” Jamilu najin haka yace toh hikenan nagode yana kashe wayar ya bawa mai computer na anguwarsu yace ka fitar min da record din dan allah ka turawa wani na rubuta gidan kudi, aiko take ya turama salim dayayi ma saving da gidan kudi. Yana turama salim shine ya kirashi ya shaida mashi harda number dahirun ma ya tura mashi yace in bai yarda ba su tuntubesa amma gaskiar magana shine rayuwar yarinyar nan na cikin hadari sosai, tunda salim ya fara fasaara mashi maganganun hankalinsa ya tashi soaai babu abunda yake fada aranshi sai “who are you exactly fatima? Who are your parents? Why would they abandon such an innocent girl, mey tayi masu da har zasu yardata a tsinceta gashi ta fada hannun azzalumai? Why why?? She didntt deserve koma suwaye iyayenta, saiyaji ya ta kara zama daran dam aranshi, dukda yaji cewa she can be yar zina amma ko soau daya baiji yanda yakeji game da uta ya ragu ba, hankalinsa duk ya tashi gaba daya. “Do you think we can trust those peaple? We have to do some research on this” Salim yayi magana taj yace “yea definately, i have to protect, i have to stand by her, i will find her real parent no matter what” Shuru salim yayi yana son tambayarshi wacece ita a gareshi amma ya kasa. Ganin yanda salim ke kallonshi bai tambayeshi ba amma yasa abunda ke ranshi wannan yasa shi cewa “she’s my wife!!!!”…. Toh Allah ya kaimu gobe🥺 ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 103 Da mamaki salim ke kallonshi, koba’a fada ba yanda yake abubuwa akan yarinyar nan saida jikinshi ya bashi cewa akwai wata alaqa mai karfi tsakaninshi da yarinyar,yayi matukar mamaki sosai don taj din bai kama da mutumin da will go for someone like her, yar aiki, sannan kuma gashi bincikensu ya nuna kamar bata da galihu, qilama irin yarannen ne da ake haifa a titi a yar. Koba a fada mashi ba yanda taj din yake akan yarinyar ya tabbatar ya kamu, mugun kamu ma kuwa, anyways baiga laifinshi ba don a gaskia yarinyar treasure ce babba, akwai kyau ba dan kadan ba. Sun dade sosai suna tattaunawa da salim inda salim ya shaida mashi zai kokari yayi bunciken na musamman akanta da su jamilu don tabbatar da komai, neman iyayenta dai ba abu ne mai sauqi ba sai an sanya private investigators a ciki. Allah yaso ma tunda akwai jamilu da ya kasance wanda ke kawo masu rahotanni, abubuwa zasu yi masu sauqi tunda matarshi kawar maman nata ce, kuma zata san wasu abubuwan. Knocking din window din motarshi akayi wanda yasa shi juyowa ya zuge glass din, cikin kaudi maya ta sunkuyo kwata kwata bata lura da salim ba ta dubu taj tace “sorry uncle taj nanna ce tace a kiraka kazo ku gaisa da…” Kamar wadda aka guntse ma baki haka ta kasa karasa magana, yanda yake kallonta haka take kallonshi da mamaki ganinsu tare. Salim ma dai mamaki yake sosai na ganinta, zaiyi magana tayi saurin yin yaqe tace “daman tanata kiran wayanka baka dauka ba” “I will be there in a minute” ya amsata tare da zuge glass din motar. Gaba daya ya manta da salim da ita sunsan juna, inama yakeda lokacin wani tunawa. “Thats maya right?” Juyowa taj yayi ya dubeshi “yes, do you know her?” “Yes i do, sorry sir but are you related?” Ya tambayi taj. “Yes, is there everything wrong?” Yar dariyar yaqe salim yayi ganin taj din bai tuna sanda ya gansu tare ba ko mantawa yayi allah kadai ne masani, anyways its been long ba lallai attention dinshi ya kaiga wajen ba. “No not at all” Sallama sukayi salim ya futa daga motarshi ya nufi cikin asibitin. Tundaga nesa ya hangosu zaune, tanata zuba murmushi da alamu hamad wani abu yake fada mata dake sata yin murmushi, wani irin abu yaji aranshi take ya wani hade rai tamau kamar bai taba dariya ba, kamar ance ta dago karaf idanunsu ya shiga na juna, tayi saurin dauke nata kamar batasan yanayi ba, wucewa yayi ta gabansu, ba tareda ya sake kallon inda suke zaune ya shiga ward din da anne ke ciki da sallama. Duk dagowa sukayi suna kallonshi, musamman bahijja dake jin dadi sosai mara musali, tunda taji maya na sonshi wannan abu ya mata dadi kuma tayi alkawarin insha allah zai zamo miji ga maya, hankalinsu bazai taba tashi ba tunda zata kasance hannun na gari, kuka dan uwanta na jini, da ga nanna. Idanunshi ne ya sauka ga daddy dake kusa da bakin kofar, ya miqa mashi hannu suka gaisa cikin mutuntawa sannan ya gaishe da anty bahijja ya masu ya hanya. Hira suka soma yi da daddy while bahijja ma suna ta hirar yaushe rabo da fadila. Nanna nata kallonsu tana murmushi, fadila tace “af yaufa dadyn laila zai dawo shima” “Kedai fadila baki fadin abu sai at the last minute, yanxu ya za a fara shirye shiryen tarbar baqi, gasu bahijja ma ko gyaran bangarensu ba ayi ba” nanna tayi magana “Nanna its not too late, sai a gyara kafin zuwa anjima ko, tubda duk muna nan” bahijja tayi magana “Toh ay shikenan” Murmushi laila tayi jin abunda mamanta ta fada da murna itama, rabonta da dady kusan 6months kenan ko fin haka ma. Tunda maya ta dawo daga kiran taj ta zama so reckless gaba daya, ganin salim da taj, tabbas shi can recall ranar data fara sanya idanunta akan taj a hilton sunje itada salim, har a ranar salim yace mata ay ya sanyi, they caught her off guard ta rasa menene tsakaninsu, sun zama abokanai ne? Ta tambayi kanta , wata zuciyar kuma tace mata no thats not possible din salim din ya fada mata babban baqon business partner ne na babansa, but amma what if they share any personal details? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, bazata taba so taj yasan irin rayuwar datake yi ba, kuma a halin yanxu salim ya kasance the very first person dayasan irin rayiwar da take leading abaya da kuma yanxu. Wayarta daketa vibrating saboda tasa a silent ta duba, ya kira yafi sau goma sai message dayayi popping at the last minute. Saurin bude wa tayi ta fara karantawa kanar haka “why aren’t you picking up my calls? Lets have a chat for a minute or i come in by my self” Bahijja na magana da anty fadila ta juyo ta kalli mayar don tana kusa da ita. “Baby yadai?” Murmushi yaqe tayi tace “nothing mummy…” tana fadin haka ta miqe tare da sulalewa ta futa. Da hamad da sabeeha taci karo har zuwa lokacin suna zaune suna magana, kota kansu batabi ba saima harara data watso masu ta futa daga reception. Tana futowa ta tunkari motar shi, ya bude kofar ta shugo, dake motar is tinted wannan yasa ba a ganin na ciki. Sauke hannunshi yayi kan steering motar tare da juyowa ya kalleta annoyingly ya soma magana. “Kinfa raina min hankali, ive been calling you for the past months kina ignoring calls dina why??” Kallinshi itama tayi annoyingly tace “kaga salim its over between us please, why should i bother picking your calls” Wata irin dariya yayi ya kalleta daga sama har kasa yace “hahahah maya maya…?” “Look im serious fa, I’m just done with that lifestyle please” “You found someone else i guess?” Ya tambayeta Kai tsaye tace “Yes much better than you, we cant be compatible saboda i have high taste salim,” Baki bude ya kalleta, yau ita ke fada mashi wannan magana, ita dake binshi agindi agindi yana wulaqantata son ranshi, ada bai wani bata attention amma yanxu data fadi wannan kalmar sai yaji he wants to play her more, ay babu yanda za ayi tayi ending relationship dinnan saidai idan shine ya gaji yace ya kare. “Wow.. kin manta yanda kike bina kenan, what have you not done just to be with me?” Ya karashe yana danna wayar sa. “That was so stupid of me, kaga tun farko daman don naga you stand different da lifestyle dinka ne sainayi tunani you’re special ashe ba hakan bane, youre just like every other guy, chicken changes dinka can’t afford my lifestyle” Bata gama rufe baki ba ya juyo da screen din wayarsa to her face, wani irin sensational moaning ne ke tashi daga wayar, hankali tashe ta dubi screen din, itace dashi kwance kan gado tana bashi head, ga fuskanta ya futo dauu a camera din, harda muryanta, abun dai ya kazanta babu kyan gani, there where just having their time shida ita. “What is this salim? Are you trying to blackmail me?” “Well uhm, idan kince haka toh hakan ne, i have multiple of this kuma with your consent nayi video nan, tunda har nudes dinki kintura min, ke baki isa ba fa kiyi dumping dina ba saidai ni nayi dumping dinki wallahi..” A fusace ta bude motarshi zata futa yace “I’m not done talking to you” Banging kofar tayi ta kalleshi rai a bace, “zanzo gidanku anjima, wallahi inna kira baki dauka ba…”. yayi kwafa kafin ya danyi dariya yace “anyways zan iya kiran uncle dinki sai ya turo min ke ko?” Saurin juyowa tayi ta kalleshi hankali tashe tace “you don’t have to, send me your location zanzo anjima” “Smart girl!!” Ya fada yana dubanta harta fita daga motar nashi. Tana futowa daga motar saiga daddy da taj da hamad zasuje sallah don an kira sallan dhur, hankali tashe take kallon daddy da taj, fatanta allah yasa basuga futowanta daga motar hamad ba. Takowa tayi har inda suke tace “daddy!!” “Me kikeyi anan?” Ya tambayeta babu wasa, “daman nayi ordern pizza ne za’ayi delivery to shine na futo na karba” Kallon hannunta yayi da yanda take magana , kana ganinta kaga mara gaskia daman yafi saninta, he knows when shes lying ko idan bata da gaskia. Ganin irin kallon da yake mata ne yasa taji gabanta faduwa. “Zamuje masjid” “Tohm daddy saikun dawo” Suna dawowa daga masallaci lokacin anne ta farka, tayi farin cikin bahijja sosai aranta ba kadan, dataji harda majeed sukazo sai yanayin ta ya dan sauya. Lokacin da suka shugo kuwa dady ya karasa inda take ya gaisheta haka ta amsa babu yabo ba fallasa, bahijja na gefen fadila ta sunkuyar da kanta gaba daya sautaji babu dadi ganin yanda anne kema mijin nata, ta dauka yanxu da shekaru suka jaa komai ya rigada ya zama tarihi, tunda an rigada an zama daya kuma gashi harda rabo a tsakani babban rabo ma. Dafata fadila tayi tace “dan allah karkice kkmai bahijja” “hmm fadila amma yaushe wannan abun zai kare ne? Shekaru nawa kenan, maya fa is 23,“ “Kinsan tsohuwar tamu akwai kafiya, amma wallahi ni nayi imanin komai ya wuce, ta karbesa kawai dai bata san nunawa ne” Shuru kawai bahijja tayi tana tuna abubuwa da dama…. Misalin wajen karfe biyar duk suka soma shirin komawa gida. Yanda sukazo haka suka koma gaba dayansu. Kamar yanda nace estate ne babba garesu, bangarensu kuwa babban mansion ne mai dauke da apartment daban daban a ciki, wannan ka’ida tun alhaji santuraki shi kanshi lokacin da yake da rai, yayima yayansa gaba daya da jikokinsa provision din da har su mutu jikokin nasa suka yayansu zasu amfana da komai, wannan hali nasa anne dashi ta taso, shiyasa yayanta kowanne yana da muhalli a kusa da ita, kowanne duk mai ra’ayi zai zauna shiyasa aka samu hadin kai gaba daya. Bayan main house Akwai apartment din fadila, na sameer da iyalanshi gida biyu kowacce da nata sai kuma na bahijja daga gefe sai extra apartment da basu kai sauran girma ba inda taj ke zaune a ciki. Already tun kafin su koma gida fadila tasa wasu cleaning agency sukazo don au gyara bangaren bahijja don anan suke sauka duk sanda sukazo, anan komai da aka mata na aurenta ke ciki, kuma yanda anne ke sawa ayi upgrading kayayyaki na zamani na gidajen haka itama nata ake gyarawa dukda ba anan suke zaune ba. Koda suka dawo gida it was very simple for them to move in, maya ma ta dawo bangaren iyayenta, tsabar missing dinsu datayi suma hakan. Kwana sukayi suna murnar ganin juna musamman bahijja, a tare sukaci abunci ma. Da daddare daddy ya tambayi maya ya batun karatunta, with full confidence ta shaida mashi komai yana tafiya smoothly, a haka ma sun kusa kare karatun don saura mata semester daya. Ayanda ta fadi ma dady kenan, don carry over ne jibge akanta da batayi retaking ba tsabar unseriousness ko ta yaya zatayi passing out oho. Dady yaji dadi ganin nutsuwar data karo, atunaninshi dawo da ita da yayi was the very best decision don da tana chan tare dasu da tuni ko tankwarata shi kanshi bazai iya ba, tun daga lokacin dayaga wasu substance din kwayoyi a jakarta ta school. Bangaren su sabeeha da mutumin nata kuwa, tunda suka futo daga asibiti gaba daya ya dauke wuta, ba kamar yanda suka fito ba, ya hade rai sosai ko kallon inda take baiba, koda suka shugo mota kuwa yana kallo tana struggling da belt yayi kamar bai ganta ba, ita kanta ta lura how cold he is amma kuma hakan takeso daman ya futa harkanta shiyasa bataji wani abu har suka iso gida. Suna isowa gida ya bude ma nanna kofa ta futo sannan ta wuce main house ya rage daga shi sai ita, booth ya bude yana kallo ta babu wasa akan fuskanshi yace “pack it up, when you’re done meet me at my apartment” Yanda yayi maganar kamar bashiba, da safe he was so calm and sweet yanxu kuka ya sauya mata gaba daya daga yanda yake magana ma, tana kallo ya barta tsaye ya wuce apartment dinshi. Ba dan komai ya bata wannan cold attitude din ba don shima baisan dalilin yin haka ba. Haka ta dunga daukan warmers dinnan tana shigar dasu cikin gida tana gama wa ta rufe booth din sannan ya wucewarta bangarensu, gaba daya tama mance da wani zancen ta sameshi a apartment dinsa. After 2 days… Cikin kwana biyun nan kiri kiri sabeeha taqi yarda taje part din taj da sunan gyara, shima kuma bai waiwayeta ba, tunda yace ta sameshi a part dinshi taqi zuwa ya fuskanshi raini na neman shiga tsakanin su, which he despises alot, at the same time kuma bai fasa cika alkawarin daya dauka ba na neman asalin iyayenta a duk inda suke, yasa merk ya nema mashi professional investigator. Kullum idan zaiyi breakfast wajen nanna yake zuwa yayi haka zalika dinner da bai wani cika yi ba don Cikin kwana biyu dai baya zama shi kanshi. kwanan su bahijja biyu a nigeria, maya sai dadi akeji sosai, cikin kwanakin nan kullum sai sunje asibiti domin dubo anne, dady daya shiga aka gaisa ya tambayi me jiki yake futowa, anty bahijja ce ke wuni a asibitin. Alhamdulillah anne nata samun sauqi sosai, Dadyn su laila ma ya dawo, babba ne don gaskia zaifi majeed girma sosai, mutumin kirki shima da sanin ya kamata, kana ganinshi kaga hamad. Ranar sunday da sukazo asibitin gaba daya har suka hadu, yanda bahijja taga anne na treating din mijin fadila saitaji babu dadi, don batayi ma baban maya haka kwata kwata, kodan shi mijin fadilan zabin datayi mata ne, daman shi majeed tun farko anne bata sonshi, bataso aurensu ba kwata kwata saidai abu na allah babu wanda ya isa ya ketare. Yau ya kasance sunday, hamad zai daukesu ya kaisu shopping for preparation na komawa school, don washe gari zasu koma. Gaba daya futowa sukayi maya da laila, a daidai lokacin kuma dadyn maya zai futa shima, har sun shiga mota suka futo saboda motar taqi tashi tana buqatar service, zasu sauya wata motar kenan daddyn maya yace suzo ya kaisu, ba karamin dadi maya taji ba harda murnar ta, zasu shiga motar kenan hamad yace “ina fatima, naga bata futo ba ko baku kira ta ba?” Maya najin an ambaci sunansa sai taji wani abu ya tsaya mata a moqoqon zuciyanta, wata dabara ce tazo mata dayasa ta dubu hamad din tace “ya hamad bari na kira ta” Tana fadin haka ta futa daga motar, laila da hamad suka dubi juna tsabar mamaki. Cikin gidan maya ta shiga rabonta da part din kwana biyu kenan ko dan lekowa, kayanta ma sawa tayi a kawo mata. Tana shiga directly part din yan aiki ta nufa, tun kafin ta kaiga dakin su sabeeha ta hadu da hadiza tana kokarin futowa daga daki kamar munafuka, gaba daya ta zama wata iriya kamar wadda ta burkice. Tana ganin maya tayi saurin karasowa inda take tana komarin kamo hannayenta tace “Hajiya karama meysa baki fada min ba zaki koma wani bangaren daban? Kuma kwana biyu baki leko ni ba? Gaba daya hankalina ya tashi a wani hali kike ciki ko kina buqatar wani abu” Wani irin disgusting kallo maya ta mata tace “saboda zan koma bangaren iyaye na shine saina nemi izininki? Ke a wa?” “Ah ah ba haka nake nufi wai ai da saiki fada min, duk hankalina ya tashi” hadiza tayi magana Saurin warce hannayenta tayi tace “toh wai ke awa kenan? Saikace wata uwata? Mteww karki wuce gona da iri mana saboda kinga ina sake maki” “Allah ya baki hkuri, na bata maki rai ko? Yi hkuri hajiya ta” Kwafa maya tayi ta dubeta tace “zamu fita shopping,ki kira yarki tazo muje” Da mamaki hadiza ke kallon mayar, haka nan maya bazatace sabeeha tazo su tafi shopping ba dole akwai wani abu da take cooking gashi ita kuma bata son sabeehar na futa kwata kwata, cikin kwana biyun nan ma itace maqasudin hana futar sabeehar kwata kwata. “Ay da kin barta, bai kamata tana shiga cikin ku ba” “Ance maki bansan abunda nake bane? Ki kirata Kina wasting mana time, daddy zai saukemu,” Ayfa jin haka yasa gaban hadiza sake faduwa dole ta juya zuwa dakin su ta kira sabeehar. Suna zaune cikin motar sabeeha ta karaso, hamad na tsaye ya bude mata seat din baya ta, gaba daya kunya ta gama lulubeta ta shiga. Bata lurada wanda ke tuka motar ba don ta duaka tare da hamad zasu fita sautaga akasin haka. “Saikun dawo” hamad ya fada yana rufe motar. Dagowa daddyn maya yayi ya ganta suna hada ido tayi saurin sauke nata kasa tace “ina kwana” “ Murmushi yayi na manya yace “lpy kalau” Maya ta wani hade rai sosai don tana zaune gidan gaba, laila kuka na baya kusa da sabeehar. Suna futa hadiza ta futo daga labewar datayi don akan idanunta suka shiga motar, gabanta na mugun faduwa sosai. Daki ta koma as always ta dauki waya ta kira jamila cikin tashin hankali. Wajen Saloon daddy ya fara saukesu da zarar sun gama sai hamad yazo ya daukesu, ya basu kudi da yawa yace idan sunje shopping su saya duk abunda sukesu, maya ta karbe tare dayi mashi godiya laila ma tayi godiya, sabeeha da tunda suka fito ko uppan bata ceba ta sauke kanta kasa sai a sannan ta dago ta mashi godiya. Bayan sun gama da saloon suka kira hamad ya dauko wata motar yazo ya daukesu sai shopping, as usual sabeeha saita zama kamar yar rakiya, taqi daukan komai saboda abunda hadiza ta fada mata, suna gamawa suka fito hamad ya maidosu gida. Akan idanun taj dake tsaye ya futo zaije masjib suka shigo gidan, lokacin an kira sallar magrib, sabeeha na daga zaune gidan gaba duk suka firfito, kowacce ta kwashi ledojinta ta kara gaba, saida suka shiga hamad ya dubi sabeeha yace “meysa baki sayama kanki komai ba?” “Ya hamad bana buqata ne,” Baija maganar ba ya tambayeta ta gama shirin komawa? “Tace mashi eh sannan sukayi sallama ta wuce ciki shi kuma ya nufi hanyar masjid. Kwata kwata tunda suka tsaya shida ita basu lura da taj dake tsaye gaban apartment dinshi ba yasa hannayenshi jikin aljihunsa, ya dade tsayen nan abubuwa da dama na running a mind dinshi, hartazo ta wuce ta gabanshi bata lura yana tsaye ba don tsakanin compound din da apartment dinshi akwai dan nisa. Saida ta wuce kafin ya wuce masjid. Ana idar da sallah ya shaidama nanna zaiyi dinner a bangarensa. Bayan shigarta bangarensu hadiza kanar jiran dawowar su take ta biyota har daki da tambayoyi iri iri, “ina kukaje? Waya saukeku?” Gaba daya yanda take magana saida ya tsorata sabeeha, ta fada mata komai in details daga yanda suka shiga mota har suka dawo gida, sauke ajiyar zuciya hadiza tayi tace “ki kama kanki, wallahi duk sanda naga kina rabar koma waye a cikin yan gidan nan saina maki lahani, baki ba kowa,” Maganganu fa take marasa gaba bare baya, wanda ita ka ta sabeehar ta kasa ganema maganganunta. *** “Yau dai naga what shock me the most?“ laila tayi magana tana kallon maya data futo daga bathroom. “Menene?” Maya ta tanbayeta “Wai da gaske kiran fatima kikayi?ke da kanki? Keda kika tsani yanda ake hadamu da ita, musamman idan zamuje school ko shopping” Murmushin mugunta maya tayi tare da cewa”hmm..” Laila najin haka tace “ maya what are you cooking this time around?? Eh?” “When the time comes zaki sani koma menene” Suna cikin hira bahijja ta shugo dakinsu ta kawo masu snack data danyi, laila tace “thank you mummy” “Ashe daddy ya kaiku dazu?” Bahijja ta tambayesu “Eh motan ne yaqi tashi, ya hamad yace ba ayi mata monthly service ba shiyasa” laila tayi magana. “Wallahi mummy banason yanda ake hadamu da yarinyar nan,” maya tayi magana a shagwabe. “Wace yarinya kenan?” “Househelp dinnan mana, duk wani abu da ake mana sai anne tace harda ita, i just don’t get it” Shuru bahijja tayi tana tuna yanda aka dunga hadasu da hadiza lokacin da suke zuwa makaranta, kamar tarihi na maimaita kansa haka take ganin abun,ta rasa dalili tunda yarinyar tayi mata sata taji bata sonta kwata kwata balle kuma data kasance jinin hadiza? Hmm “Ba komai next time saikuje kuyi naku daban, daman bai kamata ace ana hadaku da yan aiki ba, kowaya tsaya a matsawar shi kafin abun ya kaiga hassada, don idan tana ganin ku yan gida ne dole wata rana zataji kamar kun fita gata dukda an jawota an hadata daku, irin su basuda godiyar Allah” Da mamaki laila ke kallon maya da maman nata, saitaji maganganun nasu kamar basu daceba, idan da mami ne ta tabbatar bazata fadi haka, saidai ma tace da na kowa ne, ba laifi ne ba idan anyi ma sabeehar. Haka tayi shuru tana jinsu suna maganar batace uppan ba. The next day ta kasance monday, sai wajen karfe goma duk suka shirya, kamar koda yaushe itace ta fara futowa kafin sauran yayan gwal din suka futo. Daman first day of resumption registration ne sai selection of courses wannan yasa suna gama abunda suke kawai hamad ya wuce dasu asibiti. Daga asibiti sai wajen dare suka dawo gida gaba daya harda mummy. Tun ranar nan da suka hadu da salim a asibiti yake kiranta bata dauka, messages dinshi ma bata budewa balle tasan abunda yake nufi da ita. Washe gari tun wajen asuba ta farka, tana wanka ta shirya ta futo kitchen, yan abubuwan da take taimakawa rabi ta soma yi kafin rabin ta futo, tana futowa suka gaisa rabi tace “kedai fatima badai kokari ba, sannu da aikii” Dariya sabeeha tayi tana kokari jera plates cikin dish washer zatayi drying, sama sama suke hira ita da rabi har suka kammala breakfast rabi tabzuba mata taci. “Ko ya zamuyi da gyaran bangaren yallabai balarabe, gashi kina zuwa makaranta, ke kodai wani abu kikayi ne dayasa ya dakatar da gyaran bangarenshi?,” Take gaban sabeeha ya dan fadi batace komai ba tadai dago ta kalli rabin, “ah ah nima bansan dalilin dayasa yace a dakata ba” sabeeha tayi magana tana kokarin wanke plate data gama cin abunci, allah allah take ta futa daga kitchen din kawai. Baifa dakatar da itaba haka kawai ta shirgama rabi karyar cewa yace adaina zuwa bangarensa kuma abun saiyazo da bai nemi azo a gyara masan ba. Tara daidai suka fito gaba dayansu, a maimakon suka hamad kawai sai sukaga taj ya futo, cikin Sauri maya tace “good morning uncle taj” “Morning” ya amsa ta laila ma ta gaishesa, sabeeha ta rakube kamar munafuka ta gaishesa kasa kasa yayi kanar bai jita ba kai wannan abu yayi ma maya dadi. “Lets go..” Ya fada, duk suka kalleshi da mamaki, maya dadi kamar ya kasheta ta shiga gidan gaba, laila ta shiga baya, sabeeha ta tsaya kamar ruwa ya cita, gabanta na faduwa ta bude bayan ta shiga ta zauna. Ta jikin mirror ya dago karaf idanunshi ya suaka cikin nata tayi saurin sauke nata kasa yayi reversing motar. Maya ko sai smiling take tana murma yau zata bada mamaki idan sukaje school, aka ganta da taj ay an dago mata mutunci sosai. Notification din message ne ya shugo mata a waya dayasa ta duba, laila ce ta turo mata “ashe ya hamad ne yayi tafiya yau da safe, yanxu naga message dinshi” “Haba ina ya tafi?” “Ban sani ba wallahi, it lools like office related work ne don tare da uncle sameer suka tafi” “Wow thats nice allah yasa su kwana biyu kafin su dawo” Sanin me hakan ke nufi yasa laila cewa “kardai hopes dinki su hau sama da yawa” Banza maya tayi da ita ta soma janshi da hira, yana amsa ta sama sama. Bini bini yake dagowa yana kallon sabeeha data sauke kanta har suka iso school, suna isowa duk suka fito maya ta zagayo inda yake harda knocking windown shi don a rufe yake dukdan a ganta tare da shi tace “thank you uncle taj” Girgiza mata kai kawai yayi suka wuce ciki already sabeeha ta rigasu tafiya. Tana shiga first lecture dinsu tun kafin ta kaiga zama ta jiyo muryar haya “babessss!!!!!” Da sauri ta juyo, take wata fara’a ta bayyana akan fuskar sabeeha suka rungume junansu, haya tace “kwana biyu, ya hutu? Inna kira wayanki koda yaushe a kashe” “Wallahi haya i cant recall when last na dauka waya, abubuwan dake gabana sun isheni ma banida time din waya” “So how far muje mu zauna lets talk” Zaka sukayi haya ta dubeta tace “i have a surprise for you” Sabeeha excitedly tace “uhmm haya keda surprises dinki,” Bata rufe baki ba ta dago hannunta tana nunama sabeeha zoben hannunta tace “i got engaged” Da mamaki sabeeha ke kallonta, rayuwar yan gata kenan, kamar cristoci, “aure zakiyi? Kai masha allah na maki murna sosai allah ya sanya albarka” “Ameen sabeeha nagode, next year insha allah after graduation dinmu,” “Masha allah” sabeeha ta fada tana rungumeta don har cikin zuciyarta take tayata farin ciki “And youre going to be my best girl” Dariya sabeeha tayi tace “allah ya nuna mana” Suna cikin magana lecturer dinsu ya shugo ya fara masu lectures. Ana tsakiyar yin lectures din security ya shugo class din, magana yayi da lecturer din kafin ya futa shi kuma lecturer din yace “who’s sabeeha?” Hankali tashe sabeeha ta daga hannunta sannan ta tashi, “someone is looking for you” Kallinta haya tayi tace “kodai ya hamad ne bai gaji da ganinki ba” Saurin girgiza kai tayi tace “bashine ya kawo mu ba” “Toh kije ki duba ko waye” Jiki a mace ta miqe ta futa, security dunnan na tsaye tabi bayanshi suka fito, tun kafin su karasa ga motar gabanta ya wani mugun fadi, “hes the one looking for you” Zuge glass din motar yayi ya miqa ma security din kudi sabbi, salim ya koya mashi wannan bad character din😂ya gama gano yan nigeria sai kana dan basu abun hannu kake samun abu cikin sauqi. Kallonshi tayi shima yana kallonta babu wasa kan fuskanshi yace “get in lets have a talk” Daga yanda yayi maganar yasa taji ya mata wani irin kwarjini ta samu kanta da shiga motar ta zauna gidan gaba ba tare da ta kalleshi ba. Ga mamakinta kawai taga ya rufe motar gaba daya sannan ya chanza giya tare dayin reverce son a kunne take ta fara tafiya. Hankali tashe ta juyo ta kalleshi tace “ina zaka kaini? Ina cikin class ne fa kasa na futo” Banza yayi da ita kamar baisan da mutun a wajen ba ya futo daga school din. Bakinta fa baiyi shuru ba ta soma jin hawaye na neman futo mata tace “dan Allah ka maidani,test mukeyi” Kamar tana magana da dutse haka yayi, kamar baisan tanayi ba, yau taga ikon Allah, karshe dai jan bakinta tayi tayi shuru tana hana kanta hawaye. Da mamaki take kallon inda yake neman shiga, ko a tarihin rayuwarta bata taba ganin waje mai kyan gaske kamar wannan ba, idanunta bai kaiga sunan wajen ba saida ya shugi wajen check point, hankali tashe ta duba sunan dakyau sannan ta dubeshi “transcorp hilton hotels” Gaba daya ta zama speechless ta kasa cewa komai, babu abunda ke yawo aranta sai menene dalilinshi na kawota nan dayayi?meysa ya kawota nan? Me zaiyi mata? Al’amarinshi yana bata tsoro, at this point tana jin kamar bata sanshi ba kamar ba taj din data sani ba a baya. Parking yayi wajen vip parkings yana gamawa kafin ya kashe motar ya juyo yana kallonta, idanunshi sun sauya launi sosai haka zalika ko murmushi bayayi. Bakinta na karkarwa tace “meysa ka kawo ni nan?” Kai tsaye yace “you’ll find out soon, lets go” “Wallahi babu inda zanje, ni ka maidani school” Wani irin kallo dayayi mata saida gabanta ya fadi sosai, idanunta ya ciciko da kuka sosai. “The will be the last time i will instruct you to do something and you reply me in such manner,” Ganin haka bazai fishe ta ba yasa ta sauke murya tace “sir please im begging you..” Kwantar da kanshi yayi jikin bayan kujerar motar, bai taba ganin mai taurin kai irin ta ba a rayuwarshi, ayanxu kam ya gama yarda wahalar dashi take son yi kawaj kuma saboda taga hes so soft towards her tunda har ya fada mata akwai aurenshi akanta dole ta aje wannn Shirmen nata suyi forcusing akan what comes next.. “You have two options fatima, koki sauka muje ciki and have a peaceful talk ko kuma na maidake gida na fadama kowa aurena dake kanki, i know you wouldn’t want your mama to know about it right?” Girgiza kanta ta somayi ta rasa ya zatayi da wannan ala’amari, ay idan hadiza taji wannan zance kasheta ne kawai ya rage bazatayi ba, ya zatayi yanxu?? Bazata taba bari hadiza tasan cewa tayi aure a saudi ba kuma taqi fada mata. “You’re wasting my time fatima” Goge sauran hawayen daya gangari mata tayi sannan ta sanya hannunta jikin kofa, ya danna key din kofar ta bude, bude idanunshi yayi daya kullesu jin ta fita shima ya futo sannan ya rufe kofar. Gaba yayi tana bunshi a baya kai kace ya mata dole, koda yake dolen yayi mata don batada wani option daya wuce ta bishi tunda yace magana zasuyi. Sai faman kalle kalle take tunda suka shugo directly wajen receptionist din dake tsaitsaye wajen vips ya nufa, tana biye dashi sai faman sassauke kanta take, tunda suka shigo take cin karo da turawa, baqaqen fata tsilla tsilla ne a wajen. Bai wani jima ba ya karba abunda zai karba suka wuce yana gaba tana biye dashi a baya, gaba daya saita wani raina kanta, yana ankare da ita amma ya wani basar. Danna lift yayi ya bude ya shiga, ta wani tsaya qiqam taki sanyo kafafunta ciki,dagowa tayi ta kalleshi, ya wani relaxing bayanshi jikin lift din, yana mata wnai irin kallo, haka kawai takejin this is not right, what if wani abu ya faru? What if…” Tana cikin tunanin taji shi yana cewa “are you not getting in????” Tsoro fa takeji sosai gabanta na faduwa, itace yau a hotel, da namiji? Tuni zuciyarta tayi mata gyara “mijinki dai,” Wata zuciyar tace “what if ya fada ne kawai babu wani aure a tsakaninku? Kin tambayeshi shaidar hakan?” Saurin rubtse idanunta tayi wata zuciyar tace mata “what if wani abun zai maki?, tsoron me kikji? Me zai iya maki? Taj ne fa? Dadin ki?” Sakin madannin daya hana kofar rufewa yayi zata rufe kenan tayi saurin dawowa hayyacinta ta sanya hannunta a wajen kofar ta bude ta shugo daga ciki tana kokarin mustering courage dinta. Smirking yayi ba tare da dubi bangare da take ba ya danna floor 13tg floor chan sama second to the last floor. Yanda kasan ana hautsina ruwan cikinta haka ta soma ji, har suka iso lift din ya bude. Shine ya fara futowa kafin ta futo sannan tabi bayanshi, gaba daya floor din baifi dakuna biyar ba, shine luxury din hilton gaba daya. Gaban dakin ya da yayi booking ya tsaya tare da saka card din jikin kofar take kofar ta bude da kanta, ya shiga daga ciki. Duk adduar datazo bakinta take furtawa har ta shiga itama kofar ta rufe da kanta. Tun kafin ka shiga daga ciki zaka gane suite din ya hadu ya gaji da haduwa sosai ba kadan ba. Ga sitting area ga kitchen ga dining ga kuma bedroom din a hade, its an open place, kitchen na daga gefe haka zakika wajen cin abunci sai kuma tafkekwn gado daya zagaye ko’ina, kai abundai ba a cewa komai high class, hatta bathroom dake suite din a bude yake, sai extention din glass daya rabashi da gado, amma duk wanda ke zaune kan gadon zai hango wanda ke wanka a ciki, ko ya mutun zaiyi wanka a haka oho. Wayanshi ya fara ajewa kan gado tare da key din motanshi dinshi, sannan ya zauna kan wata kayatacciyar kujera ya jawo lanline din dake wajen sannan ya dana wasu numbers. Magana ya somayi a hankali yana duban screen din tabkekiyar tv dake maqale jikin bango, da alamu kamar order yakeyi, yana gama magana ya aje landline din tare da kallonta tsaye jikin kofa ta kasa karasowa ciki. Maida kanshi yayi bayan kujera ya lumshe idanunshi abubuwa da mata na yawo aranshi.”ya zaiyi ya nemi iyayent? Meysa sukayi abandoning dinta? What could happen idan ta gane cewa wadda ke rike da ita ba itace mahaifiyarta? Ya zataji idan ta gane tanada wasu iyaye daban? Shin bata tayi aka tsinceta? Ko kuma deliberately akayi abandoning dinta? There is definitely something about her dayakejin is definitely outrageous. Karar door bell ne yasa shi dawowa daga tunanin daya shiga, ya danna wani abu a gefe sai kawai kofar ta bude, da sauri ta juyo gabanta na faduwa taga wani mutumi da fararen kaya kanar chef haka, hannunshi da wani trolly ya turo ciki, yayi saurin sunkuyar da kanshi da girmamawa yace “good day ma’am we are so glad to have you here” Shuru tayi ta rasa me zatace ya sake cewa “can i come in ma’am?” Daga ciki taj yace “yes..” Karasowa da trolly din mutumin yayi sannan ya gaisheda taj din sannan ya fara setting dining, varieties if different types of breakfast aka kawo don yafi kala goma sha, kalacin yan gayu kenan. Mitumin na gama jera masu yace “have a nice stay mr and mrs” “Thanks” taj ya fada kafin mutumin ya futa. Futar mutumin ko minti daya baiyi ba ya miqe tsaye ya soma un buttoning farar top din dake jikinshi, cikin sauri sabeeha ta juya mashi baya kuam ya lura da hakan ya kauda ido. Yana cire rigan ya aje ya rage dagashi sai vest din daya saka da dogon wandon rigar, ac dakin ya kure to the highest sannan ya nufi wajen dining. Kallon abubuwan da aka jera yayi sannan ya zauna kan high chair din. Coffee ya fara zubama kanshi sannan ya fara sha yana kallonta ta gefen ido, ko gajiya batayi da tsayuwa. Kwana biyu miskilanci ya matso sosai don ko magana mai tsayi baison yi kuma hakan na faruwa ne idan damuwa ta mashi yawa sosai ko idan yana cikin bacin rai. Saida ya gama shan coffee din tass kafin ya miqe tsaye ya soma tunkarar inda take tsaye, tana daga tsayen nan tanajin isowarshi, at the same time gabanta na faduwa. Yana karasowa ya kamo hannunta tare da juyo da ita. Yana fuskantarta tana fuskantarshi taki yarda su kalli juna. Ganin haka yasa shi jan hannunta tayi saurin dagowa ya kauwa idanunshi suka nufi dining din, saida yazo daidai kujeran daya zauna dazu yaja kujerar sannan ya zauna akai har zuwa lokacin hannunshi na cikin nata, ya wani irin jawota sai kawai jinta tayi akan cinyansa, saita kara burkicewa kawai, tana mai hana kanta yin magana. Babu wasa kan fuskanshi yace “what would you like to have?” Shuru tayu kamar ruwa ya cita, gaba daya shes so uncomfortable, yau itace kan cinyar taj, gashi ta kasa tabuka komai. Batayi auni ba taga spoon din dake hannunshi da fruit yakai bakinta, saurin kauda fuskanta tayi gefe, kasa kasa ya soma magana “whatever is running through your mind keep it aside, the more you’re being uncooperative the more you upset me, I’m your husband you can’t deprive me of my right idan shi kike tunanin dalilin dayasa na kawoki nan, like i said we are here to just have a peaceful talk,the earlier you corporate the better” Tana jin haka hankalinta ya dan kwanta ta fara kokarin tashi daga jikinshi ya hanata dole ta hakura ta zauna. Tanaji tana gani duk abunda ya dauka yakai bakinsa saiya deba yakai bakinta, haka nan ya dunga tura mata forcefully don dacin abuncin takeji, allah allah kawai take taji mai zaice subar wajen nan, ada batajin komai idan sun kasance tare a daki daya don sau nawa suna kwana tare, sua nawa tana ganin taj babu riga ma amma batajin komai, saidai yanxu komai ya chanza, ita kabta tanajin wani abu musamman idan ta kasance tare dashi a kebataccen wajen, hadakar namiji da mace irin wanann abubuwa da dama na biyowa baya. Saida yaji ya koshi kuma ya tabbatar itama ta koshi kafin ya dakata daga cin abuncin, kumafa ba wani cin kirki sukayi ba dagashi har ita, komarin tashi tayi bai hanata ba ta miqe sannan shima ya tashi ya kama hannunta zuwa bakin gadon, gabanta na faduwa ya saki hannayenta bakin gadon yace “seat!!!” Babu gadara ta zauna ya dubi veil din dake kanta yace “get rid of that” yayi nuni da mayafin dake kanta, saurin kauda idanunta tayi tace “im sorry i cant” Bata gama fada ba kawai ya zare veil din unexpectdely to her, aranta tace “wai me yake nufi ne?meysa zai zaremin mayafi” Kamar yana karantar zuciyarta taji yace “because i want to see you like that,” Kauda kanta ta sakeyi tana hana kanta kallonshi, zama yayi bakin kujera yana fuskantarta ya zuba mata idanu sosai. “Whats your full name? How old are you?” kamar wadda yake interrogating haka yake tambayarta, “Fatima dalhatu, I’m 22 years old” Shuru ya danyi yana tuna sanda ya mata wannan tambayar same answer data bashi kenan, “kinsan actual date of birth dinki?” Shuru ta danyi don agaskia bata sani, idan zatayi nata calculation din saidai tace 22 kawai don ko birth month dinta bata sani ba, yoh suna zaune a dutsen habuja ina taga wani damar sanin birthmonth ko ta wani damu da birth month a wannan getti din bayan wannan ma batada kusancin da zata tambayi hadiza. “Where are you from?i mean where are is your origins?” “Nassarawa lafia” ta bashi amsa kai tsaye, a ina kika taso? I mean wherw did your childhood begins?”ban sani ba” ta amsa shi kai tsaye, “I remember kince babanki ya rasu ko? Yaushe ya rasu?“ Wani irin kallo take mashi tana wondering meyaa yake mata wannan tambayoyin, ganin yanda ya kafeta da ido yasa tace “before i was born” “Kin taba ganinshi ko a picture?” Shes fed up da tambayiyin nashi wannan yasa tace “eh, meysa kake min wannan tambayoyin” “Saboda inason nasan asalin ki, saboda inason nasan wacece fatima, not the fatima that i knew in saudi the fatima in my presence” Shuru tayi bata ce mashi komai ba, yace “you can ask me any questions aswell” Tana son tambayarshi gaskiar maganar aurensu amma ta kasa, tanason ta yarje ma kanta cewa babu auren nan, kuma tana son tasan ya akayi khaal bai mutu ba, sannan tanason tasan yanda akayi yazo nigeria, ya akayi ya gano gaskiar dayace ya gano game da yan uwansa, a takaice dai tana son tasan meya faru amma wata zuciyarta na haninta da sanin komai. A irin ganin da yake mata yasan meke running a mind dinta amma ya bari ne tayi tambayar da kanta. “ Kamar ana daure mata baki haka ta daure tace “what do you mean with what you said last time?” “What did I say last time?” Yafa san me take nufi amma yayi kanar bai sani ba. Shuru tayi bata sake cewa komai ba ganin haka yasashi cewa “you mean about aurena dake kanki? Baki yarda bane?” Cikin sauri ta dago ta kalleshi, “meysa zan yarda? Babu abunda ke tsakanina dakai, duk wata alaqa dake tsakanina dakai ka yanketa daga ranar dakasa aka tafi dani” Saurin runtse idanunshi yayı ya bude, yana tuna avunda ya mata abaya, sai yaji wani irin rashin dadi zuciyanshi ta karaya sosai. Miqewa yayi tsaye ya soma cire vest din dake jikinshi, take gabanta ya wani bada dam, yana cirewa ya wulloshi kan cinyanta, cikin sauri ta dubi rigar tana dago kanta zata kalleshi ya wullo mata wandon jikinshi, tuni ta wani irin furgice gabanta na faduwa ganinshi tsaye gabanta dagashi sai wani very tight panty boxer, gabadaya murdaddun kafafunshi suka bayyana, takai idanunta ga inda suka nami kafewa a wajen ta kasa daukesu, ya soma takowa gabanta, kirjinta na bugawa dab dab dab, ta soma yi baya baya, “me kake shirin yi?” Ta fada bakinta na karkarwa, “zanyu abunda zaisa ki yarda ne” Tuni ta dane gadon jikinta na karkarwa babu damar guduwa don hanyar gudu na gabanshi,ta soma yin baya baya yana biye da ita daga jikinta har bakinta ko’ina rawar dari yake, idanunta suka ciciko da hawaye, “dan allah karkayi kin komai, dan allah..” Ta soma magana cikin tashin hankali, abun saiya bashi dariya sosai daman yasan abunda ke running mind dinta kenan, tunanin da take kenan, kuma zai nuna mata hakan ne….. ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 104 Tuni ta dane gadon jikinta na karkarwa babu damar guduwa don hanyar gudu na gabanshi,ta soma yin baya baya yana biye da ita daga jikinta har bakinta ko’ina rawar dari yake, idanunta suka ciciko da hawaye, “dan allah karkayi min komai, dan allah..” Ta soma magana cikin tashin hankali, abun saiya bashi dariya sosai daman yasan abunda ke running mind dinta kenan, tunanin da take kenan, kuma zai nuna mata hakan ne….. Saida yazo dab da ita sosai bai tabata ba kamar zai afka mata ya dan dakata, yana kallon yanda jikinta ke karkarwa, ga tsoro daya bayyana a jikinta gaba daya da fuskarta. “Kin yarda ko baki yarda ba sainayi abunda zaisa ki yarda..” Cikin sauri a bude idanunta tana hade jikinta guri daya a tsorace ta girgiza mashi kai, tana jin nunfashinsa mai fita hade da kamshinsa akan fuskanta tayi saurin girgiza kanta, babu bakin yin magana, bai taba tunanin matsoraciya ce ba sosai kamar haka, duk stubborness din saiya tafi lokaci guda ta sauya ta koma asalin fatiman daya sani a saudi. Kara matso da fuskanshi yayi har hancinsu na gogan na juna yana jin wani irin urge din kasancewa da ita, kamar ana rura wutar sha’awar tabata, yanda ya taba yi a saudi, he can still recall yanda boobs dinta are so soft and fluffy, kullum da abun ban yake kwana kuma dashi yake tashi, tun bayan tafiyarta, saurin rufe idanunta data bude tayi tana jira kawai taji me zaiyi don harta saddakar kawai tabata zaiyi don ya saba ba tun yanxu ba. Tsayawa yayi yana kallon innocent fuskanta,yana danne wannan urge din tausayinta na kara mamaye zuciyansa, yana sashi karaya sosai. Wayarshi daman dayayi niyar dauka data soma yin baya batasan cewa akai ta zauna ba ya dauka sannan ya matsa daga jikinta ya sauka daga kan gadon. Jin babu inuwarsa da nunfashunsa a gabanta yasa ta soma bude idanunta,har zuwa lokacin hannunta bai bar karkarwa ba tana son bude idanunta amma tsoro takeji. Dialing number yayi ko magana baiba ana dauka ya saka a mute sannan ya dubeta yace “open your eyes” Cikin sauri ta bude idanun nata ya mata wani irin naughty kallo irin you’re a bad girl dinnan, “what where you thinking??” Sai a lokacin ta lura da abunda take tunani bashi bane tayi saurin kauda kanta ta hade rai, wayar ya miqa mata bayan ya cire mute din ya saka a silent yace “khaal is on the line” Juyo da kanta tayi ta kalli wayar tare da sa hannayenta biyu ta karba wayar shi kuma ya juya ya wuce bathroom. Yana shiga ya juyo yana kallonta don kamar yanda nace bathroom din glass ne zagaye dashi, na waje na kallon na ciki haka zalika na ciki na hango na waje, ta zubama wayar idanu batakai kunneta ba haka zalika bata ce komai ba. Wani abu ya danna take rabin glass din ya rufe ta kasa ya zamana ana hango iya kirjinsa kawai banda kasansa. Ya dade a tsaye rike da kugunshi ya rufe idanunshi daga bisani kuma ya soma cire inners din nashi har wata ni’ima ya soma ji don ji yayi kamar ya takure **k dinsa ya saki shower. Sallama akayi daga wayar mutallib ya bama khaal wayar bayan ya fada mashi ko wacece akan layin. Cikin murna da farinciki khaal ya soma magana, “fatima??? Fatima??” Tana jin muryar ta tabbatar khaal ne, khaal yana raye? Allahu akbar sai kawai taji hawaye na neman sauka akan fuskanta. Ya cigaba da cewa “hello..fatima?? How are you my dear? How have you been??” “Khaal???” Ta kira sunansa a hankali kuka ya kubce mata. “Daman kana raye khaal? Baka mutu ba?” “Yes my dear, ina raye ban mutu ba, mutuwa sai idan lokacin mutun yayi” “Amma khaal sunce ka mutu, munga gawarka, me sukayi maka?” Nunfasawa khaal yayi cikin dattako yace “Dogon labari ne mai tsayi fatima, komai ya faru akwai karshensa kamar yanda Allah ya bayyana komai ta hanyar da bamu taba tsammani ba, a yau nafi kowa farin ciki, kullum fatana allah yasa kina cikin koshin lafiya, ina mai baki hkurin komai fatima,kinsha wahala sosai kuma duk nine sanadi,tunda ni na kawo ki ta hanyar leken asiri,on behalf of duk abubuwan da suka faru dake kiyi hkuri ki yafe min. Tana kuka tace “dama chan allah ya rubuta duk abunda zai faru, kuma haka ya kaddara,” Sun dade suna waya kafin suyi sallama ta kashe wayar,Ba karamin dadi taji ba da khaal ke raye, kamar yanda yace daman duk abunda ya faru akwai karshensa” Har zata aje wayar ta dakata da mamaki tana kallon screen din wayar nashi, wani tsohon hotantane data tabayi a saudi cikin wayar da khaal ya saya mata, tayi smiling braces dinta sun fito, ba karamin kyau tayi ba, fararen idanunta suka fito darr gashi tayi wani smiling mai kayatarwa, iya fuskanta ne kawai akan screen din, Mamaki ta dunga yi yanda akayi ya samu hoton, meysa yasa shi kan screen wallpaper dinshi, bashida reasons nayi hakan, Dagowa tayi idanunta ya sauka ga bathroom din, take ta zaro ido ganinshi tsaye yana wankansa hankali kwance ruwan nan na sauka kan a gashinsa masu silki, sai faman shafa gashin yake, gashi ya juya mata baya don bata hango fuskanshi sai huge attractive bayanshi kwata kwata baisan ana kallonshi ba. “Wannan wani irin bandaki ne haka…” Ta furta ahankali tana kallon glass din, thankfully ba’a hango wasu guraren daya shafi jikin dan adam, amma indai itace ta shiga bathroom din dole za a ga jikinta, don kasan ne kawai a rufe banda saman. Kasa dauke idanunta tayi daga gareshi ta kare mashi kallo sosai, shidai ya gama haduwa, namiji ne cikakke kuma ingarma don allah ya bashi komai da kowacce ya mace zata mace akanshi, probably shiyasa maya ke hauka akanshi, ga kyau ga aji, ga arziki ga class, kai komai ya hada shi kadai, such a charismatic man. Ta shagala sosai tana kallonsa unexpectedly ya juyo charaf ya kamata, gaba daya hankalinta yayi nisa da wani tunani daban, ko me take qissawa aranta allah kadai ne ya sani, don kwata kwata batasan ya ganta ba. Murmushi yayi kasa kasa ya basar kamar bai ganta ba shima ya juyo yana fuskantarta, har wani irin shafa kirjinshi yakeyi ruwan na sauka a jikinshi, hakan nan dayayi saida yasa ta hadiye wani irin saliva daya zo mata harda kifta idanu, hannayeshin ya aza ga wuyanshi tana hango yanda ruwan ke sauka kan damtsensa, ay batasan haka yake jibegege ba sai yanxu, kwanciyar hankali tasa ya kara wani irin habaka yayi kyau sosai. Saida ya barta tayi kallonta ma’ishi kafin ya danna wannan button din, take glass din ya soma dishashe ya koma fari tarr kamar an cire tint din wajen, kuma a daudai lokacin ta gane ya kamata tana kallonshi, hankali tashe cikin sauri ta kauda kanta tana wani rarraba idanu, koda wasa bata bari ta sake juyowa ba harya futo daga bathroom din. Kugunshi nade da towel sai kuma left hand dinshi rike da hand towel da yake share kanshi dashi. Kallonta ya farayi yana dan murmushi kasa kasa itako sai faman kakkauda kai take kamar rakuma. Shi ko ko a jikinsa namiji dai baisan wani abu waishi kunya ba kwata kwata ya samu waje gefwn gadon inda take zaune yayi zamansa. Hannunshi yakai gabanta yace “my phone” Ba tare data waiwayesa ba ta juyo da hannunta tana kokarin mika masa ya hado da hannayen nata gaba daya da wayar ya matsota jikin sa. “Are done looking?” Kame kame ta soma yi tana wani harhade rai tace “ga wayar nan” Muryanshi kamar mai rada rada yace “I’m not talking’ of the phone, ina magana ne akan kallona da kikeyi? Are you done or should i go back? Naughty girl” Zumburo dan cute bakinta tayi tace “da wani idon kasan ina kallonka? Please idan ka gama maganar dakace zakayi ka maidani school i have things that are important for me to do” “This is more important than whatever you’re going to do at school,” Yana fadin haka yayi kwanciyarsa tare da rufe idanunshi, da mamaki take kallonsa, wai me yake nufi ne? Ta tambayi kanta, saurin miqewa tayi daga gadon ta matsa gefe. “Dan allah ka maidani school i have things to do,” Idanunshi na rufe ya sanya hannunshi ga bakinsa yace “shiiiiiii…” Kaga wani karfin hali, ta fada aranta, da tanada yanda zatayi wallahi guduwa zatayi, ta kai waien rabin awa a tsaye kamar soja bata motsa ba, ta cika tayi famm gashi tanajin wani irin futsari da tun da suka shugo ta soma jinshi. Kallonshi tayi ganin barcin sa yake hankali kwance, kamar ta dora hannu aka som takaici, gashi ko da wasa bata tunanin yin gigin shiga wannan bandakin da sunan yin futsari, koda wasa. Dataga go no go kawai ta samu waje bakin kujera ta zauna ta doka uban tagumi abun tausayi. Barcinsa yake cikin kwnaciyar hankali, peaceful kamar wani jariri. Ya dauka wajen 2hrs kafin ya bude idanunshi, wasu yan addu’oi yayi kafin ya tashi zaune, lokacin wajen karfe biyu. Tashi zaune yayi ya ganta zaune jikin kujera tana bar inta hankali kwance, daga gani ka a takure tayi shi. Mikewa yayi ya wuce bathroom ya danyi abunda zaiyi kafin ya futo, a gaggauce ya saka kayanshi sannan ya tunkari inda take, so yake ya tasheta amma ganin barcin ya mata dadi yasa ya kyaleta, ya nufi wajen da akayi providing for sallah. Hawa kan sallayan yayi ya tada kabbara daidai nan ta Tashi firgigi, mararta ta cika pamm da futsari, batasan sanda tace “innalillahi wayyo allah na” Ta wani irin miqe zubbur, sallama yayi ya juyo ya kalleta ganin yanda ta kama doguwar rigarta, ga zufa dake keto mata dukda ac dakin, wani irin mafarki tayi mai tada hankali, akanshi da ita, yana mata wasu abubuwa daya kulle mata kai har tana neman yin futsari, ashe dai futsarin a zahiri take jinshi kiris ya rage bata sakeshi ba a mafarkin don dadi.😂yarinya da kinyi abun kunya. Karasowa yayi inda take yace “are you okay? What wrong?” Girgiza mashi kai tayi ta kasa cewa komai sai kama gaban rigarta take, “hey!!!what wrong ya fada yana kai hannunsa ga inda inda nata hannun yake tayi wani baya, kadan ya rage bata saki futsarin ba, tace “i’m pressed” Hannayenshi ya nade ga kirjinshi, idan futsari takeji batasan ind abathroom yake bane ta tsaya. Nuni ya mata ga bathroom, cikin sauri tace “gaskia bazan shiga nan ba” “Why????” Ya jefo mata tambaya ta kalli bandaki ta kalleshi, arabta tace “haka kawai na dage rigata na hau kan wc kana hangoni a wannan bandaki? Inaa bazai yuwu ba” Girgiza kanta ta soma yi, “ana hango mutun daga waje fa” “And so what?” Ya jefo mata tambaya. “Gaskia bazan shiga ba..” Hade rai yayi soaai yace “you’re not really pressed, idan har ya matseki sosai bazaki tsaya ba” Zai juya kenan ta kamo hannun rigarsa tace “dan allah ka rufe min toilet din gaba daya saina shiga” Kallonta yayi yana nazari, wato bazata iya shiga ba ya ganta kenan?. “Okay!!” Yace tare da nufar toilet din tabi bayanshi. Suna shiga ya danna wani abu take glass din ya koma baki,”there you go, “ Juyawa yayi zai futa ya dan dakata tare da cewa “ki gyara jikinki” Yana fadin haka ya futa. Yana futa ta leka don tabbatar da ko’ina a rufe yake kafin ta soma kokarin dage rigar jikinta, kafafunta har rawa sukeyi tsabar a matse take. Saida ta rage mararta taji wani irin dadi kamar an cire mata komai, waige waige ta somayi na neman abunda zatayi tsarki dashi babu, kwata kwata batasan automatic smart wc ne ba wanda yake fidda ruwa daga jiki ya maka tsarki, gashi batasan ta yanda zatayi flusging ba don madannan sunada yawa sosai, “toh kodai ta futa ta kirashi? Ta tambayi kanta, wannan abun kunya haka ta wuce gaban faucet din shower ta kunna ruwa ya zubo ta tsugunna tayi tsarki, tana gamawa mistakenly ta dago garin danne dannen ta ta danno wajen shower ruwan ya zubi mata, cikin sauri tayi baya allah yaso bai jiqata sosai ba. Sauke ajiyar zuciya tayi tana kallon bandakin yanda ya hadu ba karya, inda ya danna ya zuge glasa dinnan ta duba aranta tace “ko waye yayi inventing wannan bandakin oho? Kana wanka na waje na hangoka ay iskanci ne wannan” Juyawa tayi ta futa daga bandakin, hangoshi tayi yana sujjada, ta dan tsaya harya sallame. Daidai lokacin akayi knocking, miqewa yayi yaje bakin kofar ya danna wani abu kofar ta bude wata mata ta shugo da hanger jibge da kaya a jiki kala kala, rarraba idanu sabeeha ta somayi har matar ta shugo ta gaisheta sannan tace “this is all of our boutique collections sir” Kallon hanger din yayi yace “thanks” Matar ta futa ya juyo ya kalli sabeeha yace “ki shiga kiyi wanka kizo kiyi sallah” Wanka? Ni zanje nayi wanka?” Ta fada aranta, “lallai ma, saboda me zatayi wanka don zatayi sallah?” Ta sake fada aranta “Basai nayi wanka ba, bana buqatar yin haka” ta fada tana kauda kanta “Yes you have too, ga kaya nan, saiki dauka wanda kikeso ki sauya” “Bana buqata, na jikina ma ya isheni”… Ya lura batasan cewa ta soma bata jikinta ba kuma bazai yuwu tayi sallah a haka ba. Take ya sauya kamar bashi ba yace “don’t make me repeat my self, go…in there…and take a bath…indai baso kike ki kwana anan ba, this is a command” Lallai ma, meysa yake wasu abubuwa kamar ya ajiyeta? Ta tambayi zuciyarta, ay ya ajiye kin ne tunda da alamu ya karbi aurenki dashi, wata zuciyar ta bata amsa badai yana tunanin zai karbi auren dayake maganar akwai shi ba? Ay maganar aure ita dashi babu, dama chan yafi karfinta, bazama ta taba hada kanta dashi ba, menene amfanin auren? Daman dalilin tun a saudi ne abubuwan da suka faru a baya, yanxu ko daya gano komai ya dawo hayyacinsa ay babu wannan maganar. Kallonshi tayi bayan ta gama wannan tunane tunanen nata, da maganar da sukayi da khaal kafin tace “i am here only because kace min zamuyi wata magana, kuma mun gama yinta, maganar aurenmu dakake cewa baka sakeni ba babu shi, tunda tun farko daman kasan dalilin auren badan komai baneba saboda halin da kake ciki, kuma i stand by you, i protected you daga yan uwanka kafin ka koreni, koda ka dawo hayyacinka dama chan baka karbi wannan auren ba, yama za ayi ace kamar kai ka auri yar aiki,mara galihu sannan wadda bata da gata kamar ni kaskantacciya? Hanyar jirgi daban ta mota daban, idan auren namu yana nan then what next?? Are we going to be real couples or what?….” Ta tambayeshi tana kallon cikin idanunsa, “lets end it here,divorce me, yanda baka buqatata a rayuwarka haka zalika nima bana buqatarka, ni ba kowa bace face yarinyar data taba kula dakai a baya sanadiyar hakan kuma aure ya shiga tsakanina dakai,yanxu tunda bashida wani amfani sai a rabu”, Tunda ta soma magana ya kafeta da idanu, bai taba shiga bacin rai kamar yau ba, ya rasa ta inda maganganunta ke dosa ita ko tayi hakan ne don ta gane inda ya nufa, mey yake nufi da ita? Saurin controlling kanshi yayi, he’s not ready to open up, yadai san fatima is already part of him which he can never let go of, but he’s not sure of his true feelings, what he has for her. “Ban rabu dake ba achan baya i will not do so now, cause you’re part of me,idan kina tunanin bana buqatarki, toh ayanxu ne nake kan buqatarki the most, i will never let go of you” “Why??? Why?? Zakayi forcing dina ne? Why are you selfish, duk abunda na maka a baya? Ko danshi bazaka rabu dani ba? I have endured so much saboda kai, why cant we just part-ways kamar bamu san juna ba? Meysa” Ta karashe tana hawaye, harga allah tunda yace mata akwai aurensu bai saketa ba take cikin tashin hankali, idan hadiza ta gano ta gama yawo, duk yanda zatayi saitasan yanda tayi suka rabu tun kafin a gano ma. Daga yanda take magana ya gane a tsorace take da almarinsu shida ita kamar tana tsoron kar a gano cewa akwai aure tsakaninsu. Aranshi yanaji wani irin zafi sosai, bazai iya abunda take so, batada kowa yanxu daya wuce shi, yasama ranshi wannan tun lokacin daya gano bata tare da asalin iyayenta kuma bata sani ba. “Idan har bakiyi abunda nace ba ko abunda nakeso, you will leave me with no other option but to tell everyone cewa we are married…,“ Yana karashewa ya zauna tare da jawo wayanshi yana dannawa. Tunda ya gano he can threaten her da haka yasan zatayi duk abunda yace, daman abu na farko dayasan zaisha wahala daga wajenta shine yanda zata karbesa bayan abunda ya mata a baya, kuma yasan cewa dama chan ga dalilin auren su. Tanajin abunda ya fada ta tabbatar he just wants to use her, yanda yake tabata da yanda yake mata wasu abubuwa yasa tayi concluding hakan ne ma, daman waye gatanta da zai tsaya mata, haka rayuwarta ta taso sai yanda akayi da ita batada ta cewa, batada mai tsaya mata, gashi ta tabbatar bawai zai taba sonta bane, yama za ayi tayi tunanin haka?. Jiki a mace ta juya bathroom din tana share hawayenta abubuwa da dama na yawo akanta, Allah kadai yasan irin tunanin da takeyi a wannan lokacin, ta soma rage kayan jikinta. Yana ankare da ita har ta shuga bathroom din tana hawaye, kai itama dai kamar wata yarinya koda yake yarinyar ce mara wayo. Gaba daya shiko ya damu da ita sosai, Yanda take kafiyar nan baiyi tunanin zatayi wankan dayace tayi ba wannan yasa ya dauoa smart remote din suite din wanda har labule yana kullewa kana daga kwance zaka iya operating komai na dakin. So yake yaga mai takeyi, ko kuka takeyi? Without second thoughts ya danna glass din bathroom din. Take ya soma dishewa ahankali, qiqam ya tsaya yana kallonta, idanunsa kamar zasu zazzago har wani ruwa ruwa yakeyi. Chan kasan maqoshinsa ya furta “damn…..” Tana gama wanka ta daura towel a jikinta ta juyo bakin kofar ta kasa futowa, knocking din kofar da akayi yasa ta dago daga waje yace “i will out for a minute” Ya fadi hakan ne don ya bata damar shiryawa duk wani tunani da take ya fita ranta. Bude kofar tayi ta leko ganin baya nan yasa ta futo gaba daya ta wuce gaban hanger dinnan hannunta rike da sauran kayanta data cire, bin hanger din tayi da kallo ganin hadaddun abaya’s masu shegen kyau, guda daya ta zaro ta aje gefen gado sannan ta soma shiryawa a gurguje, tana gamawa ta zauna ta doka uban tagumi. Cikin abunda bai wuce minti biyu da zamanta ba sai gashi ya dawo, kiri kiri taki yarda ta hada ido dashi shima sai kakkaucewa kallonta yake saboda abunda idanunshi suka gane masa, he cant stop imagining the way he saw her earlier naked, he felt so erouse kuma yasan idanda bai fita ba daxu anything can happen, the way he imagine her shes above beyond that, yana mata kallon yarinya karama, ashe tafi haka ba kadan ba, she’s a grown ass woman in full physically. “lets go” ya fada yana hana kanshi kallonta. Kamar jira take ta miqe da sauri tasa takalminta suka futo a tare. Lift din da suka shiga kowannensu yayi tsit babu wanda yace da dan uwansa qala shi danna waya ma yakeyi har suka fito suka shiga mota. Ta juya fuskanta ga window, tafiya sukayi mai dan tsayi kadan har suka iso shopping mall, suna isowa ya bude kofar expecting her to be out, baice komai ba kuwa ta futo yayi gaba ta bishi a baya. Ciki suka shiga suna zagaye har suka iso floor din clothings da sauran accessories, sai a lokacin ya kalleta yace “pick abunda kike buqata” “Bana buqatar komai” ta bashi amsa kai tsaye, baibi ta kanta ba ya shiga zarah cikin abunda bai wuce 10mins ba ya fito ya taddata tsaye hannunshi rike da paper bags sannan suka sauka kasa suka tsaya ga apple store, nanma dai qin shiga tayi sai shine ya shiga, abunka da masu hannu da shuri, babu lokacin yin wani negotiation ko minti goma baiba, ya fito da paper bag din apple da macbook laptop, other accessories da dai sauransu. Inda take ya nufa ta wani hade rai sosai, kanar bata taba dariya ba, ya danyi smirking yace “lets go..” Binshi tayi kamar jela har suka shiga motarsa, yaja motar suka futa daga harabar wajen, lokacin wajen karfe hudu harta wuce, time din duakansu ya shiga, kai tsaye gida ya wuce, suna karyo kwana gabanta ya soma faduwa, ta dubeshi tace “idan aka gane fa?..ka maidani school dan allah ya hamad zaizo daukanmu” Banza yayi da ita har aka bude gate din entrance, ya shiga da motar ciki, sabeeha kamar tayi kuma tsabar tashin hankali, shiko ko ajikinsa. Yana parking ya dubeta “talking of hamad, bana son na sake ganinki dashi a zaune kuna magana, ba magana kadai ba he’s not your muharram so be careful..” Yana gama fadin haka ya miko mata jakkunan daya saya mata abubuwa ya aje akan cinyanta, sai faman rarraba idanu take, kamar baisan me take ciki ba, gaba daya hankalinta a tashe yake, bata sani bana ko an dauko su maya, ko basu dawo ba, idan sun dawo me zata ce idan an tambayeta? Sannan idan basu dawo ba waye zatace ya dawo da ita. Ita bama ta abubuwan daya saya mata take ba ta dubeshi tace “ka ajesu a wajenka, bansan me zance ma mama ba idan ta ganni da abubuwan nan” Tana fadin haka ta maidasu inda ya daukosu bayan kujerar sannan ta bude kofar hannunta na karkarwa. Yana kallonta harta shige cikin gida ta kofar baya. Babu kowa a kitchen din wannan yasa ta lallaba ta shige ciki da sauri. Dakinsu ta bude daidai nan hadiza ta futo daga daki. Jiki na rawa sabeeha ta duka kasa tace “ina wuni mama…” Wani irin kallo hadiza ta mata, ji take kamar ta kashe yarinyar nan ta huta, yarinyar ta zame mata babbar barazana, yanxu taka hakura da batun barinta ta gama makaranta daman kwadayin dan abunda zata samu ne yasa ta dakatar da ita amma yanxu so take kawai ta rabata da gidan nan gaba daya bama nan kadai ba abujar gaba daya. Gashi shegen dahirun nan yaqi daukan wayarsu ita da jamila, don hartayi planning kawaj ta dauketa ta tafi da ita dutsen habuja achan kawai a daura auren jamilu ya zama waliyyinta, daga nan kawai dahiru ya kara gaba ita. Toh gashi dan iskan nan yana neman raina masu hankali, wayarshi ma a kulle take. Ko mutunci amsa ta bata samu ba balle ta tambayi ko ya makarata irin dai ta nuna ta damu da ita, saima wucewa datayi daman allah allah take maya ta dawo tasan yanda zatayi ta ganta, kwana biyu kenan rabonta da ganinta, ko tanacin abunci kuwa? Shin tana buqatar wani abu da gaggawa ne?. Chan bangaren su maya ko sai wajen 5 driver yazo ya daukesu, tana ta murna don a tunaninta taj ne zaizo harta fada ma friends dinta. Salim yaso ta fito su hadu amma fitik taki yarda saboda kwata kwata batasan ya hada yanda da taj. Her personal life should be kept personal yanda babu wanda yasan da irin rayuwar datake yi. Koda akazo daukansu suna fitowa suka shiga mota suka kamo hanya, laila har zatayi maganar sabeeha saitaja bakinta tayi shuru gudun kar maya taji haushinta don batason tana maganar sabeeha kwata kwata tun lokacin nan da hamad yace ta sauka daga mota ta kullaci maya da hamad din akan sabeeha. A gajiya ta shiga part dinsu, da basira taci karo data dawo nan bangaren don taimakawa maman maya da aiki. “Sannu da zuwa” Ko kallonta maya batayi ba tace “hado min green smoothie ki kawo min sama” Tana fadun haka wuce sama sai dakin mummynta direct tana shiga ta taddada bahijja zaune da laptop kan cinyarta suna yin wani emergency meetung da team dinta. “Mummy…” maya ta fada, dagowa tayi ta kalleta kafin tace “excuse me for a minute. Tayi mutung call din, maya ta karaso inda take tare da ture laptop din ta zauna kanta tace “mummy na gaji” “Sorry Baby meeting nakeyi, go to your room” Tashi tayi kamar zatayi kuka ta futa daga dakin a fusace. Girgiza kai bahijja tayi, ta koma ga meeting dinta, maya ko tana futowa daidai nan basira ta hauro sama da smoothie din, maya ta kalleta kafin ta karba tasa a baki, kurba daya tayi ta watso shi fuskar basirar tare da sakin cup din ya fashe tace “mey wannan?” Ta soma balbale basira kamar zata duketa, duk takaicin rashin dawowar taj ne yasa take wannan masifar. Futa tayi daga part din gaba daya ta wuce main part, tana shiga ta wuce kitchen daidai nan ta hango sabeeha dake tsaye, da mamaki take kallonta don tasan ba tare suka dawo ba, yaushe ta dawo? “Keeee!!!” Ta kira sabeeha, sabeeha tayi banza da ita “Keeeee!!!” Sai a lokacin sabeeha ta juyo ta nufi hanyar futa da abuncinta a hannu, maya na ganin haka ta watsar da plate din nata “ba dake nake magana ba? Ke wai jin kanki kike wata shegiya ko?” Rai a bace sabee tace “mey haka ya zaki zubar kin da abunci na? Wannan almabazaranci ne” “Abuncin na ubanki ne ko ubanki ya say? Mutun bai iya samun waje ba mteww” “Karki sake zakin ubana, ki zageni son ranki amma karki sake ambaron ubana” “Me zaki iya yi? Na zagi uban naki idan kina dashi fa kenan” Hannu saveeha ya daga zata sauke mata hadiza tayi ha zari karasowa ta wanketa da maruka, har uku, “ko da wasa karki sake kiyi tunanin taba ta dan ubanki, ta zagekin idan ta zagekin zai futo ne a jikinki? Kunada uban ne da zagin nasa zai maki zafi? Shegiya???” Sabeeha bata taba ganin hadiza cikin wannan yanayin ba sai yanxu, gaba daya rayuwarta, Juyowa hadiza tayi tana kallon maya tace “yi hkuri hajiya karama,dan allah kar ranki ya baci saboda yarinyar nan” Tabe baki maya tayi tace “da kin barta ta tabani wallahi da bazaku kwana gidan nan ba dagake har ita” Hadiza taji abu ya doki ranta tace “ko a mafarki bata isa ta bata maki rai ba ta sha, kiyi hkuri kinji, bana son ranki ya baci, da naki ya baci gwara nawa ya baci sau dubu” “Hadamin abu mai sanyi insha ina sama” Cikin jin dadi hadiza tace “toh” jikinta na rawa, maya na futa hadiza ta kalli sabeeha, wata iriyar tsantsar tsana takema yarinyar. “Futa kafin na kasheki na huta” hadiza ta fada da karfi, jiki na rawa sabeeha ta futa, rabi dake labe jikinta duk yayi sanyi. A gabanta sabeeha ta wuce daki da sauri ta hau kan gado tana kuka rabi tabi bayanta cikin lallami ta soma bata hakuri. Maya na kwance hadiz ata kawo mata abu mai sanyi, “bude wardrop dina a kasa zakiga wani kwali dauko min” Maya tayi magana. Budewa tayi ta zaro mata kwalin, lbatasan kwalin menene ba amma tana kallo maya ta bude ta zaro guda daya wata yar takarda ta nannade ta zuba a juice din sannan ta kai bakinta ta shanye tass, hadiza tace “hajiya jarama menene wannan?” “Ina ruwanki? Idan gulmq zaki dunga yimin zan hanaki shugowa inda nake wallahi” “Ah ah yi hkuri, bari na making tausa naga kin gaji” Ta karashe tana danna mata kafafunta, cikin abunda hai wuce minti biyu ba kawai ta mangare sai barci. Hadiza na lura da tayi barci ta tashi taaye ta nufi bakin gado ta zauna tana kallon fuskarta tana murmushi, a hankali ta soma magana “diyata….kinfi kowa, zan iya komai akanki, zan baki duk gatan duniyar nan, bazaki taba wahala ba indai ina raye, zan juri ganinki daga nesa indai zaki samu komai na duniyar nan, gata da dukiya, kuma bazanyi kasa a gwiwa ba saina tabbatar kin dawwama cikin arziki har karshen nunfashina, banida kowa saike…“ Toh fah….. Ta dade tana tare da maya har ana gab da sallar magrib, kafin ta futa daga dakin. Bahijja na gama meeting ta wuce dakin maya, ganin batanan yasa ta suako kasa basira ta shuada mata ay ta futa, tasan duk inda zataje bazai wuce part din su laila ba ko main house wannan yas ata tsaya domin daura dinner. Bayan futar rabi daga dakin ta kawo mata wani abuncin taci tasha panadol kafin ta futo suka daura sanwar dare ita da rabi. Dake hannayen taimakon gyaran gidan da girki ya ragu saboda basira ta tafi dayan bangaren yasa suka fara da wuri kuma cikin ikon allah suka gama da wuri. Ta koma daki ta dauro alwala tayi sallah, tana idarwa ta tashi ta futa zuwa kitchen, tun kafin rabi ta idar da sallah ta futo ta deba dinner dinshi a tray ta futo ta backyard. Anatse take tafiya kamar wadda kwai ya fashema, gaba daya jikinta ya gama mutuwa da alamarin taj, bayan ya mata maganar hamad kan cewa wai ta daina kulasa ya dora da yanda ta faro gyaran part dinshi dole ta dawo yi, abuncinsa breakfast lunch dinner shima dole saita kawo mashi wannan yasa ta hado ta fito. Tana gab da wuce apartment din dake gaba da nashi bahijja ta futo sanye da lullubinta. Macece kyakyawa, sai kamshi takeyi, tundaga nesa ta hango sabeehar, dake akwai haske a compound din wanna yasa tana ganinta ta ganeta. Gaba daya hankalin sabeeha yayi nisa kwata kwata bata lura da ita ba saida tazo dab da zata wuceta ta dago suka hada ido cikin sauri ta sauke nata idanun ta dan duqa cikin biyayya tace “ina wuni hajiya” Ba yabi ba fallasa bahijja tace “lafiya!!” Sannan ta wuce Sabeeha ma ta wuce har zuwa part dinshi, dan dakatawa bahijja tayi tare da juyowa ta ganta ta shige part dinsa. Dan jimmm bahijja tayi na yan mintuna kafin ta maida hankalinta zuwa cikin main house. Da sallama sabeeha ta bude kofar, babu kowa akasan kuma ko’ina fess fess babu datti sai kamshi da sanyi. Aje abuncin tayi bayan ta jera har ta juya zata futa sai kuma ta dan dakata tare da wucewa sama, tana karasowa tayi knocking, shuru daga ciki ta sake knocking, shuru nanma saitayi tunanin koya futa ne wannan yasa ta dan bude kofar ahankali, ko’ina duhu babu haske wannan yasa juya har zata rufe kofar ta soma jin nunfashi sama sama, dan dakatawa tayi don tabbatarwa aiko taji nunfashin na hauhauwa, cikin sauri ta kunna fitilar bedroom din, take hasken ya bade ko’ina ta jefa idanunta ga bedroom din, a kwance ta taddashi amma jingine jikin board din gadon ya rufe idanunshi yana fidda nunfashi kamar wanda ke zazzabi, tundaga nesa ta soma dola sallama, yaji shugowarta amma ya kasa bude idanunshi saida ta doka sallama. Dan karasowa tayi cikin dakin ta budeshi daga nesa nesa tace “na kawo dinner yana kasa” Baice komai ba saida ya dauka wajen 2 minute kafin yace “okay thanks” Harta juya zata futa taji wani irin aranta, alamunshi kamar baida lafiya tace “are you okay?” Baice mata komai ba yayi shuru, ta sake cewa “bakada lafiya?” Sai a lokacin ya sake bude idanunshi yace “zaki iya futa” Ya fada a hankali, saitaji wani iri, daga yanda yake magana zakasan bashida lafiya don idan ta tuna yawanci haka yake idan yana zazzabi, saboda tsabar yanada strong blood yasa yake shan wahala. Abunda yafi bata mamaki dazu fa suka rabu? Kuma bataga alamun rashin lafiya a tattare dashi ba. Kokarin tashi ya somayi, sai taga kamar zai fadi ya koma ya zuwna tayi saurin takowa inda yake ta tsaya gabanshi tace “ka fadamin idan wani abun ne ke damunka zanje na fadi ma nanna” Dagowa yayi ya kalleta yace “please step out..” Jin haka yasa ta dakatar da zuciyarta ga avubda take raya mata, “tsayuwar me kikeyi? Ki fita kawai, ina ruwanki dashi? Idan kika nuna kin damu dashi shine zai bashi damar yi maki abunda yaga dama. Aiko tana gama shawara da zuciyarta tayi fucewata kawai bata waiwayeshi ba. Taba futowa daga part din nashi daidai nan kuwa bahijja ta sake fitowa, for the second time suka sake haduwa, data shiga ta ganta da tray saita dauka abunci zata kai ta futo immediately amma daga ganin lokacin data futo ya wuce ace abunci kawai ta ajiye, don daga shigarta zuwa main house har ta shiga dakin maya anyi wajen 20mins, saitaji gaba daya yarinyar ta kara fuce mata akai, daman what did she expect jinin hadiza?? Hmm” Fuska anty bahijja tayi kamar baga ganta ba ta wuce part dinsu. Tana shugowa ata tadda dady harya dawo, ya tambayeta ina maya ta shaida mashi taba main house achan zata kwana. Chan bangaren oga taj kwana akayi a zaune, anata fama da abu daya, zazzabi ya rikeshi wanda urge dinshi ya jawo mashi. Washe gari da safe duk suka fito, suka tadda driver ne zai kaisu, su maya suka shiga baya while sabeeha ta wuce gaba. Suna isowa kowacce ta wuce class dinta banda maya data tsaya tayi bolt, ride dinta na isowa ta kira salim ya tura mata address dinshi ta kara gaba. Ba itace tabar wajen salim ba sai ana gab da tashinsu ta dawo, tana dawowa kuwa driver yazo ya daukesu. Rabuwarta da salim yasha tambayoyi akan taj, ya akayi yasan taj, menen relation dinsu da take ganinsu tare kuma tayaya suka san juya, dukda ya fada mata tun farko amma haka ta tado da maganar, yanda yaga tanayi yasashi suspecting ko sonshi takeyi, don gaskia hes a big catch overall all kuma relative dinta ne. Suna dawowa gida kowacce ta kama gabanta. Sabewha da tunanin taj ta wuni dukda tana kanta, tabbasa karya ne tace bata damu dashi ba, karya ne. Suna dawowa gida she use the opportunity if gyaran part dinshi taje, sai kuma ya kasance a lokacin shi kuma baya gidan, haka ta gyara part dinshi sannan ta futo tana ta tunanin yanda ta taddashi jiya da daddare. Shikam a asibiti ya wuni ma, yaje shima doctor ya dubashi, to his greatest surprise doctor ya tambayeshi if yaga abunda ya sashi jin urge din having intimate interaction, don daga yanda yake mashi bayanin yanda yakeji ya gano kamun zaren, nan ya shaida mashi mace yake buqata a rayuwanshi tunda namiji ne mai lafiya, he’s healthy above all samun irinsu akwai wahala, shi bai taba experiencing wannan abun ba sai yanxu. The very next day.. Duk suka fito gaba dayansu, shima ya fito walking majestically just like always, tunda hanad ya tafi nanna tasashi ya dunga kaisu tunda shi hes less busy, abunda ya danganci kaisu makaranta ba tun yanxu ba anne tace banda drivers saboda yaro zai iya hada baki da driver ya tafi inda ba a sani ba agida. Daga maya har laila binshi suke da ido bare maya kamar zata cinyeshi suka hada baki wajen cewa “good morning uncle taj” “Morning” ya amsa su kai tsaye, sabeeha ta sauke kanta kasa tace “good morning..” “Morning ya amsata calmly, motar ya bude maya ta nufi gidan gaba ya dakatar ta ita. “Let her seat in the front, u go back” Da mamaki maya ke kallonshi yana kallon sabeeha kuma ta tabvatar ita yake nufi,take taji wani abu ya daki zuciyarta kamar ta tsala ihu, saitaji ta kara tsanar sabeeha sau miliyan. “But uncle taj… ya za ayi ace wannan yar aikin ce zata zauna a gaba tare dakai?” “Dont you dare make me repeat my self” ya fada rai a bace coldly, maya felt so embarrassed, she felt so bad, haka nan ta juya ta koma baya, da hamad ne data mashi rashin kunya taj ko ina zata iya. Sabeeha dai sai yanda akayi da ita, ammafa hankalinta a tashe yake, tana tuna maganganun hadiza, idan har ran maya ya baci babu zaman lafiya. Fatanta suna sauka ta bata hkuri kawai karta kullaceta. Aiko suna shiga motar bini bini yake kallonta jwfi jefi, yana kokarin hana kanshi kallon surarta don akwai damuwa inyayi haka. Suna isowa school duk auka bude kofar, laila tace “thank you uncle taj,” Maya dai ta kasa cewa komai ya dubi sabeeha da batace komai ba, jira yake yaji me zatace tayi saurin cewa “thank you” Har wata ijjiyar zuciya ya suake jin muryarta, muryanta ma yanxu junta yake so sexy. Har zata bude kofa yace “seat for a minute” Aiko ta rufo kofar, ya dago da kanshi ga maya suna hada ido tayi saurin bude motar kirjinta na bugawa, meysa uncle taj ke kallon yarinyar nan haka, badai sonta yake ba? Badai ya fara sonta ba? Menene tsakaninsu??? Haka ta dunga jefoma kanta tanbayoyin daga karshe ma dai kasa tafiya class tayi ta tsaya tana kallon motarshi. Bayan futarsu ya dubi sabeeha sannan ya miqa mata wayar daya saya mata yace “when will your first ends?” “In an hour or 2” Ta bashi amsa kai tsaye, “your phone, i will call you after then” Kallon wayar tayi gabanta na faduwa zatayi magana yace “take the phone…..” Haka nan ta karba ta rike a hannunta, brand new Iphone 15 ne sak irin nashi, saidai banbancin color don nashi black ne nata kuma titanium color. Futa yayi daga motar ya zagayo inda take ya bude kofar datake zaune, ta sauko ahankali gaba daya wani iri takeji ga idanu a wajen, sunkuyar da kanta tayi ta wuce department dinsu shi kuma ya shiga motar ya bar school din. Duk wannan abun akan idanun maya, idanunta har wani jaja yakeyi tsabar bala’i,jikinta na rawa ta lalubo wayarta tama rasa wa zata kira, abunda take fargaba yana shirin faruwa akan idanunta. After 2hours kuwa daidai saiga call dinshi ya shugo taqi dagawa saida ya sake kira ta dauka, ya tambayeta what time zaau gama tace mashi sai wajen 4 na yamma 4 nayi kuwa yazo ya daukesu, yanxu ma mayan ce tayi gigin shiga gaba ya sake ce mata daga yanxu karta sake zama a gaba fatima ce zata zauna a gaba, Laila ko mamaki baisa tace uppan ba, ai ba komai bane don sabewha ta zauna gaba saboda idan hamad yana nan agaba take zama amma kuma saboda maya nason taj sosai yasa bata ce tak ba. Suna isowa gida daidai nan mummy ta futo zasu fita tare da daddy zasuje dubo anne a asibiti don ana shirin dawowa da ita gida, cikin yan kwanakin. Tana sanye da kaya na alfarma tayi kyau masha allah, tun daga nesa ta hangosu suna fitowa daga mota, ga mamakinta taga harda yar hadiza data futo daga gidan gaba, aranta tace lallai samun guri. Ganin sabeehar datayi tare dasu laila saitaji kawai abun baiyi ba, gashi taj ya futo shima daga motar. Maya na ganinta ta taho da sauri idanunta yayi jaa sosai kamar zatayi kuka tace “mummy…lets talk” Ko gaisheta batayi ba ma, bahijja tace “baby…” Laila ta karaso tace “mummy ina wuni” “Lafiya lau laila ya school” “Alhamdulillah” “Me akayi ma baby ne taketa bata rai kamar zatayi kuka, kuje kuci abunci zamu fita da daddy dubo anne” Rai a bace maya ta wuce ciki, laila tabi bayanta. Bahijja saitaji babu dadi kamar tabita taji meke damunta amma ta kyaleta. Karasowa tayi wajen motar dady daidai nan sabeeha ta karaso ta duka ta gaisheta, ta amsa ciki ciki, taj da futowanshi kenan shima ya karasa inda suke ya gaisheda bahijja da daddy kafin su wuce. Already sabeeha tayi shigewarta don gaba daya taoron bahijja take tun ranar nan da wannan abun ya faru. Maya na shiga gida ko zama batayi ba ta futo zuwa ga maim house, tana shugiwa ta antaya dakin hadiza, hadiza daketa zumundun ganinta kwana biyu, ganin yanda ta shugo yasa ahankalinta tashi sosai, Tunda maya ta soma magana hadiza ta kasa zaune ta kasa tsaye,gaba daya ta rasa inda zancen mayar ya nufa. Kawai dai tasan saboda sabeeha ne take wannan abun. Zagi ko har hadizar saida ta hada ta zageta tass , tace “wallahi yafi karfinta, taj nawa ne ni kadai, yafi karfinta, i was so stupid for thinking kina bayana, ashe cin amanata kike kina tira yarki wajenshi ko kunga mai kudi, bari ku shugo cikin dangin mu, toh wallahi wallahi idan har na sake ganinta ta rabeshi saina kashe ta, saina illatata.” Hadiza fa hankali ya tashi, ganin maya ta juya mata baya gani take kamar tana bayan sabeeha, “dan allah karki ce haka, duk abunda zaki mata kiyi mata, wallahi ni mai iya taimakon ki ne, bazata taba shugowa cikin danginnan ba ita da arziki har abada tayaya ma zanyi fatan ta shiga arziki ita da ba yata ba? Tsintota fa nayi a titi??? Yar sheggu ce, mara galihu, banida wata alaqa da ita wallahi ki yarda dani hajiya karama kinji, wallahi babu wanda yakaini son cigabanki, nafi kowa son nagnki cikin farin ciki” “Wallahi sai kun bar gidannan nan dagake gar ita,… bana kaunar ganinta daman yanxu ay da kikaga asirinku ya tonu zakice ba yarki bace” “Ki yarda dani, bakiga ko kamanni bamayi ba wallahi ba yata bace, ina riketa ne kawai don ta zame min kadara da zan dunga cida kaina” Shuru maya tayi tana nazari,”idan har da gaske kike ba yarki bace ba to zaman uban me takeyi mana agida? ki futar da ita daga gidan nan bana kaunar ganinta” “Wallahi na maki alkawari duk abunda kikeso shi za ayi, zan futar da ita cikin gaggawa” Tsaki maya tayi ta futa daga dakin hadiza ta fara safa da marwa, ya zatayi ta futar da sabeeha daga gidan nan? Ta wace hanya zata futa da ita? Ay batasan sanda ta zari mayafinta ta futo daga gidan, kusan karfe biyar ta dan gifta,ko takalmin arziki babu a kafarta, kwana biyu tana kiran jamila ma bata dauka. Ba ita ce ta isa dutsen habuja ba sai wajen karfe shida, kamar daga sama jamila ta ganta shugi duk a burkice. Tana gaban reshow tana girki, “lafiya dai hadiza kamar an wulloki? Da magariba? Mutuwa akayi? “Jamila ba lafiya ba, inda mutuwa akayi da sauki, inna kira wayarki bata shiga. “Ina zata shiga wayarce ta fada masai” “Taso jamila” Kashe reshow din jamila tayi suka shiga uwar daka, ko wuta babu saida ta kunna touch light tukunna suka samu haske. Cire mayafin dake kanta tayi tace “jamila na shiga uku, akwai matsala” “Mecece matsalar?an gano ne?” “Ana dai gab da ganowa, jamila shegiyar yarinyar nan tana neman shiga tsakanina da yata,ji nake kamar na kasheta wallahi na huta, kullum cikin tashin hankali nake da fargaba,“ Shuru jamila tayi kafin tace “me ya faru kimin bayani mana” Take hadiza ta kwashi komai ta fada ma tun tuni yanda maya tsani sabeeha gashi kuma su bahijja sun dawo harda majeed” “Jamila na kasa natsuwa, ina inuwa daya dasu,gani nake kamar za a gano komai,” Jamila tace gashi wannan shegen yama daina daukan wayata,wai muje muji da matsalarmu shi ya samu na hannu, ke har barazana yamim wai wallahi wani yazo yana tambayarsa batun yarinyar nan amma ya rufa mana asiri yace taintota mukayi kina ganin akwai wanda yasan sirrin mu kenan? Ko akwai wanda kika fadamawa? Ke nifa dalilin dayasa na ki daga wayar ki kenan don wallahi ba faduwa tayi ba tsoro nakeji, ina zaune gani da yaya idan aka gano ai mun shiga uku. “Haba jamila bazakice haka ba, taakanin mu yafi haka, ke kadai ce kikasan sirri na, kuma kema kinsan nasan naki sirrin. “Shiyasa ay har yanxu bakida wadda takaini hadiza, yanxu ya za ayi ko saceta zamusa ayi?” “Toh tayaya za a sace ta? In kika koma kice masu menene?” “Ya zanyi jamila toh??? Eh ya zanyi?” “Ki bata fiya fiya kawai tasha ta mutu,” Shuru hadiza tayi ta rasa ya zatayi, “in aka gane kuma fa?” “Eh haka ne kuma, ke kodai mu koma wajen boka? Wanda ya maida maki ita kamar ba mutun ba? Ya kulle maki bakinta?” “Kinsan fa na daina bin bokaye, shika wanchan rabona dashi harna manta shekaru nawa? Tunda ta fara tasowa fa?” “Ai kuwa aikin boka ne kawai zai kar ta cikin sauki ba tare da sanin kowa ba” Shuru jamila tayi kafin tace “akwai wani takaddiri, amma gaskia aikinsa na kudi ne zaki nemo kudi masu yawa?” “Zan nemo wallahi, a kassarata kawai, tayi mutuwar wulaqanci jamila” “Bakida case, hankalin kowa ya huta, asirinmu ya rufu da hujja” Suka kyalkyale da dariya harda tafi, “dadina dake akwai nemowa mutun mafita jamila” “Haba waa hadiza kece fa, menene bazan maki ba a duniyar nan, zan rufa maki asiri har lahira indai bazamu ci amanar juna ba” “Ay babu cin amana tsakaninmu tunda kowa yasan sirrin kowa, kai jamila kefa hatsabibiya ce, allah sarki alhajiji, haka kika kashe tsohonnan kikayi fuska kamar ba a yi ba, kinfi iyalansa ma kuka lokacin zaman makoki” Wata bazawarar dariya jamila tayi tace “ay gadon filinsa dana samu har yanxu yana nan kuwa sheggun yayansa sunata bala’i akanshi har yanxu danaje aka rufe bakin sheggu tsit kikeji” Suka sake tafawa, gyaran murya da akayi ne yasa sukayi saurin yi shiru. “Ah ah hadiza kece a gidan namu da dare haka?” “Hmm jamilu ba dole ka ganni ba kasan idan matsalata ta ciyo ni banida abokiyar shawara sai jamila” “A sani cikin hirar mana indai ta samun arziki ce” “Jamila ta hade rai ganin zai zauna tace “ka shiga ka huta mana muna sirrin mu zaka zauna. “Kya bari mu gaisa dai ko?” “Haba jamy kyaleshi mana, ya kasuwa jamilun jamy” ta fara tana kanne mashi ido, jamila bata lura ba taba kokarin kashe touch light don an kawo wuta tace “bari kiga nasa sanwa karya kone” ta fada tana miqewa, ay kuwa tana futa jamilu matso kusa da hadiza yace “ina shugowa naji kamshinki, hadiza uwar ruwa” “Kaifa dan iska ne?” “Kin fini iskanci ne,kwana dai zakiyi ko?” “Yanxu zan tafi” “Dan allah karki tafi haka ki kwana” Shugowar jamila yasa yadan gyara zama yace “wai tambayarta nake zata kwana ne tace ah ah ga dare yayi” “Dama baka bata bakinka ba dole ta kwana ay ina zata samu motar cikin gari yanxu, an kira sallah ka tafi masalaci” Miqewa yayi yana yaqe ya futa ya barsu zaune. Wajen bayan isha’i saigashi da tsire, wai ya kawowa hadizq bakuwa, jamila bata kawo ranta ba wannan yasa tace “ an gode” Kusan a tare ta zuba masu tuwo sukaci, suna hira, banda shi data sashi cin tuwon a daki, koda wasa jamila bata wasa da zanjen jamilu da wata macen koda kuwa hadiza ce, tasanshi da zalama, musamman da kwanaki taji yayi wata magana data tada mata hankali ba tare da sanin sa ba, kuma ba sau daya yayi mata haka ba amma bata kawo komai aranta ba. Suna cikin kwanciyar aure kawai sai ya dunga kiran hadiza dije… kinyi ruwa dadi, tasha jinshi yana fadin haka data tambayeshi sai yace mata ay sunan uwarshi yake kira kuma dadinta ne yasa yake haka, kai namiji da yaudara😂😂batasan abunda yake shukawa ba. Dare nayi jamila ta mata shimfidar kwana anan parlor, saboda dakin yaran akwai zarni saboda futsarin kwance da sukeyi. Achan gida ko sai wajen tara su bahijja suka dawo, suna dawowa ta wuce dakin maya ta taddata kwance, tashin duniya ta mata maya kamar gawa ko motsawa take gabanta ya soma faduwa, juyawan da zatayi kuwa kawai taga kwayoyi jibge gefen gado, hannunta na karkarwa ta duba taga sleeping pills ne, jikinta gar rawa yakeyi, ne maya keyi da sleeping pills ay bata gama shiga tashin hankali ba saida taga wani maganin a gefe, tana dagawa taga family planning, wannan yafi rukitar da ita, daddy na knckimg dakin tayi saurin boyewa a bayan hannunta, “wifey… “ “Yes daddy, barci takeyi ashe muje karmu tasheta” Ta fada tare da futowa tabi bayanshi. Kwana bahijja tayi tana kuka, ay a daren tabtura letter din retire, akan yarta ta lalace ga hakura da aikin, daman fadan da sukeyi da dady kenan, yayi retirw already kuma ya kawo mata shawarar su dawo gida gaba daya ta nuna bazatayi hakan ba aikinta nada amfani. Bangaren taj ko a wajen nanna yayi dinner sun dade tare kafin ya koma part dinshi da tunanin fatima. Itako fatiman gaba daya bata cikin natsuwarta, ganin irin kallon da maya ta mata yasa duk ta fita hayyacinta, gashi hadiza tasha mata warning. Toh bangarensu hadiza, sai wajen goma sha daya duk suka kwanta, jamilu da baya barcin wuri sai gashi ya kwanta tun tara, su jamila suka hirarsu kafin ta mata sallama ta wuce daki, har hadiza na mata tsiya, “dan allah karku tada mim da hankali ina kusa da kofar daki, nida ba aure ba shekara nawa banji dadin namiji ba” “Shegiya badai kin tsaya kwadayin na mijin wata ba” “Kwarai kuwa kuma wallahi nan bada jimawa ba zan mallakesa, bari wannan damuwar tawa ta wange kiga abunda zai faru” sukayi dariya jamila ta shige ciki ta karo kofa. Chan wajen karfe biyu dare hadiza ta soma jin ana tabata, kamar da wasa taji ana jan zanin ta, tuni ta bude ido, ga mamakinta wa zata gani jamilu, yana mata wasu abubuwa. “Dan girman allah ki barni na dan dana” “Baka da hankali ne? Jamila fa na ciki?” “Toh se me? Ke wallahi bana iya barci in banji ki luntsum ba hadiza, dan matso mana..” Toh da haka dai duk yanda taso ya kyaleta yaki karshe dai tace mashi toh su fita bandaki suyi acahn kar ajiyo su yace to, yaja jela yabita har toilet. Ahankali jamila ta soma laluben dare, ay maganar da hadiza tayi da ita ta kwana dama kwana biyu basuyi ba, jin wayam yasa ta bude ido, ta kunna fitila, ba jamilu ba labarin jamilu, tashi tayi zaune ta gyara daurin kirji datayi ta haske dakin tass babu jamilu, ta dauka bandaki ya shiga wannan yasa ta koam ta kwanta, ah ah minti goma ta wuce babu jamilu babu motsinsa, haka kawai jikinta ya bata ta tashi kawai, ta bude kofar dakin ahanakli ta futo, kallon katifar hadiza tayi ganin kamar mutun a kwance yasa ta sauke ajiyar zuciya da batasan tayi ba ta futa ahankali tana bude kofa, hanyar bandaki ta nufa daidai nan aka kawo wuta, hasken bandakin ya bayyana, takowa ta somayi tun bata kaiga kofar ba ta soma jin wani irin sauti, da nunfarfashi, sai kuma muryar jamilu data biyo baya ahankali ahanakli “wayyo hadiza dadi, kinfi jamila, wai zuma kike zubawa a wajen ne? Bude min dakyau, na shiga chan chan wayyo dadii wayyo” Kafarta na rawa ta karaso bakin bandakin tana jin sautin muryar hadiza tana wasu abubuwa, “shiga jamilu wayyo dadi,alkah ya tsinewa jamila, ashe dadin da take ji kenan?” Jikin jamila na karkarwa ta doso bandaki ga bakin kofar ta dan tura kofar taji a rufe, cikin sauri ta tafi wajen tagar bandaki tana bude daman akwai dan dutse a wajen ta hau kan dutse take ta hangosu tsirara turmi da tabarya sai faman kumi sukeyi, tuni jikin jamila ya fara rawa ta toshe bakinta tana kallonsu, har suka gama tasss akan idanunta, “Kai nayi missing dinka wallahi, rabona dakai tun ranar nan fa danazo, haka ka zazzage min ruwan dadi ka barni da juye juye da daddare” “Kedai bari, dana hau kan jamila sainaji lamii shuru, gata a bushe wallahi babu kumarin arziki, yanxu nasan na ci wallahi, hadiza badai dadi ba” “Ni din wasa ce, ka futa kaje wajen matar karta tashi tunda ka sallameni” “Mu dan kara mana” ya fada yana juyata jamila ta sauka kan dutse, ta bude har kafarta na jini ta danyi yar kara bai futo sosai ba ta toshe bakinta ta arce zuwa daki, hadiza tayi zumbur tace “qara naji ko bakaji ba?” “Ban jiba wallahi ina zanji ni jamilu ina kwasar dadi” “Kaga jela duba jamilu” Dole ya kyaleta ya futo yana gyaran wando ya shiga daki, yana shiga jamila tayi saurin jan barko ta rufe fuskarta yayi tsaki ta hau kan gadon. Jamila na kuka cikin bargo tana zazzaga ruwan bala’i aranta. “Bura uban chan, hadiza kin je inda bai kamata kije ba, ni nan jamila saina jawo maki masifarda saikin kwana dubu kina kuka, tunda har kikaci amanata wallahi saina tona asirinki shegiyasa asararriya”…. Toh mun kwana nan allah ya kaimu zuwa gobe😂drama iya dramaa akwai bala’i a gaba ✊💋BOSS LADIES WRITERS💋✊ MATAR TAJ (destined with you🩵 🤍) Written by Queenmarh✍️ Book2 PAID Chapter 105 Jamila dai kwana tayi tana kukan bakin ciki takaici, da zafin cin amana, idan za akwana ana ce mata ga abunda hadiza keyi da mijinta zata rantse karya saboda ta yarda da hadiza sosai, ta maidata kamar yar uwarta ta jini, ta iya ta musanya yarda bata da alhakin kowa duk don hadizar ta bukaci haka kuma bata waiwayi mai zai biyo baya ba tsabar tsantsan kusancin dake tare dasu, amma ta rasa abunda zata saka mata dashi sai wannan? Kuma akan idanunta ta shiada hakan? Wannan cin amana ko a lahira bazata taba yafe ma hadiza ba, kuma tayi alkawarin saita nuna mata ba a taba jamila a zauna lafiya, dukda tasan hatsabibancin hadizar ita kanta baisa taji tsoro ba, saidai su kanshe kansu don wallahi saita baqanta mata yanda taci amanarta, ashe sunyi shekaru sunayi? Bama tun yau aka fara ba, ranar nan ma ashe raina mata hankali sukayi, kuma wallahi saida taji a jikinta amma ta basar wai ita tana ganin babu wadda takeda kusanci da aminci kamar hadiza, kai kota mutu zata iya barin yayanta wajen hadiza bazataji darr ba saboda tsabar yarda amma haka sukaci amanarta, shi jamilu bai wani dameta ba don tasan zaije waje ya nema, kuma yana bin mata wannan ta sani tun tuni, shine bin kananun yara yan talla shine bin yan 2k one night, dayayi ta’asarsa ita ke bi taba kwashewa amma wannan karan kam abun ya mata zafi, gashi kwance gefenta bayan ya gama maganganu marasa mutunci akanta da wulakanci, wai gata a bushe, wayam babu dadi, kam’bala’i badan tana danne zuciyarta ba sannan kuma tana tunanin yayan dake tsakaninsu ay wallahi data daba mashi wuka ta kashe shege ta huta dan buran’uba. Safiya nayi ta riga kowa tashi, duk yanda taso ta danne abunda ke cinta a zuciya, kasawa tayi idanun nan a kumbure ta futo har ta wuce hadiza daketa sharar barci, ta dora tafashen ruwa, allah allah kawai take ya tafasa ta kwarawa shegiya, wata zuciyar ta haneta, “tunda har kika iya kaiwa har safiya bayan kinga cin amanar da suka maki ra’ayul ayni ai zaki iya dakawata ki hukuntata yanda zata wulaqanta, yanxu kika watsa mata ruwa taci banza,daure jamila danne” haka zuciyarta ta dunga raya mata. Haka nan ta hkura ta dora sanwar safiya, indomie ma ta aika aka suyi mata don su halifa sun tashi, sheggun ne suketa barcin asara, tana gama dafawa ta zubawa su halifa suka tafi makaranta ita kuma ta juye masu a tray. Daidai nan jamilu ya futo,sai faman wage baki yake da asuwaki, kauda kanta tayi ko mutunci gaisuwa bai samu ba saida ya fito daga bandaki yana dariya ta kalleshi tace “ba haihuwa ba ko yaya dari mukayi dakai saina hukuntaka jamilu,” “Ina kwana mijin jamilaaa ikon allah” jamila ta fada tana kashe murya, sakin baki yayi galala yace “lafiya lau uwar halifa, abunci fa?” Daman haka yake kiranta dashi, indai bai kirata da jamila ba. “ Gashi nan na zuba mana gaba daya, hadiza ta tashi kuwa?” Kanshi har waji rawa rawa yake yace “bari na dubo ta” ya shige daga ciki jamila ta bishi da wani kallo, kai kana ganin irin kallon nan kasan suna ruwa😂 Cikin parlor ta shiga daidai nan hadiza ta tashi, tana hamma, kallon jamila tayi tace “ina kwana aminiyas” Saida jamila ta dan dakata kamar ta shaqota kafin tace “lafiya lau, sauko muci tare na zuba mana duka” Ko kuskurar baki hadiza batayi ba suka zauna, jamila taja kayan kwanciyar data kwanta dashi suka fara cin abunci. Jamilu sai faman wage baki yakeyi don hardashi,normal normal suka fara hira, don kwata kwata jamila batayi gigin nuna masu ta ga wani abu ba, su ko a wajensu sun maisheta shasha sha saisu kalli juna su kanne ido, jamila sai kawai murmushi tayi. Wuraren wajen karfe goma sha daya hadiza tayi wanka ta shirya, zasuyi sallama jamila tace “toh maganar kudi ya za ayi kenan?” Shuru hadiza tayi kafij tace “ni yanxu gaba daya dubu dari uku ce a wajena, kudin albashin mu kenan na wata uku, kinsan dubu hansin hansin wannan tsohuwar ke bamu nida shegiyar yarinyar nan” “Toh ki turosu duka kuwa don wallahi dakyar idan zasu kai ma, ba ayi maganar kudin mota ba wannan mai sauki ne don zan biya da kaina” “Allah sarki jami, allah yabar min kawata” Dariya jamila tayi tace “Ameen kawata” A take hadiza ta tura dubu dari uku zuwa account din jamila, sannan sukayi sallama kan duk yanda akayi jamilar zata kira hadizar ta shaida mata. Tana futa jamila ta daura kafa daya kan daya tana kallon alert dun kudin, “hadiza kenan…” Chan banagaren maya bata tashi bafa saboda over dose tayi ma kanta, bayan kwayoyi data sha har yar kwalba ta kofa, allah baiyi bahijja zata gani ba, haka su laila suka wuce school ita bata samu taje ba, koda daddy ya tambayi mummy maisa batajeba nan ta shiada mashi baqon watan ta ne yazo shine ta mata allura ta huta. Yadai je a zancen nata a haka amma bawai ya yarda bane, don tsakanin jiya zuwa yau gaba daya yanayin bahijjan ya sauya koda ta shaida mashi tayi retire yayi mamaki sosai don yanda ta kafe bayajin zata iya hakura da wannan aikin nata, don tana son taimakon rayuka, koda yake anan ma zata iya yin hakan ba sai lallai achan ba. Ya rasa dalilin da Nigeria gaba daya ta fita ranta, taki jinin dawowa, saitayi shekara biyu uku a jere bata yi tunanin zuwa gida ba abun yana bashi mamaki, kuma batun yanxu abun ya faro ba tun bayan data haifi maya. Misalin wajen karfe goma sha daya ta farka, kanta yayi mata wani irin nauyi sosai, ta dubi time ganin 11 yasa hankalinta tashi, gaba daya batayi aiki da tunani ba, what if dady yaganta a wannan yanayi? Take gabanta ya fara bada dam dam, sallamar bahijja yasa ta sola gyara natsuwarta yanda take taoron dady bata tsoron mummy kwata kwata, its easy to fool mummy amma dady a take yake rafko ta. Murmushi bahijja ta mata hannunta rike da bowl ta karaso ta ajeshi gefen bedside maya ta wani kauda ido, bahijja ta zauna gefen gadon tare da kamo hannunta tace “baby babu gaisuwa” “Good morning” ta gaisheta a takaice, “morning baby, kanki na ciwo ko? Ga soup nan na kawo maki” Kallon bowl din maya tayi kafin tace “thank you” Miqewa tayi ta wuce bathroom ta wanko bakinta kafin ta futo, bahijja ta kalleta tace “kinyi alwala?” Girgiza kai mayan tayi ta juya zuwa ga bathroom din. Agaban bahijja ta futo bayan ta shunfida mata sallaya ta bata da hijab ta tada kabbarar sallah tana kallonta. Kai ko a cikin sallar mayan ma aikwai dan gyara, at that point bahijja ji tayi ta tsani kanta gaba daya wallahi tsabar takaici. Mayan na idarwa ta miqe tsaye ta nufi bakin gadon ta zauna ta dauka bowl din, bahijja na kallonta batace mata uppan ba, ta shanye tass, saida ta gama bahijja ta kalleta tare da aje pills dinnan a gabanta ta soma magana “when did this start maya?yaushe kika fara shan different kinds of dangerous pills? Me kikeyi da maganin hana daukan ciki maya?” Shuru maya tayi ta kauda kanta gefe, tgaba daya tsoro ya gama baibayeta, indai mummy ta gani to tabbas dady ma ya gani” Sai kawai ta fara hawaye, ta kamo hannun bahijja tace “mummy please don’t tell daddy, please bazna sake ba” Take bahijjar itama ta soma hawaye, “haba maya? Haba maya? Meysa zaki lalata rayuwarki? Meysa? Kinsan a wani hali na kwana? Ina blaming kaina for this? Idan aure kikeso wallahi zamu maki, amma zina? Zina maya?” Dake futsararriya ce saita maidawa uwar tata martani, “idan na buqaci ku saurare aiba saurarona kukeyi ba, then why are you judging me now? Why are you blaming me? Inason magana dake mummy amma bakida lokaci na, jiya na dawo cikin bacin rai baki tsaya kin saurareni ba” Hannunta bahijja ta kama tace “nasan laifina ne baby, laifina ne ki yafeni, daga yau i will stand with you,duk damuwarki karki boyemin, we will over come this, kimin alkawari bazaki sake shan komai ba please” Girgiza kai maya tayi tace “bazan sake ba” ta fada ne kawai amma a ranta kam babu abunda zai hanata shan waennan abubuwan, suke debe mata kewa. Wasu tablet ta bata tace “cleanse your self” “Mummy dady fa?” “Bai sani ba, ban fada mashi ba, now tell me meysameki jiya? What happened?” Wata iriyar fuskar tausayi tayi tana kallon mummyn nata tace “mummy aure nakeso, inason uncle taj,” Shuru bahijaj tayi amma fa saida gabanta ya fadi, saboda wasu yan kalubale datake hangowa, ayau inta fadima nanna itace first person da zatayi supporting dinta amma ba lallai anne ba, ita ke da decision na family din gaba daya,amma duj yanda za ayi saita san yanda tayi ta aurar da maya ga taj din, kodan saboda halin data tsinceta, gwara ta mata auren kawai. “Kina sonshi?so na zaman aure?” “Yes mummy, i want him, shi kadai nakeso kuma shi nakeso ya zama mijina” “Shikenan indai kin min alkawari Insha Allah bazaki sake bin maza a waje ba” “Yes mummy nayi alkawari” Da haka suka yi yan kuskus dinsu. Wuraren wajen hudu bahijja ta shirya ta wuce asibiti, tare da basira, yau itace tayi lunch din da yan asibiti zasuci. Da sallama suka shugo, yau anne na zaune yanxu an daina mata waennan allurorin da suke sata barci don ta samu progress sosai, saidai sallaman ta kawia da ba ayi ba shima ana saka ran very soon za ayi. Yau nanna bata samu zuwa ba don daga fadila sai anne a dakin. Gaggaisawa akayi bahija tayima anne ya jiki tace mata da sauki, suka danyi hira har zuwa magrib. So take tayima anne maganar amma bataan ta inda zata fara ba, da farko taso ta fara yima nanna maganar saitaga abun zai iya zama matsala idan har bata fara sanarma da anne ba wannn yasa tayi deciding sanarma da anne, futar fadila ta bata wannan damar din ko fadila bata tunkara ba da neman shawarar, so take kawai ta nema ma diyarta mafita. Zama bahijja tayi gefen anne daman duk dare ana shafe jikinta da towel don bata fara shiga toilet ba komai a zaune ake mata. Towel din ta dauka ta soma goge ma anne hannu dashi suna dan hira sama sama. “Da magana a bakinki bahijja..” Anne ta fada tana kallonta, ckin sauri ta dago, tana mai duban anne din kafin ta sauke murya tace “hakane anne, amma bansan ta yanda zaki dauki abunda zan fada maki ba” “Menene??” “Ina neman alfarma ne anne” “Wace alfarma kenan?” “Inason a hada karfin zumunci ne…” ta dan dakata ta kasa karawasa. “Ina jinki kinyi shuru,” “Daman maya nakeso na hada da tajudeen tunda akwai aure tsakaninsu kuma ta nuna tanason shi shine…” Hannu anne ta daga tare da dakatar da ita, “keda bakinki kike neman hadin gida?hadin aure? Saboda yarki naso ko? Toh shi yace yana sonta ne? Inace duk cikin yayana kece kika bijirema zabina kika nunamim cewa bazaki taba auren zabin dana maki ba sai wanda kika yima kanki?, toh bari kiji bahijja,ba huruminki bane don yarki ta nuna tanaso saikiyi deciding cewa hakan za’ayi” “Anne dan allah ki saurareni, inada nawa dalilin” “Ki rike dalilinki, dalilinki bazaisa na chanza ra’ayi na ba akan kowa,kuma karki sake kiyi tunanin tunkarar nanna da wannan zancen don wallahi zan saba maki bahijja..” “Anne maisa? Meysa? Ay ba kaifi bane don maya tace tana sonshi, dan uwanta ne jininta ne, nayi imanin babu wanda zai kula da ita kamar shi kuma tana soshi” “Sai akace maki shi kuma yana sonta ko?“ Shuru bahijja tayi feeling so disappointed, meysa when it comes to iyalan ta kwata kwata anne bata kaunar su, in badan haka ba taga dalilin da zaisa ta nuna kin yarjewarta akan wannan zancen ba, i fact zumuncin su ne ma zai kara karfi,musamman yanda take da nanna. Hawaye ta somayi don abun ya tabata tace “yaushe shekaru wajen ashirin da biyar kenan, har yau ina ganin banbancin da kike nunawa a cikin mu anne,bkya kaunar majeed haka zalika maya dukdan saboda nabi abunda allah ya kaddara” Rai a bace anne ta maido da dubanta gareta, “bahijjaaaaa, ni mahaifiyarki kike fada wa magana?” “Kiyi hkuri idan ranki ya baci, bazan iya yin shuru ba, wannan ne dalilin dayasa nake qin zuwa, na zabi na zauna achan, aurena da majeed mukaddarine daga allah, bashida laifin komai anne, kuma babu wanda ya kaishi turasasa ni kan qin juyama asalina baya, gashi yanxu abun ya shafi yata,dama zai tsaya akanmu da da sauqi, yanxu da ace fadila ce tazo ta nemi alfarmar nan da tuni kin yarda kuma kin amince dake ni tawa yar…” Tass anne ta wanketa da mari, wanda yasa ta yin shuru, fadila da shugowarta kenan taji kalamanta na karshe sai zuciyarta ta karaya sosai. “Idan kin gama fada min maganganun da kikaga dama zaki iya tafiya, ban amince ba kuma bazan taba amincewa ba da abunda kikazo dashi, ta dalilinki ko yarki bazan lalata zumuncin dake tsakanina da yar uwata ba, idan aure kikason yi mata nayi mata miji tun tuni, wanda nake tunanin zai iya zama da ita kuma ya gyara halayyenta, ya jure duk wani shirmenta” Anne na fadi haka tayi mata nuni da kofa, sunkuyar dakai bahijja tayi ta share hawayenta ta dauki jakarta tace “allah ya tashe mu lafiya ya kara sauqi” Tana fadin haka ta fuce fadila tabi bayanta har zuwa mota. “Bahijja bahijja meya faru?” “Ba komai fadila ki koma magariba ta kusa” “Dan allah ki fada min” “Babu komai zan koma gida sai gobe in allah ya kaimu” Tana fadin haka ta shige motarta da daddy ya saya mata jiya tajata. Komawa ciki fadila tayi har inda anne ke zaune ta dafe kanta. “Anne, dan allah kiyi hkuri, bacin ranki zai iya zamo mata masifa koma me tayi maki nasan baikai zuciyanta ba” “Kiramin hajara a waya fadila” anne tayi magana….. Hadiza na dawowa gida ko hutawa batayi ba ta dingi neman diyarta, rabi ta shaida mata tana bangaren su, koda wasa batayi gigin zuwa bangaren ba tanadai fatan zuwan mayan. Wuraren 4 sai gasu laila sun dawo, yauma itace a gidan gaba laila kuma na daga baya, ay daga safiyar allah daya saukesu zuwa yanxu ta gama tabbatar da akwai wani abu tsakaninsu, yanda yake mata magana, da yanda take responding kosu da suke yayan cousins dinshi baya masu haka, kuma magana fa da lallami yake mata bawai yanda yake masu ba harshly, so sweet of him gashi wani irin kallo da yake mata hmm… Tsabar gulma direct part din su maya laila ta nufa, tana zuwa kuwa ta taddata zaune a sitting room, ta daura kafa daya kan daya ta sakala airpod a kunnenta tana jin kida. Ta bayanta laila ta karaso ta sanya hannunta waje idanunta ta rufe mata su, airpod din kunenta ta cire kafin tace “mey haka? Saikace wasu yara” Cire hannunta tayi ta zauna kan kujerar tana fuskantar mayar kafin ta soma magana, “yi hkuri sarkin fada ke ba’a iya maki wasa ba” Tsaki maya tayi tana jin kanta wani himm, itafa yanxu jinta yake matar taj kawai, zatayi rashin mutunci kuwa. “Na shigo dazu mummy tace bakiji dadi ba, how are you feeling now?” Yatsune baki tayi tace “I’m okay” tana fadin haka ta maida airpod dinta ga kunnenta tare da daukan bowl din popcorn dake kan center table ta cigaba da cin abunta, laila data lura wani shasha mata kamshi take tayi saita Tashi kawai tayi fucewarta. Bangaren hadiza tana zaune, zaman jiran call din jamila kawai take, aiko sai gashi ta kira, cikin gaggawa ta daga wayar takai kunnenta. “Ya ake ciki jamila” Sauke ajiyar zuciya jamila tayi kamar wadda tayi doguwar tafiya tace “wallahi kinga faduwa nayi a bandaki, na gurde saida akayi min gyaran hannu” “Subhanallahi, garin yaya” “Tsautsayi fa…allah ya rufa asiri ma ba gocewar kashi bane” “Toh allah ya sawaqe, yanxu sai yaushe kenan zaki je wajen bokan?” Ahanakli jamila ta furta shegiya, kanki kawai kika sani, hadiza bataji ba wannan yasa tace “hello” “Ina jinki, hannun ne ya danyi min tsami, jibi idan na danji dama dama insha allah zanje” “toh shiknan allah ya kaimu,” Sallama sukayi jamila ta janyo kazar data sayo kashashiya ta yagi abarta ta kora da lemo,” Cije yatsa hadiza tayi, taso ace yau jamila taje wajen bokan nan anyi abunda akayi kawai wannan shegiyar yarinya ta karasa kowa ya huta, cikin yan kwanakin nan fargaba takeyi sosai. The next day… Yau ta kasance friday, Da asuba sabeeha ta tashi, bayan tayi sallah tayi wanka tasa atamfa riga da skirt cikin kayan da aka bata, kayan sun dan kamata kadan ammafa sun mata kyau sosai ba kadan ba Masha Allah, hijab din sallarta ta dora akai sannan ta futo. Backyard tabi zuwa ga part dinshi iska na kadata ta ko’ina saboda sanyin safiya, taba karasowa part din nashi ta danna pins din kofar sannan ta bude ta shiga. Hasken fitilun kasan a kashe suke wanda yasa ta kukkunnasu don ta samu hasken yin gyara yanda ya kamata. As usual vacuum ta kunna ta soma vacuuming floor din parlor, saida ta gama tass ta dauko mop ta zuba mopping mist sannan ta fara mopping parlorn tana gamawa ta danyi yan goge goge, tana cikin goge gogen ta dago sama gave stairs take idanunta ya shiga cikin nashi dukda akwai tazara tsakaninsu. Yana sanye da pjs farare tass riga da wando, Saurin warware hijab dinta tayi data nannade shi a kirjinta ta gyara tsayuwarta, tundata kunna vacuum dinan ya tashi. Hannunshi yay mata nuni dashi alamun ta hauro sama, sannan ya juya ya koma ciki. Saman ta soma hawa a natse tana isowa bakin dakin nasa ta dan dakata, knocking ta danyi daga ciki yace “come in” Ta shugo a natse bakinta dauke da sallama, daga bakin kofar ta tsaya taki takowa zuwa ciki, saida ya juyo yana kallonta kafin yace “ni zan fara gaisheki ne?” “Good morning” Bai amsa ta ba yace “fix the mess” ya karashe yana nuna mata beddings din dake a yamutse kamar anayi aiki akai. Yana fadin haka ya wuce bathroom domin yayi wanka, ya dade sosai a bathroom din harta gama gyaran ya futo daidai nan tana shirin futa ya dakatar da ita. “Dauka min kayan da zansa” ya karashe yana zama gefen dresser, coily gashinsa yake kokarin drying don su bushe. Badan ta soba haka ta shiga closet din tana kunkuni, yanxu ta ina zata fara nemo mashi wani kaya? Saita tuna da hakan da take mashi a saudi. Bata tsaya wani zabe zabe ba ta zato wash kaftan riga da wando baqaqe ta fiddo su sannan ta futo daga closet din ta jera mashi kan gado, ta mirror yake hangota, har zuwa yanxu mamaki yake yanda ta daina mashi gardama duk abunda yace tayi yi takeyi shi kuma haya son haka, so yake ta dunga mashi stubborness dinann, abun yana sashi shiga shauqi. “Zan sauka kasa” Ta furta ahankali, juyowa yayi yana duban kayan dat aje mashi ganin babu innera yasashi cewa “where are the inner?” Ya kafeta da ido yau ko dan smirking dinnan bayayi, ya wani hade rai, kokarin pissing dinta off kawai yake. Kamar tasan abunda yake shirin yi wanda batada energy din jayayya dashu as far as bazai fadama kowa abunda ke tsakaninsu ba zata hkura tayi komai ta bishi yanda yake so. Komawa tayi closet din ta fara budewa daya bayan dayan, yanda kaya suke a shaqe a cikin kowanne drawers da wardrop mamaki abun ke bata, dududu gaba daya ko shekara baiyi ba anan kasar. Kuma ta lura kaftans sunfi yawa da alamu ya fara sabawa dasu kodan suna mashi kyau sosai. Tana cikin dube dube ta bude drawer inners dinshi, a jere farare kal, bata tsaya wani dogon tunani ba kawai ta zaro guda daya da vest sannan ta futo. Tana futowa yanda ta barshi haka ta taddashi zaune, ajiyewa tayi sannan tace “zan iya tafiya?” “Zoki shafa min” da sauri ta dago ta kalleshi, ya basar kamar baiyi magana ba, “lallai ma, abun nashi ya fara yawa fa” ta fada aranta. Dagowa yayi ya mata kallo daya wanda yake tafe da sakon ni daban daban. Cije lebe kawai tayi ta nufi inda yake, yana kallonta cikin mirror yanayinta gaba daya ya sauya zuwa ga bcin rai amma bata da bakin magana. Man ta dauka ta matsa a hannunta sannan ta mulka shi kafin ta dubeshi itama ta jikin mirror din tace “ina za a shafa?” “Ina ake shafa mai?” Ya maida mata martani kai tsaye, tayi saurin runtse idanunta hannunta na rawa ta dora shi kan farar fatar gadon bayansa sannan ta fara shafawa ahankali ahankali,kamar bata sonyi, tunda ya ji saukan hannunta akan skin dinshi ya sauke ajiyar zuciya, ga sulbin man gana fatarshi abun saiya hadu biyu, tun tanayi ahanakli harta fara da sauri sauri don allah allah take ta koma cikin gida kar anty rabi ta tambayi dalilin dadewarta, yaci ace ta gama aiki ta koma. Baimasan ta cire hannunta ba ya shagala sai ji yayi tace na gama. Juyowa yayi yana fuskantarta sannan ya mata nuni da kirjinshi da gashi ke kwance lub lub kamar na jariri, at that moment pashewa ne kawai batayi ba don takaici, so take kawai tace mashi bazata yi ba amma tana jin tsoron abunda zai biyo baya. Wani irin malalcin signal ya mata da ido alamun other part din da bata shafa ba, ta hade rai sosai ta dan duka ta deba man ta shafa a hannunta sannan ta matso inda yake tsakankanin kafafunshi ta durkusa don yayi kasa da yawa sannan ta soma shafa mashi,wani irin jan nunfashi yayi har saida taji ya saukeshi akan fuskanta, itako ta cigaba da shafeshi yana sauke ajiyar zuciya, take idanunshi yayi jaa sosai kamar gauta, kujerar ma ji yay kamar bazata daukeshi ba kamar zai fadi, ganin tana kasa kasa don batama san tanayi ba don cikin takaici takeyi badan batada farce bama data karkarceshi, yayi saurin kamo hannayenta biyu, ta kalleshi shima ya bude idanunshi da suke fire, muryanshi ta dishe yace “thats enough” Yar kwafa tayi ta miqe tsaye ya zare hannunshi daya ya dauka oil ya miqa mata a hannunta, tana ganin oil din tasan na gashi ne, ta karba ta deba cikin sauri ta mulka sannan ta saka yatsunta cikin gashinsa, ta soma yamutsa kan nashi kamar tana mashi massage, baisan sanda ya sanya hannayenshi biyu ba a waist dinta ya janyota sosai, tuni ta dakata da abunda take jin fuskanshi wajen shafaffen cikinta, gaba dayansu sukayi shuru dagashi har ita, ya fara tunanin sanda ta mashi karyan tana da ciki, wallahi ya kaunaci cikin nan dukda babu shi, kuma ya kwallafa rai akanshi, sai yaji dama da gaske akwai cikin, dama zai iya mata cikin ta haifa mashi babies. “You’re warm” ya furta ahankali, “ waya baki idea din karyan ciki da kikace kina dashi kuma kikace ni na maki” Dan baya ta soma yi ya sake matsoda ita sannan yace “ya akayi ciki? Tell me how did we do it? Even though kinyi karyansa how did you predict anyi cikin? Did you come up with the idea?” Tasan inda zancen sa ya dosa ita kuma bata son yi wannan maganar dashi, “please ka sakeni time din school ya kusa” Yi yayi kamar bai jita ba ya sake cewa, “should we give it a try for real?I mean the baby?” Dam dam dam gabanta ya bada, itafa bata san irin wannan maganar tana shiga tsakaninsu, gaba daya saitaga taj dinma ya lalalce ya zama wani dan iska iska😂 Cikin sauri ta fuzge kanta tayi baya ko tsayawa kallonsa batayi ba ta fuce daga dakin da sauri. Tana futa ya bita da kallo harta fuce kafin ya maida dubanshi ga kasanshi, “he can’t believe he’s arouse by her touching, which result him to feel erected lokaci guda, ba tun yanxu ba yasan cewa yarinyar ita kanta weakness point dinshi ce gaba daya. Misalin wajen karfe 9 da yan mintuna ya futo cikin kayan data dauka mashi, maya ta bishi da mayen kallo, yana karasowa duk suka gaishesa banda sabeeha datayi gumm, maya ta bita da harara, kuma ta lura da hakan arabta tace, “ai gaki gashi nan, ke kika damu da wani zaman gaba mteww” bude masu mota yayi, sabeeha ta matsa daga wajen seat din baya, yana unlocking ta bude kofar sannan ta shige, su laila suka bita da kallo. Lallai ma nuna isar yarinyar nan yayi yawa, atunaninsu ko zaiyi magana don da kanshi yace ta dunga zama a gaba sai sukaga akasin haka, baima ce mata komai ba ya kyale, maya tace “chapdijan” Laila ta dubeta tace “ki zauna kawai a gaban tunda daman nan kikafi so ya hanaki” Haka dai suka shiga suka zauna kowa yayi shuru babu wanda yayi magana. Saida sukayi nisa sosai kafin ya soma magana, “whats your course of your” yayi magana yana kallon maya, cikin rawar kai ta fada mashi ya tambayeta cgp dinta tace mashi 2:1 Haka ya tambayi laila itama ta bashi amsa itama ya tambayeta nata cgp din tace mashi 2:2 Ya dubi fatima dake zaune, sai avoiding kallo shi take, “and you??” Yayi magana a kausashe, tayi kamar batasan da ita yake ba, saida laila tace “fatima dake ake fa” Sai a lokacin ta dago tace 3:5, gaba dayansu juyowa sukayi suna kallonta banda maya laila tafi kowa mamaki, gaba dayansu duk tafisu kwakwalwa barema maya😂 Maya dai abun ya mata yawa,ay saifa bakin cikinta yafi na da, ta kara kullatar sabeeha. Shiko taj saida ya bata words of encouragement, don she’s smart. Maya akayi gumm, taj ko ya dubi inda take zaune yace “you need to work hard on your grades 2:1 is not a good one” Wani irin embarrassment ne ya lulubeta, tayi yaqe kawai har suka iso bata iya cewa komai ba duk rawar kan nan. Suna sauka kowacce ta kama hanyarta bare sabeeha datayi gaba don sunada test. Daga school dinsu bai tsaya ko’ina ba sai wajen da zasu hadu da wanda yasa ya mashi bincike akanta, gaban wajen yayi parking yana kallon gate din mataccen prison din,wayarshi ya daga ya kira mai yin binciken ya shaida mashi ya iso, sai gashi kuwa ya futo daga cikin wannan prison din ya shiga dashi, tunda ya shiga yake yatsinw fuskanshi, wari, bola, datti, ga ginin ya banbaro, kai komai ma akwai a wajen, prisoners din ma kamar mahaukata, gaba daya wajen dai sa a hankali. Wani dan office mai kyan gani suka shiga inda ogan dake kula da wajen yasa aka kira wanda suke nema. Wani dan sanda ne ya taho dashi wanda suke nema din gaba dayanshi ka ganshi kamar kwarangwal, ya bushe ya jeme. Idanunshi daya ma kamar ya lalace don har wani fidda ruwan wari yakeyi. Kallonshi investigotor din yayi bayan a zaunar dashi sannan yace “ya sunanka” Ya fada masu, “sunana iliya” Hoton sabeeha suka nuna mashi ya kalla ya sake kalla sukace “ka santa” Yayi dariyar yan wii yace “tsakani da allah oga ina zanga wannan a rayiwar nan?” Tsohon hotonta investigator din ya fidda sannan yace “wannan fa?” Tuni kawu ya gano wa suke nufi ya jarbi hoton yace “kai wannan yar yayata ce ay, fati” “Munsan dalilin kawoka da akayi nan saboda satar dakayi kuma baka biya kudin belli ba aka kawo ka nan ko?” Girgiza kai yayi investigator din ya cigaba, “munyi maka alkawarin fitar dakai dagana indai zaka bamu hadin kai” Cikin sauri ya girgiza kai yace toh yallabai. “Mecece alakarka da ita da mahaifiyarta? Sannan ina ne aka haifeta? Waye asalin mahaifinta. Shuru ya danyi kafin yace “mahaifiyar babarta da babata uwarsu daya ubansu daya, ni kuma kawunta ne, kuma a gaskia lokacin da inna ta dauko ni ta kawo ni nan habuja tun tana karama ne, nadai san babarta tayi aure anan habuja kuma anan aka haifeta, mahaifinta kuma dan taxi ne,shima garinmu daya dashi,” “Ya alakar ta da mahaifiyarta take” Rarraba idanu ya somayi yana taoron yin magana amma ganin yan sandan nan akanshi yasa shi cewa “ban gane ba yallabai?” “Kasan me nake nufi karka bata min lokaci mana, ya alakarsu take? “A gaskia nidai na taso naga yanda take tsangwamarta, kuma bata barinta tana futa ko’ina, dan ko makaranta dakyar ta bari ta karasa primary,” “A ganinka me zaisa tayi haka?ko ba yarta bace?” Shuru kawu yayi yana nazarin yanda yarinyar ke shan wahala wajen hadiza, a gaskia kowa yaga haka zai rantse ba yarta bace. “ nidai ban taba jin wannan zancen ba, nadai san gaskia yanda ta taso ba haka kowa ya taso ba, don gaskia bata da gata” Dan nunfasawa investigator yayi, duk wani bayanai da suke san sani sun kasa gano komai, daga kan inda aka haifeta ma. “Kasan inda aka haifeta?” “Eh anan habuja ne” “Zaka iya fada mana wani asibiti ne?” “Gaskia ban sani ba, kamar yanda na fada maku, tana da shekara biyar inna ta kawoni habuja, don lokacin danazo ma sun tashi daga tsohuwar anguwarsu inda aka haifeta,” “Zaka iya fada mana inane taohuwar anguwar?” “Eyy a gwagwalada ne, cikin anguwar rodi” Da dan wannan bayanan da suka samu daga bakin kawu investigator din ya cigaba da bincike, bayan yayi ma taj bayanin komai sannan sukayi sallama. Washe gari ta kama saturday, tunda safiyar allah hadiza ta dokama jamila kira,ta tambayeta ya jiki jamila tace da sauqi yauma zataje wajen bokan. Da haka sukayi sallama hadiza dadi kamar ya karta. Bangaren su bahijja tun ranar sataje wajen anne sukayi maganar auren hadi da takeso a hada maya da taj bata sake dago da maganar ba amma fa tana kan bakarta. Hadiza na zaune tana expecting call din jamila maya ta shugo part din, dakin hadiza ta nufa kai tsaye, hadiza kamar ta rungumwta don dadi. “Ya ake ciki?” Maya ta tambayeta? “Karki damu hajiya karama bani na maki alkawari ba yau yau dinann ba sai gobe ba Insha Allah zata bar gidan nan” “Ay kuwa dai gwara ki san yanda zakiyi inba haka ba wallahi daga ke har ita zan sa a koreki” “Toh shikann, bayan wannan ma akwai wani abu da kikeso ne? Koma menene ki fada min” “Me zaki iya min kona fada maki?” “Zan iya maki komai, kawai ki fadi koma menene” “Kina tsibbu ne????” Wata dariya hadiza tayi tace “ah ah ba tsibbu nake ba, amma inada makaman da zan iya yin komai dasu, shiyasa nace ki fada min duk abunda kikeso kamar yankan wuka zakiga komai” Gyara tsayuwa maya tayi tana nazari kafin tace “wani nakeso amma na kasa samunshi…” Hadiza ta karashe mata “kinason ya dawo tafin hannunki?” “Eh…” “Zan iya sanin waye wannan mai sa’ar?” “Uncle taj, wannan balaraben” Tafawa hadiza tayi tana murmuahi tace “kamar kin sameshi ne hajiya karama, indai ina nunfashi sainasa ya biki yana lasar kafafunki” Ay maya najin haka ta samu waje ta zauna, abunda hadiza keso kenan, “da gaske kike?” “Wallahi zan iya maki rantsuwa,” “Toh amma ya avun yake? Me zakiyi?” “Akwai wani malamin bugu, kina fada mashi damuwarki shikenan, ki bari zakiga example akan wannan yarinyar in takai safiya ba sunana hadiza ba” Wani irin murmushi maya tayi mai kayatarwa tace “ki fada min ko nawa kikeso, indai zan samu abunda nakeso zan baki kinji, Gaskia kinfi mun mommy, na fada mata inason shi kuma inason na aureshi amma taki yin komai akai,karshe ma cemin tayi wai na hakura dashi, ni kuma wallahi saina mallakeshi, danni aka haifesa wallahi” “Kingani ko, da tuntuni kinzo kin sameni baki samu wacchan mummyn taki ba ay da tuni an wuce wajen, ke har kulle masu baki duka zanyi duk wanda ya nuna bayason hadin nan,kuma haka zai haukace maki” “Allah da gaske?, kai nagode” maya ta fada tana rungume hadiza, hadiza baki har wuya, murna kamar ta kasheta. “Ay babu abunda bazan maki ba hajiya karama, yanda nake son farin cikin kamar nunfashi na” Maya tayi murmushi tace “daga yau komai ya tsaya tsakaninmu,” “Toh shiknan,amma ki dawo nan bangaren mana tunda kin saba kawai” “Mummy bazata yarda ba” “Kice mata kinfi son nan kawai, ko kinfiso ki zauna achan din? Nan baifi ba mu dunga maganar mu cikin sirri” “Aiko haka za ayi, bari zanje na fadi mata, nagode hadiza na yarda dake sosai” Maya na futa hadiza ta soma kulle kullenta, yanxu da farko dai ta kauda sabeeha na biyu kuma faduwa tazo daidai da zama, jini jini ne, ashe ashe mayan ma tana son shi, chap ay yanxu ta samu babbar dama kuwa, kuma dole ta koma bin jigajigan malamanta akan wannan alamari, yanda ta samu yardar maya kuma da alamu zata juyata san ranta idan har ta bata avunda take so ay shikenan, haka nan zata zame mata uwarda bata samu ta zama ba shekara da shekaru. Wani irin dadi takeji aranta ba kadan ba. Misalin wajen jarfe shifmda saiga kiran jamila, hadiza na duka tace “akwai matsala hadiza yanxu haka ina hanyar dawowa daga wannan tsiburin kauyen kinji kukan tsintaaye ko?” Hadiza tace “naji, meysa zaki dawo an samu dacewa ne?” “Inafa dacewa, wai ya dade da mutuwa wannan tsohon” Hadiza ta dora hannu a ka “na shiga uku, jamila ya za ayi” “Kwantar da hankalinki akwai wani chan dana sani, ammafa yafi dayan gaskia, don shi wannan tantirin mugu ne na karshe” “Toh zakije gobe dan allah?” “Eh in allah ya kaimu..” Ditto jamila ta kashe wayar ta dauka remote din tv dinsu ta rage karar tashar data saka, tayi dariya tace “Allah ya kaimu goben hadiza,” Baiwar allah uta wadda ake wannan shirin tsuburin don a illatata, kwana biyu addua kawai take, kwana take tana sallolin dare, allah baya barci. The next day ta kama sunday, kusan gaba daya kowa ya hallara dining, nanna, taj ne, harda laila, sabeeha ce ke serving dinsu, tana gamawa nanna tace ta zauna, da har zata qi zama saita zauna kuma tana fuskantarshi don kujerarta na facing tashi. Laila tayi saurin yima maya message, sai gata kuwa cikin pj, tashi ta kenan daga barci tana gama brush ta fito taji karar notification tama dauka salim ne saitaga laila. Kannan babu dan kwali anyi packing gashin a tsakiya. Tunda ta karaso take aikama sabeeha harara, cike da mamaki badan laila tace mata nanna ce tace ta zauna ba ayda ta kora mata, kuma ga taj a wajen bazata iya ba. “Maya karaso mana zoki zauna” nanna tayi magana tana kallon mayar data shugo kamar a furgice. “Good morning nanna, good morning uncle taj” “Morning” nanna ta amsa ta. Maya taja kujerar kusa da taj din ta zauna. Itadai sabeeha tunda ta zuba abunci kasa ci tayi, gaba daya she’s so uncomfortable. “Ci mana fatima” Nanna tayi magana sabeeha ta danyi yaqe kawai, ta cigaba da chakalar abunci, zungurin kafarta da akayi yasa ta dago tana kallonshi, sai kuma taji yatsanshi na yawo a fatar kafarta, cikin furgice ta kalleshi ya basar kamar baisan tanayi ba, yanda yake tafiyar tsutsar yasa ta soma jin futsari, gashi babu damar tashi, maya na ankare da sabeehar da yanda take kallonshi gashi sai mutsu mutsu take, gashi suna facing juna, tana cikin kallonsu batasan cewa wayarta data dora kan cinyata ba ta sulale ta fadi kasa, wannan yaza ta dan duqa, karaf idanunta ya suaka kan kafafun taj dake yawo ga na sabeeha kamarma yakai wajen cinyanta, wani irin kundumemwn ashariya maya ta antayo tare da mikewa har tana buge kanta, sabeeha tayi saurin tashi tayi baya gabanta na faduwa, maya na kallonta tana kallon maya. Nanna tace “maya what sort of an insults is this? This is bad table manners dont do that again” “Nanna wannan yar iskar yarinyar kafarta na gani kan ta uncle taj, she’s trying to flirt with him, daman nace maku yar iska ce, wallahi har maza tana bi” Nanna ta dubi mayar sannan ta dubi sabeehar tace “maya…wannan wani irin strong allegations ne? Eh?? Kinada hankali kuwa” Gaba daya kamar mahaukaciya haka maya ta koma, shidai bai dago ba ya cigaba da cin abuncinsa sabeeha ko jikin na bari duk ta furgita. Maya tayo kanta zata watsa mata mari yanda ta saba ya daka mata tsawa gaba daya sauda wajen ya girgiza, daga kan nanna har bahijja data shugo parlorn gaba daya mamaki ya gama cikasu, ranshi a mugun bace ya dubi maya yace “don’t you dare lay your hands on her” Kawai sai maya ta fashe da kuka, “na rantse da allah saikin bar gidan nan, daman ba tun yanxu ba take min baqin ciki, ita ba kowan kowa ba, yar aiki ce fa kawai, duk abunda aka mana sai an mata shiyasa take baqin ciki dani, yanxu ma shi da nakeso so take ta kwace shi, ba tun yanxu ba take shiga part dinshi, tana kokarin jan hankalinsa” Bahijja ta karaso dining din rai a bace tace “whats going on here??” Nanna dai shuru kawai tayi ta kasa cewa komai, shi da baijin hausa baisan zanjen da take ba, “Bahijja jata kuje gida please,” Janta bahijja tayi idanunta sunyi jaa sosai har suka fita kallon sabeeha take da tsana. Nanna ta dubi sabeeha daketa hawaye tace “jeki abunki” Sabeeha ta juya ta wuce bedroom shi kuma taj nanna tace ya sameta a daki. Yana zuwa ta tambayeshi abunda maya tayi magana akai, sai a lokacin yasan kanun zancen, lallai yarinyar nan bata da hankali, ay ba sabeeha kawai ta jefa da adultery allegations ba hardashi, ranshi yayi mugun mugun baci. Nanna tace “she will stop whatever shes doing a part dinka from now on to avoid any problems” Take ya kalli nanna yace “no nanna, she will continue her job, i will not tolerate such nonsense behavior from this girl,” Nanna dai tayi shuru batace komai ba, daga maganganun da naya tayi ta fuskanci kamar son taj takeyi. Tunda suka shugo part dinsu ta bi ta tayarma da bahijja hankali, ta ind atake futa ba tanan take shiga ba, gaba daya sai bahijjar taji ta tsani sabeehar wallahi, kuma ta yarda da maganganun mayar tunda tagani da idanunta itama, yanda yarinyar ke yawan zuwa part dinshi yayi yawa kuma wallahi bazata taba bari yar hadiza ta shugo gidan nan ba su tsaya a matsayinsu da tanada yanda zatayi ay da ta koresu daga uwar har yar gaba daya. Har yau bata iya manta abunda hadiza ta mata ba, har yau kuma dashi take ganinta, shiyasa kwata kwata hadizar bata taba yarda su hada ido. Chan bangaren jamila haka ta shirga hadiza da zancen ta futo fa, kuka tana isowa wajen malamin zata fada mata. Drop hadiza ta hau direct mai ac ma kuwa daga dutsen habuja zuwa nan maitama, taci kwalliya abunta fess fess, hardasu jambaki, sannan ta aza chewing gum a bakinta, ta futo asalin jamila bala’i yanda ake kiranta a da, sai wani qas qas takeyi, suna isowa bakin gate ta danyi yan daba runta na jikakkun ya bariki ta samu ta shige, drop bai tsaya da ita ba sai daidai gidan, ta biyashi kudinshi sannan ta sauko, tana saukowa ta dubi estate din gaba daya kafin ta maida dubanta ga apartments din santura’ki’s…..”gani nan tafe hadiza, nazo maki da gagarumar tsaraba…. Toh fa, me jamila ke shirin yi? Lokaci yayi ne????? Ku biyoni don jin yanda zata kaya…. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 106 Kai kana ganin yanda take tauna chewing gum dinna tana juya ido kasan bata zo da alkairi ba kwata kwata, nan bakin gate dinsu da shima ba a shiga sai an nemi izini daga ciki ta tsaya, ta gaisa da securities din wajen sannan ta shiada masu wadda take nema. Saida suka dakatar da ita don sai an kira daga ciki kafin ta shiga. Rabi na daga zaune tana ninke kayayyakinta data wanke wayarta ta soma ringing voo voo, tana ganin daga waje ne tayi saurin dauka don normally ita ake kira idan za ayi baqi ko idan mutane zasu shugo, da sallama ta daga security din ya soma magana, “theres a visitor who’s here for rabi” “Sorry who???” Rabi ta tambayeshi Kallon jamila yayi yace “Madam your name” “Jamila..” jamila ta bashi amsa Ya maida wayar kunenshi yace “jamila..” ganin irin kallon da yake mata don wayar har zuwa lokacin tana kunnensa yasa tayi saurin cewa “Dan allah ko zaka bani ita muyi magana.” Har zai katse wayar don rabi ta shiada masu babu baquwar da suke expecting ya bawa jamilar wayar. “Hello!! Hello kina jina, dan Allah ki futo yanxu cikin gaggawa, abu ne mai muhimmaci zan fada maki” “Wacece wai wannan din?” Rabi tayi magana, “kiyi gaba wata kila kinyi mistake banan gidan bane.” Rabi ta sake magana “Ki dan dakata kiji, ni kawar hadiza ce, wadda nazo kwanaki,” jamila ta tari nunfashinta cikin gaggawa. “Toh ay saikiyi bayani yanda ya kamata, bata fada min cewa akwai wadda zata zo ba” rabi ta bata amsa “Ay ba wajenta nazo ba wajenki nazo, ki futo kona minti biyu ne dan Allah abu ne mai mahimmanci nake tafe dashi” dan jinkirtawa rabi tayi tana nazarin mezaisa kawar rhadiza ta kirata kuma wai tazo ne saboda ita? kodai wani abun hadiza tayi? ko fada sukayi da kawar tata don daga yanda ranar datazo ta ganta ta gane suna da kusanci sosai, don da farko ma ta dauka yar uwarta ce. “Toh shiknan” rabi ta bata amsa sannan takashe wayar. Ninke kayayyakin da rabi keyi ta dakata, tare da daukan lullubinta ta futo da wayarta a hannu. Kai tsaye gate ta nufa dake akwai dan nisa daga cikin gida zuwa gate din gashi ana kwlala rana saboda ko sha biyu bata karasa ba rana ta futo sosai. Jamila dai na daga tsaye allah allah akwai take rabi ta futo, har zuwa lokacin taunar chewing gum dinta take hankali kwance. Rabi na futowa ta gyara tsayuwarta tana duban ta,daman daga dan nesa da security din ta tsaya wajen post din su tana ganin futowar rabi ta daga mata hannu,rabi ta karaso inda take. “Sannu rabi..” Rabi ta kalleta kafin tace “yauwa dai sannu,ina fata dai lafiya” “Lafiyar ce ta kawo haka, da farko dai nasan zakiyi mamakin dayasa nace ki futo ko? Kuma ban nemi shiga wajen hadiza ba don bata san da zuwan nan nawa bama, taimako nake nema a wajenki” “Toh…dame zan iya taimaka maki kenan?” Rabi ta tambayeta har zuwa lokacin kallonta kawai take Gyara tsayuwa jamila tayi tana fuskantar rabi sannan tace ''ina tafe da wani babban alamari wanda nake da damar fayyace komai ayanxu kafin lokaci ya kure'' dan nunfasawa jamila tayi kafin ta cigaba ''so nake ki kaini wajen hajiya babba, mgana ce babba'' ''toh fa, wace hajiyar kenan?'' rabi tayi magana tana mata wani kallo kallo. ''hajiya anne nake nufi'' ''haka kawai saina daukeki na kaiki wajen hajiya? a wani dalilin ? saboda me kenan?'' chewing gum din dake bakinta ta fidda don zuwan rabi baisa ta cireba sai yanxu. ''banida lokacin yi maki dogon bayani amma inaso ki sani cewa wannan maganar ta danganci wannan ahalin'' ''kinga bansanki ba, hadiza ce kawai ta kawoki gidan nan,a matsayin kawarta kuma a ganina idan alfarma kike nema ita zaki nema bani ba '' jamila fa a qage take, so take kawai ta ganta gaban anne, gashi ita wannan datake tunanin zata samu hadin kai daga wajenta ta taimaketa tana neman fada mata maganar banza. ''kinga, bawai dan son raina bane nazo nan, abu daya nake nema wajenki shine ki taimaka ki kaini wajen hajiya anne, dalili daya ne yasa nazo wajen nan badan haka babu abunda yasha kaina'' ''kinga babu yanda za ayi fa na kaiki wajen hajiya anne idan baki bani kwakwaran dalili ba, me kike nema daga wajenta?, kibani dalili saina ga abunda zai yiwu.'' cije labba jamila tayi wata dabara tazo mata kafin tace…….. Anan cikin gida apartment din su bahijja, da kyar ta samu ta lallaba maya tayi shuru, don kuka take wiwi, kamar zata zauce, ta inda take futa ba tanan take shiga ba, gaba daya ta tayar ma da bahijja hankali, sai a lokacin ta kara tabbatar da maya na son taj sosai. “mummy wallahi inason shi, shi kadai nakeso kuma na rantse da allah bazan bari ya so yarinyar nan ba wallahil azeem, ni kadai zaiso ni kadai kuma zai aura…” Kamo hannunta bahijja tayi da lallama tana mai share hawayen fuskanta tace “baby dan allah ki daina kuka ki natsu ki saurareni,” Kallonta maya tayi idanunta sunyi jajawur tace “i trust you mummy kinmin alkawari, ni wallahi aure nakeso, idan baku auramin shi ba zan….”  Gaba daya yanda take magana she lost her manners, babu wani zancen kunya, idanunta ya rufe kawai. Hankali tashe bahijja ta toshe mata bakinta don a tunaninta zata koma gidan jiya ne, don tayi mata alkawarin bazata sake yin abubuwan data kamata dasu ba. “Ya isa…ni na maki alkawari kuma zan cikashi Insha Allah, zan fada ma nanna, nasan bazataqi wannan abun ba, ki daina kuka kina bata fuskarki,“ Sai a lokacin ta dan lafa da hawayen nata idanun sunyi jajawur, “yanxu fada min meya faru?” Shuru maya tayi tana kissa abubuwan da zata fada aranta. “Mummy wannan yarinyar bana kaunar ta bana son ganinta, yar iska ce wallahi, kuma makira ce, saboda an sakata school dinmu gani take kanmu daya, duk abunda aka mana yana kan idanunta, musamman ma ni, gasa take dani a komai, tana bakin ciki dani,is that how is supposed to be? Itafa yar aiki ce, Wacece ita da har anne zata hadata school damu? Duk wani abu da ake mana ana hadata damu?“ Daga yanda take maganganu bahijja ta lura mayan ta fuskanshi wani abu, kodai idanun taj nakan yarinyar kuma tayi imani yarinyar ke cusa kanta, jinin hadiza kenan,batayi mamaki ba. Kwafa bahijja tayi tana mai duban mayan tace “shikenan, zansan yanda zanyi game da yarinyar nan, yanxu dai zanje nama nanna maganar shi taj din” Tana fadin hka ta miqe ta fuce daga part din maya ta bita da kallo, sai zazzare idanu takeyi tana huci kamar zaki. Bahijja na futowa bata wuce ko’ina ba sai sama part din nanna, da sallama tayi knocking sannan ta bude kofar ta shiga daga ciki. Babu kowa a sitting room wannan yasa ta shiga main bedroom din nanna, nanna nadaga zaune gefen gadonta tana kokarin bude bottle water zata sha maganin sallamar bahijja da shugowarta yasa ta dago. “Nanna…” “Naam bahijja bismillah” Karasawa bahijja tayi bakin gadon ta zauna gefenta tana mai duban magungunan dake gefen nanna tace “zan iya magana dake” “Yes bismillah…” nanna ta bata amsa da murmushin manya. Dan nunfasawa bahijja tayi, tana tunanin ta inda zata fara magana, “bahijja lafiya dai? Akwai abunda ke damunki?” “Bansan ta inda zan fara ba nanna, don magana ce mai nauyi a wajena, banida wani zabi daya wuce nazo na sameki” “Subhanallahi…” Bata karasa ba bahijja ta dakatar da ita, “ina neman alfarma nanna, badan ni ba, kuma bawai don son kai ba nanna” “Haba bahijja me zaki nema a wajena da har zakiyi tunani irin haka? Fada min menene” “Inason na hada maya da taj don karfafa zumunci mu nanna, maya ta nuna tana son taj, kuma nayi imanin babu wanda ya chanchanci ya aureta kamarshi don shi dan uwanta ne jininta ne, ayau kona fadi na mutu nasan bazata wulaqanta ba, kuma she’s on a safe hands..nason akwai sonkai a ciki don shi bai nuna yana sonta ba, amma….” Tunda ta fara magana nanna ke kallonta, har saida takai aya, abunda ya faru dazu saida yasa ta ayyana a ranta ko maya sonshi take gashi abun ya tabbata, toh ay wannan ba abun qi bane abun so ne, kuma zai karfafa zumuncin su sosai, saidai kuma…. “Babu abun sonkai a ciki bahijja, indai ta nuna tana son shi ba laifi bane, abu ne mai kyau, kuma idan har allah ya kaddara akwai alkahiri a ciki saikiga albarka a cikinsa, babu wanda ya kaini son ganin zumuncin mu nida yar uwata ya karfafa, kuma yayi qarko bahijja, ina farin ciki da wannan abu, abu ne na cikin gida,kuma ina fatan allah ya shiga lamarin” Cikin murna bahijja ta dubi nanna harda dan hawayenta cause she’s desperate ta kama hannunta tace “nagode nanna, nagode daman nasan bazaki qi wannan zancen ba,Allah yasa wannan ya zame mana dalilin karfafuwar zumunci mu'' ''ameen ya allah, allah ya tabbatar da alkairi, ay bazaka qi naka ba, wannan abun farin ciki ne a wajen mu bahijja, ke yata ce, shima dana ne, mesa zanqi jininki bahijjar nanna'' nanna ta karashe magana tana kallonta tana murmushi, harga allah har cikin zuciyarta taji dadin wannan magana, kowa yana da flawss dinshi a duniyar nan dukda maya bata da kunya kuma kanta na rawa amma wannan abu ne na farin ciki, kuma dubaga yanda bahijja tazo ta sameta da maganar tasan maganar tajema anne kuma bata bada amincewarta ba. dan dakatawa bahijja tayi, yanayin fuskanta ya dan sauya tunawa da yanda sukayi da anne, ''nasan kinyi magana da anne ko?kuma bata nuna amincewarta ba?' nanna ta tambayeta dagowa bahijja tayi kamar zatayi kuka tace ''nanna bansan meysa anne take kin maya da majeed ba, ni ce na mata laifi na bujire mata bai kamata ace laifiina ya shafe su ba, komai mukaddari ne daga allah, wallahi har cikin zuciyata inajin guilt din abubuwan da suka faru a baya, yau shekara wajen ashirin da uku kenan, har yau babu abunda ya sauya. ''karki damu kanki kinji? yaya bazata taba qin abunda kika haifa ba harma mijinki, duk wani abu daya faru a baya yariga da ya wuce bahijja, babu wanda ya kaita murna da farin ciki turo maya da kukayi nan, kuma auren maya da taj idan allah allah ya rubuta alkairi ne saitafi kowa murna kinji ko'' da haka sukayi sallama, bayan bahijja ta mata godiya sosai kuma nanna ta bata assurance din cewa komai zaizo da sauqi idan suka hada da addua. bayan futar bahijja nanna tayi shuru, aiki take sonyi daga gida daya shafi office dinta amma ta kasa, harga allah maganganun su da bahijja abun ya mata dadi har zuciya saidai kuma ta wani bangaren tanajin fargabar yanda abun zai kasance idan ya nuna bayaso don daga abunda ya faru a dining da safe kamar they are not on a good side shida mayar, kwata kwata bata kawo akwai wani abu dake tsakanin shi da sabeeha ba. itafa uwace, babu yanda za'ayi tayi mashi dole inya nuna bayason mayar,saitake ganin abun kamar tarihi ne ke kokarin maimaita kanshi, ta tuna da lokacin databi zabinta taqi karbar wanda mahaifinta ya bata, kuma babu wanda ya mata dole, saidai bacin ran qin bin umarnin zabi da akayi mata daya biyo haka zalika bahijjar ma, shiyasa har yanxu zafin abun ke cikin zuciyar anne har bahijjar ke ganin kamar har yanxu bata hakura ba, anne macece tsayyayiya mai magana daya, idan har ta nuna rashin amincewarta abun zaiyi wuya. after few hours. Bangaren sabeeha.. Bayan tabar dining din jikinta na rawa daki ta koma ta zauna ta doka tagumi hawaye ya soma sauka kan fuskanta, daman abunda take gudun faruwa kenan,ita kanta batasan matsayar auren su ba balle waenda basu san da auren ba, idan aka ga kusancin su dole za ayi tsammanin akwai wani abu tsakaninsu shida ita, don babu wanda zai kawo akwai aure tsakaninsu, gashi yanxu maya ta gansu, fadin irin yanayin data shiga bata lokaci ne,dubaga irin kallon da suke mata gaba dayansu lokacin da maya tace wai ita yar iskace kuma bin taj take,hankalinta yayi nisa sosai a tunani, gaba daya batajin dadin rayuwarta, qila batada rabon jin dadi a duniya shiyasa gaba daya rayuwarta a karkarce take ba kamar ta kowa ba… Ahankali ya soma bude kofar da instint din ya bashi tana ciki,ba tare da wani fargaba ba ko tsoro, gaba daya abunda ya faru daxu ya tsaya mashi arai, reaction dinta kawai yake tunawa yanda hankalinta gaba daya ya tashi sanda maya ta gansu. Tundaga nesa ya hangota zaune a kasa,ta juya ma kofar baya sannan ta hade jikinta waje daya. A natse ya rufe kofar sannan ya fara takowa zuwa cikin dakin, sabeeha da hankalinta gaba daya yayi nisa ga tunanin da take batasan ya shugo ba kwata kwata, yanda ta rankwafar da kanta ga kafafunta ta juya baya babu abund atake sai tunani mai zurfi tana hawaye, unexpectedly kawai taji an dafata daga baya, a tunaninta ko rabi ce wannan yasa bata furgita ba saida ta dago ta ganshi tsugunne gabanta, tuni gabanta ya bada wani irin damm tayi saurin yin baya, tuni idanunta ya sake karadewa tsabar furgice kmar taga dodo, “dan allah ka futa, meya kawoka nan? So kake a sake ganinmu a haka? Wai meysa kake kokarin saka rayuwata cikin hadari? Kasan halin da zan shiga idan mama ta san da wani abu tsakanina dakai? Dan allah taj ka futa daga rayuwata ka rabu dani, abunda ke taakanina dakai bashida wani amfani, dan allah ka sakeni” ta karashe tana fashe da matsanancin kuka har zuwa lokacin jikinta tsuma yake sosai, gaba daya sai yaji jikinshi yayi sanyi don da larabci tayi magana kuka yaji maganganunta yanda ya kamata, baiyi wata wata ba kawai ya jawota jikinshi ya rungumeta ta soma kokarin kwacewa, duk yanda yaso ta natsu qin natsuwa tayi saida ya soma mata magana cikin kunnenta ahankali, “shiii,stop crying” “Dan allah ka sakeni, idan aka shugo aka ganmu Haka…” Saurin katseta yayi da sanyayiyar muryarshi mai sanya natsuwa, “meysa kikeda tsoro?who cares idan an ganmu? …” girgiza kanta ta soma yi, gaba daya ya kasa understanding dinta, Bai gama rufe bakiba aka soma kokarin bude kofar dakin nata, tuni ta sandare gabanta ya tsananta bugawa, shikenan tata ta kare, za azo a gansu a haka, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, batasan sanda ta wani turashi ba ta miqe kamar zata zauce tana waige waige, kamar yasan za a iya shugowa dakin yana shugowa ya saka padlock daga ciki, wannan yasa koda rabi ta murda kofar a rufe ta jita. “Fatim!! Fatimaa!!” Rabin ta soma kiranta da karfi don a tunaninta ko barci take. “Kagani ko? Na shiga uku..” ta sake fashewa da kuka ahankli, gaba daya ta wani sauya ta koma kamar jan kosai, jijiyoyin kanta duk sun tashi rudu rudu, ganin haka yasashi dagowa ya dubi dakin gaba daya kafin ya wuce ta gabanta zuwa bathroom, yana shiga ya karo kofar, daidai nan rabi ta sake knocking da karfi, wanda yasa ta dawo hayyacinta ta tunkari kofar tana gyara tsayuwarta ta bude kofar. Kallonta rabi tayi, tace “meysa kika rufe kofa?” “Yi hkuri, naga idan na karo kofar bata rufuwa da kanta saidai na saka locks” Kallon dakin rabi ta soma yi, gaba daya dakin wani irin kamshi yake na daban ba kamar yanda yake ba. Karo kofar sabeeha tayi bayan ta shugo gabanta na faduwa kar rabi ta gano akwai wani bayan ita a dakin. Rabi na kalle kallen dakin kamar wadda she’s suspicious of something tace, “babu wanda ya nemeni daga cikin gida??” Cikin sauri tace “eh babu” Shuru rabin tayi tama rasa me zata ce ma sabeehar sai faman kalle kallen dakin take, itama dai sabeehar a taorace take kar ta rafko ta,wata dabara tazoma rabi tace “yauwa bari na shiga bandakin ku nayi alwala fanfon bandakina ruwan baya zuwa dole a kira masu gyara gashi kince kofa bata rufuwa ko?” Tan fadin haka ta nufi kofar toilet sabeeha ta bita da gudu tasha gabanta, hannunta na karkarwa tace “laa ba a wanke yake ba, anty rabi, ko zaki shiga na chan dayan dakin mu” Binta da ido rabi tayi don a qage take da shiga bandakin tace “ba komai ay alwala zanyi” Tana fadin haka ta shanmaceta ta bude kofar bathroom din, tuni sabeeha ta sulale a kasa, kirjinta na dukan uku uku, shikenan tata ta kare innalilillahi wa inna ialihir rajiun, ko shiga bandakin kasawa tayi, jira kwai take su futo dashi da rabi,  “Bari na shiga na chan dakin kawai” Rabi data futo ko second talatin batayi ba ta fada. Cikin sauri sabeeha ta miqe tana goge fuskanta tace “toh!!!” Rabi tayi sauri ta fuce daga dakin, ita kuma ta shiga bathroom din, ta soma dubanshi, chan ta hangoshi ga cikin shower, dake ta rataye wani dan zani datake wanka dashi kan karafunnan shower glass din wannan yasa bazaka san da mutun ciki ba, invadan ka kura idanu ka ga kafafunshi ba a wajen, futowa yayi daga wajen hannunshi harde a kirjinshi, ya wani bata fuska, ya nemi giftawa ta gaban ta tayi saurin dakatar dashi, “taj!!!!!!….” Unexpectedly yaji yanda ta fadi sunan daga bakinta, “dan..allah ka sakeni” Chak ya tsaya shi bai juyoba shi bai bata amsa ba, saida ya dauka wajen minti biyu a haka kafin ya juyo ya mata kallo daya, sannan ya fuce daga bathroom din. Yana futa cikin ikon allah baici karo da kowa ba ya wuce part dinshi, tambayar kanshi yakeyi meysa bazaiyi abunda take so ba tunda ba sonta yake ba, daidai nan tunaninshi ya tsaya chak, idan ba sonta yake ba? Me yake da ita? Ya tambayi kanshi, wata zuciyar ta bashi amsa, he’s obsessed with her, kuma yanajin batada kowa yanxu bandashi so how can he leave her? Bazai iya abunda take so ba don he sworn on taking care of her, and protecting her yanda tayi mashi,  halarcin da bai mata ba yake son yayi mata aynxu, kuma abu daya zaiyi a yanxu shine ya nemo asalinta koda kuwa iyayenta abandoning dinta sukayi,koda kuwa ba a sameta ta hanya madaidaiciya ba. Chan bangaren bahijja tana barin wajen nanna ta dawo part dinsu, ta dauka wayanta ta soma neman majeed, yana dauka suka danyi maganganun su sannan ta tamabyeshi dawowanshi, ya shiada mata zai dawo da wuri, ganin yanda take magana ya gane she’s pressed kamar wani abu na damunta, nan ya tambayeta if anything ia wrong tace mashi tana son suyi wata muhimmiyar magana dashi amma saiya dawo. Da haka sukayi sallama ta kashe wayar, tana katsew call din fadila ya shugo, tana ganin call din ta daga tare da sallama, suna gana gaisawa ta miqama anne wayar, tunda taji anne ta karba wayar gabanta ya soma faduwa, ta soma tuna maganganunsu kan maganar data kawo na hadin taj da maya, gashi anne tayi warning dinta kan karta sake ta samu nanna da maganar. “Bahijja!!!!” Anne ta kirata tare da katse tunanin data shiga, “naam, ina wuni ya jiki??” “inason kibar abunda kike kizo asibiti yanxun nan”  Daga yanda anne ke magana dole gabanta ya fadi, don babu wasa cikin maganr nata, macece mai magana daya and she’s very hard on kowa,shiyasa when it comes to her basa wasa da maganar ta, a karo na biyu tayi abunda zai shiga tsakaninta da mahaifiyarta amma babu yanda ta iya bata da option ba kowa ne zai fuskanshi what shes going through ba akan maya, dole ta aurar da ita kawai doj shine mafita kawai. Ahankali ta amsa da “toh!!” Daga chan aka katse wayar. Jiki a mace bahijja ta shirya cikin gaggawa ta futo, dakin maya ta shiga tana bude kofar jin saukar ruwa daga bathroom yasa ta gane wanka take, zama tayi bakin gado har ta futo daga bandakin da towel a kirjinta, kallonta tayi daga sama har kasa ganin kanta a jike yasa tace “ wanka kikayi?” Maya dake goge gashinta da towel ta amsa da eh, gaban bahijja ne ya dan fadi, dalilin wani tunani daya ratsa zuciyarta, saikuka taga bai dace ta zargi yar tata ba wannan yasa tace “zanje asibiti, take care of your self baby okay?” “Okay, mummy saikin dawo” Bahijja na futa ta gama shafe shafenta ta saka wasu tsinannun kaya da suka dameta ta futo. Yaufa duk yanda za ayi saita sanar dashi abund ake cikin zuciyarta, ita yar uwarshi ce yayi yanda zq ayi yayi turning dinta down. Wannan yasa ta futo kai tsaye daga part dinsu zuwa nashi, daman babu wani nisa sosai haka ta karaso kai tsaye ta bude kofar sannan ta shugo, sanyi da kamshin parlorn ne ya bugeta ta  , ta lumshe ido sannan ta karaso cikin parlorn,  kai tsaye sama ta nufa tana taku daidai, gabanta na dan fadu, yaune karo na biyu data hauro saman, babu tsoro ko wani fargaba kawai ta bude kofar bedroom din ba tare da knocking ba, hasken fitilun bedroom din duk a kunne suke wannan yasa ta bi ko’ina da kallo, baya cikin bedroom din amma tanajin motsi daga wajen bathroom da closet. Takowa ta somayi zuwa wajen bata kaiga karasawa ba ta hangoshi tsaye closet don bai karo kofar ba yana kokarin saka riga, dagashi da shorts ya juya mata baya. Bin jikinshi ta soma yi da kallo tundaga kanshi zuwa gadon bayanahi dake a fadade zuwa ga kugunshi, har kafafunshi da suke a murde, take ta hadiye wani irin mugun miyau ta sake kifta idanunta, wato duk samarinta bata taba ganin mai irin halitta kamar tashi ba, innalillahi, “oh my gawddd” ta furta ahankali tana matse kafafunta waje guda, kallon bayanshi kawai tayi ta fara imaging yanda gabanshi zai kasance wannan yasa ta shiga shauqi, ay da bata gama fadawa koqin sonshi ba sai yanxu, like whattt!!! This is what she has been missing??? Wannan huge pleasure din? Tun a kallo kawai ya sata shiga yanayi balle kuma ta sameshi?. Ay wallahi indai bata mallaki taj ba saidia idan mutuwa yayi, son wallahi wallahi bazata taba bari wata mace ta mallekeshi ba bayan ita, dan zata iya yin komai akanshi. Tana cikin tunanin gaba daya hankalinta yayi nisa batasan ya juyo ba, da mamaki yake kallonta, ita ko gaba daya tama gama sandarewa, “what…the…f***” ta furta da dan karfi tana jan nishi don ya ji kalmomin da ta fada sosai a kunenshi, rai a bace ya kama handle din kofar ya banko gam cikin bacin rai ya saka kayanshi sannan ya futo, yanda ya hangota bata motsaba ko inch daya, saima murmuahi datake mashi, a duniyar nan babu abunda ya tsana kamar ayi invading privacy dinshi, and it looks like raini ya fara shugowa tsakaninshi da wannan yaran, inbadan hakan ba how dare she enters his room, peeping him while yana sauya kaya. Yanda ya hade rai da yanda gaba daya yanayinshi ya sauya yasa gabanta faduwa amma haka ta danne zuciyarta, ya futo daga wajen dan nesa kadan da ita ya tsaya, harshly ya soma magana “ waya baki iznin shugowa nan?” Koda yayi magana sai taji yau muryanshi yafi mata dadi, its about time yasan cewa itafa ba yarinya bace, a goge take, kuma idanunta a bude suke, tayi mu’amala da waenda suka fishi shekaru ma, idan yana mata kallon yar cousin dinshi toh fah bazai yuwu ba, ita sonshi take kuma dole ta sameshi. “Ra’ayina nabi na shigo,” ta karashe tana nufar gadonshi ta zauna harda daura kafa daya kan daya. Da mamaki yake kallonta, ay baisan futsararri bace ba ta karshe sai yanxu, “inason magana dakai” Ranshi inyakai kololuwa ya gama baci sosai, yama rasa me zaice mata, sai aika mata da wasu irin disgusting kallo da yakeyi, “ba komai ne ya kawoni nan wajen ka ba sai don na fada maka abunda yake cikin zuciyata” Tana fadin haka ta miqe tare da takowa har inda yake ta taaya gabanshi tana kallon cikin idanunshi, “ina sonka uncle taj,” Hannayenshi na cikin aljihunsa ya sake kallonta da mamakin futsararta, gashi wani irin mugun kallo yake aika mata, “wallahi inasonka fiye da raina uncle taj, idan ban sameka ba zan iya rasa raina, ina kishinka, banason kowacce mace ta rabeka, banason kowa ya rabeke,” Shi courage dinta ne ma da futsararta yafi bashi mamaki, tashigo har cikin dakinta ta kalli cikin idanunsa sannan tace wai tana sonshi? Unbelievable to him. “Ya kamata ace ka gane hakan,tunda na sanya idanunka akanka ka shiga zuciyata, ive been longing for you, i hate seeing you smiling to someone else shiyasa na tsani wannan shegiyar yar aikin, banason ta rabeka, banasonta kusa dakai don kafi karfin hada nunfashi da inuwa daya da ita,“ Ay tunda ta fara magana ranshi bai gama ba ci sai yanxu data ambato sabeeha, saiya tuna da abunda ta masu dazu kan dining, wanda hakan ya bata mashi rai sosai ba kadan ba. Tana kokarin yin magana ya daga mata hannu daya, sannan ya mata nuni da kofa,ko matsayin ya amsata bata samu ba, maganganunta a banza, take taji wani abu ya chaketa a zuciyarta kamar zata hadiye zuciya don bakin ciki, “meysa kake sakema wacchar yar iskar yarinya fuska? Menene tsakaninka da ita???” Sai a lokacin ya iya bude bakinshi don da farko baiga yanada time din bata amsa ba sai yanxu. Calmly yake magana don bayason loosing steezs dinshi yace “this should be the last time zakiyi questioning dina, ni sa’anki ne? Are you insane?????and the next time naji kin kirata da yar iska..” ya wani cije lebe kafin ya mata nuni da kofa “outtt!!!” Wannan magana dayayi ba karamin hargitsata yayi ba, ta kara tabbatar da dakyar ne idan bason yarinyar nan yake ba abunda take gudu kenan, inva haka ba me zaisa ta ga kafafunshi kan na sabeeha don wallahi kiri kiri taga kafafunshi kan na yarinyar yana yawo dashi, dazun ta rasa yanda zatayi ne yasa ta juya maganar kan cewa ay sabeehar ce ke flirting dashi, saita tuna sanda ranar nan da sabeehar ta futo daga part dinshi a firgice har sukayi fada a compoud ita da sabeehar, wannan yarinya ta tsaneta kamar ranta,tsana mafi tsanani kuma wallahi bazat ataba bari tayi loosing Dinshi to her ba, yar aiki, yar shege, yarda bata da uba, mara gata…inaa bazai yuwu ba. A kausashe ya sake daka mata tsawa dis time around da dan karfi yayi “i said out!!!!!” Kukan datake kokarin matsewa ta kasa, tafarfasa kawai takeyi, tana jiyoshi yace “what sort of rubbish” kafin ta fuce, ay idan bata fitar da yarinyar nan daga gidan nan ba a gobe toh ba a haifeta da cibiya ba, saita wulaqantata. A harzuke ta wuce part dinsu, tana shiga bangarenta ta rufo kofar gam sannan ta bude handbag dinta, ta zaro wasu kwayoyi, batama tsaya duba ko nawa bane kawai ta watsa bakinta, gaba daya sannan ta nufi wajen dressers dinta ta wawatsa kayaj wajen gaba daya suka fashe a kasa ta soka ihu…..” 8pm  Misalin karfe takwas bahijj ta shigo gida, gaba daya jikinta a mace yake, idanunta yayi jaa sosai, ga wani matsanancin ciwon kai datake ji kamar kanta zai rabu gida biyu. Basira na bude mata kofa ta mata sannu da zuwa ta amsa sannan ta tambayi maya, nan basira ta shida mata tana sama dakinta. Ko ta kan abuncin da basira ta sauke batabi ba ta nufi sama, zuwa ga dakin maya, tana isowa ta murda kofar taji a rufe tayi knocking “baby!!!” Shuru babu reponse tana kokarin sake knocking call ya shigo mata tana ganin sunan majeed ta daga wayar sannan tabar bakin kofar zuwaga bedroom dinsu. Tana shiga ya shaida mata zai danyi dare saboda ya shiga kaduna, batasan maiya kaishi ba amma dai bata kawo komai aranta ba wannan yasa tace “allah ya kiyaye” sannan ta kashe wayar, tana kokarin aje wayar gefen bedside idanunta ya sauka kan hannunta inda aka deba jininta daxu a asibiti. Maya fa na chan kwance an shawu, gaba daya ta gama zama high don tayi over over dosing kanta just to relieve abunda ke ranta, ko lokacin da bahijja tayi knocking kofar already tayi knocking out batasan inda kanta yake ba. Bangaren taj futa yayi daga gidan yaje asibiti bai dawo ba sai dare, sabeeha ko kwana tayi gabanta na faduwa, haka kawai ta rasa natsuwarta gaba daya. *** Ana idar da sallar isha’i jamila ta shugo gidan a gajiye, da jamilu taci karo dayayi bake bake a tsakar gida, jiranta dawowarta kawai yake, don ya kasa gane mata cikin kwana biyu, wani irin zubabban wulaqancin take shirgawa, zata futa sanda taga dama ba tare da ta nemi izininsa ba da zarar yasa kafa ya futa sannan kuma ta dawo a lokacin dataga dama. Kallo daya ta mashi ta kauda idanunta zata nufi uwar daka ya dakatar da ita. “Daga gidan ubanwa kike??? Wato yawon ta zubar din naki kika koma?? Ehhh”” Wani irin izgilallan kallo ta mashi ko kunyar yayansu da sukayi zuru zuru suna jiran dawowarta bai jiba,  Tsakin nan datayi ne ya kara harzuka shi yace “kutmar ubanchan, ina maki magana kina min kallon dan iska??? Toh na rantse da allah inda kika futo zaki koma, kai nima dai lusari ne wallahi, daman ya za ayi nayi tunanin bazaki koma rayiwarki ta da ba??? Waye baisan sheqe ayar da baki ba a baya, wato yanxu nayi sanyi shine bari ki fara satar hanya ko??? Toh billahillzi…” “Dallah rufe min baki munafiki annamimi, matsiyaci, har kanada bakin magana? Har kanada bakin magana jamilu??? Toh bari kaji wallahil azeem ka bini a hankali don wallahi azeem kasan niba kanwar lasa bace, kabarni kawai yanda ka ganni,mtewwww” Ta doka tsaki tana mashi wani irin kallon tsana,  Tana fadin haka ta shige daki, a harzuke ya bita dakin kamar zasuyi dambe yace “ni kike kira da munafuki matsiyaci???” “Kwarai kuwa, na hada da tsinanne ma duka” Tass taji saukar hannunshi kan fuskarta batayi wata wata ba tana dagowa ta wankeshi shima da mari hau sau biyu,tuni yasha jinin jikinshi idanunta sunyi jaa sosai, “fita na sake ki” Yana fadin haka ta kyakyace da dariya tana kallonshi tace “saki na shida kenan, ay bari kaji ni jamila bazan taba sakuwa ba, saidai idan da kafata nace banayi, kuma inka kwantar da hankali lokaci na zuwa da zan tattara yayana na kara gaba amma kafin nan saina tabbatar na wulantaka da wacchar tsinanniyar tunda har kukaci amanata kaida ita” Tana kaiwa nan ta wani jawo colar rigarsa yayo gaba yuu, gashi daman a bushe, wallahi jan ido yake mata amma yasan tsaf zata iya masa shegen duka don jamila badai karfi fa, gata yar bala’i, shima kanshi baisan yanda akayi duk abubuwan da yake mata take chanyewa ba ashe ashe, “wallahi wallahi in kaga na hkura da cin amanata da kukayi saidai idan bana nunfashi, kai kasan wacece jamila basai an fada maka ba, ni jamila da bala’i ma an ganni an barni, daman na fada maka duk abunda zakayi karka sake ka kaini bango, albarkacin yayan ka kawai kakeci nake daga maka kafa amma wallahi wallahi….” Hmmm ta cije lebe har zuwa lokacin hannunta na chakume da corlar shi, wallahi gaba daya ya gama tsorata, gabansa ko faduwan da yake allah kadai ya san yanda yake bugawa, ta wani bangajeshi ta wuce uwar daka tana huci. Ayfa jamilu tunda ya fita daga gida bai iya dawo wa ba sai wajen karfe sha biyu, gaba daya ya tsorata da jamila, daga cikin maganganunta ya gane ashe ta gano cin amanarta da sukeyi da hadiza, amma shine tayi shuru bata nuna ba? Chap akwai kura, yanda tayi rantsuwar nan yasan wallahi bazata barsu ba, shiko yasan hatsabibbancin jamila, zata iya komai wallahi. Da kyar dai ya dawo gida don bashida wajen kwana ya kwana dakin yayansa su kuma ya turosu parlor, duk zarnin dakin nan haka ya kwanta a ciki don taoron da yakeji kar saiya rufe ido ta luma mashi wuka don kamar yanda tace zata iya komai gwara ya lallabata da safe ya bata hkuri ya nuna mata ay hadizar ce ke bibiyarsa, bada son ranshi ba. Idan ya rabu da jamila ay ya shiga uku, ay gaba daya yama manta cewa gidan da suke ciki ma nata ne, har yana wani ihun ta futa ya saketa bayan wannan ma mutanen da ya zalumta a anguwar nan ay bazasu barshi ba, ga yaran dayayi ma ciki saboda jamilar tayi rufa rufa an danne komai idan ta tabe masu ay ya shiga uku, ay dole ya lallabata ya mata dadin baki. Washe gari da asubar fari sai gashi ya tashi, ya share tsakar gida harda dora ruwan wanka, itako barcinta tayi cikin kwanciyar hankali. Sai wajen goma ta tashi, lokacin yaran duk sun tafi makaranta, yawanci daman suke tashinta neman abun karo, yauko babu wanda ya shugo dakin saboda ya basu dari biyu sun sayo koko da kosai sun karya dashi. Tana tashi ta fito tsakar gida, ta deba ruwa tayi lafiyayyan wankanta kota kanshi batabi ba, ta hada tea mai kauri da bredi taci harda soyayyan kwai. Tana gamawa ta shirya cikin wata farin lace, kwalliya fa taci abunta fess fess ta dambara jan baki sannan taci daurin ture kaga tsiya, tana gamawa ta futo da jakarta a kafada, kai kaga jamila kace gasar kyau zata tafi, tayi kyau abunta. A tsakar gida ta taddashi yana shara, abunda zatace bai tabayi ba tunda sukayi aure, aurenda tun shekaru hudu da suka wuce igiyoyin suka tsinke gaba daya amma ake zaune kamar jahilai. Jakarta ta bude ta dauko chewing gum har biyu ta bare ledar ta watsa baki sannan ta tauna sautin ya bada qass, kota kanshi bata bi ba ta nufi kofa yayi saurin dakatar da ita. “Jamila…” Chak ta tsaya tana mashi wani wulaqantaccen kallo, “jamu dan darajar allah kiyi hakuri, ki yafe min , wallahi ba laifina bane, laifin wannan tainanniyar ce,na rantse da allah bana cikin hayyacina ba ason raina bane sharrin shaidan ne, daman saida na fada mata ni bazan iya cin amanarki ba jamu…” “Kaga dama ka daina bata bakinga da yafi maka, dan wannan a banza, ni ganau ce ba jiyau ba, munafuki, da idanuna na kamaku turmi da tabarya kuna iskanci, a gidana a dakina, wato gani wawiya ko? Kum shafe shekaru kuna cin amanata,toh wallahi ka sani, na rantse da allah saina dau fansa, yanxu zanje na fara da ita, ka jira naka hukuncin, ka gama yawo jamilu wallahi, karkayi tunanin wai zaka iya guduwa, duk inda kaje saika dawo da kafarka wallahi, don kana tafun hannuna jamilu, yauwaaa” Tana fadin haka ta tofar da miyau taja mayafinta dake yawo a kasa, “jamila…jamilaaa..!!” Ya soma kiranta hankali tashe, innalillahi shikenan zata tona mashi asiri, gaba daya ya gama rikicewa. The santuraki’s… Monday morning. Bayan sallar subh bahijja ta futo daga bedroom, babu inda ta nufa sai dakin maya jiki a mace, jiya sai wajen karfe sha daya dady ya dawo, so basu samu damar yin maganar datakeson yi mashi ba sai bayan sallar asuba, koda ta tunkareshi da maganar, saiya nuna kamar baiyi naam da maganar ba, musamman data shaida mashi anne bata bada amincewarta ba, shima dai akwai abubuwan daya hango, wanda yake ganin zai iya zamo matsala musamman tsakaninta da anne, tunda daman har zuwa yanxu bata gama gyaran muamalarta da mahaifiyar tata ba. Ita bahijja gani take duk sun kasa fuskantarta, don ita datasan halin da mayan ke ciki da yanda ta nuna tana son taj idan har ba’a hadasu ba akwai matsala, tunda har ta nuna tana son auren gwara kawai a mata, don shine kawai solution. Shi ta bangaren shi yana nusar da ita rashin amincewar anne babbar matsala ce, idan har ta qi to dole tana da kwakwaran dalili, sannan secondly idan maya na sonshi shi yana sonta ne?,  Rasa answer da zata bashi tayi, don tabbas ita tafi kowa going against auren hadi, amma gashi yanxu ita ke son ta hada, duk kawai saboda farin cikin mayan, tabbas tasan abun da son kai amma dai gani take batada solution daya wuce ta hada mayan da taj din, tunda dan uwanta ne, jininta ne. Haka dai suka rabu suna jayayya akan maganar, ta futo daga bedroom din cikin bacin rai. Koda tazo part din mayar taji kofar a rufe again sai hankalinta ya tashi ta soma knocking, shuru babu response, tuni gabanta ya soma faduwa, ta sauko kasan wajen basira data futo gyaran part din. Bayan ta gaisheta ta tambayeta kamar haka “tun yaushe rabonki da maya?” “Bayan kin fita naga ta futa zuwa cikin gida sai kuma ta dawo ta wuce sama, tun daga lokacin dai bata sauko ba” Bahijja najin haka ta koma sama, nan ta shiga knocking a hankali gudun kar dady yaji, “maya!! Maya!!!” Ta soma kiranta, jin shuru yasa ta soma dialing number ta, ga ringing dai tana ji amma shuru daga dakin, tuni hankalinta ya tashi, gashi extra keys na bedroom dinsu, batason komawa kar dady yayi suspecting wani abun, dole haka ta cigaba da knocking. Ahankali ta soma bude idanunta, ba itace ta farka ba sai wajen takwas ta gifta, ba sallah ba salati, knocking din dakinta ne yasa ta farka, tuni ta miqe da sauri gabanta na faduwa, idanunta yayi jaa sosai kana ganinta kaga wadda ta jima tana barci, motsin budewar dataji ne yasa ta fara tattara nastuwarta, hade jikinta waje guda daman a kasa ta mangare, ana bude kofar kawai ta fara kukan munafurci kasa kasa, cikin sauri bahijja ta shigo dakin gaba daya hankalinta a tashe yake, bata samu daukan keys din dakin ba saida ta sallami daddy ya fita, tabbas a lokacin data dunga knocking babu response jikinta ya bata maya tasha wani abun, don babu yanda za ayi ayita bugun kofa kamar haka bataji ba, kuma tana cikin dakin. Tana ganinta zaune ta hade jiki kuwa tayi saurin rufe kofar dakin ta shugo zuwa inda take, duk abunda maya keyi da bai dace ba duk yanda bahijja taso ta mata fada kasawa takeyi, ayau kam data tabbatar ta sake shan wani abun ranta ya baci sosai ba kadan ba don ta mata alkawarin bazata sake ba. “Maya!!!!!, Bahijja ta kira rai a bace, ahankali maya ta dago da fuskartar datayi jaga jaga da hawaye harda majina, ga idanun nan yayi luhu luhu kamar wadda ta kwana tana kuka, tuni gaban bahijja ya fadi damm!!!  A shagwabe maya tace “mummy…mummy” sai tayi luu kamar zata fadi bahijja ta taimaka mata ta tashi zuwa kan gado, “mummy uncle taj…” Ta dan dakata tare da fashewa da kuka sosai,  “Menene?? Meya faru? Have you been crying all night? Meysa?” Girgiza mata kai maya tayi kamar munafuka ita bahijj sai tayi tunanin ko tun maganar jiya ne yake damun mayar, wannan wani irin so maya ke ma wannan bawan allah? Bahijja ta fada a zuciyarta. “Mummy wallahi banason uncle taj yaso kowacce a duniyar nan bayan ni, zuciyana yana min zafi yana min ciwo, wallahi ina sonshi, banason na rasashi” Ko irin kunyar nan wallahi maya bataji ba, ita gani ma take komai normal ne, kuma idan tayi pressuring mummyn nata dole ace ya aureta dole ta sameshi. “Ya isa maya, wayace zaki rasashi? Insha allah shine mijinki na sunna, indai ina raye taj mijinki ne da yardar Allah, ki kwantar da hankalinki, kinji ko” tana karashe tana jin tausayin diyar tata Kauda fuska maya tayi ta wani sauke wani makirin murmushi, kafin ta juyo ta sauya fuska ta dubi mummy nata sannan ta rungumeta “thank you mummy, thank you for supporting my choice, insha allah bazan baki kunya ba” “Meysa kikaqi bude min kofa? Did you take something??” “No mummy,ay na maki alkawari bazan sake ba, na kasa barci ne da daddare sai wajen subh na iya barci banma san nayi ba, mummy zanci special pancake dinki please” Badan ta yarda ba kawai tace mata “okay tohm freshen up saiki sauko kici” Tana ganin futar mummyn nata ta tashi tsaye, gaba daya abunda ya faru jiya ya dawo mata sabo fil, a yau yau dinnan yanda ta rantse saita futar da sabeeha daga gidan nan saita koreta. Acahn main house ko yau an tashi da murnar dawowar anne gidan bayan wata uku da suka shafe a asibiti tana jinya, su rabi sai faman hada hada akeyi, kusan ma tare suke komai ita da sabeeha wadda gaba daya tsakanin jiya da yau ta rasa sukuni,gabanta sai faduwa yake. Hadiza dake zaune daki batasan meke faruwa ba a cikin gida, tunda ta tashi sukayi waya da jamila ta shaida mata ay tana nan zuwa ta kasa sukuni, allah allah kawai take tazo ta mata bayanin yanda sukayi da malamin, don itama ta matsu kawai taga yarinyar nan bata gabanta. Tana cikin safa da marwa a daki Misalin wajen karfe sha daya kuwa saiga wayar jamilar ta shugo, cikin sauri ta dauka tare dakaiwa kunne, “kin qaraso ne?” Daga chan jamila ta amsa “eh ina bakin gate, waennan mutanen naku ba barina zasuyi na shigo ba kizo ki shiga dani” Batama tsaya bata amsa ba ta jawo mayafinta ta aza aka sannan ta futo da wayar a hannunta, ta kofar baya ta bi, sabeeha da rabi dake kitchen suka bita da kallo sabeeha ta dan duqa zata gaisheta ko kallon inda take batayi ba ta fuce, rabi ta kalli sabeehar, sai kawai ta girgiza kai, har zuwa yanxu mamaki take game da maganar da jamila ta fada mata jiya. Yanxu daman wannan ba yar hadiza bace???” Ta fada aranta, “no wonder shiyasa take yi mata abubuwa, babu kusanci batama damu da ita ba kwata kwata, amma… “Anty rabi!!!” Sabeeha ta katse mata tunaninta tana kallon yarinyar tausayinta na ratsata, “yana zubewa” sabeeha ta mata nuni da ruden tuwon da rabi keyi. Rabi tayi saurin rage wutar, suna cikin aiki kawai sukaji sallama, rabi ta juyo da mamaki tana kallon jamila, itaka jamilar kallonta take sai kawai ta waske tana dariyar yaqe, “sannunku da aiki” Sabeeha ta dan duka tace “ina wuni” Ganin hadiza na kallonta yasa jamila yatsine fuska kamar batason amsawa tace “lafiya” “Muje ciki” hadizq ta fada tana yin gaba, mamaki ya cika rabi, lallai wannan katuwar munafuka ce, kamar ba jiya tazo ba tana neman Alfarma ta kaita wajen anne, koda ta tambayeta meysa saita fada mata cewa rayuwar sabeeha na cikin hadari, kuma yarinyar ba yar hadiza bace, sannan akwai wani boyayyan al’amari game da yarinyar wanda take ganin zasu iya taimakawa su kubutar da yarinyar daga cikin makircin hadiza, don hadiza fuska biyu ce, ayanda ta fada mata wai kamar wani dan iska take son ta aura mata dan shaye shaye, babu irin maganganun da bata fada ba kan hadiza, marasa dadi da yasata ta yarda, dubaga abubuwan dataga hadiza kema yarinyar, abunda yasa ta kara yarda ma shine ranar da allah yayi zataji wani conversation din da maya sukayi da hadizar inda hadiza ke fadama maya ay sabeeha ba yarta bace, da farko bata dago kan zancen nasu ba don suna tsaka da yin maganar tazo dakin, harta bude kofa basu san da mutun a wajen ba, abun ya tsaya mata arai lokacin ta kasa gane inda zancen ya dosa sai a yanxu ta gane, dalilin da yasa ta yarda da zancen jamilar ma kenan, yanxu kuma Saita shiga confusion ganinsu tare. Suna shiga daki hadiza ta wani rufo kofar rufo, jamila ko aka baje kan gado ta wani turo daurin nata gaba dakyau. “Kai wallahi nasha wahala jiyan nan, ke wallahi badan ke ba wallahi bazan je wannan kasurmugun dajin ba” Washe baki hadiza tayi ta zauna tana fuskantar jamila tace “allah yabar min jamila” Suka wani tafa, “ke ay ni kasa barci nayi jiya wallahi da ban jiki ba, na kira layinki ma kwata kwata baya shiga” hadiza tayi mgana “Yoh ina zakiji ina chan inda babu service” ta karashe tana bude jakarta. Gyara zama hadiza tayi kafin tace “toh yaya???? Na matsu wallahi naji yaya? An fara aikin?” “Haba waa kinsan bana wasa hadiza,” jamila ta fada tana fiddo da wata leda da wasu layu guda biyu kafin, hadizq ta wani washe baki, “aiki ne akayi babba, kuma wallahi wallahi ba karamin aiki bane, matso kiji” “Kinga wannan?” Ta nuna mata layar tace “wannan layar bakar ajiyace, ba a yi mata ganganci, ba a ajeta sai an daidaici awannin da ko wanne mai nunfashi ke kwanciya, zaki ajeta a kasan abun kwanciyarta da kika tabbatar zata saka kanta a wajen, da zarar ta aza kanta babu ita babu nunfashi…Kamar yanda kika buqata a yau yau dinan zaki shafe labarinta cikin sauqi” Baki bude hadiza ta karba, wani irin dadi ya lulubeta,”kai jamila dame zan saka maki?kin biyani da komai” Kallonta kawai jamila tayi a bayyane tana murmushi a zuciyarta kuwa ita kadai tasan abunda take qissawa. Dayar layar jamila ta miqa mata tace “wannan ta mallaka ce da kikace kinaso,amma baki fada min me zakiyi da ita ba” “Kema kinsan in na buqaci abu dole akwai dalili,” “Dalilin kanki ne kona diyarki?, hmm tunda nake zuwa baki taba hadani da ita ba naga yar tamu yanda ta girma” “Hmm tana chan bangaren shegiyar nan” “A gaskia ya kamata na ganta nima,” Wani irin kallo hadiza ta mata tace “zaki ganta karki damu jamila yanxu dai mu kauda wannan dmauwar tamu tukunna” “Haka fa, yauwa ga wannan ma,” Ta dauko wani kullin baqin gari kamar charcoal ta miqama hadizar, “ wannan garin, bakar guba ce mai hadari,” “Shima wajenshi kika samo??” Hadiza ta tambayeta tana karbar ledar. “ah ah wannan tawa gudumawar ce, kinga wannan abar da ita nayi amfani wajen…kauda wannan tsohon mijin nawa cikin sauki, sai ganin gawar shi akayi kawai, a ruwa ake zubawa ko a lemon, da zarar mutun yasha cikin abunda bai wuce minti talatin ba saidai a bada tarihin mutun wallahi,” “Kaiiiiii…ke ko wannan zan bata ne ta fara sha kawai?” “Ay duk wanda yafi maki sauqi kawai kiyi amfani dashi, shiyasa ma na kawo maki solution biyu” “Kai jamila allah yabarni dake, wallahi banida kamarke jamila, kin gama min komai,“ Dan murmusawa jamila tayi tace “ameen, in kina dani bakida case, zadai a bani tukwici dai ko?” Tashi tsaye hadiza tayi ta kama gefen zaninta ta qulle layar da kullin maganin kafin tace  “Sosai ma kuwa bari na kawo maki lemo da ruwa ki kashe kishi” Tana kaiwa nan ta miqe tsaye, ta futa daga dakin, kitchen ta shiga ta hado mata lemo da ruwa sannan ta futo, ta tunkari dakin,daidai nan maya ta futo daga bedroom din nata, daman ta shiga nemanta bata ganta ba,tuni hadiza ta soma washe baki, “hajiya karama, kwana biyu bkaya nemana albishirinki?” Hannu maya ta daga mata ta dakatar da ita, don yanxu batada time din shirmen wannan matar, “kinga ba surutunki ya sauko dani ba, ki turomin wannan yarinyar zata gyara min part dina” Jiki na rawa hadiza tace “toh!! Toh!! Yanxu zata zo, ay in gaya maki na samo..” Tuni ta wuceta vata tsaya sauraronta, dakin hadiza ta shiga, jamila na daga zaune tana taunar chewing gum, hadiza ta aje mata lemo a kasa. “Hala wannan ma yar masu gidan ce ko?” Dariya hadiza tayi kafin ta mata rada a kunne, Tuni jamila ta gwalo idanu,  tace “ke da gaske?” Hadiza tayi dariya kafin tace “Wallahi kuwa…” “Masha allahu burinki ya cika hadiza”  ta fada a bayyne a cikin zuciyarta kuwa babu abunda take sai tunanin yanda mayar ta shugo daki, kana ganinta kaga futsararriya kangararriya, kuma idanunta a bude yake, babu ladabi da biyayya balle girmama na gaba, dan ko kallon mutunci batayima jamila ba. Suna cikin magana wayar hadiza dake ajiye gefe tayi ringing, tama dauka ko maya ce ke kiran tana ganin mai kiran tayi saurin daukar wayar ta kalli jamila tace “ina zuwa” Tana fadin haka ta futa, jamila ta bita da kallo. Dakin da sabeeha ke zama ta shiga kai tsaye, bin ko’ina ta soma yi da kallo ganin dan kwalin sabeeha gefen gadon, tasan yanxu basira bata kwana anan so basically sabeehan ce kawai a dakin, daidai nan sabeehar ta futo daga bathroom, tana ganin hadiza tayi saurin karasowa inda take kanta a kasa, “ay namayi kokari dana barki har kikakai e yanxu, bazan bari ki bata min shiri na ba, ko ki shiga tsakanina da yata, zuwanki duniya da haihuwar ki a banza,” duk a cikin ranta take wannan maganar. “Wuce kije sama bangaren maya ki gyara mata shi tass yanxun nan” Da toh ta amsa mata sannan ta dan raba gefe ta futa daga dakin, hadiza na tsaye saida taga futanta sannan ta aje wayarta gefwn gadon sabeehar ta fidda kullin datayi ma layun da ledar, haka ta dauka layar nan ta daga pillow sabeehar tasaka a ciki sannan ta aje pillow din, tana ajewa ta sauke ajiyar zuciya, ko irin dar dar dinan bataji kwata kwata, Rashin imani kenan zuciyarta ta rigada ta koma baqa, bata da imani ko digo daya. Tana kokarin daukar wayarta da sauran abubuwan nata wayar ta sake ringing, “kai wannan wani irin naci ne” Ta fada tana dagawa takai kunneta, “dan allah ka daina kirana a daidia lokacin da bai kamata ba, yanxu dana bar wayar da adaki jamila ta dauka fa?” Jamilu najin ta ambaci jamila yayi saurin cewa “tamu ta kare hadiza, shikenan,wallahi jamila bazata barki ba” “Ban gane ba me kake nufi?” “Jamila ta san muamalar dake tsakanin mu hadiza, kuma ta dauki alwashim saita dau fansar cin amanarta da mukayi, da alamu dai ta cin maki don wallahi bazata barki ba” “ ka natsu kamin bayani.. me kake nufi?” “Ke bkya kwashewa ne? Ta san komai, ranar da kikazo ta kamamu,kuma dazu da bakinta ta fada min bazata barmu ba dagani har ke, ke kuma ina kiranki bakya dagawa” “Kana nufin jamila tasan muamalarmu?” “Kunnanki nawa ne hadiza??? Kinfi kowa sanin jamila wallahi bazata barmu ba,saiki shirya” Take gaban hadiza ya wani bada damm, tayi shiru kanta ya kasa processing komai, idan har maganar da jamilu ke fada gaskia ne tabbas jamila bazata zauna haka ba, dole saita dau fansa don tasha fada mata abu daya ne zaisa ta tona mata babban sırrınta, idan har ta sake taci amanarta, ay bata taba tsammanin ta jirga shirme ba na biyewa jamilu da son zuciya sai yanxu, kar tasan kar ne ita da jamila, bazata taba barinta ba, jamila annobar macijiya ce, zata iya kai mata sara ta bayan fage don makirace ta karshe ta iya makirci, dole ta kauda jamila kota halin qaqa ne don sirrinta ya rufu, don idan ta tona mata asiri shikenan ta gama yawo. Gaba daya saita furgice, Ay batasan sanda ta katse wayar ba, jikinta na rawa kamar tsohuwar kamu, kallon baqar gubar dake hannunta tayi, batada wani shiri dole saidai tayi amfani da abunda take dashi, yanda ta mata fuska biyu ta nuna kamar batasan cin amanarta suke ba ita da jamilu haka zata mata itama, zatayi amfani da wannan damar itama takai mata sara. Jikinta na rawa ta futo daga dakin zuwa dakinta databar jamila, tana shiga taga wayam, take gabanta ya wani bada damm, dagowar da zatayi kuma saitaga kofar bandaki adan bude sai kuma karar saukan ruwa dataji, tuni ta sauke ajiyar zuciya cikin sauri ta dubi lemon da jamilar bata taba ba, ta dubi kofar toilet din, kafin ta maida hankalinta ga lemon, cikin sauri ta soma kunce zaninta inda ta kulle baqar gubar nan ta fiddo da ledar sannan ta bude, hankalinta na ga kofar tana sauri ta maido da dubanta ga lemon ta zuba gubar a ciki, lemon kwali ne wannan yasa ba a ganin abunda ke ciki, tana gamawa ta girgiza lemon sannan ta ajeshi sannan ta soma kokarin kulle ledar daidai nan taji saukar ruwan fanfon ya tsaya, tsabar rudu saida ledar ta fadi cikin sauri ta dauko daidai nan jamila ta futo daga bandakin, ta mata kallo daya ganinta a furgice, sai kawai ta sauke murmushi, lallai sai yau ta tabbatar hadiza jaka ce ta karshe, “kin dawo?” jamila ta fada tana karasowa bakin gadon. “Eh… ashe kina bayan gida,” “Wallahi daman a matse na shugo gidan ne” Yaqe hadiza tayi sanan tace “ga ruwa ga lemo fa” “Ay kuwa bani na kora makoshi na” Cikin sauri hadiza ta miqa mata kwalin lemon, “babu kofi ne na yan gayu na tsiyaya?” “Kedai kawai ki kafa baki kisha, wake ta kofi? Ni wani sa’in ma nafison inasha daga kwalin” ta karashe tana murmushi, allah allah kawai take tasha. Jamila ko aka gyara zama aka bude cover juice, hankali kwance ta daga takai kurba daya, sanyin lemon ya ratsa ta ta sake kurba, hadiza ko kifta ido batayi ba tunda ta kafe jamila, sai kawai ta sauke wani murmushin jin dadi, “tunda kika gano abunda ke tsakanina da wanchan lusarin mijin naki nasan abu na farko da zakiyi shine yunkurin tona min asiri, ni kuma bazan taba bari ki bata min shiri na ba tunda har nakawo wannan matsayin,daga ke har ita idan na kaudaku banida sauran matsala” hadiza ta fada a zuciyarta ganin irin kallon da hadiza ke mata yasa tace “Yaya dai wannan kallon da kikemin??” “na tuna yanda muka taso ne jamila” hadiza ta bata amsa “Haka aka ganmu kuma haka za a barmu ba” “Kina ganin mai zai bata wannan amincin namu? Jamila?” hadiza tayi magana tana kallon ta Sake kora juice din jamila tayi kafin tace “cin amana, kinsan yanda na tsani aci amanata, indai bazakici amanata ba toh bakida yar uwa sama dani” “In kuma naci amanar taki fa??? “ Chak jamila ta dakata da shan juice din, ta kure hadiza da ido babu kiftawa, yanayin fuskanta ya sauya tace “ke kinsan me zai biyo baya,bana yafiya, musamman idan aka shiga gonata da bai kamata a shiga ba” “Zaki iya kasheni kenan???” “Kafin na kasheki saina dandana maki zafin radadin cin amana a bakinki tukunna” tana kaiwa nan kwai ta fashe da dariya, kamar batasan komai ba, yanayinta ya sauya zuwa normal tace “ay nasan ma bazaki taba cin amanata ba ko hadiza?, mubar zancen nan ma, ke kinsan ni da zafi” hadiza dai mamakin dadin bakinta take da yanda take mata fuska biyu, da gayya ta tambayeta idan taci amanarta me zatayi, bariki kenan, yanxu badan tasan halin jamilar ba da abunda zata iyayi ay bazata taba yarda da ta gano taci amanarta ba. Shuru hadiza tayi bata ce komai ba saida jamila ta sake dagowa taga ita take kallo cikin ido,da alamu ma nazari takeyi da tunani, yanayinta bai sauya ba kwata kwata. sai kawai kuma ta fara tafa hannayenta biyu tana kallon jamilar, “hmm jamila kenan, jamila bakar kunama dafinki yafi harin ki zafi, toh Wasan kwailwayon ya isa haka,…badan na iya takuna ba saiki hallakani ta fuska biyu,” tana fadin haka ta miqe tsaye jamila ta bita da ido, irin bata gane ina zancenta ya dosa ba. takowa hadiza tayi zuwa gefenta ta zauna kafin tace “Nasan kinsan cewa naci amanarki ammafa Karkiga laifina, nifa aminiyarki ce, munsan sirrin juna, sainaga ba laifi bane don munsan namiji guda daya, ni ban dauki wannan a matsayin cin amana ba da har zaisa kiyi tunanin zuwa nan don ki tona min aisirin da muka binne..kina tunanin zaki raina min hankali????? Hahah kin manta ni hadiza kenan? Nida akewa laqabi da kanwar shedan???Ni da ke Karr tasan karr fa jamila'' Tunda jamila ta kafa mata idanu ko kiftawa batayi ba,sannan bata nuna wani reaction basaida hadiza ta dubi kwalin lemon hannunta sannan tace ''a tunaninki zaki raina min hankali ko? sai gashi da hannun ki kin kawo min sauqin matsala cikin ruwan sanyi'' take jamila ta dubi kwalin lemon da take sha, tsoron da bai bayyana ba a fuskarta ya bayyana, jin kalaman hadizar, hannunta ya soma karkarwa ta dubi lemon datake rike dashi a hannun nata, batasan sanda ya sulale ba a kasa, kalar lemon ya koma baki, gashi dai taste din bai chanza ba, take ta gane cewa hadiza ta zuba mata bakar gubar nan a cikin lemo. “……Ha..diza ni zakici amana????ni?” “Ah ah banci amanarki ba,bazan bari ki ga bayana ba dole koni ko ke, jamila ke kin sani, ko ban kasheki ba nasan saikin tona min asiri na” Tuni jamila idanunta ya soma ja ta fara kakarin amai, “gubar nan kika saka min???“ “Kwarai kuwa, jamila in ban kasheki ba bazaki barni ba, ni nafi kowa sanin koke wacece” “Allah ya isa tsakanina dake…. Duk da kinci amanata banyi tunanin ksheki ba, sannan ban fasa nemo maki mafuta ba, amma ni zaki….” Ta kasa karasawa jin cikinta na wani murdawa, tana hawaye,” “Da dai ban sanki bane jamila, bazaki taba kyaleni ba saikin dau fansa, allah ne ya bani sa’ar jifar tsuntsu biyu da dutse daya, kinada sauran minti ashirin daya rage maki, ina fatan zaki amfana da su” Tuni hawaye ya wanke fuskan jamila harda majina, ta jawo mayafinta kamar mahaukaciya ta nemi futa daga dakin. hadiza aka daura kafa daya kan daya, babu abunda take sai murmushi, tasan yanxu yanda hankalin jamila ya tashi dole makarin gubar zata fara nema, kuma tana da tabbacin kafin ta samu lokaci ya kure mata, don gubar bata wuce minti talatin a jikin mutun take kashesa,shiyasa ake kiranta da baqar guba. *** Shugowar bahijja main house kenan ta soma jin ihu daya karade ya cika gidan gaba daya, hankali tashe ta dubi sama jin daga nan ihun yake, rabi ma tayi saurin futowa da sauri, bahijja kamar kafafunta zasu harde tsabar tashin hankali, tana haurowa ihun ya tsananta sosai wadda yasa gabanta faduwa don muryar maya dataji. Rabi data biyota a baya tabi sahunta,cikin sauri bahijja ta karaso bedroom din don kofar na bude, take gabanta ya fadi dammm ganin maya tsaye, rike da hannunta ga jini na malala duk ya bata rigarta, ga kuma sabeeha a gabanta rike da wuka, jikinta sai kyarma yake hankalinta a tashe, komai ya faru cikin gaggawa ba tare da ta ankare ba. maya na ganin shugowar bahijja ta sake kwala kara a gigice ta wani yi yuuu zata fadi bahijja tayo kanta jikinta na rawa, “innalillahi wa inna ilaihi rajiun'', gaba daya ta rikice lokaci guda don batasan takamaimai daga ina jinin yake ba. rabi ta dora hannu a ka,hankali a tashe tace “na shiga uku ni rabi” a dubi sabeeha dake rike da wuka ga jini a hannunta. Hankali a tashe sabeeha ta soma girgiza kanta tana duban hannunta dake karkarwa, ta kasa cewa komai don gaba daya jikinta ma rawa yake tsabar furgici. “maya!!!!! Maya!!!  Meya samekiii na shiga uku innalillahi wa inna ialaihi rajiun….jinin menene wannan? meya sameki” Maya dake wani kif kifta ido kamar wadda za a zarema rai,kai kace yanke mata wuya akayi ta daga hannu tayi nuni ga sabeeha dake tsaye in so much shock. Bahijja ta maida dubanta ga sabeehar, “ita ce…kasheni zatayi..” Tuni hankalin bahijja ya tashi ta saki mayar tayo kan sabeehar, tana karasowa batayi wata wata ka sauke mata lafiyayyin maruka kusan guda shida a jere both sides of her faces, bata hkura ba ta dago idanunta ya sauka kan wani wire ta zarota, tayo kan sabeeha dashi wadda ta sulale tunda ta wanketa da maruka, kamar wadda aka aiko haka ta dunga zabga mata bulalarnan, bataji bata gani,rabi me zatayi banda ihu, duk yanda taso ta kwace sabeehar ta kasa, yarinya ta nemi rasa nunfashinta maya ko daman zubewar karya ce tayi tuni ta tashi zaune tana murmushi, “hajiya ya isa, dan allah kiyi hkuri, karki illatata, tsautsayi ne” “Yimin shuru rabiiii” ta dakawa rabi tsawa, “kafin ta kasheta ni bari na kasheta” Rabi ta kara kai hannu zata karba igiyar ta sake daka mata tsawa “matsaaaaaaa!!!!” Tana fadin haka ta sanya hannayeta biyu ta dago sabeehar da gaba daya wire nan ya soma fasa mata hannu da jiki ga shatin bulala, dake fara ce saita koma jajawur kamar jan kosai, ta wani irin fusgota kamar tana jan kayan wanki, rabi tayi saurin bin sahunsu, maya ko ta miqe a guje ta bi bayansu itama, dazu ka ganta zakace batada sauran nunfashi, ashe daman abun nata drama ne. Haka bahijja take jan ta har zuwa kasa, rabi nata roko amma bahijja bataji bata gani, bata saki sabeeha ba har tsakiyar compund din gidan, tana sakinta ta soma kwaloma securities kira, dima diman sojojin dake tsare gate, aiko sai gasu radada su uku sun taho, bahijja na haki tsabar tsananin bacin rai ta dubesu tace “ku fitar min da yarinyar nan kafin na illatata, let me not ever see her foot step a cikin estate dinnan” Maya najin haka ta kyakyale da dariya, yanda ba kowa zaiji ba, plan dinta work out yanda ta tsara, burinta ya cika yau dinan. Sojojin nan su uku haka suka zagaye sabeeha, rabi ta dora hannu aka tana innalillahi, “hajiya kiyiwa allah kiyi hkuri, yarinya ce karama, kuma macece karsu mata wani abun dan allah” Rabi na kuka, idanun bahijja ya rufe gaba daya bataji bata gani, gaba daya ta gama tsanar yarinyar ko ganinta bata kaunar yi, yanayin yanda taga maya ba karamin tashin hankali ta shiga ba sai a lokacin ta tuna da mayar data gani a sama unconsciously. Jikinta na rawa zata juya kenan aka bude tafkeken gate din, manya manyan motocin gidan suka soma shigowa, kamar convoys, babu wanda ya lura da abunda ke faduwa tsakar gidan saida suka karaso dabb, ga bahijja tsaye ba lulubi a furgice ga sojojin guards dake kula da tsaron apartments sun zagaye sabeeha da bama a hangota, kokari kwasarta kawai suke kamar kayan wanki, sannan ga rabi daketa faman kuka a gefe tana bada hkuri sai maya itama a tsaye da riga duk jini.  Motar su ya sameer ce a gaba da suka fara shugowa wadda driver ke tukawa,daya dauko su shida hamad daga airport, isowar su kenan suka wuce asibiti, anne da nanna na bayan motar, sai anty fadila a bayan motar taj sai kuma hamad daya zauna a gaba sai kuma motar daddyn maya dake biye da tasu da shima ya dawo gidan a daidai lokacin, duk babu wanda yasan meke faruwa a wajen saidai ganin yanda sukayi chirko chirko kana gani kasan ba lafiya ba. A tsanaki sukayi parking ta gaba gaba sannan suka fifito, banda taj daya tsaya cikin motar sa yana amsa wani important call, tundaga shugowar motocin nan gaban maya ya fadi, ba ita kadai ba hatta bahijja amma kuma har zuwa lokacin idnaunta a rufe suke,cikin sauri ta karaso jikin mummyn nata ta kankameta, tana wani rawar jiki, harda dafe kai, bahijja tayi saurin riketa a jikinta. Kusan a tare duk suka firfito, hamad ya bude seat din baya,  bayan ya fito da wheelcahir da za a saka anne, nanna ma ta futo duk suka maida hankalinsu ga inda su bahija suke, uncle sameer ne yayi gaggawar karasowa wajen yana duban guards din suka sara mashi, “whats going on here?” Bai gama magana ba ya hango sabeeha da suka zagaye ta rakube “subhanallahi whats going on here, meke faruwa anan???” Daddy daya biyo bayanshi yana karasowa shima take gabanshi ya fadi, yana duban bahijja da maya da duk jini ya bata jikinta yace “innalillahi wa inna ilaihi rajiun? Bahijja???meke faruwa anan,” Duk kowa yayi shuru babu abunda kakeji sai sheshekar sabeeha ahankali abun tausayi, gashi babu wanda ya bada answer,  “Kunyi shuru whats going on here????” “Wannan yarinyar…” bahijja tayi nuni ga sabeeha, har hannunta na karkarwa idanunta yayi jajawur tsabar bacin rai, ta cigaba “tayi kokarin ilatar da maya, badan ikon allah yasa na…” bata karasa magana ba nanna ta karaso don ganin meke faruwa a wajen, tana isowa ta doka salati,wnda hakan yasa bahijja dakatawa bata karasa magana ba “innalillahi wa inna ilaihi rajiun,” “Meya faru bahijja? jinin menene wannan?” Abunda ta fada dai shi ta sake maimaitawa “Wannan makirar yarinyar ce tayi kokarin illatar da maya, badan ikon allah ba saidai a tsinci gawar maya,'' ''wani irin magana ne wannan bahijja,ki mana bayanin meya faru, meya hadasu da har zai illatarwa,?'' nanna ta sake magana hankali a tashe. '' na shugo main house naji maya na ihu daga sama, ina hawa sama naga wannan shiadaniyar yarinyar rike da wuka a hannunta ga maya jikinta duk jini unconciously, , she was trying to harm her tana kokarin kashemin yarinya?” Duk gaba daya sai suka dago suna kallon mayar data langwabe hannunta na fidda jini, a rigarta ma duk ta baci da jini, daman da gangan ta shafa jinin don afi yarda da gaske sabeeha kokarin yankata tayi da wuka,sai faman hawayen munafurci take tana langwabewa. “Innalillahi wa inna lailihi rashin….wuka? Ta yanka maya??? why??Meya hadasu? a ina ta yanketan” Nanna ta sake jero jero mata tambaya, rabi dai tayi shuru har zuwa lokacin hawaye takeyi, nanna ko ta kasa gasgasta abundaa taji. Daddy kam gaba daya lokaci guda ranshi yayi mugun mugun baci, zancen bahijjar gaba daya doesnt add up, idan ta samu maya unconciously bazasu ganta tsaye ba saidai a ganta ranga ranga sai asibiti, kallon maya kawai yayi ya gane kamar bata da gaskia, yanda take ta faman kauda idaanu tana qin hada ido dashi. ''toh tsayuwar me kuke baku kaita asibiti ba?, how badly was she injured? sannan Su wannan securities dinfa? Me sukeyi anan?” majeed ya sake magana, “ “bakaji me nace bane?, na ganta tana kokarin illata maya, she injured her da makami, badan nazo ba kasan me zatayi ne??? Wallahil azeem yarinyar nan bazata sake kwana cikin gidan nan ba, kuma she must learned her lesson don saina kulleta ku fita da ita kafin na ilata ta” “Bahijja, are you even listening to your self? Kin tsaya kinyi binciken abunda ya hadasu?” “Bincike???? Majeed bincike fa kace wani irin bincike zanyi i saw her with my own eyes, bawai fada min akayi ba, rike da wuka tana kokarin harming maya, kuma nasan ba kowa ne ya sata ba sai makira annamimiyar uwarta, jinin hadiza ce fa? Menene bazatayi ba?  Daman da sun samu waje babu abunda bazasuyi,, har kun iya manta abunda hadiza tayi, kuka barta da diyarta suna zaune cikin ahalinnan to wallahi ni ban mance ba, muna zaman lafiya mun gayyato ma kanmu bala’i da masifa, su fitar da ita tun kafin na illatata don wallahi zan iya nakasa ta…” Bahijja ta karashe rai a bace Hamad na turo anne basu kaiga karasawa inda su bahijja ke tsaye ba suka juyo ga inda suke jin magana da karfi, kamar yanda kowa ya maida dubanshi ga jamila dake tsaye. “Ai KUWA DA KINYI BABBAN KUSKUREN DA HAR KI KOMA GA ALLAH BAZAKI TABA YAFE MA KANKI BA'' tana fadin haka ta bisu daya bayan daya da kallo yanda suke kallonta itama, sai kawai ta sauke wani makirin murmushi, aranta tace lokaci yayi. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 107 Akan idanunta bahijja ta futo da sabeeha kuma taga komai daga farko har karshe, bata samu damar magana ba sai yanxu. Hadiza dake daki bayan fitar jamila haka kawai jikinta ya bata ta biyo bayan jamilar taga kota futa, don makircin jamila ya wuce tunani, don kuwa zata iya komai koda kuwa tana kan gabar mutuwa ne, bata tashi biyota ba saida har suka iso, dake tsakanin backyard din zuwa compund din akwai nisa sosai wannan yasa bata hango abunda ke faruwa ba, kamar ance ta dago karaf idanunta ya sauka kan anne dake zaune kan wheel chair. take gabanta ya fadi ganin jamila tsaye daga gefe ta kure su da ido, tuni hankalinta ya tashi.a tunaninta ta rigada ta futa don neman yanda zata tseratar da kanta, hankalinta bai gama tashi ba saida taji maganar da jamila tayi don da karfi take magana, ay batasan sanda ta taho a guje ba kamar zakanya, daidai lokacin kuma allah ya bama jamila nasarar hangota daga nesa tayi wani makirin murmushi ta janye mayafin datake rike dashi a hannunta ta daure a kugunta dashi, ta fara taunar chewing gum, ji kake kass kass. “Jamilaaaaa jamilaaaaa !!!!!” Hadiza ta kwalo mata kira tana gudu, harda tuntube ta fadi kasa, jamila ko me zatayi banda dariya kamar mahaukaciyar sabon kamu, ta sauke wani makirin murmushin mugunta tana taunar chewing sautin nan na futa ji kake qas qas ta tuge daurin ta zuwa gaba, Ta dubi hadiza dake kokarin tashi zata cigaba da gudun duk don ta dakatar da ita tace  “Da kin daina gudu kin taho ahankali, don babu abunda zai hana yau dinan na tona asirinki da kika kwashe shekaru ashirin da uku kina binnewa”  Gaba daya sai suka maida attention dinsu ga sabuwar dramar da suke gani, taj na daga zaune a mota, waya yake mai amfani dayasa ya kasa katsewa amma idanunshi nakan abunda ke faruwa a tsakar gidan. Duban bahijja jamila tayi sannan tace “kafin ki illatata inaso ki sani cewa yarki ta asali zaki illata saboda yar da ba taki ba, don wacchrr” tayi nuni ga maya “wachar ba yarki bace, yar hadiza ce” Dammmmm, gaban bahijja ya fadi, bama ita kadai ba hatta daddy da fadila da nann, kai kowa ma dake tsaye a wajen. Anne dai na daga gefe, basu kaiga karasawa ba tun maganar da jamila tayi ta farko ta dakatar da hamad ya tsaida wheel din ta dafe kanta, yau gaba daya tunda ta tashi bata iya magana da kowa ba, sunmayi tunanin ko ciwonta ne, har fadila na cewa kar ayi discharging dinsu don gaba daya yanayinta ya sauya gashi taqi fadama kowa komenene ke damunta, saima insisting datayi dole yau ayi discharging dinta haka kuwa akayi don yanxu dole a lallabata saboda yanayinta baason ta shiga wani state na damuwa. “Wacece wannan mahaukaciyar??” Fadila tayi magana cikin bacin rai, “Kinga da hankalina, ga uwarku nan tasan maganar da nake ay” “Keeee!!!!! Kinsha kwaya ne? Who allowed this insolent woman in here????” sameer ya daka tsawa, jamila ko a jikinta, saima taunar chewing gums dinta data keyi hankali kwance, daidai nan hadiza ta karaso, tana yaqe kamar zautacciya, sai faman haki take, jikinta ko sai kyarma tsabar tashin hankali ''karku saurari abunda take fada, yar kwaya ce a buge take ma, makociyarmu ce achan anguwarmu, bashinta naci ban biyata ba, shine tazo na biyata, saboda ban cika mata sauran ba shine take kokarin bina da sharri don a koreni anan dan allah kusa a futar da ita'' ''ai idan batasa an koreki ba yau dinnan zaku bar gidan nan keda wannan shedaniyar yar taki, mugaye wanda babu allah a ransu, a maku alkahiri ku sakawa mutun da sharri,har yarki nada guts din daukan wuka zata illata maya, idan har zata iya daukan wuka ta yanke ta to tabbas zata iya kisa'' hadiza najin an anbato maya hankalinta ya tashi, daidai lokacin idanunta ya sauka kan maya data rike hannunta daya baci da jini haka zalika rigarta, har zuwa lokacin hawaye takeyi fuskar nan yayi jaga jaga sai faman tabe fuska take tana washh, da har ranta ya fara baci ganin wannan matar data gani a dakin hadiza daxu na kokarin bata mata shiri sai kuma yanxu da fadila ta dawo da maganar yankata da sabeeha tayi saitaji dadi, so take kawai a koresu daga gidan. hadiza harda tuntube tsabar rudewa ta nufi inda maya ke tsaye hankalinta a tashe har tana bangaje bahijja dake gefen mayan tace ''innalillahi wa inna ialaihi rajiun, jinin menene wannan a jikinki? wa ya maki haka? ina kikaji ciwo?, jini ne wannan?, na shiga uku, da zafi?, waya maki haka? wallahi bazan bar koma waye ya maki haka ba'' gaba daya ta susuce tama manta da batun jamila gaba daya, saboda ganin mayan datayi da riga duk jini, kamar dai yanda hankalin kowa ya tashi saima nata yafi na su. sai suka zama yan kallo, yanda ta rude ko bahijja batayi irin rudewar ba, sai faman tattaba maya take tana kokarin ganin inda taji ciwo, mayan kuma sai faman tureta take. duk sai suka tsaya sororo suna kallon ikon allah, …Bahijja ko babu abunda take sai kallon hadiza da mayar, magnagnun da jamila tayi dazu na yawo a kwakwalwarta. jamila na ganin haka kawai ta soma tafawa,''wato shifa sharrin jini ko, baya taba buya, sannan yau na kara tabbatar da hankali ke gani ba ido ba,koda yake bazanga laifinku ba tunda bata barku haka ba harda aikin asiri,'' chak hadiza ta tsaya tare da sakin maya, sai a lokacin hankalinta ya dawo jikinta, kwata kwata bata lura da abunda take shirin yi ba sai yanxu, ta fara kame kame. fadila ce dai ta sake magana a karo na biyu ''wannan wani irin maganan banza ne wacece ke da har zaki shugo cikin gidan nan kina fadin magnagnun da basuda fasali? ku fitar da su daga gidan nan''… ta fada rai a bace tana instructing guards din daman tana da zafi sosai don tafi bahijja zafi. ''kafin kisa a futar dani inason ki sani….'' hadiza na jin haka batayi wata wata ba kawai tayo kan jamila iya karfinta, duk ta burkice gaba daya, har dan kwalinta na neman faduwa kasa, kamar wadda zatayi hauka, jamila tayi wani irin kukan kura ta turata ta fadi kasa kamar kayan wanki, ta dubeta tace; ''duk fa abunda zakiyi bazaisa na fasa tona maki asiri ba, a tunanin ki wai guba kika bani daxu ko? toh bari kiji, a shirye nazo gidan nan yau dinan, ni bana rufa rufa, daman na fada maki indai har kika ci amanata saina wulaqantaki hadiza, kuma nice zan zama ta farko da zan kwance maki zani a baynar nasi, wannan annamimiyar da kuke gani idan har kukaji abunda tayi maku to wallahi bazaku kara barinta tayi yawo a doran kasa ba don….. a daidai lokacin wani karfi ya sake zuwanma hadiza ta fara kokarin tashi kamar zautacciya ganin dai da gaske jamila tona asirin ta zatayi, inda da akwai wuqa a kusa da hadiza babu abunda zai hana ta daba mata adai dai wannan lokacin duk don kar asirinta ya tonu, ga idanun kowa a wajen, da asirinta ya tonu gwara ta kasheta inyaso itama a kasheta, don bazata taba bari asan cewa maya ce yarta ba sabeeha kuma itace yarsu, tunda har ta kawo e yanxu bazata bari komai ya wargaje ba, bazata taba bari yarta ta dandan talaucin rayuwa ba, sannan yar bahijja kuwa saidai ta kare rayuwarta a wulaqance wannan alkawari ne ta daukarma kanta. daidai nan idanunta ya sauka kan irin manya manyan grass sweeper machine da ake gyaran grass dasu, kamar mahaukaciya haka ta dauko sandar karfen abun ta taho da gudu, ko tsoron manya manyan guards dinnan bataji ba, bataji bata gani, “jamilaaaaaaaa,…saina kasheki, saina kashekiiiiiii!!!” kafin kace komai sai kawai suka biqe da bugun juna, basuyi aune ba sai ganin waennan guard din sukayi akansu, hankali tashe hadiza tace ''wallahi mahaukaciya ce, mahaukaciya ce karku saurari maganganunta'' Ya sameer ne ya dubi securities din ya bada umarnin a fidda jamila daga gidan, ganin haka yasa hadiza ta soma washe baki. “ku saketa''!!!!!” Anne tayi magana wanda yasa duk kowa ya maida hankalinshi gareta. tuni dariyar kan fuskar hadiza ta koma da furgici…“Hajiya hajiya wallahi mahaukaciya ce, cutar haukace da ita karku tsaya bata lokacin ku wajen sauraron maganganunta na banza, yama wannan zancen zai zama na hankali???” Hadiza ta fada tana ihu duk bakinta ya fafashe saboda bugun juna da suka dungayi ita da jamilar. jamila ko me zatayi banda dariyar yan bariki, ta sake maida daurinta gaba, kafin tace “A karamar kwakwalwarki kina tunanin zanzo da magana ta baki ne kawai? Da shedu na nake tafe…, nii jamila da kaina na chanza yar bahijja da yar hadiza, ranar 24th ga watan October shekarar dubu 2001 a ranar da aka haifesu..” Wani irin dummm bahijja taji akanta kamar an buga mata guduma, fadin irin shock din da kowa ya shiga a daidai wannan lokacin bata lokaci ne, daddyn maya ko idanunshi bai kaiga ko'ina ba sai kan sabeeha dake tsugunne, sabeeha ko in banda kuka babu abunda take, tsabar rikicewar datayi tunda taga wannan guards din sun zagayeta, tsabar rudewar datayi batama san maganar me akeyi ba. Maya ko da ba maida hankali tayi ba wajen magnagnun da sukeyi akai, burinta kawai so take a futar da sabeeha. “Karyaaa ne karya ne wallHi karya ne karya ne, karku saurari wannan mahaukaciyar, yar kwaya ce, ba tun yanxu take kwaya ba har taohon mijinta ta kashe, yar kwaya ce yar tasha ce ku fitar da ita daga nan” hadiza sai kawai ta fara soshe soshe ta dora hannu aka tana neman guduwa, kamar jamila tasan me take shirin yi wannan yasa tayi saurin damqo hannunta, ta kalleta cikin ido tace ''karma ki fara soshe soshen munafurci, wallahi taki ta kare yau hadiza,'' duk yanda hadiza taso ta kwace ma jamila kasawa tayi don riko ta mata na mu mutu tare, kowa ma ya rasa. ''baiwar allah wannan wani irin magana ne?kinsan abunda kike fada kuwa?'' nanna ta fada tana dafe kirjinta, don dakyar ne idan jininta bai hau ba. ''idan baku yarda da maganganun danayi ba zaku iya tambayar hajiya'' jamila tayi nuni da anne. gaba daya sai suka maida dubansu ga anne, da mamaki sukaga tana zubda hawaye, tuni hankali sameer ya tashi, bama shi kadai ba harda fadila. ''allah ya tsine maki jamila, allah ya tsinema ubanda ya kawoki duniya, wallahi karya takey..'' ay gaba daya hankalinsu baya ga hadizar ma gaba daya, sun maidashi ga anne data kasa hada ido da kowa, kuma ta kasa cewa komai. Bahijja data sandare, lokaci guda nunfashinta ya nemi daukewa, ta kafama anne idanu,ANNEN ma kallonta take, tuni taji gaba daya kafafunta na neman qin daukanta tayi baya zata fadi maya ta tarota. bahijja na cikin wannan state din na furgici ta dubi hannunta inda aka deba jininta jiya da anne tasata zuwa asibiti da gaggawa, tuni ta soma jujuya kanta, ganin abun take kamar a mafarki, ay har gwara ace mafarki takeyi wata qila inta farka zataji sauqin abunda takeji. kasa kallon inda sabeeha ke tsugunne anne tayi, don zuciyarta ta karaya, yau akwai babban tashin hankali a cikin gidan innalillahi wa inna ilaihi rajiun. ''anne? kodai jikinta ne? mu koma asibiti'' sameer yayi magana cikin tashin hankali, ko sauraron abunda yake fada batayi ba tace “rabi dagata ku shigo ciki'' tana fadin haka ta dubi sameer, ''ku shigo min dasu suma” tana gama fadin haka hamad ya tura wheel dinta zuwa ciki, rabi tayi gaggawar taimakawa sabeeha ta tashi tsaye, gaba daya ta galabaita, ba karamin duka bahijja ta mata ba da wannan wire, tuni hankalin maya ya tashi ganin ana kokarin komawa da sabeeha cikin gida, sai a yanxu ta fara fuskantar abunda ke faruwa, daxu dai bawai ta maida hankali bane kan magnganun da akeyi. hadiza na tirjewa haka jamila ta kankame hannunta guards dinan suka tasa su a gaba, hadiza babu damar guduwa, tayi tsuru tsuru, bata taba tsammanin asirinta zai tonu cikin sauqi haka ba, tayi dana sanin sanin haduwarta da jamila, zagi kuwa babu irin wanda batayi ma jamila ba, gaba daya ta susuce, bata sanin me take fada ita kanta. Bahijja dai bata san yanda akayi ta shugo parlorn ba don ta shiga wani yanayi mai tafe da furgici da tashin hankali da fargaba, bin kowa kawai take da idanu gabanta na faduwa, har idanunta ya sauka kan sabeeha da tun shugowarsu ta sulale kasa sai faman kuka take kasa kasa tana shesheqa. duk sun zazzauna kan kujera kamar waenda aka kawowa saqon mutuwa, duk sun zubama anne idanu, nanna na gefenta ta dafe kirjinta saboda yanda yake mata nauyi. daddyn maya ko gaba daya idanunshi sunyi jaa sosai. ga su jamila da hadiza a zaune, har zuwa lokacin jamila fa bata saki hannun hadiza ba da har lokacin zage zage take, gaba daya ta zama kamar burkitattciya,sameer ya doka mata tsawa wanda hakan yasa ta yi shuru. Daidai nan taj ya shugo gidan da sallama, da kyar sameer ya iya amsa mashi, ganin yanayin kowa yasa shi tambayar ko lafiya? nanna ce kawai ta iya cewa ya samu waje ya zauna. Ganin anne ma ta kasa cewa komai yasa nanna cewa ''yaya…ki mana bayanin abunda ke faruwa?'' Dakyar anne ta samu ta danne zafi da dacin da takeji aranta ta kalli rabi, wanda hakan yasa rabi ta soma magana kamar haka, ''jiya misalin wajen karfe sha biyu aka kirani daga security post kan cewa wata bakuwa tazo tana nema, ina futa sai naga wannan'' tayi nuni da jamila, ''kawar hadiza ce, don ta taba zuwa sau daya gidan nan, saina tambayeta dalilin nemana da take sai tace wai tanason na kaita wajen anne, ni kuma nace indai bata bani kwakwaran dalili ba babu abunda zaisa na kaita, nan ne take shaida min rayuwar yar hadiza wato sabeeha na cikin hadari, kuma ba kowa ne ke kokarin sata cikin hadari ba sai hadizar, wadda ta kasance ba mahaifiyarta ta asali ba a cewar jamilar, jin wannan yasa na amince muka dauki drop zuwa ga asibiti wajen hajiya, muna zuwa na kaita har wajen hajiya'' tana fadin haka ta dakata, fadila ta dubi jamila sai a lokacin ta tuna da, ta ganta asibiti kuwa tabbas lokacin ta futo daga dakin anne ita kuma a lokacin taje ganin doctor kan prescription din anne… A day before (Abunda ya faru a jiya). rabi da jamila na isowa asibiti da sallama rabi ta bude kofar bedroom din anne jamila na biye da ita, lokacin kuwa anne ce kawai a dakin, cikin sauri rabi ta karaso cikin ladabi ta gaishe da anne, jamila ko tana daga tsaye, saida rabin ta gama gaisheta kafin ta gaishe da annen itama cikin mutunci baza kace tazo da wani abu aranta ba. jamila bata bama rabi damar yima anne bayanin ko ita wace ba da dalilin zuwanta kai tsaye ta fada mata yanda take da hadiza sannan tace mata tazo ne wajenta da magana mai nauyi kuma mahimmiya wadda ta shafi ahalinta, anne najin haka da mamaki ta buqaci rabi ta futa ta basu waje, rabi na futa jamila ta dubi anne sannan tace. ''ba komai ne ya kawo ni ba sai dan na fada maki wani sirrin da ba kowa ya sani ba dagani sai hadiza.'' Jamila ta danyi shuru kafin ta cigaba, ''dalilin dayasa nace ya shafi ahalinki kuwa shine, fatima wato yar hadiza ba yarta bace ta asali yar bahijja ce'' confusely anne ta kalleta, jamila na ganin haka tace ''nasan bazaki manta da ranar da hadiza da bahijja suka haihu ba, tabbas a wannan ranar muka sauya yaran ba tare da sanin kowa ba… idan baki yarda ba zaki iya yin bincike akai saiki nemeni don ni banida da asara'' jamila na kaiwa nan ta tashi sannan ta mata sallama ta futa, ko tsayawa taji me anne zatace batayi ba, zabi ne tabarta dashi kota yarda ko kar ta yarda. fadin irin tashin hankalin da anne ta shiga bata lokaci ne,sai kawai ta tuna ranar da aka haifesu. jamila na futowa ko jiran rabi batayi ba ta kama hanyarta, rabi ta koma dakin anne ta mata sallam lokacin fadila ta dawo daga wajen doc so batasan meya faru ba, rabi na komawa gida anne ta kirata a waya, tana dagawa ta umarceta data nemo mata gashin sabeeha ko kuma brush na wanke baki, rabi batayi qestioning dinta ba tayi abunda tace, tana daukan brush din sabeehar ta taho asibitin,yanda anne ta umarceta kan cewa karta bari kowa ya sani hakan tayi kuwa. bayan barin asibiti da rabi tayi a daidai lokacin ne kuma bahijja ta iso, saboda kiran gaggawa da anne tayi mata, itama dai tana zuwa anne tasa doctor ya deba jininta, bahijja was so confuse bama ita kadai ba hatta fadila, saidai ganin yanayin annen yasa basuyi questioning dinta ba. A ranar anne tasa ayi maternity DNA test, test din dake daukan kwana biyu kafin result ya futo a ranar anne tasa ayi cikin gaggawa, misalin wajen karfe sha biyun dare kuwa dr barau yayi mata presenting result, gabanta na faduwa ta bude result din, tabbas sabeeha yar bahijja ce ta asali, a daren dai anne kasa barci tayi tana hawaye, tashin hankalin data shiga yasa jininta hawa sosai, dakyar aka samu yayi regulating, washe gari kuwa tayi insisting dole a sallameta daman a ranar ya kamata a sallamota. ''hadiza ta cucesu ta cucesu cutar da har abada batajin bahijja zata iya yafema kanta, tana rike da yarda ba tata ba while tata na rayuwar wulaqanci, don ba tun yanxu anne ta lura da yanda hadiza ke treating yarinyar ba, ta rabata da iyayenta tun daga haihuwarta innalillahi wa inna ialihi rajiun, hadiza ta cucesu ta cucesu, gaba daya ahalin gidan, har zuwa lokacin anne ta kasa gane wani dalili ne zaisa hadiza ta chanza yar bahijja da tata,'' cigaban labari…. anne na hawaye ta soma magana ''tabbas fatima yar bahijja ce wadda suka sauya ta da maya lokacin da aka haifesu'' take kowa ya zaro ido in so much shock, tuni maya ta nemi natsuwarta ta rasa, tama kasa gane inda gabar maganr take, wannan wani irin magan banza sukeyi? ta tambayi kanta. hamad ko da sameer babu abunda suke sai kallon anne baki a bude, jamila ko babu abunda take sai murmushi. Hankali a tashe fadila ta soma magana ''ya zaayi ta zama yar bahijja anne?'' bata kaiga karasawa ba ta dakata tunawa da ranar da aka haifi maya, tabbas in bata manta ba tare suka kai bahijja da hadiza asibiti, don ranar a tare suka fara naquda. Jikin bahijja na tsuma ta miqe tsaye, ta tunkari inda anne ke zaune ga envelop a hannunta, tayi saurin karba jikinta na rawa, tundaga lokacin da anne ta soma magana ta shiga tashin hankalinda gaba daya ji take dama nunfashinta yabar jikinta. idanunta na cike da kwalla hannunta na rawa ta bude papers din, bata gama bude takardar ba duka idanunta ya sauka kan sunanta, ''DNA maternity test result, Name; Hajiya bahijja santuraki, and ''Fatima,'' tana kai idanunta kasan paper din inda aka rubuta result taga an rubuta probability of maternity test 99.9%'' tana ganin haka ta soma jin wani juyayi kunenta ya toshe gaba daya kanta yayi dummm, a take paper ta sulale, majeed dake zaune gefenta yayi saurin mikewa ya dauki papers din ya bude shima yana karanta bai kaiga dagowa ba sai jin bahijja yayi ta soma cewa ''innalillahi wa inna ilihi rajiun….innalillahi wa inna ilaihi rajiun, na shiga uku, innalillahi wa inna iliahi rajiun, majeed yatace da gaske, yatace…what have i done???? tana fadin haka ta sulale kasa. shima dai takardar faduwa tayi daga hannunshi, gaba daya hannunshi sai faman karkarwa yake yana kallon sabeeha, tabbas tundaga ranar daya sanyata a idanunsa yaji wani abu game da ita. Tuni nanna ta runtse idanunta sai hawaye, hadiza ko dora hannu kawai tayi aka tana kukan munafurci. Tuni hankalin maya ya tashi tana daga zaune tana kallon mummynta dake hawaye tana kuka, me mummy ke magana akai?, wacece yar hadiza? wai meke faruwa ne?'' haka ta dunga tambayar kanta. fadila da taga yanayin da suka shiga itama miqewar tayi ta dauka takardar ta soma karantowa, tuni hawaye ya soma sulalo mata ta miqawa sameer dake gefenta takardar, tayo kan hadiza a guje, ta soma bugunta kamar an aikota, nanna na hawaye ta soma kiran fadila, ''fadila fadila '' amma ina bataji bataji bata gani, taj da tun shugowarshi idanunshi ya kaiga sabeeha ganin yanayin daya ganta yasa ya kasa natsuwa, controlling kanshi kawai yake saboda ita, saboda bayanson ya nuna akwai wani abu tsakaninsu badan haka ba, bayajin zai iya zama yana ganinta tana hawaye gashi baisan dalili ba, gashi babu wanda ya bashi damar sanin abunda ke faruwa sai binsu kawai yake da ido. karban takardar dake hannun sameer yayi shima ya soma karantawa, yana gama karantawa ya dago da kanshi ya kalli sabeeha, sannan ya maida dubanshi ga bahijja in so much shock, gaba daya yafi shiga confusion don baisan meke faruwa ba. ''me muka maki?me muka maki?, duk abunda muka maki ta hanyar nan zaki saka mana?'' fadila ta fada tana ihu tana dukan hadiza. hadiza fa saida ta rasa natsuwarta saboda irin dukan da fadila ke mata jamila na daga gefe sai faman taunar gums dinta take hankali kwance, kwata kwata bata ma tunanin ko zasu sa a kamata ita da hadizar kai ko an kamata wallahi tasha don burinta ya cika, ''ya isa fadilaaa ya isa'' nanna tayi magana dakyar tana kukan tausayin bahijja da sabeeha data fashe da sabon kuka dukda tana cikin rudu da tashin hankali magnagnunsu na zuwa kunenta, kuma ta kasa yarda da hakan. ''ki barni nanna, ki barni na kashe tsinanniyar nan, kin cucemu kin cucemu,yau shekaru ashirin da biyu kenan, muna barci cikin kwanciyar hankali ba tare da sanin yarmu na chan wata duniyar ba? a wulaqance?, ke kuma taki tana nan cikin jin dadin rayuwa? ba a rageta da komai ba? wannan wani irin baqin zalinci ne, wallahi bazaki taba samun rahamar allah ba hadiza wallahi saikin gwammaci baki taba sanin ahalinnan ba'' anne dai na daga zaune ta kasa cewa komai sai hawayen da takeyi,tanajin guilt din komai, tabbas a lokacin da aka sauyasu allah ya nuna mata ta wata sigarda dan abu kadan zatayi da zaiyi preventing sauyasun da sukayi, saidai kuma saboda yanda bason auran majeed din da bahijjan take ba yasa kwata kwata bata maida hankali ba musamman akan abunda ya shafesu, ko haihuwar ma bawai nuna jin dadinta tayi ba lokacin da bahijjar ta haihu, amma tabbas a lokacin da aka sauyasu allah ya nuna mata amma taqi yin komai akai, she choose to turn a blind eye on it. fadila na tsaka da jibgarta suka soma jin jiniyar motocin DSS, Jikin maya na rawa ta miqe hankali a tashe sai yanxu kwakwalwarta ta fayyace mata komai, suna nufin an sauyata da sabeeha? sabeeha ce yar asalin daddy da mummy ita kuma itace yar mai aikin nan hadiza?'' bakinta na karkarwa ta dubi hadizar sannan ta dubi sabeehar ta dubi daddy da mummy, ta fashe da kuka tana juya kanta, ina bazai yuwu ba bazai yuwu ba, bazai taba yuwuwa ba ta kasance yar mai aiki, bakinta ra rawa ta soma magana ''wallahi karya ne, ni ce yar mummy, ni ba yar mai aiki bace, karya ne wallahi, ni kadai ce yar mummy naa'' tuni ta furgice hawaye na sauka kan fuskarta harda majina, duk suka bita da ido, bahijja ko kasa kallon kowa tayi musamman sabeeha, ya zata kalli yarta? da wani irin ido zata kalli yarta ta asali?, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, da kanta ta so illata yarta,da kanta ta nuna tsana mafi muni gareta, ?? take ta tuna yanda ta dunga treating sabeeha tunda ta fara ganinta, da yanda ta dunga dukanta dazu, inama ace zata iya maida hannun agogo baya?, inama ace zata bude idanunta taga mafarki takeyi, Ya allah, this is so unbearable to her, yarta tayi treating hka ba tare da saninta ba, maya kuma ba yarta bace?, ba asalin yarta bace yar hadiza ce, yarta ta asali takema kallon yar iska kuma barauniya? duk dan saboda zalincin hadiza??? Bahijja na kuka tana kankame da majeed tana hawaye shima sai girgiza kanshi kawai yake, idanunshi sunyi jaa sosai, hadiza ta cucesu ta cucesu, cutarda har abada bazasu taba mancewa ba, ta rabasu da yarsu, yarinyar da bataji ba bata gani ba, saboda wani dalili nata daban da basu san ko menene ba? shima kanshi kasa kallon sabeehar yayi, he raised yarinyar da ba tashi ba all those years, tashi kuma tana chan uwa duniya. Babu wanda ya lura da sumewar da maya tayi sai nanna'tayi saurin miqewa ta tunkari inda take a kwance ta tallabo kanta tausayin yarinyar ya cikata, dole zata shiga shock itama. dakyar hadiza ta kwace daga hannun fadila bakinta duk a faffashe ta miqe tsaye tana zare zaren ido ta fashe dariya ''kona mutu yanxu naci galaba akanki bahijja kodan saboda yarki dana juyawa rayuwa kuma na tabbatar rayuwarta ta wulaqanta tun haihuwarta,kin ganta nan saida na tabbatar batasan wani abu waishi gata ba balle jin dadin rayuwa,kima godewa allah ban watsa ta duniya ba ta zama kwantacciyar karuwa mai lasisi koba komai na dandana maki zafin cin amanata da kikayi, ay wallahi duk abunda na maki baikai kwatankwacin abunda kikayi min ba, wallahi wallahi bahijja indai ina nunfashi bazan taba bari ki samu farin ciki ba ke bake kadai ba duka ahalin nan'' tana cikin magana batayi auni ba saiji tayi an kwasheta da mari, dagowan dazatayi sameer ya sake sauke mata wani marin, a daidai lokacin kuma wasu samudawan DSS officers suka shugo, su kusan biyar rida rida dasu, baqaqe suna sanye da baqaqen kaya da bindigu abun tsoro. daman musamman anne ta kira general director dinsu tun kafin su dawo gida, ta shiada mashi crime din hadizar da jamilar, daman kwana tayi da tunanin wani hukunci ne ya dace dasu,don duk abunda zatasa ayi masu batajin zai wanke laifukan abunda hadiza tayi. Anne na daga zaune tayi instructing a fita dasu, take hankalin jamila ya tashi don batayi tsammanin harda ita za a hada ba amma ta dake don koba komai dai ta tona asirin hadiza hankalinta ya kwanta. kafin a futa dasu hadiza tace ''banyi asara ba kona mutu na aje maku tabon da har ku mutu bazaku manta dashi ba,''ta karaashe tana kallon gaba dayansu ,yanda fa hadiza ke maganganu kwata kwata babu any remorse ko regret jamila dataga da gaske harda ita za a hada a tafi, tuni yayanta suka zo ranta, tace ''hajiya hardani za a hada? nifa yar rakiyace? itace ta shirya kuma ta gudanar da komai'' hadiza ta dubeta da fashesehn lebe tace ''au bakisan da haka ba sai yanxu? ay tunda kika tonan asiri nima saina tona naki wallahi, sai duniya tasan da hannunki kika kashe tsohon mijinki tsinanniya'' ''akwai tsinanniya data wuce ke? shi uban wacchar yarinyar da kike ikirarin kunyi aure kema ay kasheshi kikayi, au nama tuna ashefa bata da uba ko yar taki?'' jamila ta bata amsa, filin saiya zama kamar na bankade bankade. suna kallo aka fita da ita da hadiza, yanda ma dss dinnan ke jansu kamar dabbobi. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 108 TAKAITACCEN LABARI SHEKARUN BAYA DA SUKA WUCE Gidan Alhaji santuraki, gida ne mai jama'a ta kowanne fanni tun shi kanshi alhaji santurakin na raye, harya rasu ya samu shaidar taimako musamman ga waenda basuda karfi, hajiya anne ta kasance mace jajirtacciya kuma tsayayyiya mai zafin nema kamar yanda taga mahaifinta nayi, sannan ta bangaren taimako kuwa harma ta wuce mahaifinta wajen kyautatawa mutane musamman marasa karfi harma da waenda ke karkashinta, musamman ma'aiktanta, hadiza da inna wato mahaifiyar hadiza sun kasance ma'aikatan cikin gida tun mijin anne na raye, lokacin hadiza na budurwa inna tazo da ita gidan,anyi zama na amana da mutuntawa shekara da shekaru daya sanya anne daukar nauyin hadiza tayi sponsoring iliminta na boko, babu abunda ta nema ta rasa kama daga sutura mai kyau da cima mai kyau, da abubuwan da baza a rasa ba daya danganci buqatun budurwa, cikin yayan anne bahijja ce kawai tazo sa'a daya da hadiza kuma suka shaku sosai, don bahijja tana da hakuri da son mutane, abun duniya bai rufe mata ido ba kuma kwata kwata bata taba considering hadiza yar mai aikinsu ba, wannan yasa hadiza da bahijja suka taso a tare don fadila ta girmesu, ita harta gama karatu, idan kaga hadiza bazaka taba cewa ba yar gidan bace yar mai aiki ce, don an dauke mata komai kamar yanda aka dauke ma yaran gidan,daga kan sutura har abunda baza a rasa ba, sai abun ya zo da suma yayan gidan basu da kyamar talaka don tarbiyyar da aka masu kenan dukda sun kasance yayan masu arziki sosai. Yanda za a fita dasu a mota a duk lokacin da suka buqata haka hadiza ma ke fita itama, don driver daban aka fidda masu, duk wata kuwa yanda za a bawa babarta albashi haka anne zata bata allowance na kashewa kuma bawai don tana yin komai ba sai dan kawai ta kashema kanta. Ta samu gatan da gaba daya rayuwar ta bata taba tsammanin zata samu ba saboda irin rayuwar da sukayi tun a lafia kafin su shugo abuja ita da babarta neman na kashewa don su rufama kansu asiri tun bayan mutuwar babanta. Sakewar da hadiza ta samu har ta kaiga zakace itace yar masu gidan, harma taso ta fisu wajen jiji dakai da dagawa, daman hausawa nace wa dan talaka bai iya samun waje ba,jin kanta take tafi kowa.  Yau itace fada da masu gadi, jibi itace da driver, don su kadaine sukasan halinta. inna ko ba karamin dadi taji ba da wannan karramawar da aka mata da yarta,dukda sun kasance yan aiki kawai a gidan, basu hada dangi dasu ba kwata kwata,don saboda talaucin da suke ciki ne ma yasa ta futo aikatau da yar tata, don tunda ubanta ya rasu suke rayuwar wahala, cimar da zasu kaima cikin su ma wahala take balle akaiga karatu,gashi innar na bala’in son hadizar, don ta dauki alkawarin bazata taba barinta tayi rayuwar wahala ba tunda suka shigo abuja, toh itama dai innar da nata kudirin, saidataga yandq aka rike hadizar ne yasa ta aje duk wani kudirin data taho dashi garin, daman burinta bai wuce hadizar ta samu ilimi ba tayi aure cikin arziki don su kaucewa talaucin da suka baro a gida. Tasowarsu bahijja da hadiza ta kunshi abubuwa da dama, ciki kuwa shine baqin ciki da hassada tsantsa da hadiza keyi da ita,musamman data kasance sa'arta, ta tsani bahijja batare da tayi mata komai ba saboda kawai ta fita komai, daga kan ilimi har kyawu na halitta,  batada abokiyar hamayya kamar bahijja, kuka bawai nunawa take ba, a ciki take dauke da wannan qiyayyar da baqin ciki, inda da akwai yanda zatayi tayi replacing bahijja da kanta datayi, bakin cikin da take da ita har takaiga ko kaya bahijja ta saka irin wanda bata dashi tana bakin cikin shi, kuma duk yanda za'ayi saitayi irin kayan ko kuma ta raba bahijjar da kayan, ta hanyar lalata su. Duk wata hanyar lalacewa bahijja ta raba hanya dashi, inbanda neman ilimi dake gabanta babu abunda takeyi, bahijja ta kasance mai hakuri fadila cema mai zafi sosai don bata daukan nonesence kwata kwata,dake gidan nasu akwai ka’idoji sosai musamman abunda ya danganci alakarsu da mutane da kawaye na waje yasa bahijja bata da abokiyar hira kamar hadiza, koda yaushe zaka gansu tare, kodai hadizar na dakinta ko kuma kaga bahijjar a dakin inna suna hira da hadiza, karshe ma dai bahijja ce tasa aka maido da hadiza makarantar da take don suna zuwa tare, duk zaman da suke da hadiza da yardar data bama hadiza bata taba kawo kishi take da ita ba ko kuma fuska biyu take mata don bata taba nunawa ta gani ba a bayyane saidai a zuciyarta.  Lokacin da hadiza ta nuna tana son sameer wato yayan su babu wanda yasan da zanjen in ba bahijja ba, itama bawai ta fada mata bane kawai ta fuskanshi yanda take yi da zarar yana kasar don ya kasance matafiyi lokacin anty laila kawai ya aura, wadda ta kasance agola a gidan, itama dai aurwnta dashi bawai a son ran anne bane kawai dai dan babu yanda ta iya ne, hadiza dama chan tayi alakwarin duk yanda za ayi saita aureshi, burinsu kenan ita da inna wadda tabi bayanta, don itama dai kwadayi ne da ita, ga rashin godiyar Allah. Ganin batada chance don kwata kwata hankalin sameer baya kan hadizar yasa ta fadama bahijja in a manipulative way, ganin yanda sukeda kusanci,daga reaction din bahijjar hadiza tayi misunderstanding dinta, a tunaninta ba son ta take da dan uwanta ba kasancewarta yar masu aiki, itako bahijja ba wannan ne ba, tasan ba abu ne mai yiwu wa ba don ko ya nuna yanason hadizar anne ba lallai ta yarda ba, bazata taba yarda bama, don maganar aure ko hadakar aure anne is very strict when it comes to that, akullum batada burin daya wuce iyalanta su kasance waje daya, kuma hadakar kusa kusa bawai ta bare ba, hakan kuwa ta kasance, don kai tsaye bahijja ta fada mata tayi hkuri bazai yuwu ba, bazata iya taimaka mata ba,hadiza dai ganin bata da chance yasa ta hakura, amma fa ta kullaci bahijja don a ganinta basusan kowa yaci arzikinsu ta hanyar shugowa cikinsu tunda gashi akan idanunsu akayi rigimar aurenshi da na anty laila, daman gashi ta tsaneta bama ita kadaiba har uwar tasu wato anne. a kwana a tashi haka shekaru suka ja, bayan fadila tayi aure harta haifi hamad da wasu yan shekaru, bahijja ta hadu da majeed, daga nan fa wata sabuwa ta bullo don hadiza na sanya idanunta akan majeed taji duk duniya shi takeso, itama, itafa duk abunda bahijja takeso ko kuma ya kasance nata ne haushi takeji, kuma ta dauki alkawarin saiya zama nata ita, kodai ta lalata shi ko kuma ya zamo nata, haka ta kudirci duk yanda zatayi saita rabashi da bahijja don ta sameshi.  Data fuskanshi ba a san bahijja na tare da majeed ba kuma tana kokarin boye relationship dinsu don anne bazata taba amincewa ba kasancewar shi dan wata kasa daban irin yan Lebanese dinnan ne da iyayen su kasuwanci ya kawosu kasar na dan wani lokacin kafin su koma kasarsu yasa saitayi amfani da wannan damar don cinma burinta, koda ace ma annen zata yarda bazata taba barin bahijja tayi aure ba ita kuma tana zaune babu mabiya, gashi daga ganinshi yana da zababben kudi sosai ga kyau. matakin farko databi shine shiga tsakanin bahijja datayi da anne, ta hanyar yi mata sharri mafi muni, wanda yasa anne tayi prohibiting bahijja da haduwa da majeed, ta kuma rantse akan cewa bazata taba aurenshi ba. wannan abu yayi ma hadiza dadi ba kadan ba,don tayi nasarar rabasu saidai kuma duk yanda taso ta sami majeed batayi nasara ba, don tabbas tasan yafi karfinta, ammafa ta gwammaci bahijja ta rasashi koda kuwa ita baza ta sameshi ba. Kiyayyace takeyima bahijja ba kankanuwa ba as time past, kuma haka kawai batayi mata komai ba. Da yake komai na allah ne, kuma idan ya kaddara abu babu wanda ya isa ya hana, allah ya kaddara majeed ne zai kasance mijin bahijja dukda obstabcle din da suka shiga, na rashin amincewa da anne tayi, daya daga cikin dalilin dayasa anne taki amincewa shine, ta taso da akidar duka iyalanta zasu zauna waje guda, shiyasa ma sukeda babban estate, don karfafa zumuncinsu, wannan akidar tun mahaifinsu, shiyasa daya basu zabi sukebi, haka itama taso yima yayanta sai ya kasance bahijja ce ta bujire mata, mahaifinsu bahijja kuma ya tsaya mata. lokacin da hadiza ta lura da sharrinta bai cimma ruwa ba ta shiga tashin hankali, don bazata taba zama tana gani bahijja tayi aure ba kuma ta fita, wanna yasa ta shiga tashin hankali. Sai a lokacin ne kuma allah ya budema bahijja idanunta ta gane hadiza munafuka ce, annamimiya ce, kuma itace sanadiyar shiga tsakaninta da anne data rabata da majeed ta hanyar yi mata kazafi mai muni, ta danganta hakan da majeed dake nemanta, ganin sunan ahalin na neman baci yasa anne ta rabata da majeed din, don hadiza kiri kiri ta munafunci bahijja ta nunma anne cewa ita da majeed bayan soyayyarsu akwai haramtacciyar alaqa dake tsakaninsu shiyasa take boye babu wanda yasan dashi, don cewar kissarta da munafuncin datayi wai harda zubda ciki sunyi kuma babu wanda ya sani sai ita, kasancewar kowa yana ganin bahijjar da hadizar yasa anne ta yarda da zancen,wannan yasa da farko tayi alkawarin bazata taba bari bahijja ta auresa ba don kallon irin mutumin banza anne ke mashi. jamila data kasance aminiyarta tun suna kananu, daga gari daya ma suka fito kuma sai ya kasance zamansu ma a anguwa daya sukayi, har suka girma suna tare, lokacin da suka bar anguwarsu ita da inna a lokacin ne jamila tayi aurenta na fari ta auri wani babban mutumi daga zuwa aikatau gidan, ko shekara biyu bata hada ba mijin ya mutu sanadiyar kasheshi datayi dake irin tsoffin nan ne masu budurwar zuciya baisan hadarin daya jajibo ma kanshi ba da iyalansa, a tunaninta tayi auren don ta samu kadara da wasu abubuwan daga karshe dai ta fito babu komai saboda bashishikan dayake dasu, saida fili daya ta tsira wanda suka sha gwagwarmaya da yayansa kafin tayi nasarar kwacewa taci banza shima saida ta hada da aikin malami, jamila dai tun tale tale takaddararriya ce, duk wani kissa da mugunta ta san yanda akeyi, kuma ta iya, kuma duk ba komai ne ya rufe mata ido ba sai kwadayin abun duniya, wannan futowar tata yasa suka sake hadewa da abokiyar shu’umancinta wato hadiza, don sunyi yanmatancin gagari da bariki a tsohuwar anguwarsu nan cikin gwagwalada a wata anguwa babu wanda baisan hadiza da jamila ba ta wannan fannin. Bayan auren bahijja da majeed hadiza bata kara samun natsuwarta ba, don a lokacin ne bahijja ta fayyace komai akan abunda hadiza tayi mata a baya da yanda ta gano irin munafurcin data mata da hadata datayi da mahaifiyarta, da irin zaman da take da su, da baqin cikin da take mata ba tare da ta mata komai ba, zama dai ya gagari hadiza bayan an gano halinta, karshe ma dai tattarawa tayi tace ma inna bazata kara zama ba a gidan, don data zauna tana ganin bahijja da mijinta gwara tabar gidan ta koma inda suka fito, kuma bawai ta ajiye makamanta bane ko kiyayyar datake ma bahijja ah ah saima abun kara gaba dayayi ta fuskanci rabata da majeed bashine zaisa taji ta fi bahijjar ba ko taci galaba akanta, so take kawai taga ta wulaqanta, so take ta mata abunda har ta mutu bazata daina jin zafin itadai kamar tazo duniya ne kawai dan qiyayyar bahijja, kuma badan komai ba kawai don ta fita da komai kuma tana baqin ciki da ita. idan an tanbayi inna hadiza a gidan ko kullum saidai l tace taje wajen dangin ubanta,don har zuwa lokacin inna na boye irin tabararriyar rayuwar da suke da yarta take. yau sune bin malamai ita da jamila, gobe sune yawon titi, ta koma bin maza manyan maza waenda jamila ta samu hanyar hadaka dasu, har wani mutumi suka samu dayake basu maqudan kudade suna bashi jinin da babu wanda yasan daga inda suke samoshi, babu abunda bazasuyi ba indai zasu samu kudi ta kowacce hanya zasu iya komai,tare dai suke duk wani shiadancin su, a haka hadiza ta samu ciki a titi, koda ta gano hakan ta shiga tashin hnakli, jamila ta bata shawarar zubarwa daman ay dole su zubdashi, sukaje asibitin nan hankalin hadiza ya tashi da aka shaida mata mahaifarta batada kwari kuma idan har aka zubda cikin ba lallai ta sake samun wani ba, hankalinta ya tashi sosai don da farko ta gwammaci data haife shegenda koda yazo duniya batayi mashi tanadi ba gwara ta barar, sai kuma gashi allah daya tashi kamata sai yasa mahaifarta ta kasance batada kwari, shi kanshi cikin ma ba lallai yasha ba, karshe dai haka suka hakura da zubda cikin, suka shiga tunanin yanda zasuyi kan cikinn. ana cikin haka inna ta gano cikin da hadiza ke boye da shi, ranar sun shiga tashin hankali daga ita har hadizar, dake inna na son hadizar kuma bata son asan cewa cikin shege tayi yasa suka hada plan, inna ta shaidama anne batun hadiza ta samu muji achan kauyensu zasu aurar da ita. anne tayi murna sosai kuma yanda tayi alkawari idan auren hadiza ya taso ita zatayi mata komai hakan kuwa akayi, anne ta masu tara ta arziki suka tarkata suka tafi da sunan zuwa kauye. bayan yan wasu kwanaki da komowarsu hadiza ta zauna tayi wani nazari, ta shiadama inna akwai wanda zata aura, dahiru kenan shima dan lafia ne, kuma gwari, ya dade yana son hadizar saidai kuma sun raba hanya, don gani take tafi karfin matsayinsa na talaka wanda bashida komai, tunfa suna anguwa daya kenan, yanxu kuwa dataga haza gashi bata da wani option yasa ta amince saboda cikin dake jikinta, ko dan ta rufama kanta asiri ma, kar abunda ke cikinta yazo duniya matsayin shege, zata iya yin komai akan abunda ke cikin nan nata, gaba daya duk wannan abun bai wuce cikin wata guda ba, jamila ma ta bata karfin gwiwa ta aureshi dukda talaka ne sosai, don su laqaba mashi cikin karta haifi shege, koba komai idan an ganta da ciki za asan tayi aure, don tun bayan dawowarsu hadiza taji duk duniya babu abunda takeso kamar cikin nan. Shi dahiru irin aikin kano to abuja line dinan yakeyi wato driver mota, inna dai batada zabi ta amince don a rufama juna asiri, akayi aurensu kafin ta koma chan wajen aikinta. Bayan watanni sun wuce hadiza na dauke da cikin jikinta haryakai wata takwas lokacin auren nasu bai wuce wata shida ba yan anguwa da yan uwan mijin harma dashi dahirun babu wanda yace tak akan cikin kamar waenda aka rufewa baki, kuma hakan ce ta kasance don saida jamila ta shiga ta futa lokacin ta samu wani matsubaccin malami ya masu aiki, babu wanda yayi magana akai. A cikin watanne dahiru ya samu accident akan hanyarshi ta dawowa, tun achan ya mutu don gawarshi aka kawo. Hadiza ta shiga tashin hankali soaai bawai don jimamin mutuwarshi ba sai dan yanda zatayi da wannan tsohon ciki, don ba karamin rufin asiri ya mata ba, dukda kasancewarshi kamar fanko a wajenta, amfanuwa kawai take dashi ba dan komai ba, cinta da shanta da komai ma dukda bashi da karfi, gashi komai yayi mata kasa, ita ba sana’a ba saima dai idan inna ta tura mata dan wani abu cikin albashin aikin datake achan gidan santurakin, ga jamila ma kasuwa tayi kasa yanxu abubuwan basa gaba, wani dan aiki data samu as cleaner, wani company masu daukar yan aiki suka dauketa ta kama takeyinshi anan cikin gari ana bata albashi shiyasa haduwarsu ma ke wahala sai jefi jefi. Ko sadakar arba’in batayi ba babu kunya ta tarkata tabiyo inna, sanin cewa mijin nata ya rasu gata da tsohon ciki yasa inna ta roki alfarmar zamanta wajen anne, sanin yanda aka taso yasa duk kowa yaji tausayinta ta dawo gidan banda bahijja data san ko ita wacecece. Lokacin itama bahijja cikinta ya tsufa don ta kai wata tara cif cif. For the mean time hadiza ta sauke kanta sosai, kullum tana daki, bata yarda ma ta fito ba, don kamar bata existing a gidan kamar dai ba hadiza ba ta suake kanta. Akwai wata ranar juma’a, bahijja ta tashi ta ciwon baya irin mai rikewar nan kan kace kwabo naquda tazo mata gadan gadan, daman tunda cikinta ya tsufa ta dawo gidan itama da zama bayan ta haihu saita koma. Hankali tashe anne da fadila suka fito da ita, suna gab da sakata a mota saiga inna ta futo itama hankali a tashe, ta shaida ma anne a taimaka mata hadiza ma na nakuda, gaba daya daga fadila har anne mamaki sukayi jin hakan, ganin hankalin innar a tashe yasa anne ta karbi bahijja sannan ta shiadma fadila tabi inna su fito da hadizar, hakan kuwa akayi fadila na shiga dakin su ta tadda hadizar da wata a gefenta jamila kenan, zuwanta kenan rabonta da hadizar sun dade sosai sai yau kawai allah ya jefota zuwa gidan, suka taimakawa hadizar suka fito da ita, daidai nan majeed ya karaso gidan hankali a tashe. Suna fitowa suka taddashi rike da bahijja, tsabar rudewar dayayi daukanta ma yayi gaba daya yana kokarin sakata cikin mota, anne kuma na daga gefe, tunda yazo yanayinta ya sauya gaba daya, da kamarma bazata asibitin ba ganin ya iso sai kuma daga baya tasa fadila ta bisu shida bahijjar ita kuma suka shiga motar driver da hadiza da inna. Tunda suka fito hadiza na cikin naquda ihu takeyi harma yafi na bahijjar amma tana daura idanunta akan bahijja da majeed lokaci guda kamar an tsuke mata bakinta, ta kafesu da idanu kamar idanun nata zasu zazzago sukayi jajawur,take taji tsanar da takema bahijja ta dawo sabuwa fill, ganin yanda majeed din ke mata da saitaji dama bata futo ba, jamila na ankare da komai ita da inna suka taimaka mata suka shiga mota. Tunda suka shiga motar kwata kwata hawayen dake fuskar hadiza ya kafe kaff, naquda takeji soaai amma kiyayyar dake cinta batasa ta cigaba da kukan ba, tunani kawai take yanda zatayi ta dau fansar qiyayyar datake ma bahijja da majeed. Suna shiga driver yaja motar sukabi bayan motar majeed, basu tsaya a ko’ina ba sai a wani sabon asibiti da aka bude na yan Lebanese, anne dai bata ce komai ba amma bata da ikon yin magana, kuma hakan bawai dadi ya mata ba. Suna isowa jamila ta dubi hadiza ganin tana cikin naquda kuma yasa tayi shuru,suna fitowa aka turo da gadon marasa lafiya, lokacin har an shigar da bahijja aka sakasu akai zuwa labour room. A daidai lokacin da duk suka shigo emergency wajen first ward nurses suka dakatar da su, fadila ma na taaye don majeed ya shiga da bahijja, daman ba a yarda a shiga gaba daya saidai mutun daya, nan suma suka buqaci mutun daya da zata shiga da mai naqudar, inna na kokarin shiga hadiza tace da jamila take son shiga, basu kawo komai aransu ba aka shiga da hadiza labour room jamila na rike da hannunta. Suna shiga second ward kafin labour room a gaggauce nurse ta soma shirya hadiza cikin kayan delivery, tana gamawa ta dan fita wannan ya bama hadizar damar magana, jamila ta matso da kunenta yanda daga ita sai hadizar ne zasuji abunda zata fada nata. “inason ki sauya duk abunda na haifa da abunda bahijja ta haifa”….. Take gaban jamila ya fadi ta dubi hadiza Cikin sauri tace “ta ina kike tunanin hakan zai yuwu hadiza? Ina zan iya yin haka? Asibiti ne nan fa? Kuma goge goge kawai nakeyi anan” “Jamila ki taimaka min ta hanyar nan ne kawai zansan cewa nayi masu abunda bazasu taba mancewa ba, kuma koba komai abunda na haifa bazaizo duniya ba ya taso cikin rayuwar dana taso na girma a ciki ba” Jamila hankali a tashe tace “idan aka gano fa” “Jamila ke kadai zaki iya kin haka” hadiza ta fada tana cije lebe, jamia tayi shuru tana nazari kafin ta dubi hadizar tace “shikenan, daman ban fada maki ba anan nake aiki, zansan duk yanda zanyi na sauya su” Tana fadin haka daidai nan nurse ta shigo, ta shiga da hadiza labour room ita kuma jamila tayi gaggawar zuwa dakin su na cleaners ta sauya kaya zuwa na masu goge goge ta futo. Tana futowa daidai nan tayi kicibus da dahiru da shine ya mata hanyar aikin don tare aka kawosu shida ita ma, su kadaine hausawan da aka dauka anan. Yana ganinta kuwa ya tambayi zuwanta don yau ba shift dinta bane, ba tare da wani tunani ba ta shiada mashi wani abun ya kawota daban, harzai sake mata wata tambayar ta dakatar don daman shishige mata yakeyi, ganin yar hannu ce . Tana futa ta nufi emergency ward, harta wuce su fadila da inna babu wanda ya lura da ita saboda mask data saka sannan ta shige ciki, tana shiga second ward daidai wajen room din da aka saka hadizar da bahijjar ta tsaya kamar wadda ke aikinta na goge goge saiga nurses sun fito da jarirai, lokaci guda coincidentally, akan idanunta aka wuce dasu dakin da za gyara su sannan a bunciki lafiyarsu, suna shigewa dasu ta nufi wajen ta saka dan card din dake bude kofar duk wani authorize ward da ake basu idan zasuyi gyara, tana sakawa yaqi buduwa, duk yanda taso ya bude yaqi budewa, take hankalin ta ya tashi ta koma da sauri ta tsaya bakin kofar tana gogewa daidai nan daya daga cikin nurse din data shiga ta futo da sauri, sukayi kicibus da dayar nurse din ta taho hannunta rike da baby bag dake dauke da abubuwan da za a gyara jarirai dashi, dayar na ganinta tayi gaggawar cewa “we need pediatric immediately” tana fadin haka dayar tayi saurin karbar abubuwan ta wuce ciki tana shiga bata jima ba tayi saurin futowa itama cikin gaggawa ba tare da ta rufo kofar ba daman kofofin irin automatic door ne tana rufewa ne da kanta, hadiza tayi gaggawar shigewa kafin ta rufo da sauri, tana shiga ta tadda jariran a cikin gadajen jarirai, su kusan biyar, a gaggauce ta fara duban yanda zatayi identifying dinsu, dake kowanne jariri ana haifarsa ake saka masa tag wannan yasa ta fara binsu daya bayan daya tana duban tag din, har idanunta ya sauka kan yar bahijja da aka rubuta “baby majeed” tana ganin sunan majeed ta gane yar bahijja ce a jikin tag din, daga ganin jaririyar ma tun kafin taga tag din tasan yar bahijja ce, don ta fita daban, jajawurr ce gaba dayanta, gefwnta kuwa sai taga an saka “baby hadiza” dake a jikin file din da aka bude mata daga zuwan nasu ba a saka hadizar nada spouse shiyasa aka saka sunan ta,sai a lokacin jamila ta lura da yaran ma kebance suke don ba a incubator suke ba suna daga gefe sauran biyun kuma suna cikin incubator, da oxygens kamar basuda lafiya, ba tare da wani bata lokaci ba ta yaye abun da aka nannadesu dashi ta fidda tag din dake maqale a kafar yar bahijjar ta saka a kafar yar hadiza sanann ta juya, jin kamar ana magana daga wajen, harta juya jikinta na rawa ta dawo ganin jikin gadon nasu ma an rubuta sunaye akai, cikin sauri tayi switching dinsu ta sauya su sannan tayi gaggawar neman wajen boyewa don har an bude kofar za a shugo kar a kamata, daidai nan doctor ya shigo da nurse din data fara futa dazu wadda taje kiransa, ita kuma dayar data ce mata taje ta kira doctor din bata sake shigowa doctor ya fara duba babyn da akace nunfashinta baya regulating soaai, bayan ya gama binciken ya tabbatar masu baby is perfectly fine kafin ya futa, yana futa nurse din ta bude jakar babyn da aka kawo aka ta shirya bothe babies din sannan dayar ta shugo suka fito da jariran. Suna fita jamila ta soma zuru zuru da idanu, asirinta zai tonu, don idan aka kamata a cikin nan tata ta kare, tunda har card dinnan yaki bude mata toh ba a yarda ma’aikata kamarta su shigo wajen ba, tuni cikinta ya duri ruwa, ta biyaka hadiza buqatarta gashi uta kuma ta shiga wani bala’in, tana cikin tunanin yanda zatayi kawai taji an bude kofar, dahiru ya soma kiranta, “jamilaa jamilaa” cikin sauri ta futo ya mata nuni da tayi sauri ta futo, aiko cikin sauri ta futo sukayi gaggawar barin wajen a daidai lokacin allah ya nunama anne futowar jamilar, kamar yanda ya nuna mata shigewarta cikin wajen, tabbas data ganta da farko cikin kayan ma’aikata da mask a fuskanta bata gane ko wacece ba saida ta futo daga wajen nan ta cire mask din fuskanta sai kuma wucewarsu ta gabanta da sukayi ita da dahiru,su kuma basu lura da ita ba. jamila na nishi ta soma magana in a whispering way tace “ya akayi kasan ina ciki?” Dahiru yace “naga abunda kikayi a ciki, kuma na ganki da idona kina sauya…” Cikin sauri taja hannunshi suka bar wajen suna barin wajenko nurse dinnan ta dawo. Tabbas anne taji wannan saidai kuma bata kawo komai aranta ba sai kuma batayi wani tunani akai ba. Jamila na nishi gaba daya duk ta furgice jikinta sai faman rawa yake kamar mazari ta dubi dahiru da shima kallonta yake yanda take kallonshi, duk abunda taje tayi akan idanunshi kuma da idanunshi yaga sanda tayi switching yaran. Koda ya fada mata ya ganta sanda take switching yaran tambayarshi tayi me zatayi mashi da zaisa ya rufe bakinshi kamar bai taba ganin hakan ta faru ba ya rufa mata asiri, dake dan iska ne sai kawai yace mata kawai so yake suyi lalata, aiko ba tare da wani dogon tunani ba ta bashi hadin kai yayi abunda zaiyi. Suna gamawa ta sauya kayanta zuwa wanda tazo dashi sannan fuce zuwa dakin hadiza tana zuwa ward din da aka kwantar da hadiza ta shiga da sallama, hadizar na zaune ta juyama kofar baya inna kuma na daga gefe tana zaune da jaririya a hannunta duk sunyi jungum jungum. Sallamar jamila yasa inna dagowa ta kalli jamilar, gaba daya itama yanayinta sai a ahankali don bason haihuwar shegwn take ba, daga ita sai jamilar ne sukasan wannan yar bata sunna bace, a titi aka sameta, karasowa jamila tayi ta kalli inna sannan tace “me aka samu inna?” Inna tayi shuru kafin ta dubi yar hadizar fara tass kamar ba ita ta haifeta ba tace “gata nan, mace aka samu, ita kuma ki mata magana tunda aka shigo da yarinyar nan taqi juyowa balle ta dauketa” karasowa jamila tayi ta dubi inna sannan ta karbi yarinyar tana murmushi kafin tace “allah ya raya” tana fadin haka ta nufi wajen hadiza data juya masu baya, babu abunda take sai hawayen baqin ciki, jamila ta duka agabanta daidai wajen kunenta ta soma magana yanda daga ita sai hadizar ne zasuji tace “ai saiki huce takaici ki juyo kiga yar da suka haifa ko” Jamila na fadin haka hadiza ta juyo ta dubi jariraiyar dake hannun jamilar, kana ganinta kaga replica of majeed da bahijja saidai wanda bai gani ba. Take wani karfi yazoma hadiza itada ta haihu ko hour daya batayi da haihuwa ba ta tashi zaune taja mayafinta sannan ta dubi jamila tace “mu tafi” Inna na kallon ikon allah tace “ina zakuje hadiza baki gama warkewa ba?” Hadiza ta dubi inna tace “idan har kinason ki sake ganina a duniyar nan inna to ki bar aikin nan mu koma inda muka futo” “Wannan wani irin magana ne hadiza??” Hadiza bata saurareta ba ta futa jamila ta biyo bayanta ganin da gaske suke, ta soma kiran hadizar amma taqi amsa ta. Haka suka futa daga harabar asibitin cikin gaggawa harda innar. Basu dade da futa ba anne ta ahigo ward din da aka kwantar da hadiza tana shiga taga wayam, babu inna babu hadiza, daidai nan wata nurse ta futo, ta shiada ma anne ay sun fita, sunyi sunyi ta tsaya a sallameta taqi. Anne dai tayi shuru, ta kasa komawa dakinsu bahijja. Tunda aka kawo yar bahijjar kallo daya kawai ta mata ta mata addua sannan ta futa. Daidai nan futowar anne idanunta ya sauka kan dahiru, sai kawai ta tuna da ganinshi datayi da jamila dazu suna kokarin futowa daga dakin nan tana da damar tambayarshi ina yasan jamilar don ta gane kawar hadiza ce da suka shigo asibitin tare sai kuma kawai tabar zancen. Hadiza tunda sukabar asibitin nan ko tunanin komawa gidan nan batayi ba, tasa inna ta kwaso kayansu ta fito, duk yanda inna tayi ta bari suyi sallama da hajiya qi tayi, a ganin inna idan sukayi haka butulci ne gashi haduzar taqi fada mata dalili haka suka tarkata sukabar gidan, tundaga lokacin basu karajin motsin hadiza da inna. Bayan wata uku bahijja da majeed sukabar nigeria, bangarensu hadiza kuwa lafia suka koma shekaran su uku acahn saida rayuwa tayi tsanani sannan suka dawo abuja amma fa da shirinta ta dawo don bata samu zama ba saida suka tafi chan sukayi tsubbace taubbacen su suka rufe bakin kowa akan yarinyar, suka rufe rayuwarta gaba daya, ta yanda bazata taba hada hanya da duk wanda ya danganci asalinta ba, koda kuwa sun hada hanya toh fa babu wanda zai iya shedarta ko ya ganeta. Bayan wannan kuma ta kara da nata, kiyayya babu irin wanda bata nuna ma yarinyar ba ta rufe kaf rayuwarta ta maida ta kamar doluwa mara wayau ta rabata da duniya gaba daya da mutanen dake cikinta ta kulleta gudun kar asirinta ya tonu, hatta halitattarta bata bari ba wannan gatson dake kan fuskar sabeehar ma tun kafin yakai ga haka yake fuskar yarinyar har ya zame mata matsala a fuska da zarar an ganta saina tsoron halitattar ta, ahiyasa koda yaushe take rufe da fuskarta da hijabi. Yarinya ta taso da tsoron mutane, har gwanda wata akuyar kulle akanta, hadiza ta davaibaye rayiwarta ta hanata jin dadin rayuwa, makaranta ma saida inna ta dage kafin ta barta tayi. Inna har ta koma ga Allah batasan da cewa hadiza chanzo yar bahijja tayi ba, dataga yanda hadiza take tsangwamar yarinyar saitayi tuninin ko dan saboda bata sameta ta hanya mai kyau bane shiyasa take kyamatarta da hanta rarta. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 109 Cigaban labari…. Deeda hospital abuja. Ahankali ta soma bude idanunta da suka mata nauyi soaai harta sauke akan doctor dake kokarin dubata, “if you can hear me bling your eyes” Doctor ya fada wanda hakan yasa ta kifta idanunta, sannan ya dubi hamad dake tsaye yace “shes stable now..shock ne ya sa ta shiga stage din semi coma,“ “Thank you doc” Doctor na fita komai ya soma dawoqa maya, kamar sabon faife. Tuni wani hawaye ya soma sauko mata mai dumi tayi kokarin miqewa zaune hamad ya fara kokarin dakatar dashi ta fara dube dube kamar mahaukaciya “mummy daddy ina mummy na da daddy” Shuru hamad yayi yana kallonta cikin tausayi , “wheres mummy??????” “Calm down, you’re not okay yet” “Ka fadamin ina mummy na?? Daddy fa? Please mafarki nayi ko? Wani mummunan mafarki nayi ya hamad wai mummy da daddy ba parents dina bane, god forbid Wai parents din wannan yar iskan yarinyar yar mai aikin nan mteww, please ina mummy na?” Tana fadin haka ta fara kokarin sauka kamar mahaukaci ya dakatar da ita ta hanyar kama hannunta, “ba mafarki bane maya…” Take gabanta ya bada wabi daammmm, idanunta ya nemi kankancewa ta dubeshi tace “ina mummy????????” “Calm down maya…” “Don’t tell me to calm down ya hamad…why im i here kuma mummy bata tare dani?, da gaske ne kenan? Niba yar mummy bace,?? Ni yar mai aiki ce??? Wannan yarinyar itace yar su mummy ehhh??” Ta fashe da kuka sosai ta fara fusge fusge kamar mahaukaciya hamad na kokarin kamata tana tureshi ta cizge drip din hannunta ta futa a guje yabi bayanta. Tabbas wannan ba mafarki bane, gaskia ne, tunda har za a iya kwantar da ita a asibiti bataga mummy a gefwnta ba bata ga daddy a gefenta ba. Innalililkahi wa inna ialihi rajiun ta dora hannu a ka lokacin dataji wani irin jiri na dibanta yuu tayo baya hamad ya tarota ta zube a kasa, ta fashe da wani matsanancin kuka mai fitar rai, “na shiga uku…meke shirin faruwa da ni?“ “Maya…mayaaaa listen to me, dan allah ki natsu, ki natsu pls” Tana shesheqa tace “dan allah ya hamad ka kaini wajen mummy, wallahi babu wanda ya isa ya rabani da ita ina rokonka da Allah” Dakyar hamad ya lallabata suka koma ciki doctor ya hata magunguna sannan suka fito, suna fitowa ya bude mata seat din gaba ta shiga ta zauna, gaba daya saita zama kamar batada sauran kuzari, sai hawaye kawai takeyi kamar ranta zaj futa. Suna isowa gida hamad ko gama parking baiba ta wuce part dinsu cikin gaggawa, tana shiga kai tsaye ta nufi part din mummy, tana shiga dakin ko sallama batayi ba ta hango bahijja zaune nanna a gefenta, a abunci a gefwnta amma ta kasa cin komai, yau kwana biyu kenan da tashin hankali daya faru a gidan, ta kasa tattara gaba daya natauwarta, an kara mata ruwa yafi guda shida, ta kasa ci ta kasa sha, ta kasa magana da kowa, sai kuka, nanna ce kawai ke forcing dinta tanashan koda dan tea ne, shima tanasha yake futowa, gaba daya lokaci guda ta fita hayyacinta ta rame sosai kamar ba bahijja ba, as expected blaming kanta take tare da tsanar kanta na abubuwan datayi ma diyarta ta asali a baya, tayi kukan tayi kukan harta godema allah, nanna saidai tazo tayi ta mata nasiha, tana nuna mata ba laifinta bane, saidai tace da wani ido zata kalli yarta? Da wace fuska zata kalli yarta ta asali? Dubaga duk abubuwan data mata, ta wulaqanta yarta, ta mata korar wulaqanci, saboda idanunta ya rufe akan yarda ba yarta ba, tabbas bata illatata amma ta illata alakarta da yarta ta asali, she can never forget wannan tabon da hadiza ta mata ta cuceta ta cuceta ta cuceta. Tana cikin wannan tunanin tana hawaye saijin maya tayi a jikinta, “mummy…mummy kece mummy na ko? Karya suke ko? Nice yarki ta asali ko?” Maya na magana amma bahijja ji take kamar ana watsa mata gauta a jikinta, tayi saurin rintse idanunta jininta na boiling, muryar maya takeji amma kamar maganar hadiza ce ke echoing a kunenta, yar hadiza ce data rike a matsayin nata, ta bata so da kauna ta fifitata da komai kuma sanadiyarta ta kusa illatata yarta ta asali, innalillahi wa inna ialaihi rajiun, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, abubuwa da dama na yawo a kwakwalarta, wanda bataji ya kamata maya ta bayyana a gabanta adaidai wannan lokacin dukda tana kaunar mayar har cikin zuciyarta, ayau sai taji ko ganinta bata kaunar yi, bata son ganinta kwata kwata, “mummy pls talk to me…mummy kimin magana” maya ta fada tana shesheka, nannan batasan sanda hawaye ya soma saukar mata ba, maya na jijiga bahijja tana rokonta amma ina, itama bahijjar hawaye take sosai, kamar wadda ake tunzirawa ta miqe da gaggawa ta janye hannun mayar daga jikinta idanunta yayi jaa sosai ta wuce bathroom maya tabita a guje ta kamo hannunta, bahijja ta fusge hannun ba tare da ta kalleta ba ta wuce bathroom nanna tayi saurin kiran maya “maya…kyaleta.. tana cikin wani yanayi yanxu, she needs time alone kinji” Bahijja na shiga bathroom sai hawaye, tanajin maya na bugun kofar bathroom din tana ihu tana kuka, Ko gajiya batayi don ta dade sosai, har saida ta jigata nannan ta kamata ta tashi tsaye suka fuce daga dakin zuwa bedroom din mayar, nanna ta sata tayi wanka dakyar sannan ta sauka kasa tasa basira ta kawo mata abunci taci. Yau kwana biyu kenan, gidan gaba daya ya zama wani iri babu walwala babu farin ciki, tabbas hadiza ta masu abunda bazasu taba manta ba, cuta kam ta cucesi saidai kuka allah baya barci don shine majigon bayinsa, aun karbi kaddarar da allah ya kaddaro masu, ka bazasu taba maida hannun agogo baya ba, tunda ya rugada ya faru kuma haka allah ya kaddara kuma ya rubuta zai faru, farin cikinsu daya da allah ya kawo karashen komai ya bayyana masu yarsu bayan shekaru dai dai har shekara ashirin da doriya. Emotions din da aka barsu dashi ne dai har yanxu yaki barin su, kowa yana cikin wannan hali na shiga shocked. Nanna na barin bangaren bahijja ta wuce main house, ita kadaice ke kokarin ganin ta basu courage gaba dayansu, anne kam saida aka sake komawa asibiti da ita don jikinta sake rikicewa yayi amma ko kwana daya batayi ba tasa aka dawo da ita, nannan kuwa saida jininta ya dan hau. Yallabai taj ko kullum yana zaryar part din nanna, saboda nannan da kanta ta kawo sabeeha da itama gaba daya har zuwa yanxu she’s down, itama kullum cikin kuka, kukanda ta rasa na menene, farin ciki ne ko akasin haka saidai tafi dangantashi da na farin ciki, ammafa tanajin zafin cutarta da hadiza tayi, ta cuceta ta cuceta ta saboda ita kadai tasan irin rayuwar datayi, ta rabata da asalin iyayenta, ashe tanada gata haka? Gatan da bata taba tsammanin tana dashi ba a duniya ko zata sameshi, ya allahu… Ranar da majeed ya rungumeta da kwalla a idanunshi saida ta jita kamar yau aka kawota duniya, sai taji duniyarta ta sauya a daidai wannan lokacin, ta dunga ayyana aranta wannan mahaifinta ne? Mahaifinta na asali? Ashe tana da uba? Allahu akbar. It was a heartbreaking moment, tana hawaye yana hawaye, ta sanya hannayenta ta goge mashi hawayen dake fuskanshi ta kasa cewa komai, haka zalika shima. Bahijja ko kasa hada idanun tayi da sabeeha tun daga ranar, da wani idon zata kalli diyar tata? Duk tafi bawa kowa tausayi don babu wanda yasan yanayin da take ciki sai ita kadai. Nanna na shugowa sitting room ta tadda taj zaune ya shiga tunani, gaba daya shima ya shiga wani yanayi, duk sbaoda sabeeha da tun ranar ya kasa ganin, duk yanda yaso ya ganta babu hanya, da zarar ya shugo part din nannan take guduwa bathroom bata yarda ma su hadu, Har zuwa lokacin shima shock bai barshi ba, ta yanda fatima ta kasance jininshi ce? Yar uwarsa ce ta jini mafi kusa, ba tare da ya sani ba. Yafi kowa murna da hakan, yafi kowa murna, ashe bunciken da yake didn’t go to waste, ashe iyayenta ba asali ba tare da ita, kuma bawai abandoning dinta sukayi ba, rabata akayi da asalin iyayenta saboda mugunta kawai da rashin imani, duk wanda yaji abunnan saiyaga kmar wasan kwaiwayo. Yayi nisa sosai cikin tunanin da yake nanna ta dafashi sannan ya dawo cikin hayyacinsa, nanna ta zauna gefen sa tana dubansa, Ya gaisheta a natse ta amsa sukayi shuru daga shi har ita kafin ya dubi anne yace “ya take?” Yana nufi bahijja kenan? Sai ganin hawaye kawai yayi akan fuskar nannan tace “tausayi take bani tajudeen, daman saitafi kowa jin zafi, haka zalika diyar tata ma, tausayi suke bani gaba dayansu, she’s shattered, mutane babu allah a ransu, all this while she was raising maya unknowingly to her that her biological daughter was switched just because of hatred kuma she wasn’t treated properly, ta taso mara uba mara gata,kuma a wulaqance, ita datayi haka a tunaninta taci galaba akan ta batasan cewa kanta ta cuta ba,” Ta danyi shuru na yan mintuna, kana ganinta kasan abun na mata zafi itama, ya dago yana son ya tambayi ya sabeehan take ita ma ya kasa, dakyar ya tattara courage din shi yace “how’s fatima? Is she okay” “She will be fine Insha allah, bari na shiga na dubota” tana fadin haka ta wuce bedroom, tana shiga ta tadda sabeehar zaune ta hade jikinta waje guda, itama duk ta rame gaba daya kamar ba ita ba. Nannan ta yi murmushi ganin ba kukan take ba ta karaso inda take a zaune a kasa ta kamo hannayenta ta maidota kan gado ta zauna nannan ma ta zauna tana kallonta tana murmushi. “Allah ya maki albarka fatima, allah ya maki albarka fatima, allah yasan meya shirya shiyasa ya hadani dake batare da munsan juna ba, ina farin ciki da kika kasance yar bahijja kuma jininmu, bamusan irin rayuwar da kikayi ba a baya ba don ke kadai ce zaki fadi irin rayuwar da kikayi amma ina godiya ga allah dayayi mana protecting dinki, ya kuma kareki ya maido mana ke wajenmu, alhamdulillah alhamdulillah…duk muna kaunarki, muna sonki sosai, kuma kinada gata, kinji ko” Sabeeha na hawayen farin ciki tace “nagode nanna… kukan da nakeyi kukan farin ciki ne, ban taba tsammanin inada gata haka ba, na kasa yarda da hakan, idan na tuna irin rayuwar danayi a baya..” Sai kawai tayi breaking hawayen dake fuskanta, ya soma saukowa sosai, nanna ta rungume ta sosai tace “Ki mance da komai kinji, karki saka komai aranki kinji ko? Duk abunda ya faru mukaddari ne daga allah dama chan allah ya rubuta hakan ne zata kasance bazamu san ke jininmu bace sai bayan wannnan shekarun masu tsayi,You have us all, kina cikin gata da soyayya, Ina fatan kuma zan ganki da mahaifiyarki..” Saurin saukar dakai sabeeha tayi, jikinta yayi sanyi sosai wani sabon hawayen ya soma sauko mota. Nanna ta lura da hakan tayi saurin jawota jikinta ta rungumeta, “tsakaninki da mahaufiyarki bahijja? Shin bakya farin ciki data kasance mahaifiyarki” Nanna na gama magana kamar ta tsokalo mata wani abu kawai ta fashe da kuka, ta girgiza kanta, “meysa baza kije wajenta ba?” “Bata sona!!!” Sabeeha ta fada kai tsaye. “Karki taba tunanin haka, wallahi babu wanda yakaita sonki duk soyayyar da muke nuna maki, bansan meya shiga tsakaninki da ita ba da har yasa kikayi wannan tunanin amma inaso ki sani duk avubda ya faru cikin rashin sani ne,ki bude zuciyarki fatima, wannan dama ce allah ya bamu harda ke, ki dauki abun kamar an sake haifarki cikin wata ni’imatacciyar sabuwar duniya kinji ko?” Magangnun nanna ba karamin dadi sukayi ma sabeeha ba kuma suka sake kwantar kata da hankali, …….. After a week… Cikin sati gudan nan abubuwa da dama sun faru ciki kuwa shine tabbatatuwar rayuwar sabeeha data chanza on a blink of an eye, tun bata amince da hakan ba tana ganin abun kamar wasa harta yarda, soyayya take samu da gata ta kowanne bangaren, har ta soma sakin jikinta baiwar Allah, ganin abun take kamar a mafarki tana jin kamar za a ta tashi, dukda ta san kowa a gidan tunda sun kusa shekara da zuwan su gidan ita da hadiza jinsu take kamar yau ta fara sanin su, mutanene masu daraja da son jininsu fadin irin farin cikin da take ciki bata lokaci ne, a da kullum cikin kwanakin saidai taita kuka tana tuna irin rayuwar datayi a baya, amma kasancewar nanna da anne da anty fadila a gefenta uwa uba kuma mahaifinta, wanda har zuwa lokacin ta kasa yarda da ita sabeeha wai tana da uba kuma tana da gata, soyayya suke nuna mata babu adadi, from left and right ta kowanne bangare, bangaren ya sameer ma da nashi iyalan suna farin ciki, musamman anty mubina, hamad ma ya samu damar yin magana da ita kuma yana mai farin cikin kasancewarta yar uwarsa ta jini, laila ko har zuwa lokacin ta kasa zuwa ta ga sabeehar saboda tunawa da irin abubuwan da suka mata ita da maya, yanxu ashe duk wannan lokutan maya ba asalin cousin dinsu bace yar matar da ta sauya masu cousin dinsu ce? Kai ba lailan kadai ba duk wanda ya tuna da wannan abun sai yaji gaba daya baya son ganin mayar. Yan uwan majeed ko tattaki sukayi tun daga Lebanon suka zo, iyayensa daman sun rasu, sai sisters dinshi, yanda kowa ya shiga shock haka suma suka shiga saida suka zo sukaga sabeehar, it was an emotional moment for all of them abun dai ba a cewa komai. Kamar dai yanda majeed yaji lokacin daya fara ganin sabeeha har yaga kamanninta da kakarsa haka suma yan uwansa suka dunga fada, ranar dai sabeeha taga soyayya, haka suka dunga rungumeta suna sumbatarta a kumatu yanda suke a aladarsu suna murna harda masu hawaye itama dai hawayen farin cikin take. Fadila kam ko maganar mayar ma bata son yi, akwai ranar da laila ta shiga part dinsu mayar donta dubota saboda hamad yace ta dunga zuwa tana dubata, yanda taga mayar hankalinta ya tashi sosai har kwalla saida ta mata saboda tsakani da allah tana sonta har cikin zuciyarta kuma ta kasa yarda da ba cousin dinta bace ta asali, shes a replacement of sabeeha, bayan wannan yanda taga mayar ta koma ma saida ta tsorata, ranar sunsha kuka sosai maya na tambayarta shikenan yanxu ita ko kowan kowa bace kuma ba yar mummy da daddy bace yar mai aiki ce? Kuma yanxu shikenan tunda batada alaqa dasu za a koreta ko? Kuma duk sun daina sonta ko? Laila dai nata tausasata tana nuna mata cewa bazasu tsaneta ba tunda itama yarsu ce kuma ba laifinta bane, itama haifarta akayi, batada laifi, A haka dai suka rabu ta fito daga wajenta, Tana koma part dinsu ta fada ma mami (fadila) yanayin data tadda maya tana hawaye fadila ta daka mata tsawa sannan tace mata karta sake kawo mata maganar wata maya, gaba daya saitaji tsanar mayar daman tun farko tana doubting yarinyar kamar ba yar bahijja ba,ashe hunch dinta gaskia ne, Bahijja ko har zuwa yanxu ta kasa tattara courage din fuskantar yarta ta asali wato sabeeha, a cewarta bata chanchanci kasancewa mahaifiya a gareta ba saboda irin abunda tayi mata a baya, ta nuna tsana a gareta. Nanna da fadila kullum nusar da ita suke illar kauracema sabeehar na qin fuskantarta da takeyi, kuma blaming din kanta da take bazai amfaneta da kkmai ba, ta kama yarta, ta jata jiki, abunda ya faru ya rigada ya faru bazqsu iya sauyawa ba, kuma rubutattacen al’amari ne, cuta dai hadiza ta cutar dasu cuta mafi tsanani wanda allah kadai ne zai saka masu kuma zai sakama sabeeha. Su hadiza ko kamar an shafe babin su, babu any track of them, dss ake magana fa😂tunda suka tattara su ko alamun motsinsu ko tarihin su ba a ji, ana chan ana shan azabar da sun gwammaci a kashesu ma, musamman hadiza da basa sassauta mata. Jamilu kuwa kwana daya biyu uku da baiji motsin jamila ba, ya kira wayoyinsu da hadiza shuru haka kawai jikin shi ya bashi akwai matsala wannan yasa ya tattara yayansa ya sayar da gidan da suke ciki ya tasa su sai kauye. Maya ko, bana jin zan iya fayyace maku a wani yanayi take ciki, ta shiga wata ukubar rayuwa, taga go no go, ta tabbatar da tabbas ita ba yar gidan bace, sabeehan dai datake wulaqantawa takema kallon wulakantacciyar itace asalin yar gidan, ita kuma yar mai aiki ce, yar mai aikinda bama ta da asali ko tayi tunanin tana da uba, bata iya cin komai, bata iya chan komai, har wata yar natsuwa ce tazo mata, wato wargi ma waje ya samu, ko shaye shayen ma batabi ta kanshi ba, don ba kwaya ba ko roci ce batajin zata iya magance mata matsalar dake kanta, she cant bring her self to believing that ita yar hadiza ce kai ta cuceta data kawota duniya kuma mummy da daddy ba iyayenta bane na asali, innalillahi wa inna ialaihi rajiun, cikin kwana biyu ta rame ta kanjame, tayi la’asar, kullum tana daki bata fitowa, ay bata gama yarda da gaskiayra dake gabanta ba saidata yi kwanakin nan bahijja bata shugo dakinta ba yanda ta saba, matarda bata iya barci bataji motsinta ba, shikenan tata ta kare, yanxu idan komai ya lafa tunda sun samu diyarsu korarta za ayi kenan? Kai tsanar datakema hadiza ko mutuwarta, tana jin inama za a tasheta ace mafarki take ko zataji sauqin abunda takeji. Basira kullum saita kawo mata abunci, amma yanda ta kawoshi dakin nan haka zata daukeshi don bata tabawa, kuma duk maganar da zata mata bazatace uppan ba, kullum tana daki futila a kashe,tana kuka. Nanna ce kawai ke yawan dubata, sai kuma hamad da daddy (daddyn sabeeha🥹 lol)dadyn nema yasa basira na kula da cinta bayan shiga dakin dayayi sau daya don ya dubata, yaga yanda ta koma, da ya tuna abunda hadiza ta masu na sauya yarta datayi da tasu saiyaji gaba daya zuciyarsa ta tsinke, he cant help it, yanajin zafin abun sosai saidai kuma ya kasa yaji tsanar maya saboda ya rike ta a matsayin yarsa kuma har zuwa lokacin yanajinta yarsa ce itama, kuma ba karamın tausayi take bashi ba don itama bata da laifi, laifin mahaifiyarta bazai shafeta ba. Babban tashin hankalin da suka shiga a satin kuwa shine heart attack din da bahijja ta shiga, saboda damuwar data sama ranta, ranar gaba daya kowa ya shiga tashin hankali mara misaltuwa musamman majeed, da nanna da suka san abunda take ciki. Saida likitoci wajen uku suka hadu akanta kafin a samu kanta da daidaituwar nunfashinta. Idan ka ganta dole ta baka tausayi, lokacin da gaba daya ahalin sukaji cewa zuciyarta na cikin barazar bugawa sun shiga wani maquyacin hali. Sabeeha ko tafi kowa shiga tashin hankali, duk kwanakin da suka dunga yi a asibitin tana gefen bahijja bata matsa ba, kuma basu hanata ba suka barta, anne cema tace su barta kusa da bahijjar saboda bahijjar tafi buqatarta a irin wannan lokacin. Haka zata kwana tana salloli tana rokon ma mahaifiyarta lafiya, ko barcin kirki bata iya yi sosai, majeed ma yawanci a asibitin yake wuni, da daddare yake komawa gida. Duk sanda yazo yaga sabeehar kusa da bahijjar tana rike da hannunta sai yaji wani irin dadi a cikin zuciyarsa farin ciki mara misaltuwa ya lulubesa. Kwanansu wajen uku a asibiti kafin bahijja ta farfardo, ranar data farfado wajen karfe shida na safe tana bude idanunta taji hannunta cikin na mutun, kwata kwata batayi tsammanin sabeeha ce a gefenta ba don tana bude idanunta komai ya dawo mata, ta fara kokarin tashi zaune har zuwa lokacin hannunta na jikin na sabeeha da barawon barci ya dan tafi da ita tayi saurin farkawa. Ashe tana kwance gefen ta ta dora kanta bisa gadon da bahijjar ke kwance, kafin barcin nan ya dauketa sallar asuba tayi ta dawo kusa da bahijjar ta zauna tana kuka tana kallon fuskarta, tana ayyana ma ranta cewa wannan mahaifiyarta ce ta asali kuma itace ta tsugunna ta haifeta, tana jin yanda she’s blessed, don ba tun yanxu ba takejin tana son bahijhar sosai musamman yanda taga tana son maya sosai, tasha rokon allah dama ace itama tana samun irin wannan so da gatan Tana cikin wannan emotional state din barci ya fusgeta, sai yanxu data soma jin motsi ta farka. Bahijja na tabbatar da sabeehar ce a gefenta kawai saita fashe da kuka, tana hawaye sosai gwanin ban tausayi dayasa sabeehar itama ta soma kukan har zuwa lokacin hannunta na cikin na bahijja idanunta yayi jaa sosai, samun kanta tayi da rungume bahijjar sosai kamar zata shige jikinta, hannunta na karkarwa, itama kanta bahijjar jikinta karkarwa yake ta kankame sabeehar sosai, suka rasa wa zai lallashi kowa. Sun dade a cikin wannan yanayin basu san ma majeed ya shigo ba yana tsaye daga gefe tare da taj suna kallonsu. Saida sukayi mai isarsu kafin bahijja ta iya bude bakinta ahankali dukda tana cikin wani yanayi na rashin kuzarin jiki tace “bansan da wani irin kalamai zan nemi yafiyarki ba, I’m sorry my daughter I’m sorry for all that you have gone through I’m sorry for not being by your side when you grow up, my heart felt so so heavy a duk lokacin dana tuna ko rikeki ban samu nayi ba bayan na haifeki, i just had a glimpse of you lokacin da aka ciroki daga jikina, when i was unconscious, i am so devastated for not recognizing you? How can i live with this kind of pain???? A tunanina inata rayuwar kwanciyar hankali kuma ban rasa komai ba, allah ya azurtani da komai ashe kina chan cikin wata rayuwar da bata kunshi komai ba sai kunci, hadiza ta cuce ni hadiza ta cuci, allah ne kawai zai min sakayya, ta cuceni….I’m very sorryyyyy my daughter.. ki yafeni, ki yafemin abunda na maki a baya, wace uwace zatayi ma diyarta abunda na maki…da wani ido zan kalleki, ki yafeni yata” Ta karashe tana kuka mai karya zuciya, wallahi majeed dake tsaye saida kwalla ta zubo mashi, taj ko kasa tsayawa yayi ya futa daga dakin ya koma mota ya zauna. Sabeeha na kuka harda majina tayi saurin tashi daga jikin bahijja ta tsugunna a gabanta kanta. Kasa tana hawaye ta soma magana “dan allah karki nemi yafiya a wajena, saukar hawayenki masifa ne a gareni, ni ce zan nemi yafi ya a wajenki…ma..ma!!!” Wannan kalmar mama da sabeeha ta fada ba karamin shigar bahijja yayi ba, sai kawai taji wani sabon kuzari ya zo mata tama manta da canula dake hannunta ta sauko daga kan gadon ta tsugunna gaban sabeehar itama ta rungume sabeeha sosai, sai a lokacin majeed ya karaso cikin dakin yana murmushi bahijja na hangosa ta dago sabeeha ya hadesu gaba dayansu ya rungumesu, sai ya kasance sabeeha na tsakiyansu sun rungumeta, a daidai wannan lokacin me zatayi banda godiya ga Allah, wani irin ni’ima ce ta lullubeta taji ko allah ya dauki ranta yanxu to zata kasance wadda tafi kowa farin ciki a duniya, yau taji kuma tayi experiencing abunda ake kira soyayyar iyaye ga yayansu. It was so genuine an emotional moment 🥺ya allah. Gyaran muryar da akayi ne yasa suka daqo daidai, fadila ce ta shugo gefenta laila da hamad sunzo dubiyar bahijjar. Fadila na dariya ta dubesu tace “what a happy family.. kodai mu koma ne mu barku ku cigaba da moment dinku” Dariya duka sukayi gaba dayansu, kowa yana kallonsu, bakin sabeeha ya kasa rufuwa, data kalli bahijja saita kalli majeed. Gaggaisawa sukayi gaba dayansu, aka sha hira bahijja tace itafa a sallameta su koma gida taji sauqi, fadila nata mata tsiya, hardasu cewa wai ay sabeeha tafi kama da dangin ubanta, saboda launin fatarta. Laila ko tana samun dama ta kamo sabeeha ta rungumeta sannan tace “welcome to the family fatima, im so glad we’re cousins” Murmushi sabeeha ta mata suka dan taba hira, hamad ma ya shiga cikinsu aka sha hira. Bahijja dai yau tasan tayi breakfast na kirki rabonta da abunci tun ranar da taji cewa sabeeha yarta ce ta asali wadda hadiza ta mata replacing da diyarta wato maya…sai a yanxu ta tuna da maya. Sallamar taj ce tasa duk suka maida hankalinsu zuwa ga kofar, yana shugowa idanunshi ya shiga cikin na sabeeha, samun kanta tayi itama da kallonshi. “Ah ah ashe kana tafe kaima” fadila tayi magana, Dan murmusawa yayi, majeed yace “ay tun dazu yazo, kusan ma a tare muka iso asibitin” “Good morning..ya mai jiki” taj yayi magana Bahijja ta amsa, fadila ma ta amsa, laila ta gaishesa haka zalika hamad, sabeeha ma ta dago ta mashi kallo daya tace “good morning..” Jiki a mace ya amsa har yana tambayar how shes doing, ta amsa da shes fine..sannan ya samu waje ya zauna yana facing dinta, tana daga zaunen nan tana jin idanunshi akanta. Bahijja ma ta kasa duake idanunta kan sabewhar, data kalleta saita yi murmushi, shea the happiest mother on earth, wani irin so take ma sabeeha mara misaltuwa, yanda takeji game da ita daban ne, she will do anything to protect her and love her unconditionally…… After a month!!!! Alhamdulillah alhamudulillah… Sallamar da akayi ne yasa ta juyo wa da sauri tare da aje duvet din dake hannunta, nima dana rako hamad da paper bags bansan sanda na sakesu ba tsabar mamakin dana shiga, shi kanshi kasa duake idanunshi yayi akanta, tayi wani azababban kyau, wato kwanciyar hankali ma wani abu ne mai mahimmaci ga rayuwar dan adam, wallahi in kunga sabeeha bazku taba cewa itace ba duk kyan datayi a saudi bai kai kyan datayi ba yanxu cikin wata guda, don wannan ya qunshi kwanciyar hankali, farin ciki da kuma natsuwa, ga uwa uba gata ta ko’ina, tayi bul bul abunta fuskanta sai annuri take, sutura ko yanxu saidai sabeeha ta bama sutura baya, mayukan da take amfani dasu so hmm ba a magana, dady ya saya mata dankareriyar wayar da ake yayi, fadila ko ranar daya ta kashe ta shiga shopping mall tayi mata sayyayyar budurwa, lokaci guda suka chanzata, bahijja ko cewa take arzikinta bashida amfani idan har sabeeha bata amfanu dashi ba, duk wani properties dinta ya koma karkashin sunan sabeeha. Dakinta ko da aka ware mata abubuwan da aka saka mata a ciki ba a cewa komai, anan main house ma aka fidda mata part dinta don anne da nannan sunce wajensu zata zauna hakan fa baisa bahijja taqi organizing mata part dinta ba anan bangaren su kusa dana maya. Dakin nan an zuba dukiya kamar me, ko quarter shi maya bata samu ba, duk gatan da sukayi ma maya bai kai ko 10% na wanda akema sabeeha ba don komai suna yinshi ne extra yanda bazatayi lacking komai ba a rayuwa, zasu maye mata gurbin abunda data rasa a baya. Talking of maya, bayan dawowar bahijja daga asibiti aka zauna akayi magana, tsakanin majeed da bahijja dasu anne, manya dai kawai suka zauna sukayi magana akanta. Da aka zauna maganar mayar fadila na maganar a nemi chan dangin maya na chan kauyensu a miqata wajensu,suma su san da zamanta tunda bata da uba kuma shegiyar uwar tata tana chan a kulle, sai kuma bahijja tace bazata taba yarda a rabata da mayar ba tunda itama yarta ce, koda kuwa bata haifeta ba koda kuwa sanadiyarta suka rasa yarsu suka reneta a matsayin tasu she’s still their child, kuma zasu riketa kamar tasu itama. Fadila dai bataji dadin wannan zance ba don gudun abunda zaije ya biyo baya, jinin hadiza ce fa? Barinta cikinsu abu ne mafi hadari,kuma she expect duk abunda hadiza ta masu bazasu yarda su rike yarta ba a matsayin tasu. Duk wani abu daya danganceta ma abun kyama ne kuma abun gudu ne, saidai kawai allah ya rufa asiri. Amma kuma duba ga yanda mayar tayi sanyi, ta koma wata saliha saliha sai duk kowa ya soma jin tausayinta anne ma tace a bunne maganar kawai yanda take tunda babu wanda yasan da cewa ba yarsu bace in banda hadizar da mutanen gidan gaba daya, duniya bata san da zancen ba don haka ya tsaya a haka kawai saidai abun gudu shine idan har aka tashi aurar da mayar, idan anzo buncike. Amma kuma duk wani abu da ake mata baza a fasa yinshi ba, kama daga kan karatunta, gatan da ake mata da komai babu abunda zai sauya, laifin uwarta bazai shafeta ba, sun rugada sun karbi kaddarar abunda ya faru, kuma babu wanda zai iya sauya komai tunda ya wuce. Shugowar hamad da sallamarsa yasa ta juyo tana kallonsa, fuskanta dauke da murmuahi da kullum cikin yinshi take, tana sanye cikin wani dankararrwn lace, zata iya cewa wannan ce sutura mafi tsada data taba sanyawa a jikinta, tayi bulbul, yarinya cikin wata guda ta sauya gaba dayanta, tsabar kwanciyar hankali, da farin ciki da take ciki. “Ya hamad!!!” Ta kira sunansa firgigi ya dawo hayyacinsa, ya sauke mata wani murmushi mai kyau. “Ina kwana ya hamad?” “Lafiya lau my beautiful cousin” baima san ya fada ba, ta sauke fuskanta tana blushing, wannan ne first time daya fadi hakan, shima baisan yayi subutar baki ba saida ya gama fada. Paper bags din daya shugo dasu ya aje mata a gefe sannan yace “mami tace a kawo maki,” Ahankali ta danyi blushing sannan tace “mami bata gajiya, ace mata na gode allah ya kara arziki mai albarka” Ya amsa da ameen, “hmm kije mata godiyan da kanki, daman tace kwana biyu baki shigo ba kinyi breakfast??” “Ah ah” ta amsa shi tana murmusawa “Let me wait for you ki gama sai Muje muyi a kasa” ya fada kai tsaye, ta danyi shuru, sannan ta cigaba da gyaran gadon shi kuma ya zamu waje ya zauna kan wani dan pink couch da akeyi decorating dakin dashi, samanshi irin furr blankies ne a jiki, komai fess fess, ga dakin sai kamshin bakhoor yake. Tana gamawa ta tattara paper bags din ta aje su closet sannan ta futo, ya miqe tsaye, hannunshi ya zuwa cikin aljihunsa ya zaro abu daga ciki sannan ya dubeta yace “can i see you palm” Dan murmushi tayi surprisingly sannan ta bude mashi palm dinta ya sauke mata wata yar sarka mi kyan gaske jikin pendant din sarkar akwai letter F a jiki fatima kenan, sannan ga wani dan diamond stone pink a tsakiya. Tana ganin sarkar ta bude baki zatayi magana yace “don’t thank me, its a gift from me” Shuru ta danyi wani irin dadi na dabaibayeta, tun safe kowa ke gifting dinta da abubuwa ta rasa dalili, koda tajw gaida anne da safe haka ta bata wani zobe har tana bata tarihinshi, tun tana budurwa babanta ya saya mata shi, irin customize unique gemstone ne made of emerald and sapphire akayi zobe dashi, wane diamond wane gold, value dinshi ba karami bane don arziki ne mai zaman kanshi. Daman bata samu wanda ya chancahnci yayi inheriting dinshi ba tun daga kan yayanta sai yanxu, zuciyarta ta aminta da babu wanda is more valuable da zaiyi inheriting sai sabeehar. Haka nanna ma ta gwangwajeta da gifts da batama bude wasu ba, don basa gajiya da saya mata abubuwa, set of abayas ne, gadget ne, kai komai ma babu abunda ta nema ta rasa, wasu yan zobunan gold nanna ta saka mata a hannunta da kunenta, wai tana mace ya kamata ace tana gayu karta zauna hannunta babu zobe. Oh wai hannun sabeeha ma kanshi dauke yake abubuwa masu daraja, haka yan chukwi chukwin hannayenta suka fito fess fess cikin zobunan. Saukowa sukayi ita da hamad, tana gaba yana biye da ita a baya yana cracking jokes da ita, gaba daya ta gama sakewa da kowa, ta zama wata yar gayu sosai kamar ba ita ba. Suna karasowa dining din idanunta ya suaka kan na taj, yayi kamar bai gansu ba, tunda suka kusa karasowa ya kafeta da idanu, haka kawai yaji he’s not confortable yanda ya ganta da hamad tunda ba muharraminta bane, kuma har zuwa lokacin akwai aurenshi akanta. “Kin sauko yarinyar kirki” nannan tayi magana tana murmushi, dan murmusawa sabeeha tayi tace “eh nannan” Kujera hanad yaja mata zata zauna kenan taj ya dago da idanunshi ya nata wani kallo daya dayasa cikinta rudawa, ta kasa fassara irin kallon gaba dayanshi, don gaba daya yanayinshi ya sauya tunda suka karaso. Saurin kauda idanunta tayi tana hana kanta sake hada ido dashi, ta zauna a natse, daidai nan laila tayi sallama hannunta rike da warmers mai aikinsu na biye da ita. “Good morning nanna..good morning uncle taj..” “Good morning dear” nannan ta amsa ta taj ko ko dagowa baiba ya wani hade hannayenshi a kirjinshi, “mami tace a kawoma uncle taj da sabeeha breakfast” “Ah lallai mami naji dasu fa, wannan exquisite breakfast haka” nanna tayi magana, Kamshin turaren da sukaji yasa duk suka dago, anne ce ta karaso da yar sandar ta dake taimaka mata wajen takawa saboda kafa, doctor yace ta dunga yawan saukowa kasa karta lamunci zama a sama tana breakfast, wannan yasa yabxu take saukowa ayi da ita ba kamar da ba da rabi ke kai mata sama. Rabi dake shige da fuce daa warmers da sabbin yan aiki da aka kawo su biyu tana karasowa ta fara kwasar gaisuwa sabeeha tayi saurin minkewa zata tayasu rabi tace “ah ah kiyi zamanki hajiya karama…” “Anty rabi ki daina kirana da hajiya karamar nan ki kirani da sunana pls” ta fada adan shagwabe, duk sauta bawa kowa sha’awa so cute har wani lumshe ido take tana tabe baki, hamad ya kasa daina kallonta taj ko idanunshi na kan sa, anne ta murmusa tace “toh kin daiji ko rabi? Karki maida min jika tsohuwa, koda yake hajiya tace, ki jira taje ta sauke farali tukunna saiki kirata da hajiya da hujja” Duk aka kyalkyale da dariya, rabi ta soma serving abunci cikin jin dadin yanda ake mata a gidan kamar ba yar aiki ba, kowa sonta yake sosai basa kyamatarta. kai rabi tayi ma sabeeha murna sosai, tayi murna ba kadan ba, daman fa tun farko tana ganin yarinyar tasan jinin masu arziki ce, don akwaita da kyau. Cikin natsuwa kowa keyin breKfast, babu abunda kake ji sai sautin faranti da chokula, suna gamawa rabi ta futo zasu kwashe sabeeha da laila suka tayasu, su anne kuma suka koma sitting room ita da da nanna da taj. Laila da sabeeha na futowa suka nufi sitting room, suna karasowa sukaga babu kowa a kasan, daidai lokacin hamad yayi ma laila flashing a wayanta tana ganin call din ta dubi sabeeha sannan tace “muje garden” Sabeeha dai binta kawai take suka futo tare, suna karyo corner wajen garden daga nesa kawai sabeeha taga an kawata wajen, suna shiga kuwa gaba daya yan kananun yaran gidan suka soma ihu harma da iyayen, “happy birthday!!!” Wani irin shock sabeeha ta shiga ta bi kowa da kallo daya bayan daya, su anne na daga tsaye da nanna a gefenta ga bahijja da majeed suma a tsaye rike da flower bouquet ga hamad a gefensu da fadila, anty mubina ma da ya sameer na daga tsaye anty laila ce kawai bata wajen, su abla na rike da bubbles da ballons, taj kuma na daga tsaye shima daga chan gefe ya saka hannayenshi cikin aljihun sa, har zuwa lokacin yanayinsa bai dawo daidai ba. Laila ce ta jawo hannunta zuwa gabansu ta tsaya tabi ko’ina da kallo yanda aka kawata wajen ga wani decor da akayi daga gefw an rubuta Happy 23rd birthday Fatima. Tana kallonsu batasan sanda hawaye ya sauko mata ba, all this while bata san asalin date of birth dinta ba da cikakkun shekarunta don da an tambayeta saidai tace 20. She can’t express yanda taji a daidai wannan lokacin saidai hawayen farin cikin kawai. Bahijja ta tako inda take ta rungumeta sannan ta soma goge mata hawayen fuskanta kafin tace “yau kin cika shekara ashirin da uku a duniya, allah ya yi maki albarka ya kare daga duk wani sharri” Tana gama fada ta gige hawayen datake kokarin boyewa, tunda sabeehar ta karaso wajen taji wani abu ya daketa, dakyar take dannewa kawai. Bouquet din ta miqa sabeeha ta karba, “don’t cry okay??” Girgiza mata kai sabewha tayi alamun bazatayi ba, kafin ahankali tace “thank you Maamah na” “Love you always and forever” bahijja ta fada tana pecking khmatunta, Majeed ya karaso shima ya rungumeta sosai yana farin ciki yace “happy birthday my princess…” “Thank you dada” sabeeha ta amsa tana murmushi, haka suka bita daya bayan daya suna rungumeta, she felt their unconditional love har cikin zuciyarta. Bahijja ta fidda wata dankararriyar set din sarkar gold da tasha wani mahaukacin package, ta fiddota waje sannan ta saka mata a wuyanta, tana gama saka mata tace “toh muje muga gift din daddy ko” Duk suka dunguma zuwa compound din gidan, suna fitowa maaikatan da sukayi delivering package din suka soma budewa, wani katon kwali ne mai girman gaske suka soma dagawa har sukayi nasarar cireshi gaba daya ballons masu shegen yawa suka zubo, take wata dankareriyar mota ta bayyana, fara tarr irin Porsche dinnan ta mata, shock din data shiga ita kanta ji take kamar ba a dubiyar take ba, daddy ya danqa mata keys din porshe din mai kyan gaske, “this is from daddy, but….saikin gama school zaki fara tuqawa okay???” Bai gama magana ba sabeeha ta duqa har kasa ta rasa da wnai baki zata masu magana, she’s speechless, “Oupps anne fa tace kujerar hajji na jiranki next year insha allah” fadila tayi magana tana murmushi, sabeeha najin tayi sujjada ta godema Allah tana kuka, jikinta da bakinta na rawa tace “bansan ta yanda zan gode maku ba, allah yasa da alkairi, ban taba tsammanin zan samu irin wannan gatan ba maamah, dada,.. im bery grateful allah ya saka maku da mafificin alkahiri yaza kufi haka ya daukka ku ya tsareku,” tana gama fada ta dubi ta dubi sauran dake tsaye sannan ta cigaba “anne..nanna…mami,(fadila) ya hamad dady abla (uncle sameer) anty mubina, cous (laila) sunan da take kiranta yanxu kenan, ya hamad..daidai wajen taj ta dan dakata tana kallonshi cikin ido sannan tace “uncle taj… i will like to thank each and every one.. bansan da me zan saka maku ba,“ Yanda take magana saida ta basu tausayi, magana take jikinta na rawa tsabar murna. “Mami ku bari na daukemu pictures” laila tayi magana aka tsa tsaya ana picture, kowa har rushing suke wajen daukan picture din da ita, laila ta dubi ya hamad tace “ya hamad ka shiga a maku” Dan matsawa yayi gefen sabeeha rike da bouquet aka dauke su a hoto, ganin sun danyi nesa da juna yasa laila cewa “ya hamad ka matsa sosai mana baiyi kyau ba ka tsaya kamar soja” Tana fadin haka ta dan matsar dashi kusa da sabeehar sosai, anne da nanna suka murmusa, anty fadila ma murmushin tayi kawai. Ana gamawa laila ta dubi taj dake tsaye ya hade rai shidai bazaka taba tantance yanayin da yake ciki ba koda yaushe mood dinshi daban ne. “Uncle taj picturesss” Kamar bazai motsa ba chan kuka kawai sai ya matso, shi baima tsaya ya bama laila damar cew baiyi kusa da sabeehar ba don baima bada wani gap ba jikinsu na gogan juna, Laila ta soma daukan pictures din, kai wallahi ba karamin matching sukayi ba abunda, sai wanda ya hango hadewarsu. Ba a gama daukan hoton ba sabeeha ta zaro idanu gabanta na faduwa jin hannunshi a ta wajen ass dinta, cikin sauri ta dubi su bahijja ganin hankalinsu baya garesu yana ga motar da dady ya saya mata suna dubawa ita kanta lailar bata lura ba don ta baya ya dora hannunshi a wajen, daya tashi ma palm dinshi biyar ya bude yayi ya dora a wajen kamar wanda zaiyi spanking ass dinta. Juyowan datayi ta dubeshi in so much shock yasa shima ya kalleta fuskar nan babu annuri kwata kwata, jikinta ya soma rawa cikin sauri ta matsa daga kusa dashi kamshinsa ya biyota. Gaba daya aka tattara aka koma cikin gida. Maya dake labe wajen entrance din apartmanı dinsu duk abunda ya faru akan idanunta, tun bayan futar bahijja daga dakinta don tana tashi da safe bahijja ta shugo dakin ta don taji ya jikinta, don kwana tayi da ciwon kai, gaba daya ta daina sakewa sosai kullum tana daki, har abun ya soma damun bahijja,ta nuna mata ta cire komai aranta ta mance da komai amma taqi, tana shigowa dakin as usual yanda ta saba duk zagayowar shekara she will be the first da zatayi wishing mayar tare da mata adduar shekaru masu albarka don bazata taba mancewa da ranar haihuwarta ba musamman yanzu da komai ya sauya. Haka ta shigo mata da gift sannan tayi wishing dinta, gidan yan boko kenan😂 Maya na kuka ta karba gift din tare da rungume mummyn, atleast yanxu ta kara tabbatar da suna sonta kuma yace a wajensu dukda basu suka haifeta ba. Saidai kuma tunawa da wani abu yasa taji jikinta yayi sanyi sosai, idan yau birthday dinta to tabbas yau ne na sabeeha ma, kai wannan wace iriyar kaddara ce, ta rasa wanne yafi mata zafi aranta the fact that ita ce aka sauya da sabeeha kuma ta kasance itace yar mai aiki ko kuma sabeeha data kasance yar masu gida, duk ci cika bakin nan nata a banza, da wulaqancin data dunga yima sabeehar ta kirata da yar talakawa mara uba mara gata ashe itace da wannan matsayin ba sabeehar ba, idan ta tuna da wannan abu ji take kamar…. Kafin bahijja ta fita daga dakin ta shiada mata ta futo tayi breakfast tace mata kanta na ciwo, hakan yasa bahijja tace toh basira zata kawo mata, allah sarki duk yanda tayi haka bahijja ke binta dashi, babu abunda ta sauya game da kulawa da take mata, tana son maya hakika har cikin zuciyarta sosai ba kadan ba. Tun bayan futar bahijja ta kasa natsuwa, wani abu na ce mata ta futa, haka kawai taji shes restless tayi gathering courage dinta ta futo, tana futowa bata kaiga shiga main house ba ta jiqo muryoyinsu daga compound tana karasawa taga surprise din da aka shiryama sabeeha, saida taji wani dumm akanta kamar zata fadi, ta kafesu da idanu batasan sanda hawaye ya soma sulalo mata ba ta koma part dinsu da gudu, a daidai lokacin su kuma suka fito daga garden, bata hakura ba ta sake lekowa nan ne kuma ta kara ganin abunda ya sake hargitsa mata lisaafi, ta kafe kaff ta kasa motsawa ta bisu da ido daidai lokacin da daddy ke presenting motar daya sayama sabeeha, daga nesa tana hango fuskar sabeeha ta kafeta da idanu, reaction dinta na sauyawa kamar ba ita ba, da kuka take amma tuni kukan ya kafe abubuwa na running a mind dinta, wani zunzurutun shaidani na tunzirata yana ayyana mata negative abubuwa a mind dinta, take taji tsanar da takema sabeeha a baya ma ay wasa ne, yanxu ne takejin tsanarta ninkin ba ninki, babban farin cikin ta a duniya yanxu shine taga sabeeha bata nunfashi a doron kasa. A daidai lokacin ne kuma aka fara duakar hoto,gaba dayansu tana kallon yanda sukema sabeehar saitaji dukkansu ta tsanesu suma, sanda taga hannun taj a kan ass sin sabewha kuwa batasan santa ta dunkule hannunta ba zaro zaron farcenta ya soma ji mata ciwo don harta fara bula fatar tafin hannunta, ya soma fidda jini, idanunta yayi jaa sosai, ta soma magana ahankali.. “,sanadiyarki na rasa duk wani farin ciki na, kinyi nasarar kwacemin komai nawa, i wish you never exist, you can have it now while it last kafin na kwace duk wani abu da kika rabani dashi… nayi alkawari bazan barki ba koda kuwa zai zamo na kasheki ne da hannuna saina dandana maki pain din da kikayi sanadiyarsa a cikin rayuwata” Tana kaiwa nan ta wuce part dinta sai kuka, kuka take wiwi wiwi saida tayi mai isarta kafin ta dakata tunawa da kuka yanxu ba nata bane, dole ta samu hanyar da zatayi ta mallki taj kota halin qaqa, yanxu trick din da takema mommy bazaiyi amfani ba don idan tayi a lokacin tana amatsayin yarta da duk abunda ta nema zata mata yanxu ko ba lallai ta yi mata abunda take so ba, kuma ta tabbata yanxu da suka san asalinta babu wanda zai sake maganar aurwn nasu musamman mummyn ma, balle kuma akaiga anne, da tun tuni daman bata amince ba balle kuma yanxu?, dole tayi fiding solution duk yanda za ayi ta mallaki taj kota halin qaqa ne, atleast tasan daga nan duk wani abu da zai biyo baya mai sauqi ne. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 110 wunin ranar dai kowa cikin farin ciki yayi shi banda maya, don har abuncin sadaka saida akayi mai yawan gaske, sannan aka diba kayayyyakin sadaka daga foundation din anne da za akai gidan marayu da marasa karfi. Su sabeeha na zaune suna packaging abubuwan makaranta na yara wanda za akai gidan marayun sunata hira abunsu sallamar maya da shigowarta yasa duk suka dago suka bita da ido, tana sanye da plain abaya baka, wadda ta saje da skin dinta saboda rashin kulawa da bata bashi cikin kwanakin, kai tun lokacin da gaskiar ala’amarin nan ya bayyana ta ta rasa natsuwarta gaba daya, fuskarta duk ta rame ta fada sosai kamar wadda tayi jinyar shekara guda, kusan gaba dayansu sai yau suke ganinta, kullum tana daki bata futowa, nanna ce ma dai idan ta shiga part din bahijjar take ganinta, fadila ko bazata taba tako kafarta don zuwa ganin yar hadiza ba, danne abunda ke ranta kawai take game da mayar. Yaqe ta dan soma yi tana susune kai kamar wata ta allah ta kasa hada idanu da kowa, “ya kika tsaya shugo baby” bahijja tayi magana tana dan murmusawa, fadila ko tana dagowa ta mata kallo daya ta kauda kanta. kamar ana jan kafarta haka ta soma takowa ahanakli ta karaso inda suke ta zauna a kujera dake gefensu ta dan rakube kanta a kasa kamar wata ta allah cikin natsuwa tace “good morning nannan, good morning anne” Duk suka amsa a tare, fuskansu a sake, juyawa tayi ga anty fadila ta gaisheta, toh dai ciki ciki ta amsa ta ta maida hankalinta ga abunda take, bahijja tayi mirmushi ganin mayar ta futo itama,kuma ta fara sakewa yanxu, it was very hard for her to accept the fact, da yanda abubuwa ya sauya cikin kankanin lokaci, tana tausaya mata sosai har cikin zuciyarta kuma bata blaming dinta da komai, tana kaunar maya har cikin zuciyarta tsakani da allah dukda bata haifeta ba amma ta taso da soyayyar ta matsayin yarta ta cikinta. Duk sai kowa yaga tayi sanyi ta natsu sosai, kuma badan komai bane saidan wannan gaskiar alamarin,duk sai kowa ya fara tausayinta. Kallon inda laila ke zaune tare da sabeeha tayi kafin ta kauda idanunta, laila data lura da hakan tayi saurin miqewa ta karasa inda take sannan tace “happy birthday maya” Duk kowa ya dago, basu ce dai komai ba, abun ko yayi ma maya zafi soaai, sai kawia tayi yaqe tace “thank you” Fadila ta kalli laila ta galla mata hararar dayasa ta maida hankalinta ga abunda take, anne tayi gyaran murya suka cigaba da hirar da suke da nanna. Ganin yanda kowa yayi reacting da laila tayi wishing dinta yasa taji wani irin abu ya yokare mata a zuviyarta, ta soma jin wani abu kamar Kwalla amma tayi saurin hadiyewa tayi shuru. Zaman nan datayi tana dagowa tana kallonsu sabeeha ta gefen idanu abubuwa da yawa na yawo a mind dinta chan kuma kawai ta miqe ta nufi inda suke zaune, aiko duk suka bita da ido suna jiran ganin abunda za tayi, ta kafe sabeeha da idanu chan kuma saita zauna kawai tana fuskantar sabeehar kafin tace “happy birthday to you too sabeeha,zan iya tayaku??” Bahijja me zatayi banda murmushi, haka kawai taji wani irin dadi aranta, haka zalika su anne ma da nannan ay basu san maya nada hankali ba sai yanxu, wato ko wani irin situation na rayiwa yakan iya saka mutun shiga taitayinsa😂 Ta rungumi kaddara ta sauke kanta cikin ruwan sanyi kamar babu komai aranta. Sabeeha ko baiwar Allah dama chan bawai ta kullaceta bane ko kuma tana jin haushinta saboda madadinta data zamo wannan yasa ta mata murmushi sannan ta miqa mata paper bags din da suke saka pencil da littafai da takalma a ciki tace “thank you and happy birthday to you too” Murmushi maya ta mata kafin ta karba abun ta zauna, aka cigaba da hira, suna janta da hira tana amsa su sama sama,. Kay abun burgewa wallahi idan ka gansu, saida suka gama harhada komai sannan aka futa da kayyyayin kowa ya shirya aka futa zuwa orphanage. Wannan abu yayima sabeeha dadi soaai, sanadiyar ta an farantawa marasa karfi da masu cikin mawuyacin hali abun ya mata dadi sosai ba kadan ba. Daga nan fa basu sake zama ba aka wuce restaurant akayi kayataccen dinner, sai faman haba haba ake da sabeeha, sai abunda takeso akeyi, minti kadan ka ganta da bahijja, tana tambayarta if she’s satisfied with everything, ko kuma idan tana buqatar wani abu, wannan abun duk akan idanun maya, kafin bahijja ta tambayi sabeeha saita tambayi maya amma duk da haka maya ji take kuka gani take gaba daya ba ayi mata komai, kuma sonda ake mata an rage shi infact bata qaunar ganin tayi sharing komai da kowa musamman sabeeha data kasance bata kaunarta ayanxu. Basu ne suka koma gida ba sai wajen 8 suna dawowa kowa ya tafi part dinshi, a lokacin kuma taj bai dawo ba daga futar dayayi, don tundaga lokacin hoton nan ana gamawa ya fucewarsa, gaba daya yau mood dinshi babu dadi. Sabeeha na shugowa daki ta soma rage kayan jikinta sannan ta wuce bathroom, don tayi wanka. Tana shiga ta tsaya gaban mirror tana karema kanta kallon, ita kanta tasan ta chanza sosai,ahankali ta sauqe ajiyar zuciya tace alhamdulillah… Kallon bathroom din nata ta sake yi yanda kullum inta shiga saitayi irin wannan tunanin, “bata taba tunanin zata mallaki irin wannan jin dadin rayuwar ba kwata kwata, sai ayanxu ne take kravtabbatar da ni’imar da allah ya mata, cikin lokaci kankani, on a blink of an eye allah ya sauya rayuwarta gaba daya, kai shes the most happiest on earth alhamdulullah… Wanka ta feso mai tsada, da mayukan wanka hadaddu luxurious irinsu la prairie, tana gamawa ta nade gashinta da shower ya jiqa, har zata futo ta sake komawa ta wanke gashin luwai luwai sannan ta futo tana tsanewa da towel. Tana futowa daure da alwala daidai lokacin akayi kncking dakin, bama a jira ta bada izinin shugowa ba aka shugo, haka kawai tana ganin maya gabanta ya fadi amma ta dake kawai ta sauke mata murmushi, “zan iya shugowa???” “Ai kinma shugo” sabeeha ta bata amsa kai taaye tana murmushi. “Hmm” maya ta fada tana cije lebe sannan ta tako har cikin dakin tanabin ko’ina da kallo, daga kan setting din dakin zuwaga abubuwan da aka qawata dakin dashi, wallahi ko quarter shi baikai ya dakinta ba, take wani irin jealousy ya turniqeta, lallai tabbas yau ta kara shaida cewa ita ba yarsu bace, kuma soyayyar da suke ma sabeeha yanxu bata isa ta nuna isa ba “hmmmm…dan talaka bai iya samun waje ba..” Sarai sabeeha ta jita amma ta nuna kamar bata jita ba tace “sorry…” “Fada min how do you feel???” Wani irin kallo sabeeha ta mata mai tattare da tambayoyi irin “Ban gane me kike nufi ba????” har zuwa lokacin yanayinta bai sauya ba amma fa ranta ya soma baci, cause mamaki take yanda gaba daya mayar ta sauya ba kamar yanda ta dunga mata ba dazu. Daidai gabanta maya ta tsaya tana kallon cikin idanunta da sukayi jaa sosai, “are you happy??! kina cikin farun ciki ko? While ina cikin bakin ciki, while I’m in pain,“ “What are you talking about maya?…” “I hate you, na tsaneki, i wish you never exist, sanadiyarki na rasa komai on a blink of an eye, kin rabani da iyayena, kin rabani da komai, rana mafi baqin muni a cikin rayuwata shine ranar da kika bayyana a cikin gidan nan keda…” Sabeeha bata bari ta karasa ba ta dakatar da ita… “mahaifiyarki????? You mean you wish bamuzo gidan nan ba har gaskiyar madadi na da kika kasance ya bayyana???You enjoyed the life i never had?? While i was living a world that babu abunda na tsinta cikinta sai ukubar rayuwa?, aka sheganta ni aka kirani mara uba duk a madadi ki? In place of you? If thats your wish then na fiki fatan hakan ta kasance da gaggawa” Tuni hawaye ya soma saukowa maya jiniyoyin kanta suka futo rudu rudu hannunata har rawa yake, wani irin yanayi ne ya bayyana akan fuskarta wanda zan alakantashi da tsantsanar tsana mafi tsanani da qiyayya a cikin idanunta, ji take kamar ta raba sabeeha da duniyar gaba daya yanda take jin kiyayyarta, ta daga hannu da niyar ta sauke akan fuskar sabeeha, sabeeha ko gizau batayi ba saima zaro mata ido datayi yanayinta itama ya sauya sosai, sai yanxu ta kara tabbatar da maya baqar makira ce, wato daxu yanda tayi agaban kowa zakace babu komai aranta, yanxu haka ma allah kadai ne yasan dalilin dayasa ta bayyana ainahin abunda ke cikin zuciyarta a gabanta, idan kowa baisan maya ba ita zata shaide ta saboda abubuwan datayi mata tunda tazo gidan nan, saidai kuma ta manta cewa yanxu komai ya chanza. “karki kuskura ……karkiyi gangancin nan, sannan inaso ki bude kunenki da kyau ki jini,” Ta dan sauke muryanta ahankali. “ban rabaki da kowa ba hasalima ni ce aka rabani da iyayena, kika zamo replacement of me, Ni…ce asalin biological daughtern mummy da daddy so stick that to your brain,..” Ta karashe tana mata nuni da kanta, tunawa da wasu abubuwan na sata jin hawaye amma ta dake sannan ta cigaba “na taso bansan wani abu waishi soyayyar iyaye ba, na taso babu gata, idan har magana za ayi nice ya kamata na tsaneki saboda sanadiyarki na taso ba tare da iyayena na asali ba, na juri wulaqantacciyar rayuwa, rayuwarsa ko asalin shekaru na ban sani ba kuma tunda gaskiyar hakan ta bayyana ban taba tunanin tsanarki ba ko kuma jin zafin kasancewar ki cikin rayuwarda ni ce ya kamata nayi ta,” Maya ji tayi kamar sabeehar ta dauki wuka ta daba mata a kirjinta, the reality hit her so well, dayasa ta runtse idanunta ta bude, yau sabeeha har cikin idanunta ta kalleta sannan tayi spiiting gaskiyar identity dinta to her face, she couldn’t believe it, ta kai wajen minti biyu a haka kafin ta bude idanunta tana kallon sabeehar sannan ta nunata da yatsa. “you take everything away from me kuma wallahi wallahi saikin dandana pain din da kikasani nayi going through, kin tarwatsa min rayuwata, its all because if you komai ya sauya ma rayuwata, dukda kin kasance kece yarsu ta asali, ina fatan da kin mutu tun kafin a kai ga wannan baqar ranar da sanadiyarki komai ya sauya a rayuwata…i wish you were deadddd…and i promise you wallahi wallahi saina rabaki da komai, saina rabaki da wannan farin cikin, mark my wordss..kuma zan iyayin komai don ganin hakan ta faru”….tana kaiwa nan ta juya a fusace ta futa. Tunda ta soma maganarta ta karashe jikin sabeeha yayi sanyi, take wata fargaba ta durar mata haka kawai, tabi mayar da kallo harta fuce daga dakin saurin dafe kirjinta tayi gabanta na faduwa tana maimaita maganganun da sukayi da mayar musamman maganarta ta karshe, tana hango tsantsar tsana akan fuskarta, irin unbearable hatred dinan da zata iya komai. Kan sabeeha ya gama daurewa, itace ya kamata ta tsani mayar saboda itace taci moriyar rayuwarta da iyayenta na asali, amma kwata kwata tunda gaskiyar nan ta futo bata taba jin taanar mayar ba saima tausayinta dataji. Ahankali ta soma jin wani irin ciwon kai yana durar mata tayi saurin zama bakin gado ta kasa motsawa, gabanta na faduwa ta soma innalillahi…takai har wajen karfe goma a haka kafin ta miqe ko saka kaya batayi ba ta dauka jilabab dinta dake har kasa ya rufe kafafunta ta tada kabbara, ta dade a sujjada tana addua kafin ta sallame, tana sallama ta tashi zaune ta cire jilbab din sannan ta hau kan gado. ** Bashine ya shugo gidan ba sai wajen karfe goma da rabi na dare, kwata kwata rabonshi da abunci tun na safe da sukayi breakfast,aikin da ya fita yi baisashi ya nemi abunci ba don bai wani cika ci soaai ba sai da dare yayi yaji cikinsa is empty and he noticed coffee wont do gashi sabeeha yanxu kam babu ita babu shiga part dinshi,duk wani hidimar part dinshi kuma ta tashi daga wajenta. Wannan yasa ya sanarma da nanna zaizo yayi dinner wannan yasa tasa a shirya mashi anan part dinta. Yana isowa kuwa da kanta ta zuba mashi yaci ya koshi sannan suka dan taba hira, bashine ya tashi ba daga wajen nanna sai wajen 11 ta gifta ma. Sallama yayi mata sannan ya futo, yana futowa idanunshi ya suka kan part din sabeeha, kamar ana fusganshi haka yaji, ya soma takawa zuwa part din nata, yana isowa ya sanya hannunahi ga kofar yajita a bude wannan ya bashi damar shugowa kai tsaye, da dan miny sitting room dinta yaci karo dayayi kyan gaske ko ina fess fess sai kamshin dadi ne ke kaduwa, karasawa yayi ga bedroom din ya saka hannuahi ga handle din ya soma budewa ahankali, yana shiga yaga haske ya gauraye dakin gaba daya, take idanunshi ya suaka ga sabewha dake kwance tayi wani irin kwanciya sa baisan a wani category zaisa kwanciyar ba but she looks so sexy cikin dan mini towel din jikinta pink, karasowa yayi har zuwa ga inda take kwance ya kare mata kallo shes fast asleep deeply sosai don har sautin nunfashinta yanaji sosai, Bin jikinta ya somayi da wani irin mayen kallo yanda take kyalli skin dinta na glowing, gata fara tass babu wani tabo ko spot, fuskanta kadai ma abun kalloce balle ga jikinta. Wani irin juyawa tayi da yasa towel din ya nemi rabuwa da jikinta yayi saurin kauda idanunshi ya juya don take yanayinshi ya soma sauyawa, sake juyowa yayi idanunshi ya sauka ga cleavages dinta daya bayyan sosai mula mulan kirjinta ya futo kiris ya rage nipple dinta bai futo ba, ga tudunsu nan ya futo farare sharr, wannan ganin daya masu saida gabanshi ya harba, tashin farko yaji d* dinshi arouses ya zama so hard, yayi saurin dafe wajen yana gyara tsayuwarshi daurewa kawai yayi ya danne abunda ke taso mashi da zummar ya gyara mata towel din ko kuma ya tasheta, bai kaiga sanya hannunshi ga towel dinba ta sake wani irin murginawa take din ya waye gaba daya, idanunahi ya sauka kan abun tunii yaji wani irin zugi ya taho mashi tundaga kan yatsunsa na kafa har zuwa taakiyar kanshi, ya kafesu da idanu while they pivk him suna tsole mashi idanu, shiko ya zuba masu idanun shima ya kasa koda kiftawa ne, yana bala’in son kirji wato boobies, kuma nata, cause da nata ya taba arba kaf rayuwarshi physically kuma naked, kuma a lokacin da baya cikin hayyacinshi ma fa kenan yaji yana sonsu kuma yana sha’awar taba su balle kuma yanxu?. A tsayuwar nan da yayi abubuwa da dama na yawo aranshi na farko dai maganar aurensu sai kuam yanda yakeji game da ita, daman yayi alkawarin duk sanda ta nemi da asalin iyayenta zai rabu da ita tund aba sonta yake ba, amma kuma fa ta wani bangaren zuciyar nashi yanajin bazai iya rabuwa da ita ba he cant,cause he’s obsessed with her, dazu ganinta da yayi hamad shi kadai yasan yanda yaji aranshi, kuma yaqi accepting cewa sonta yake so ba karami ba. Ahankali ya fara kashe light din bedroom din ya rage sai hasken bedside lamp ya zagayo other side of the bed ya zauna sannan ya soma cire bedroom sleepers dake kafanshi sannan ya hau kan gado ahankali tare da jawo duvet dinta,bai kaiga luluba masu ba ta gangaro har zuwa inda yake, yanajin hannunta akan cikinsa tun bai kwanta ba yaji wani abu na yawo a kwakqalwarsa, kamar an balbala mashi wutar sha’awa, ya kafe innocent fuskarta da idanu, ya dade sosai a haka garin juye juyenta ta fara jaye jaye jin sanyi harta janyo duvet din ta lulubama kanta,wannan ya bashi damar shima kwanciya sannan ya jawo duvet din da kyau sosai ya luluba masu. Saboda yanayin height dinsu yasa kanshi na daidai tsakiyan kanta wanda hakan ya bashi access to ganin gashinta dake baje kan gado, ahankali ya soma kai hancinsa ga gashin yana shakar kamshin dake futa daga kanta mai dadin gaske, at the same time yana unbuttoning rigarshi, wanda hakan saida ya sashi rufe idanunshi mixed feelings na running through his mind, ahanakli ya sake matsowa jikinta ya kasance kirjinshi na hade da bayanta, har zuwa lokacin kuwa towel dinan na ga wajen kugunta bai sauka ba saidai kuma kirjinta kan a bayyane suke saima dan takuresu datayi da hannunta wanda hakan yasa bai samu access to them ba, ahankali yayi placing hannayenshi ga wajen hannunta data kare kirjinta dashi, wannan dan pressure din daya saka mata yaaa ta dan yatsine fuska batama san sanda ta soma fidsa nunfashi ba “uhmmm uhmm” Ahnkali ya daidaici bakinsa wajen kunenta ya hura mata iska ahankali dayasa ta saki jikinta harda sauke ajiyar zuciya. Ahankali ya soma magana kamar haka “heyyysss” ya karashe hade da sakin mata nunfashin mai zafi. Surprisingly yaji tace “Uhmmm” Kamar idanunta biyu, nanko shes fast asleep. “I missed you hun..” ya karashe in a sexy tone da baima san yanayi, kai baima san me yake ba gaba daya don kanshi ya gama kuncewa tunda ya ganta a haka. “Uhmmmmmm” ta sake moaning ahankali tana gyara kwanciyarta don jinta tayi a takure gaba daya ayko hakan ya bashi damar sanya hannunshi wajen kirjinta, sai da ya runtse idanunshi tsabar yanayin dayaji shi a ciki ya sake sauke ajiyar zuciya mai zafi, ahankali ya soma shafa wajen dukda bai samu full access ba, yanajin wajen so soft and fluffy, shafawan da yake shi kadai yasan irin dadin da yakeji. Matsowa ya sakeyi jikinta sosai fatar kirjinsa da bayanta na gogan na juna ya soma mata whispering wasu nasty words to her ears “can i move my hand a little bit in???” Kamar fa tana jinshi tayi responding da “uhmm” ta wani jaa shi sosai itafa mafarkinta take kuma dake tana da magagin barci wannan yasa take jin abun sama sama ammafa a ganinta duk mafarki ne. Ahankali ya soma yawo da hannayenshi deeply tsakanin boobies ya sake shfo su tayi wani irin nishi tayi gasping breath dinta alamun abun dadi yake mata, “uhmmmmm…” ta sake fada ahankali, fuskanshi na wajen wuyanta ya cigaba da shafa mata wajen “tell me to stop if you dont want me to…….I’ll stop” ya fada arously. Aiko ta sake gyara kwanciya shiko ya cigaba da abunda yake hannunshi na yawo a jikinta tundaga kirjinta har zuwa flat tummy dinta, ya shafi wajen cibinta,yana sauke ajiyar zuciya da zafi da zafi heart dinshi na beating sosai. Tunda hannunshi ya fara kaiwa kasa kasan nan gangar jikinta ya fara amsawa, ta fara sensing abun kamar a zahiri ke faruwa ba a mafarki ba, “Your heart ia beating fast….it feels so good huh…” Ay take kawai ta bude idanunta tarrrrrrr, ta wani juyo da sauri tana arba da fuskarsa ta kwala kara yayi saurin janye hannunshi dake wajen cikinta zuwa ga bakinta ya toshe mata su “shiiiiii” zaro ido tayi jin gaba daya kirjinta a waje ya raba hanya da towel, take hawaye ya soma zubi mata jikinta ya soma rawa, shiko me zaiyi banda kallonta, juyowan nan datayi ay access ya bashi sosai yanda zai ganta da kyau, ya wani hadiye miyau, cikin saurin ta janyo duvet tare da kokarin jawo towel zuwa kirjinta, sannan ta cire hannusa daga bakinta ta soma hawaye. “What is the meaning if this? What right do you have da zaka shugo min dakina uncle taj without my consent kuma kazo kana taba jikina…meysaaa” Dan murmushi yayi ganin yanda ranta ya baci taba wani turo baki, “asking of right again?? What right do i have???? Have you forgotten that I’m still your legally husband and i have right over you even tho we shared relations ayanxu haka” Ay tana jin haka ta miqe zaune, yasa hannu daya ya maidata ta harzuka zata tashi “wai menene haka, idan aka shugo aka ganmu fa? Idan aka yi mana mumunan fahimta fa? Kai fa uncle dina ne yanxu” “I don’t care…idan kin manta kuma I’m still your husband fatima” “Stop it please stop…” ta karashe tana haki ta sake miqewa zaune, ta soma kokarin sauka daga kan gado ya kama habar hannunta, “ka sakeni…” Bai saurareta ba ya fuzgota ga gadon sannan ya hau kanta ya mata runfa, ya bankare hanyaenta biyu, yana kallonta da jajayen idanunshi tuni cikinta ya duri ruwa, tashin hankalin da ba a saka mashi rana, a take jikinta ya soma bari jin yanda yake nunfashi da sauri da sauri, “kina wasa dani, shin kin ma san hakkin aure?” “Hakkin aure?? Wani auren? Auren da bashi da wata fa’ida? Shin ka manta dalilin auren? It’s because of me to take care of you lokacin da baka cikin hayyacinka,which i considered my past, do you even know the pain i go through at that time? And by the way da kanka ka sallameni daga rayiwarka, kamar yanda kace kafi karfin maid dinka, you couldn’t even brought your self to accept that ni matarka ce, and nasan baka taba sona ba, yama za a ayi ka taba sona? I wasn’t no one, banida gata, bani da kowa…duk inda tunani yaso yaje ga dalilin dayasa kake min wannan abun na gaza ganewa” Ta dan dakata gabanta na faduwa hawaye ya soma sauko mata kafin ta cigaba with serious tone, don harga allah bata fatan kowa yasan abunda ke tsakaninta dashi, bashida right din yin yanda yaga dama da ita, taj is just one of her past datake fatan memories din rayuwarsu ya dishashe mata kamar yanda tayi experiencing trauma din rayuwa da hadiza “I do not wish to continue this…kana cikin past dina da nake fatan banyi experiencing ba, ban taba tunanin cewa zan kasance inada muamalar yan uwantaka ta jini dakai ba,lets face the reality, kai uncle dina ne ayanxu, dan allah mu aje sanayyar mu a junan mu, lets end it here, i do not wish no one to feel the pain of my past,..i want to be free, i want to have my own life, the life that was stolen from me.. saboda haka inason ka mance fatiman dakayi rayuwa da ita abaya wadda ta kula dakai a lokacin da baka cikin hayyacinka wanda, wadda aka aura maka bada hayyacin ka ba please…” Kallonta kawai yake amma ya rasa dalilin dayasa zuciyarsa ke tafasa, ya rasa me ke masa dadi, ya kure ta da idanu yanda take kallonsa da nata da sukayi jaa sosai babu kiftawa. Ganin irin kallon da yake mata yasa taji a jikinta wasa zai yi mata da hankalinta yanda ya dunga threatening dinta da wannan auren, a lokacin daman tana tsoron hadiza ne ta sani yanxu kuwa duk wani abu da zai tuna mata da rayuwar datayi a baya baso take ba, and its going to be so complicated tunda batasan takamaimain wani matsayi take dashi aranshi ba, bayan wannan ma bataji shes ready to open her heart, wallahi ta goge babin rayuwar da sukayi a baya, kuma bata fatan tunawa, kamar yanda tace he’s her past that she doesn’t wish to be attach to. “Let go of me please…taj..” “Why???? Why do you choose to include me to your darkest past dat you do not wish to remember?? Do you hate me that much?” “Menene ribar wannan auren???? Menene? Baka sona bana sonka, bashida wani amfani, tunda dalilinsa ya wuce, free me saboda na samu salama, saboda na bama wanda zai so ni dama for who i was not for who i am now…” Ya sake runtse idanunshi bai budeba yaji maganganunta na karshe dayasa yanayinsa ya kara tsananta sosai. Ya bude jajayen idanunshi ya kalleta, magana ma kasa yinta yayi don wani irin zafi da bacin rai ne kunshe cikin bakinsa which he feels magana bazaisa ya fidda bacin ran ba, ya rasa dalilin dayasa ransa ke baci sosai ba da zarar ta kawo maganar su rabu, abunda yayi alkawarin zaiyi da zarar ya nemo iyayenta ya kasa. Sakin hannunta dataga yayi yasa ta sauke ajiyar zuciya a tunaninta tashi zaiyi sai kawai taga yana kokarin cire rigan jikinshi har yayi nasarar cirewa tuni gabanta ya soma faduwa bakinta ya fara rawa a daidai lokacin da ya afka mata kawai, ya tattaro hannnayen nata yanda ya masu dazu ya shammaceta ya hadesu har zuwa lokacin yanayinsa ba daidai ba, gaba daya taji wani irin tsoronsa da bata taba ji ba ya durar mata, ta zama kamar wawuya, yakai fuskanshi ga wuyanta unexpectedly taji danshin harshensa a wajen baiyi wata wata ba ya soma lashe wuyanta da sauri da sauri a zafafe, yana sauka kasa zuwa kirjinta kamar ana fusgarshi,kirjinta na bugu kamar zuciyarta zata futo ta soma “innalillahi wa inna ilaihi rajin,” jikinta ya fara rawa sosai hawayenta ya tsananta kwaranyowa yanxu idan wani abu ya shiga taakaninta dashi kuma ba a san da aure tsakaninsu ba ay ta shiga uku innalillahi wa inna ialaihi rajiun.. Take ta fara harbe harbe tana neman tsira “uncle taj dan allah ka bari, this is not right… bai dace ba,” yana nishi kamar zaki ya kalleta da jajayen idnaunshi yace “you’re late…and nothing can stop me this time around” Yana fadin haka ya soma yin kasa kasa yana jaye towel din jikinta da bakinsa at the same time yana tafiya da lebensa gaba daya sassan jikinta har yayi nasarar sauke towel din zuwa belly button dinta ya dago ya sake arba dasu…. Ta fara kokarin jujuya kanta, yau shine akanta kuka idanunshi akan kirjinta nakedly yana kallonsu physically innalilillahi wa inna ilaihi rajiu, Ganin dai komai zai iya faruwa yasa ta fara kokarin kokawa dashi zata kwace hannunta amma ina yayi mata wani mumunan riko sosai, Ay baiga abunda zai dakatar dashi ba yau dinan, kawai ya janye hannunshi daya daya danneta dashi zuwaga boobies dinta, yayi pucking hard nipples dinta da tabasu kawai yayi they became very hard like a rock, touching munching and squeezing them to his satisfaction, take ta wani bankare, jikinta ya soma rawa sosai tana hawaye tana tureshi, daya jaa nipples din saita banqare saboda wani irin zugi da takeji, duk tabi ta burkice babu abunda take sai kuka tana rokonshi allah da annabi ya bari amma abanza, shesheka take sosai ba kadan ba tana kiransa “uncle taj dan allah kayi hkuri ba dan halina ba, karka rabani da mutunci na a daidai wannan gabar da babu wanda yasan da aure tsakaninmu, karkayi min haka, dont force your self on me please… bazan iya ba dan allah ka rabu dani please…” Ay fa tanayi shi bayama jin kalaman nata kwata kwata, har zuwa lokacin hannayenta yana rike dasu da hannunshi daya, dayan kuma yana kan booby dinta ya soma yin kasa wajen mararta yana aika mata wasu kisses masu zafi da tayar da hankali, tana jinshi a kasan nan ya dora hannunshi daya kan towel din wajen lower abdomen dinta ta sandare, ta dakata da harbe harben da take “karka min haka.. ka tuna yanda na maka halarci karka sakamin da butulci, uncle taj idan kayi bazan taba yafe maka ba, i will hate you for the rest of my life” Chak ya tsaya kamar wanda aka tutulawa kalamanta na karshe a kunnensa maganganunta ya soma yawo akanshi, sai kawai ta saki jikinta ta runtse idanu don harta saddakar kawai yayi duk abunda yakeso, take yaji wani abu na yawo aranshi, “what I’m i trying to do?forcing my self on a young girl?will i be happy idan akayima wani bare balle kuma ni nayi ma yar uwata?and my wife?????what was I thinking???? Why? Why? What pushes me to this limit?” Ya tambayi kansa wata zuciyar ta bashi amsa “cause you love her, you want her, and bazaka taba iya rabuwa da ita ba” A daidai wannan lokacin yayi admitting tabbas son sabeeha yake, so mahaukacin so, sonda baisan iyakarshi ba, sonda yake denying tun lokacin daya dawo hayyacinshi kuma ya gane matarsa ce unconditional love without measures. Son da ya sashi loosing kanshi to extend da zaiyi forcing kanshi akanta, duk dan saboda bayason maganar rabuwa da ita kuma ya kasa admit his hundred percent into her deeppy without measures Ya soma subhanallah subhanallah aranshi, zuciyanshi tayi nauyi sosai. Tuni ya tashi daga jikinta cikin sauri ya matsa, jiri ya Debesa kamar zai fadi,ya fara laluben takalmsa sannan ya nemi futa ko seconda bai kara ba, sabeeh naji ya tashi daga jikinta amma taqi yarda ta bude idanunta, hawaye na yawo akan fuskanta har zuwa lokacin gabanta baibar faduwa ba, harya fuce daga dakin tana kwance jikin ta duk a mace, abubuwa dayawa na yawo aranta, this has to come to an end. Gaba daya ya fuce mata arai, musamman yanxu dayayi attempting forcing kanshi gareta. Abunda ta kasa ganewa shine, na farko dai tasan ba sonta yake ba,haka zalika itama,na biyu kuma a ganinta yana mata abubuwan nan ne saboda bata da gata yanxu ko tana shi, kuma she will put an end to this, wannan alakar tasu. Haka dai aka kwana a zaune, ita tana kuka shi yanachan yana regretting abunda ya kusa yi. Bashine ya samu rintsawa ba sai wajen bayan sallar subh, daga nan kuma bai farka ba sai wajen karfe tara da rabi inda vibration din wayarsa ya sashi farkawa, yana ganin mai kiran sa yasa ya dauka tare da yin sallama suka gaisa da nanna, ta tambayeshi dalilin rashin halartarsa yin breakfast don kullum yana zuwa kan lokaci ayi kari dashi wani sa’in kuma idan bazai samu zuwa ba zai sanar da ita koda kuwa ya futa ne da sassafiya, nan ya shiada mata ya dan kwana ne da zazzabi, ta mashi sannu sannan ta shaida masa haka fatima ma ta tashi dashi yau, saida aka kira female doctor ta dubata. Jin haka yasa hankalinsa ya dan tashi, ya tambayi ya jikin nata nannan ta shaida mashi da sauqi shima ya shirya yaje asibiti a dubashi. Da haka dai sukayi sallama ya kashe wayar ya tashi zaune yana mai dafe kanshi dake mashi wani irin ciwo sosai. Chan bangaren sabeeha, dakin nan nata daga wannan ya shugo sai wannan ya futa, duk sun damu da ita tunda sukaji batajin dadi, anne tasa family doctor su ya turo female doctor ya duba ta aka mata allurai zazzabin ya sauka. Bahijja na zaune tare da ita, baiwar Allah duk tabi ta damu, duk wani motsinta zata tambayeta ko akwai abunda take buqata, tunda ta shigo part din bata motsa ba har wajen la’asar tana tare da sabeehar. Maya ko ana chan abun duniya ya isheta tunda taji cewa sabewha bata da lafiya, daman ta shugo part din anan ne laila ke fada mata, ganin yanda kowa ya damu yasa ta kara jin tsanar sabeehar a zuviyarta kai harma mutanen gidan suda saboda ita datake rashin lafiya haka basu nuna irin damuwar nan ba,gaba daya saita manta da alkairin da mummy ta mata da yanda take da ita, tama manta irin son da take mata a baya taja comparing da yanda sukema sabeeha. Jiki a mace ta futo daga part din ganin kamarma babu wanda ya damu da ita nanko ba haka bane, ta koyo isolating kanta which kowa ya bata space. Tana futowa tana kumbure kumbure taci karo da hamad, wanda ya dawo gidan hannunshi rike da pack din cold stone da other jungs, tundaga nesa ya hangita tana hade fuska, ganin ta ganshi tayi mashi wani irin izgilin kallo ta kauda ido yasa shima ya kauda nashi don inda sabo ya saba,tun sanin da yayi mata daman yasan ta iya wannan, har zqi wuce ta gabanta ya dan dakata, baiyi niyar mata magana ba karta kawo mashi raini amma kuma ya danne yace “are you okay?” Ya fada cikin sanyi. Kamar jira take a harziqe ta dubeshi, “do i look like I’m not?” Ta kafeshi da idanunta da suka soma jaa, full of hatred, ganin haka yasa ya kauda nashi zai wuce abunshi ta dakatar dashi. “Wajen wannan munafukar kaima zakaje ko?” Chak ya dakata tare da waigowa ya kalleta da mamakin who shes referring to as munafuka. “Dama chan nasan ba kowa ke sona ba a gidan nan,babu wanda ya taba damuwa da rashin lafiya na, amma da yake munafukar nan ce….” Ta cije lebe ta kasa karasawa, magana take cikin bacin rai da futsara idanunta ya rufe, shiko sai yanxu ya dauko inda ta dosa, ya zama vwry speechless, baiga dalilin da zaisa ta fara wannan magnagnun ba, amma ya mata uzuri tunda it will be very hard for her to move on. Matsowa yayi har inda take ya fuskanceta sannan yace “babu wanda ya tsaneki a baya haka zalika babu wanda zai tsaneki a yanxu, sannan babu abunda ya sauya, be mindful maya and this should be the last time zakiyi pointing dinta as munafuka,” Yana kaiwa nan ya wuce zuwa main house ya barta tsaye, tana jin wani abu a maqoshinta, tunda gaskiyar ko ita wacece ya bayyana babu wanda ya kasance stands by her kamarshi, kullum saiyazo part din ya dubata, sannan ya bata baki akan karta saka damuwa aranta, koda kuwa zaizo sau goma bazata ce mashi tak ba saidai taita hawaye, da aka kwantar da ita asibiti ma lokacin data suma data gane hadiza ce uwarta shike zuwa koda yaushe harta farfado, yanxu kuwa data ganshi rike da abubuwa a hannunahi zai shiga part din tasan shima wajen sabeehar zaije, gashi yanda ya maida mata magana akan kawai ta cema sabeeha munafuka ya nuna alamun ta fita mahimmanci yanxu, kowa ta sabeeha yake saboda itace yarsu ta asali, Arantaa tanajin yanda ta tsani gaba dayansu kowa ma, aikin sharrin shaidan kenan, babu abunda bata saqawa a ranta na rashin alkairi wanda shike tunzurata. Jan kafafunta ta soma yi zuwaga part din mutuniyarta wato anty laila, dake su suna daga chan kasa kasa apartment dinsu, tunda daman tasan anty laila ce tafi kowa sonta amma tayi mamakin da tunda abun nan ya faru bata nemata ba, yawanci idan bata leka gidanta ba kwana biyu ita ke kiranta a waya, don duk wani hirar nan cikin main house maya ke kai mata. Tana knocking mai aikin gidan ta bude kofar, sannan ta dubeta sama da kasa, abunka da maganar cikin gidan kowa yasan da zanjen cewa ita ba yar gidan bace yar mai aiki ce hadiza, daman yawanci a junansu suma yan aikin suna yan gulmammakin nan, basa kaunarta kwata kwata saboda bata da mutunci ko kadan, ga wulaqanci ga tozarta na kasa da ita, sau nawa basira zata kawo masu labarin yanda takema sabeehar data kasance ashe itace asalin yar masu gida. “Kallonna na uban ke kikeyi? Munafuka” maya ta fada rai a bace Kauda idanu yar aikin tayi sannan ta tabe baki tace “bari a fada ma hajiya tukunna saiko shugo” Ran maya idan yayi dubu ya gama baci, yau itace za ace sai an shiga an tambaya kafin ta shugo, lallai saita koyama yar iskar yarinyar nan hankalo. Mardiya na kokarin rufo kofa maya ta bangajeta zata shiga daga ciki mardiya ta tsare gabanta tace “cewa nayi ki tsaya na tambayo hajiya tukunna kafin ki shugo” Maya batayi wata wata ba ta daga hannu ta kwasheta da mari, mardiya ta dago rai a bace tace “kutmar ubanchan, ni kika mara????” “An marekin, shegiya yar matsiyata, ke kina yar aiki har kin isa kice na jira a kofa ki shiga ki tambayo izinin shugowata, kamar baki san koni wacece ba??” Mardiya ta daga hannu kenan zata rama anty laila dake zaune parlor tace “Mardiya waye ne?” “Wannan mayar ce” Maya ji tayi kamar ta sake watsa mata mari, yar aikin nan ce ke mata haka? Wani irin kallo mardiya ta mata kafin ta yi kwafa ta barta tsaye, ta kara gaba abunta. Duk sanda maya zata shigo bata taba mata haka ba sai yanxu hasalima yana shugowa suke rufe kofar ko amsa gaisuwar su bata yi, yau ko mutunci gaisuwar ma bata samu ba kowa a wuya yake da ita. Rai a bace ta tako zuwa parlorn tana huci takaici babu ko sallama ta karaso anty laila na zaune kan kujera ta dora kafarta datasha lalle kan kujerar. Kamar dai yanda ta saba idan ta shigo ta tadda anty laila kan kujera zama take gefenta haka wannan karan ma ba tare da wani tunani ba ta nemi zama anty laila ta dakatar da ita. “Ke baki iya sallama ba? Sannan kuma saboda rashin kunya kin shugo min parlor kai tsaye zaki zauna kan kujera? Waya baki izinin yin haka?” Mamaki baisa maya ta karasa zama ba tunda ta dan duka zata zauna din, nuni anty laila ta mata da carpet tace “zauna nan bana son rawar kai,ki tsaya a matsayinki, ki fadi abunda ya kawoki” Maya was in total shock, shock din face impression dinta ya gaza boyuwa. “Kin tsaya kin kafeni da idanu?” Cikin tsiwa maya tace “nafi karfin na zauna akan carpet wallahi” “Toh sannu yar masu gida, futsararriya” Mamakin da maya ke ciki bazai misaltu ba, kallon anty lailan kawai take da mamaki, “Anty laila nice fa? Maya?” Maya ta fada jiki a mace kamar zatayi kuka dan takaici. “Wannan wani irin maganan banza ne? Bansan ke din bace? Rashin kunya zakimin?Idan bakisan matsayinki ba yanxu ki sani, karki sake shugo min part babu sallama ko kuma kai tsaye haka sannan kiyi tunanin zama inda kikaga dama,” Tana kaiwa nan ta dubi hanyar kitchen ta kwalama mardiya kira tana zuwa tace “inta futa maza ki rufen kofa” tana kaiwa nan ta tashi ta wuce sama. Maya batasan sanda wani siririn hawaye ya soma sauko mata ba don takaici, lallai yau to her face taga wani abu da ake kira sa wulaqanci karara, wato matsayinta baikai ta zauna kan kunera ba saboda yanxu ita ba yar gidan bace, saita tuna yanda anty laila ke mata a baya, har tana fatan dama itace maminta yanda take barinta tayi abunda taga dama, yanxu kuwa saboda ba itace asalin yar masu gidan ba sabeeha ce shi kenan yanxu ta fara ganin wulaqanci, “sabeehaa sabeehaa sabeehaaa kai ta tsani sabeeha tsana mafi tsanani. Mardiya ta kalleta irin kallon wulaqancin nan tace “malama zan rufe kofa,” Wani irin kallo maya ta mata wanda yasa mardiyya cewa “karki sake min kallon banza wallahi, bawai kinfi karfina bane ko kin fini daraja a gidan nan, duk tushe daya ne mteww” tana kaiwa nan tayi slamming kofar akan fuskar mayar da shock bai barta ba, yau yar aiki ta zageta, sannan ta nuna mata cewa duk daya suke tunda itama yar aiki ce, duk wannan abun baisa tayi nadama ba ko kuka tayi learning lesson dinta na wulaqanta sabeeha datayi, babu cin fuska da gori da batayi mata ba, yan aikin gidan kuwa babu wanda bata zaga ba ta uwa ta uba, ashe ashe itama dai ba asalin kirki ne da ita ba, dole ta nema ma kanta mafita dole ne wannan. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 111 Kamar ana jan kafarta tana goge hawayen fuskarta hannunta na rawa tsabar bacin rai haka ta nufi part din taj, da wani kuduri aranta, as’usual part din na bude ta samu shiga kai tsaye ta wuce sitting room sannan ta haura sama, babu wani darr aranta. Tana hawa saman tayi knocking daya biyu daga ciki ya amsa da come in don a tunaninshi ko me gyaran part dince. Kai tsaye ta bude babu ko sallama, ya gama shirinshi kenan zai futa ya zauna bakin gado yana kokarin saka wrist watch dinshi akayi knocking din, bayan ya bada izinin shigowa baima dago yaga ko wayene ba yaji muryar maya. “Inason magana dakai… Ahankali ya dago da mamaki ya ganta tsaye idanunta sunyi jaa sosai, jikinta har wani rawa rawa yake, maida hankalinshi yayi ga abunda yakeyi yayi kamar baisan da ruwan mutun a wajen ba, ganin haka yasa ta soma takowa “stop right there” Ya dakatar da ita, “fadin abunda ke tafe dake daga nan” Wani abu taji ya tokare mata a maqogaro, shima zai nuna mata iyakarta kenan? A harzuka ta soma takowa tana danne abunda ke taso mata ta hana kanta hawaye a daidai lokacin shi kuma ya miqe tsaye, ya mata wani irin kallo dayasa tasha jinin jikinta. Abunda taso yi ta kasa kawai ta sauke idanunta kasa hawaye ya soma sauko mata, yanajin tana sheshekar kuka nan yabita da kallo da mamaki. “Dan allah karka gujeni, idan duk kowa ya nuna baya sona karka qi ni, wallahi ina sonka uncle taj, inasonka sosai fiye da raina, ka taimakeni ka aureni,” Ta karashe tana kallonshi, shima kallon nata yake sai yaji wani dan tausayinta ya ratsa shi, da ranshi harya soma baci sai kuma data fara kuka yaji bacin ran ya tafi, bayason ganin mace na kuka ko kadan, a sanyaye ya kauda idanunshi sannan yace “stop…crying, clean those” Ya fada yana mata nuni da fuskanta, wani irin sanyi taji aranta, plan dinta is working, “meke damunki? Who hate you?” Ya tambayeta a natse. Daga yanda yake magana ta gane cewa ya danji wani abu game da kuka nata, so shes going to play a victim game, don ya tausaya mata. Matsar kwalla ta sakeyi tare da sunkuyar da kanta, sannan tace “Kowa, duk basa sona sunfi son wannan munafukar, ta rabani da kowa, sanadiyarta kowa baya sona” Tunda ta soma maganar sabeeha yaji bacin ran nashi ya dawo sabo haryama wanda ya fara ji data shugo mashi daki babu sallama, babu gaisuwa kai tsaye. Wato daga yanda take magana ya hango jealousy, da bakin ciki a cikin magan ganun nata, harma da rashin kunya a ciki, don harda anne ta sako a maganar tana fadi mashi yanda dama chan ba sonta take ba, banda rashin hankali irin nata bai kamata tace sabeeha ruined her life ba ta rabata da kowa hasalima sanadiyar chanzasu da akayi ne yasa sabeehar ta shiga rayuwa mai kunci, rayuwarta ta gaza inganta saboda rabata da akayi da asalin iyayenta ita kuma akayi replacing dinta a matsayin sabeehar. Kwata kwata bata dago taga yanayin da yake ciki ba take ta zuba, trying to make him pity her, nanko ta tabo inda bai kamata taje wajen ba. “Youre ungrateful” ya fada rai a bace sai a Lokacin tayi saurin dagowa ta kalleshi saida gabanta ya fadi kuwa, ranshi a bace ya cigaba “are you trying to blame her for what your biological mother did? Did fatima hate you for being on her seat this whole time, did you even know what she had to go thru????” Ya sake jefo mata tambaya trying to add sense to her brain don yaga yarinta ma yana daya daga cikin abunda ke damunta bayan she’s being brutally selfish. “Instead of you to be grateful?” Bakinta ta soma motsawa tana hawaye, “yess because saboda ita na rasa komai, kowa fatima fatima fatimaa…i hate her, i wish ta dade da mutuwaaaa…” nuni ya mata da kofa, baice komai ba tsabar bacin rai amma tasan abunda yake nufi, jikinta na rawa ta kalleshi tana tattara courage din yi mashi magana a wannan yanayin “whys everyone siding on her?? Meysa ka tsaneni Uncle taj?” Bai sake kallonta ba ya nufi hanyar futa tayi saurin shan gabansa, without any second thought ta soma kokarin zare veil din dake kanta sannan ta soma kwance igiyar rigarta, a tsorace take dashi amma wani confidence takeji kawai nayin abunda yazo ranta. “Wallahi zan iya baka komai, har kaina zan iya sallama maka,…” ta karashe tana kokarin sauke rigar tata kasa taji saukan mari tasss akan kuncinta ranshi a mugun mugun bace, babu abunda ya tsana kamar yaga loose mace, musamman wannan yarinya qanqanuwa. Ay baisan futsararriya bace ta karashe sai yanxu, bai iya dukan mace ba ammada da akwai belt a jikinshi babu abunda zai hanashi zaneta, a very young girl like her har tana iya yin tunanin sakin jikinta to a man? For the fact yana matsayin uncle dinta, ranshi inyayi dubu ya baci sosai ba kadan ba hannunshi har karkarwa yake ya mata nuni da yatsa “before i count to 3, if i dare see any sights of you here, you’ll regret it” Ay ko marin daya mata yasata gama shiga hayyacinta, tayi saurin maida rigar jikinta a furgice ta futa tana kuka. He feel so disgusted, ranshi yayi mugun mugun baci, irin yara kamar wannnan abun tsoro ne musamman a cikin ahali babba kamar haka, she can go to any extent don ta samu abunda takeso, kuma ko kunyar idanunsa bataji ba, bayason yayi making abun as an issue but zai iya zaneta sosai akan wannan don ya ladab tata. A furgice ta futo ta wuce part dinsu, tana shigowa as usual ta tadda basira na goge goge, tabi takan ruwan mopping din ya bare rai a bace ta wuce sama, basira ta kalleta ta bita da harara “mai baqin hali, mteww dama ance abunda ka shuka shi zaka girba, waye zai taba tunanin kece yar hadiza, kai allah ya wadai, itako sabeeha babu ruwanta halinsu daya da hajiya ashe shiyasa ma babu ruwanta saboda itace yarta ta asali bake ba yar masu da fadin rqi da izgilanci,mtewww” Haka nan ta dingi kwashe ruwan don harya jiqa carpt din walkway din wajen. Maya na shiga daki ta soma fashe fashen data saba tana hawaye, gana daya turartukanta dake kan dresser saida ta fashesu duka har hannunta na fidda jini, kamar wadda ta haukace haka ta miqe ta soma watso kayan wardrobe dinta hartayi nasarar daukan wani box irin na jewelry box haka dake boye a wajen, ta bude shi, take kwayoyintabda kayan mayenta suka bayyana a ciki, ba tare da wani tunani ba ta fiddosu ta aje bakin gado, ta fara ambulawa cikinta, kan kace me kawai tayi over dosing kanta sosai, muyagun kwayoyi ne da shansu keda hadari sosai don har mental asylum yana iya kai mutun idan ya zama addictive kuma ya fara taba kwakwal. Tana layi ta zaro wata allura ta dura a cikin syringe sannan ta chaka ma kanta tana gamaqa ta soma sauke ajiyar zuciya ahankali hankali chan kuma ta bange dipp. Acahn wajen taj kuwa bayan futarta haka ya futo ranshi a bace zuwa main house yana shiga ya wuce part din nanna, suka gaisa, ta tambayi jikinsa yace mata da sauki, ya futo ya wuce part din anne don achan zai karya, yana shiga ya zauna, fadila ma na part din annen suka gaisa dashi tasa laila karama tayi serving dinshi abunci yaci anan parlor. Yanaci suna hira, shida anne sama sama,har ta tambayehsi jikinsa don nannna tace shima zazzabi ya hanashi zuwa yin breakfast yace mata da sauki, fadila tayi murmushi tace “abun naku kamar hadin baki kaida fatima, itama haka ta tashi da zazAbi saida aka hada mata allurai ma allah dai ya kra sauqi” Yayi shiru baice komai ba, yana tuna abunda ya faru dasu jiya da daddare, ya gama deciding situation dinsu shida ita, daman shima bawai so yake asan da aure a taakaninau ba don idan nanna tasan irin rayuwar dayayi a baya she will be heart broken, bama ita kadai ba. And har yanxu yana jin guilt din abunda yayi ma sabeehar da yanda ya qulaqantata a chan saudiyar aftwr all he has done for her. Yana cikin wannan tunanin anne tace “ inka gama ga shiga ka dubata, nasan ta farka yanxu ko?” Fadila ta dubi laila tace “yanxu kika fito daga dakinta ta farka kuwa?” “Ah ah mami tana tare da mummy ma sanda na fito amma bari na sake dubawa”ta amsa sannan ta futa daga dakin. Bayan ya gama cin abunci ya fito daga part din anne har zai sauka kasa kuma ya dakata, yana mai duban bangaren sabeehar, samun kanshi yayi da shiga part din da sallama, sabeeha da farkawanta kenan laila na zaune gefenta while bahijja ta koma part dinta don ta mata corn chicken soup da zata dan sha. Tana jin sallamanshi gabanta ya wani irin fadi dam, saiga kamshinsa ya biyo baya wanda laila tunda ya shugo dazu taji kamar kamshin sa taji a dakin sabeeha,ba ita kadai bama hatta bahijjar saida taji wannan kamshin. “Bismillah uncle taj” laila ta fada ahankali, sabewha kuma ta kauda kanta zuwa gefe, Zama yayi wajen cute resting chair setting din da akayi a gefe yana fuskantarsu. Gaba daya wajen saiya zama awkward, laila ta dubi sabeeha data hade ranta tayi kamar batasan da zuwanshi ba kasa kasa tace “madam yadai? Yazo dubaki” Yi tayi kamar batajita ba wanda duk hakan akan idanunshi akayi, ya dubi laila da itama a lokacin ta dago karaf suka hada idanu, wani irin signaling yayi mata da ita kanta batasan yanda akayi ta gane me yake nufi ba wanda yasa ta tashi ta zura flats dinta sannan ta futa, sabeeha har zata mata magana sai kuma tayi shuru kawai wajen ya dauki silence. Sun dauka wajen minti biyar a haka baice qala ba haka zalika bata dubeshi ba, ya kafeta da idanu, she looked so pale kamar wadda tayi jinyar kwanaki, ta wani hade rai sosai tama qi yarda ta kalleshi, saiya kara jin haushin kansa for what he did yesterday, urge dinshi zai kaishi ya baroshi, a sanyaye ya soma magana kamar bashi ba” “Fatima!!…” ya kira sunanta datajishi har tsakiyar kanta, amma bata juyo ba balle ta kalleshi, saima runtse idanunta datayi sannan ta fara kokarin tashi, “i’m sorry….bibi” ya fada yana kallonta, ganin tana kokarin barin wajen ya sashi cewa “are you upset with me???” Ya sake jefo mata tambaya, bata tsaya sauraronsa ba ta tunkari bathroom, maganar dayyai yasa ta tsaya chak. “Inada nawa dalilin dayasa ban rabu dake ba,kuma naqi rabuwa dake tun bayan tafiyarki,” Ya dan dakata bai cigaba ba, ita kuma abubuwa da dama na yawo aranta at the same time gabanta na faduwa, what could be the reason? Tunda tasan basuyi rabuwar arziki ba, sannan kuma bayan ya dawo nan allah yayi haduwarsu cikin inuwa daya maisa bai rabu da itan ba? What could be the reason?” Ta tambayi kanta kafin ta bama kanta answer “Propably beacuse yanajin guilt din abunda yayi min bayan yamin korar wulaqanci, daga baya kuma ya gano cewa nice mai gaskiya amaimakon yan uwansa” ta karashe tana jin wani abu na tokare mata a maqoshi, ko da wasa bata kawo tunanin wai ko maybe he has something for her ne ba. Rai a bace ta juyo, “idan har kanada naka dalilin naqin rabuwa dani a lokacin yanxu babu wani dalili, let’s just ends this” “Sure!!!” Ya fada kai tsaye, yana takowa har inda take tsaye amma nesa da ita, take gabanta ya fadi,ta kafeshi da idanu shima ita yake kallo. Hannunshi ya daga ahankali ya dora kan gashinta yana dabbing din kan nata kamar wata yar pet yace “bansamu damar yin haka ba a lokacin daya kamata amma yau zanyi…FATİMA thank you for being part of my life, thank you for standing with me, thank you for protecting Tajudeen that was blinded by evils, thank you for caring for the tajudeen that was helpless, kin haskaka rayuwata a lokacin da komai ya zamto min duhu ne” Take jikinta ya soma rawa hawaye ya soma sauka akan fuskarta tana kallon cikin idanunshi kamar yanda yake kallon nata, it was a tough moment for him but tougher for her don wani abu takeji a cikin zuciyarta da ta kasa fasaarashi, fargaba ko tsoro? Ta kasa tantance menene Hannunshi har zuwa lokacin na kan gashinta yana caressing kan nata kamar yar kankanuwar yarinya. Saitaga sak didin ta, didin data bari achan saudiyya, didin daya kasance shine pillar kuma source of comfort dinta. Hawayenta daya gani shi kansa yayi confusing dinsa, yana tuna mashi da rayuwar da sukayi da ita achan saudiyyan. Har zai bude baki yayi magana kenan kawai sukaji motsin kofa za a bude, laila data fara hango su tayi saurin daga murya tace “mummy let me help da wannan” Cikin hanzari ya dan matsa gefe sabeeha tayi saurin juyowa taga laila na kokarin karban tray din hannunta, cikin sauri ta soma goge hawayen fuskanta. “Au tajudeen ashe kana nan, kazo dubiya ne kaima” Gyaran murya yayi ya dubeta sannan ya gaisheta, yanayin shi gaba daya ya sauya, badan shugowarsu ba da yayi abunda he will regret for the rest of his mind. Kallonta bahijja tayi sannan tace, “oh no…, mun barki ke kadai ko dear” Tana kokarin boye yanayin da take ciki muryanta ciki ciki tace “No mummy ba komi, daman zan shiga bathroom ne” “Muje na taimaka maki” bahijja ta fada tana kama hannunta with so much care. Suna wucewa taj ya sauke ajiyar zuciya sannan ya futa daga dakin laila ta bishi da kallo. Yana futa ya fuce daga gidan gaba daya, dan ko dinner bai samu anyi dashi ba a gidan. Sabeeha ko tun bayan zuwan da yayi harya fits gaba daya kamar ya tafi da tunaninta ne, haka kawai ta kasa natsuwa maganganunsa na yawo a kwakwalwarta. Bahijja taso su koma chan part dinta amma tace mata ah ah tafison nan, nan fadila tace ma laila tazo ta tayata kwana anan, daddy ma yazo ya sake dubata kuma suka sha hira shida ita kamar koda yaushe, kai kamar ma shakuwaraa da sabeeha yafi wadda ke tsakaninta da bahijja, he’s her total comfort zone, shima kanshi yanda yakeji game da sabeeha bai taba jin hakan da maya ba, wani irin connection ne tsakaninsu da yakeji da ita sosai, murnarsu da farin cikinsu daya shine yanda suka lura allah ya tsarkake masu diyarsu bai barta ta wulakanta ba ko ta kaucewa hanya, sabeeha akwai hankali, ladabi, biyayya, natsuwa, a yanda ta taso cikin rashin kulawa da muzgunawa da hadiza ta mata badan ikon allah babu abunda zai hanata lalacewa ta shiga duniya ko ta kasance futsararriya mara kunya da sanin ya kamata sai allah ya nuna karfin iyawarsa na qin barin hakkin wani ya hau kan wani. Har wajen karfe daya tana daga zaune ta kasa barci, laila na daga gefenta tana barcinta hankali kwance. Ganin ta kasa samun natsuwa a zuciyarta yasa ta tashi ta dauro alwala ta fito ta tada sallah. Bangaren maya tana chan a mangare kamar matacciya, abun har ya kaita ga yin miyagun allurai da tasan zai lalata mata rayuwarta allah ya shirya mana zuri’a. After 2 days, yau ta kasance sunday, su sabeeha na shirin komawa school, alhamdulillah taji sauqin jikinta sosai ba kadan ba, rabonta da taj tun ranar nan, har fargabar haduwa take dashi, don ranar badan mummy ta shigo daki ba maganar su bazata tsaya daga nan ba, har zuwa lokacin tanajin wani irin yanayi game dashi, daya kasa fasaarawa, duk wannan haushinsa da takaicinsa da takejin tun bayan abunda ya mata a saudiya lokaci guda taji ya wanye tun da sukayi maganar nan, idan ta zauna saitayi shuru tana tunani, amma fa bata yarda kowa yasan tana cikin damuwa ba musamman bahijja data tare a part din annen, don anan take wuni sai dare take komawa main house. Alamarin bahijja da anne kuwa Sanadiyar diyarsu ita da majeed yasa anne ta aje komai a gefe dama chan bawai ta tsanesa bane kawai dai tana jin zafin abunda ya faru ne a baya sanadiyar aurensu. Bangaren maya ko tundaga ranar nan datayi allurar nan wadda cikin kawayenta wata tayi mata introducing allurar, tundaga lokacin ta aje syrups da take sha wasu kwayoyi ta koma durama kanta allurarnan, ta gama isolating kanta gaba daya, wanda bahijja ta kasa controlling dinta akai,tsakani da allah har zuwa lokacin bata fasa nuna kulawa ga maya ba, kuma tana sonta har cikin zuciyarta amma allah bai nuna mata wannan sabuwar hanyar da maya ta nufa ba. Misalin karfe sha biyu duk suka futo, domin zuwa shopping, babu yanda bahijja batayi akan maya ta shirya ta bisu amma ta shiada mata bazata iya zwa ba kanta na ciwo,wannan yasa ta barta kawai, sai laila ne ta futo suka wuce da sabeehar hamad zai kaisu. Tunda suka fito sabeeha taji wata ni’ima ta ratsata kamar yanda suka saba itace a gaba tana daga zaune laila nata zuba masu surutu, hamad kuma jefi jefi yake kallon sabeehar datayi shuru. Sun dade wajen shopping, laila ta jidar masu abubuwa kamar babu gobe hanad ya biya suka fito suka wuce saloon aka gyara masu kai akayi ma sabeeha kalba, silky jajan gashi ya sauko har kwankwasonta masha allah, laila sai faman sha’awar gashin take tana rokon dama itama tanada gashi haka kamar na sabeeha, totally yarinyar halfcast ce, yanxu dataji gyara asalin ta yake bayyana sosai. Ana gama masu akayi masu pedi and medicure, kai spa dinma badai haduwa ba waishi blushup_beauty, nan ceo din hajiya rukky tayi masu introducing sabon installment da sukayi na gyaran jiki, kuma da suka kasance vips akwai discount da za a basu specially for them, laila data kasance itama yar gwalli take tacema sabeeha suyi, kudi ba matsala bane ba kawai dai suna tsoron batama hamad lokaci wannan yasa laila ta kirashi a waya sabeeha ta rokesa ya amince sannan aka fara masu gyaran jiki, body polish ne, waxing ne, dukhoon steam duka babu wanda ba ayi masu ba Masha allah, kowaccensu ta fita tarr tarr musamman sabeeha da idan ka ganta zaka rantse kamar an sauyata ne ta koma kamar kaza yar shila da aka ciro daga gashi masha allah, fatarta wane ta jariri, har wani yellowish milky haske tayi, kai mace da gyara ba a cewa komai, su kansu matan wajen yabawa sukeyi da kyanta da kuma fatarta,ana gama masu sukayi payment suka fito hamad na jiransu. Wallahi tunda ya sanya idnaunshi kanta ya kasa daukewa, tun daga nesa ya hango yanda tayi wani extra dashing kyau,sai faman kyalli take, suna shigowa motar kuwa kamshinsu na dukhoon by @amrukt_incence ya bade gaba daya matar ya hade da sanyin ac, ay saida ya lumshe ido ya bude ya kalli sabeeha da itama shi take kallo a lokacin don gaishesa tayi bai amsa ba saboda ya tafi. “Whats with this lovely scent?” Laila tayi dariya tace “sirri ne yaya…kaima ya tafi dakai ko?” Wani irin kallo ya mata tare da harara dayasa ta guntsw dariyarta suka futa daga harabar wajen. Basu suka dawo gida ba sai gab da magrib, suna dawowa kafin su akiga shiga gida call din bahijja ya shugo wayar sabeeha data riketa a hannu, duniya dadi, bata taba tunanin rike irin waennan wayoyinba sai yanxu, allah sarki rayuwa, irinta wadda taj ya bata tana nan ajiye tunda ta kasheta bata kunna ba. Kai tsaye suka wuce part din bahijar da sallama, lokacin tana kitchen futowar kenan, tana ganin sabeeha tace masha allah lakuwwata illa billa sannan ta sumbaci goshi ta tace “gaskia wannan saloon dole nayi sponsoring kaina a wajen, haka suka gyara min diyata, wannan kamshi haka kamar amarya” Dariya laila tayi tace “mummy ay wallahi sun iya gyara sosai, just look at skin din sabewha kamar an bareta a leda saima kinga kalaban da aka mata” Sabeeha tayi dariya tace “mummy itama bakiga nata ba yayi kyau soaai” Murmushi bahijja tayi tana mai shafa fuskar sabeeha tace “allah ya maku albarka, kuje kuyi sallah yau anan zakuyi dinner, kinqi dawowa wajen mummynki da daddy ko? Anne da nanna sun kwace mana ke” Sunkuyar dakai sabeeha tayi, bahijja na ganin haka tace “kuje dakinki kuyi sallah” da toh suka amsa sannan suka wuce dakin nata dake kusa dana maya, har zaau shiga laila tace bari na leka maya naji meysa bata zo mun fita gaba daya ba. Sabeeha ta girgiza mata kai kawai sannan ta wuce daki ita kuma ta shiga part din maya, tana ahiga da sallama ta taddata zaune bakin gado ta dora kafa daya kan daya tana taunar gummies, laila ta karaso ta zauna gefen gado “baby gurl how far? Bakizo mun fita ba, ke wallahi wa had alot if fun, kinsan blush ta gyara wajenta, wallahi bakiga gyaran datayi ma sabeeha ba ke kyace amarya” Saurin dakatar da ita maya tayi idanunta yayi jaa jin ta ambato sabeeha. “Dallah dakata malamaa….munafuka, annamimiya, ai bansan ke munafuka bace sai yanxu, kinata wani abu saboda ke gaki ga cousin dinki ko? Toh nace maki inason naji me kukayi ne????ay wallahi tunda kika zabeta kike binta babu ni babu ke munafuka” “Karki sake cemin munafuka maya…” “An fada din munafuka fooliah idiot, mugaye, ni zakici amana, kuna wasu abubuwa kamar ciki daya kuka fito kina binta?” “Kwarai kuwa na bita, saboda itace asalin cousin dita, saboda yanda nake tsakanina dake shi zaisa karna dunga kulata kenan? Toh ke asuwa zaki hanani mu’amala da yar uwata ta jini?, ba damuwa ni nazo wajenki shiyasa kike fada min maganar banza mteww” tana kaiwa nan ta miqe, laila bata iya fada ba amma fa idan aka kaita bango itama ba kyalle bace. Batun yanxu maya ke pissing dinta off ba da abubuwan da take yi yanxu, bata kaunar taga kowa a kusa da sabeeh a infact da an fara maganar sabeeha zakaga tsana karara akan fuskarta ko ta fusata. Ita sabeehar da ya kamata ace itace kejin haushinta saboda sabadiyarta uwarta ta sauyata, don ita tasha wahala rayiwa ita kuma ta taso cikkn jin dadi. Laila na fita maya ta miqe tana zarya tsakanin dakin, ji take kamar tabi lailar ta shaqeta itama ta huta kawai. Laila ko tana futa ta shiga part din sabeeha daidai nan sabeeha ta idar da sallah,ta dubi laila data shugo rai a bace ta tambayeta meya sameta tace mata babu komi wani ne ya bata mata rai a waya. The next day.. Tunda asuba bahijja ta shugo dakin maya ta tasheta tayi sallah, daga yanda ta tashi a fusace kamar zata zagi bahijjar ko ince ta zagenta ma don kncking din da bahijja ta dunga yi a dakin saboda qin budewar sa maya tayi saboda bugewar datayi yasa ta tashi a harzuke. Tana ganin bahijja ce ta koma ta kwanta ko gaisheta batayi ba bahijja ta tambayeta meke damunta kwana biyu duk ta sauya, abu kadan fada, tace mata babu komi, karahe dai ma kusan futsara ta mata tace “kije ki damu da yarki, nida ba yarki bace daman ba damuqa kikayi da damuwata ba” Bahijja was so shock ta dubi maya tace “maya wannan wani irin magana ne babu manners?” Maya tayi shuru batace mata komai ba, bahijja ta dubeta tace “meke damunki” Tayi banza da ita, bahijja tayi shuru gabanta na faduwa kafin tace “jekiyi sallah, sannan ki shirya da wuri ki sauko breakfast zaku koma school yau” tana fadin haka ta futa jiki a mace, bata taba taammanin haka daga mayar ba amma tayi mata uzuri. Maya ta bita da harara, bayan sabeeha babu wadda takeji tsanarta kamar bahijja, kamar yanda nace maku itafa duk wanda taga yana kaunar sabewha to fa babban maqitinta ne duk yabda take da mutun, bakin bahijja take gani,ko ganinta bata kaunaryi tana ganinta take ganin sabeeha akan fuskarta tunda itace ta kawota duniya, ta manta yanda bahijja ta nuna mata so da kauna kuma ta rike a yanxu data kasance ba itace yarta ta asli ba. Ay yanxu ta gama sama ranta cewa ba sonta suke ba kwata kwata, kuma nan gaba zasu wulaqantata saboda haka ta dauka kudirin duk yanda zatayi saita mallaki taj, don shi kadai ne power da zata samu a gidan, tayi abunda taga dama. Komawarta tayi kwanciyarta ba tare da tayi sallar ba. Misalin wajen karfe takwas daidai suka gama breakfast laila ta shugo part dinsu anne ta tadda sabeeha ta gama breakfast, sallama sukayi ma nannan da anne sannan suka futo suka nufi part dinsu maya, suna shiga sabeeha ta taho da sauri ta rungumi bahijja dake zaune a parlor hankalinta yayi nisa sosai game da tunanin maya, saijin sabeeha tayi a jikinta, wani irin farin ciki taji ya lulubeta ta dubi sabeehar tace “morning diyar kirki kin tashi lpy?” “Lpy lau mummy” Laila ma ta gaisheta ta amsa sannan ta tambayesu idan akwai wani abu da zasu tafi dashi idan sunaso sukace mata ah ah, laila na duban time a watch din hannunta tace “mummy maya fa? Zamuyi latti” Sai a lokacin bahijja ta kwalama basira kira tace ta kira maya, basira ta hau sama ko minti biyu bata yi ba ta sauko kasa ta dubesu, bahijja tace “yadai?” “Hajiya tace wai bata gama shiri ba su tafi kaqai zata taho daga baya” “Kamar ya bata gama ba?” “Eh tana shafa mai ne wai” Mikewa bahijja tayi ta hau saman da sallama tana budewa ta hangota gaban dresser da waya akunnenta tana dariya, ko shafa man ma bata fara ba, ta karaso gabanta maya na ganinta amma tayi knar bata ganta ba ta cigaba da abunda take, “yea babess” maya ta fada wayarta na kunenta har zuwa lokacin, Bahijja takai wajen minyi daya a tsaye expecting zata kashe wayar amma bata kashe ba, saida ta karba wayar sannan ta dubi screen din taga an saka sweetness, take gabanta ya fadi amma ta dake ta kashe wayar maya ta dubeta tace “waya fa nake mummy” “Yes na gani, who’s on the line??” “Ay kin gani” ta bata amsa kai taaye babu respect “Maya where are you leading to?meke damunki ne eh??? Answer me” Miqewa tayi tsaye zata juya ta wuce ta gaban bahijja ta dakatar da ita, “don’t dare walk on me maya!!!!” Bahijja ta daka mata tsawa, “dama kin damu dani ne??? How would you know where im leading tunda tsinanniyar yarki kawai kika sani mteww” Tana kaiwa nan ta juya batayi auni ba sai jin saukar mari tayi akan fuskarta tassssa, cikin sauri maya ta dago ta dage fuskarta, mamaki ya gama cikata sai hawaye, zqta iya cewa mummy bata taba marinta ba amma yau ta mareta saboda wannan tsinanniyar.. Bahijja na huci taabar bacin rai tace “now get ready na baki nanda minti biyar ki sauko kasa” tana fadin haka ta wulla mata wayan nata kan gado ta wuce rai a bace, tanajin wani abu kamar hawaye na neman sauko mata, she felt ao disappointed akan maya, da bata ganin abunda take kwata kwata amma yanxu kamar an vude mata ido haka take ganin komai. Tana fita maya ta bita da wani matsanancin kallo, abubuwa da dama na yawo a mind dinta. Bahijja na saukowa ta taddasu zaune lokacin wajen 8:50 saura, sabeeha tayi shuru tana tuna yanayin data ga maman nata, bahijja na zama kan kujera ta dubeau tace “zata sauko yanxu” Sabeeha ta dago ta kallwta sannan ta kamo hannunta tacw “mummy akwai abunda kw damunki ne?” Mumushun yaqe bahijja tayi kafin tace “babu komi baby, na tashi da ciwon kaine” “Subhanallah, ko zakije asibiti,?” Ta fada tana taba goshin mummyn with so much care, bahijja ta kalleta sai kaqai taji zuciyanta na karaya tayi kakarin danne hawayen dataji yana neman sauko mata. Maya kam bata suako ba sai tara daidai, ta saka riga da wando ta aza mayafi akanta, ko kallonsu batayi ba ta fuce, bahijj ta bita da kallo ta girgiza kai, suka tashi sabeeha ta mata sallama suka miqe ita da laila suka fita bhijja ta bisu da kallo. Toh haka dai aka shiga mota cikin bacin rai maya kamar zata balla kofar motar, hamad ko ta kanta baibi ba don ko gaishesa batayi ba, laila ta zagayo ta dayan side din ta zauna, sabewha kuma tace gaba. Shuru babu wand ayace sa dan uwansa tak sai laila ke dan nagana jefi jefi sabeeha na amsata har suka iso. Suna isowa itace ta fara bange motar bayan ta futa, sabeeha ta girgiza kanta kawai sukayi sallama da hamad suka wuce class ita da laila don course daya zasuyi. Hamad bai dade da wucewa ba wata arniyar mota tazo daukan maya, ta fito daga class ko permission bata dauka ba tayi gaba abunta. Tana shiga motar salim ya dubeta yana smirking yace “duk yanda akayi akwai dalilin dayasa kika kirani, ive been calling you kina denying, kina tunanin threat din danayi maki da nudes dinki karya ne ko?“ “Let’s go please, i need to relive all of my stress and worries” Yana jin haka ya wage hakora baiyi expecting haka ba kwata kwata, “as you wish” ya bata amsa sannan yaja motar. Basune sukayi landing ba sai a abuja continental hotel, already yayi booking don kwananshi biyu kenan yana ta’asarsa son ransa. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 112 Achan gida ko misalin wajen karfe sha biyu kowa ya hallara cikin katuwar jeep din gidan wadda ake using idan za aje vacation, mota biyu sukayi, anne nanna, fadila, ya sameed, dadyn sabeeha, sai kuma bahijja sai taj. Tunda aka shiga motar kowa yayi shuru jugum, fadila da bahijja na zaune a motar gaba while dadyn sabeeha ke gaba shima driver kuma na tukasu. Fadila ta kamo hannun bahijja data zqma so lost in her thoughts tace “are you okay? Ko mu koma gida” Kamar jira take kawai saiga hawaye, ta soma magana kasa kasa, “no i have to do this” Tausasata fadila tayi har suka iso, kai zata iya rantsewa batasan ta insa suka biba suka karaso wajen, ta karkashin tunnel sukabi sai ganinsu sukayi a wani gari daban, daidai gate din wajen suka tsaya wasu dima diman samudawa suka taho gadan gadan, ya sameer ya bada identity card dinshi aka barsu suka shiga daga ciki, taaron dake wajen ba a magana ta kowanne sako, kamar jira ake ayi yaqi ko a soma harbi ta ko’ina. Fitowa sukayi kowa bayan anyi parking daidai nan babban director din dss din ya tarbesu, inda anne take ma suka nufa yaransa suka sara, sannan yace “sannu da zuwa hajiya” Sanin darajarta da girman ta tundaga villa, wajen presidency shi yasa shigansu baiyi wuya ba. Kai wajen dai wallahi abun tsoro ne gaba dayanshi, ko’ina yasha fentin baki, su kansu mutanen dake tsaren wajen sunsha wani bakin fenti a fuska. Ciki suka nufa aka bude kofar shiga kai tsaye aka tunkari bangaren mata, ko’ina bango ne kawai sai wata yar raga da ake turama prisoners abunci a ciki, kai ko kamshi juna basaji, babu wuta babu light, kashunsu futsarinsu duk a waje guda, idan za’ayi masu hukunci kuwa bazakaji karar na gefen ba, azaba 2/47, babu dan adam da zaiyi fatan zuwa wajennan, kuma sai masu tsatsauran laifi. Daidai gaban wani daki suka tsaya, yasa aka daga karfen dake wajen take bangon wajen ya soma dagawa sama kamar ana daga kofar karfe sama ya bude tarrr, Juyowa director yayi yace “bismillah hajiya sannan ya wuce, yaransa suka tsaya a wajen da bundigu. Kowa ya zubama wajen idanu ba’a ganin komai daga ciki, dakin duhu kenan, daya daga cikin yaran ne suka buga bundigar su a gefen wajen dayasa aka soma motsawa daga ciki, kafin wadda ke ciki ya soma tahowa gaban waje. Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, da wani irin bushahsen hannu suka fara cin karo, kamar babu fata a jikin, basu kaiga shiga shock ba saida ta futo sarari karfe na masu matsakiya taakani. Baya suka somayi jin wani irin wari ya doso su, saiga hadiza ta bayyana bakinta na yoyon miyau, kanta ya chinye gaba daya ta qanjame kamar kwarabgwal wai a haka ma tana cikin prisoners din da basa chan azaba, taji wuta yar qaniya, dakyar take iya bude idanunta, tana ihu baka ma jin sautin muryarta kamar kurma. “Wannan ta haukace kawai” fadila tayi magana a hankali, “daman abunda ka shuka shi zaka girma komin daren dadewa,” Anne ta kauda idanunta haka zalika nannan, dan guntun hankalin hadiza dayayi mata saura ne yasa ta gane mutanen dake gabanta, take kuma idanunta ya kaiga bahijja da ido daya, bahijja ta kalleta hawaye ya soma sauka a idanunta,bawai na taisayinta ba sai na aon jin dalilin da yasa hadiza ta mata haka. Sai kawia hadizar ta fashe da daria kamar mahaukaciya tana kallon bahijja, muryanta baya futa ta soma magana “naci galaba akanki, naci galaba akanki bahijja…kona mutu bazan taba dana sani ba” “Meysa?’meysa hadiza me na maki a duniyar nan? “Ay basai kin tambayeta, irin wanan basa taba nadama, tsana ce kawai take maki,wannan bata da mararraba da shiadan” Fadila tayi magana cikin bacin rai, jami data frka ta taho a guje tana jan kafa ta zama gurguwar dole, tunda akamata wani duka kafarta ta fashe shikenan sai wari. “Ha..jiyaa ku rufan asiri ku taimakan, yayana uku…mijinaaa, na tuna nidai na tuba wallahi na tuba, azabaaaa wayyo azabaaaaa” Kai kowa saida yaji tausayinsu wallahi dukda ba abun tausayi bane, bahijja ce ta fara barin wajen majeed ya biyo bayanta sai fadila, ya rage daga anne sai nannan da ya sameer, “Mu tafi kawai” Suka juya kenan hadiza ganin bahijja tabar wajen yaza ta soma magana kasa kasa “ yata…yata ..maya..yata, ko sau daya ku hadani da yata” “Bakida wannan damar hadiza, bake babu ita..” anna ta fada rai a bace tabar wajen sameer na biye da ita ya rage nannnan ce a wajen, sai a lokacin hadiza ta soma kuka “hajiya yata, ku hadani da ita karna mutu ban ganta ba hajiya dan allah hajiya” dole nannan tabar wajen zuciyarta na karaya sosai suka futa daga wajen kowa jikinsa a mace. Aka basu record din su hadizar, both hadizar da jamila suna da cutar kanjamau, sannan daya ta fara alamun hauka, kamar yanda anne ta bada umarni kullesu kawai akayi bayan hukuntasu da akayi sau daya, amma kalla yanda suka dawo kamar matttun mushe. 4:30pm. Continental hotel… Yana kanta anata abu daya,har yana mamaki ko wani abu tasha ne, don normally yasan bata dadewa haka take maganar ta gaji, dake kuma abun harda aikin shedan saiya zamana hes ao excited don ta karo wulaqanci sosai, they had more than 5 rounds of unprotected sex over and over, ada idan zasuyi taka zama very strict akan saidai yayi amfani da c*nd*m yau ko jinta take a sama, babu abunda yake sai lashe baki, Ba itace ta tashi shiryawa ba sai wajen 5 salim na daga kwance tsurara ya duveta yace “wonderful day…sai kuma yaushe??” “Gobe!” Ta bashi amsa kai taaye, ya lashe lebensa kafin ya dubeta, gefen side drawwe shi ya bude ya zaro dollars guda biyar ya aje mata, surprinsly ta kallw kudin don bai taba bata in dollar ba karkari few naira bundle. “Enjoy your self babe” Ta kwashe avubta ta watsa jaka sannan ta dubeshi tace “tashi ka maidani school?” “Which school baku tashi ba yabxu ita almost past quarter 5” “Muje ka kaini gida then” tana fadin haka ya miqe yayi wanka sannan ya futo ya saka kaya suka fito. Suna shiga mota suka nufi gida ko dar dar bata ji, suna isowa daga bakin gate tace ya sauketa, kafin ta sauka tace “inason bull aphrodisiac 2 pack please gobe” Wangale baki yayi yace “okay… baby “ yana fadin haka ta futa abunta yaja motarsa. Kai tsaye ta shige ciki abunta tana duban call din laila, saida ta shugo ta amsa tare da kaiwa kunenta “kina ina ne? Ya hamad yazo munata jiranki we had to lie cewa kina late lectures” “Na dawo gida..” Tana fadin haka ta kashe wayar ta shigo parlor, babu kowa kasan wanda hakan yaza ta wuce saka abunta zuwa part nasu. Su laila na tsaye a faculty dinsu maya idanu zuru zuru sabeeha tace “tana ina?” “Wai ta wuce gida” “Toh ya zamuyi da ya hamad? Mun mashi karyar tana late lectures” “Muje kawai” laila ta fada suka wuce wajen parking wajen karfe shida na yamma. “Ina mayan??” Hamad ya tambayesu suna isowa, laila ce ta kakalo murmuahi tace “wai ashe ta wuce gida, dazun bata iya zama lectures ba saboda bataji dadi shine ta hau bolt ta wuce gida” Bawai ya yarda dasu ba haka dai ya kauda kai suka shiga mota sai gida. The next day haka nan aka sake maimaita abunda ya faru, salik yazo daukanta tunda ta taci ba itace ta dawo school ba sai wajen 4 daidai, tana suaka daga motar saiga hamad ya iso daidai nan idanunshi ya suaka kanta ta fito daga mota, parking yayi da gaggawa ya sauko agabansa motar salim ta wuce ya nufi inda take tsaye tana latsa waya, “maya!!” Ya kira sunan ta a natse, ta juyo ta mashi kallon kaskasnci kafin tace “yess..” “Whos that?” “Who’s who??” Ta maida mashi tambayar rainin hankali. “Waye kika suaka a motarshi Yanxun nan?” “Oh thats My boyfriend, ka sanshi ne???” “Are you insane???” Hamad yayi magana cikin bacin rai “Heyss hold on please, ya zaka tsaya kana min ihu? Akan me? Sata nayi?” Tama kaiwa nan ta wuce ta gabanshi daidai nan su sabewha suka fito, laila ta dubeshi tace “ya hamad meke faruwa?” Cije lebe kawai yaui yace “muje kawai” ya hude kota duk suka shiga. A cikin motar babu abunda ke tashi sai sautin kass kass na gum din da maya keci, hanad was so annoyed dayasashi parking motar ya sauko tare da bude kofar baya ya kalleta yace “get rid of that disgusting ting dake bakinki” “Akan me? Bakinka ko nawa?” Tai a bace ya kama habarta da karfi dayasa ta tofar da karfi, taji damqa sosai rai a bace ta dago ta kalleahi “meye haka?? Wannan wani irin wulaqanci ne” “Haba maya its so disgusting wallahi” “Dallah yimin shuru munafuka” “Karki sake cemin munafuka,” “An fada din munafukai” Ran laila dayayi mugun baci ta kai hannu hamad ya dakatar da ita, “haba ya hamad munafukai fa tace mana inama laifin ya tsaya akaina amma taabar futsara hardakai fa” Sai a lokacin sabeeha tayi magana “sabr laila please..kiyi hkuri” “Dallah gafara chan gantalalliya yar iska munafuka, ay kece babbar munafu…” “Mayaaaa..” hamad ya fada tare da daga hannu zai suake akan fuskanta sabeeha tayi saurin dakatar dashi “ya hamad.. dan allah kayi hkuri mu tafi please..” Cije lebe kawai yayi tare da slamming kofar nata sannan ya shiga seat din driver yaja sukabar wajen, har suka iso idanun maya nakan sabeeha dake zaune a gaba. Suna parking taj ya fito daga motarshi shima, maya data fara futowa a fusace ce ta fara hangosa, shima ya ganta ta mashi kallo daya kafin ta kauda idanunta ta wuce ko darajar gaisuwa bai samu ba. Bayan wucewarta laila ta hangoshi ita ta gaishesa ya amsa sannan ta wuce part dinsu, sabeeha ko tare suka futo ita da hamad daman ba tun yanxu suke haka ba, zata taaya ya rufe kofar sannan su shiga gida a tare don shi part din anne yake fara zuwa kafin ya wuce nasu. Tundaga nesa ta hango taj din gabanta ya bada wani dam, taga sanda ya ganta amma yayi kamar bai gansu ba ya wuce part dinsa. Jiki a mace hamad ya rakata har main house, anan ma yayi dinner kafin ya koma part dinsu. Sabeeha ko saida tayi wanka tayi sallah kafin ta futo wajen mummy, ta shiga suka gaisa suka danyi hira har dady ya dawo sukayi dinner tare, suna hira, gata ga iyaywnta abun gwanin ban sha’awa,duk yanda mummy tayi da maya ta suako qi tayi tace ta koshi ba itace tabar part dinba sai wajen karfe goma saura. Tana shugowa nannan tace mata tazo tayi dinner, dukda ta koshi haka nan ta zauna taci taci tuwonta da miyan ganye dataji protein kala kala, sukayi fira da nanna kafin ta wuce bedroom dinta donta kwanta. The next day haka suka shirya suka tafi school, suna zuwa maya ke kama gabanta taje tayi masha’arta ta dawo sannan su wuce gida. Laila ce ta fara lura da zuwa daukan maya da ake, koda tayi confronting dinta fada sukayi sosai, chachar baki, laila daga fada nata gaskia ta zageta tass, wanda hakan yasa ran laila baci tayi alkawarin bazata sake bi takanta ba. Haka suka shafe weekdays dinnan. Yau ta kasance friday, da sassafe suka fito saboda lectures din safe garesu, yauma mayar ce last din fitowa, at that point ran kowa ya soma baci da abubuwan da take, haka dai aka wuce school. Karfe 3 daidai hamad yazo daukansu aaboda yau babu lectures da yawa, suna shiga mota kowa ya soma latsa waya, sabeeha na rike da wayarta tana kallon hotunansu na birthday gar tazo kan wanda laila ta masu da taj, tana tuna yanda ya kamo kugunta saitaji wani abu na sauka a kasanta,wannan yasa bata son tunawa, rabonta dashi tun ranar nan da suka dawo daga school, yanda ya mata wani irin kallo a lokacin yasa jiki ta yayi sanyi, gashi, basa haduwa don baya zuwa breakfast, haka zalika dinner ma late yakeyi don kullum saidai tayi dasu anne ko kuma taje part din mummyn ta. Bayan dawowarsu bayan sallah magrib ta futo don zuwa part din mummy, tun a tsakar compound gidan taji gabanta na faduwa ga wani iska na kadawa ta ko’ina left and right, garin kamar an saukar da ni’ima ga taurari a ko’ina ga kamshin kasa hade dana bishiyu. Daga kafafunta tayi ta shige part din nasu, tana shiga ta tadda basira tana jera dining, cikin sauri ta karasa inda take basira tayi saurin cewa “hajiyaaaa da kanta..” “Ki daina cemin hajiyar nan dan allah” “Ay girmanki ne hajiya,” Dariya sabeeha tayi sannan ta shiga kitchen ta taimaka mata, girkin da mumny keyi ta karasa mata sannan suka jera a dining sabeeha ta koma sama. Tana hawa ta wuce part din mummy nata, da sallama tayi knocking ta shiga a hankali, Bahijja na zaune na lazimi ta hango sabeeha take wani murmushi ya kubce mata, sabeeha ta zauna gwfenta harta gama addua suka shafa a tare. “Mummy na ina wuni” “Lafiy lau yarinyar kirki, how was your day?” “Alhamdulillah mummy na” “Allah ya maki albarka” bahijja ta fada tana murmushi “Ameen mummy na, food is ready amma mu jira dady tukunna” “Wani girki? Nida ko miya ban gama ba” “Na gama maki mumny” Dariya bahijja tayi sannan tace “shiyasa naji kina kamshin kitchen, ina dan kunenki?” Bahijja ta fada tana duban kunenta. “Bariman ya fadi mummy amma pendent din yana nan, dan allah kiyi hkuri zan duba shi, naga dan kunne ne mai tsada kuma nayi sakaci ya fadi” “Ba damuwa” ta karashe tana cire gold din kunenta sannan tace “ki aje wanchan din ki bar wannan a kunenki” “Thank you mummy” Akan ci yanta sabewha ta dora ka ta bahijja na shafa kanta, take wani hawaye ya soma silalowa sabeeha sai kuma shehseka data soma yi hankali bahijja ya tashi, “baby meke damunki? Menen?” “Babu komi mummy, I’m just grateful, i had to experience this, ban taba tsammanin zan samu irin wannan gatan ba mummy, Allah ya sa munada tsawan kwana mummy,” “Ina godiya ga allah daya kasance ke yata ce, kuma ina fatan ya rayamu ya bani ikon kasancewa uwa a gareki a karo na biyu dear, karkiyi kuka kinji nima karki sakani” “Ameen mummy allah ya faranta maki” “Ameen allah ya faranta maki kema ya baki miji na gari, anya zan iya aurar dake nan kusa kuwa?” Dariya sabewha tayi ta share hawayenta tace “ni banma son aure yanxu, i wanto stay with my parents” Maya data shugo dakin basuma san ta shugo ba don ko knocking batayi ba taji duk abunda suka fada, ganinsu haka datayi kam bana iya misalta yanayin da take ciki ta banko kofar inda hankalinsu ya koma ga wajen bahijja tace “baki rufe kofan ba?” “No mummy na rufeshi” “To ko daddy ne ya dawo?” Suka miqe a tare suka fita. Maya na futa ta soma safa da marwa a dakin kamar tasohuwar mahaukaciya, ta bude jakarta ta soma zazzage abubuwan dake ciki, take idanunta ya sauka kan bull aphrodisiac dunan, ta dago tablet din sai kawai tayi smirking. Sai wajen 9 dadsy ya dawo, yana ganin sabeeha yanayinsa ya sauya zuwa ga farin ciki, ta karbi jakarsa sannan ta kawoma mummy, mummy ta rakashi sama yayi wanka sannan ya sauko, lokacin har sabewha tayi sallah suka zauna a dining don yin breakfast, da bahijja ta fada ma dady sabeeha tayi girkin nan saida yayi mamaki sosai don sak hannunta kanar na mahaifiyarta wajen iya sarrafa abunci. Saida suka gama cinye wa saiga maya da aka kira tace batajin yunwa sai anjima. Ganin hankalinsu yayi nisa soaai wajen hirar da suke basuma lura da ita ba ta fuce daga part din zuwa main house. Lokacin wajen karfe goma saura yan mintuna kadan, babu kowa kasan sai tv dake danyin aiki, zaman ta tayi a parlor, kamar mai jira, By 10:30 daidai sabeeha tabar bangaren su mummy, tana futowa wannan sanyi ya sake kadata ta kowanne sako, ta lumshe idanunta, take tunanin taj ya fado mata ta kauda tunanin, hasken daya dallota ne yasa ta saurin kare idanunta, ta dan tsaya don a tunanin hamad ne, ahankali ya rage hasken ya kashe motar sannan ya fito daga motar, yana futowa ya rufe motar wayarshi na maqale kunensa yana magana ahanakli, sai a lokacin sabeeh ta gane shine, suna hada idanu yanyainsa ya sauya ya wani hade rai, a gajiye ya dawo don gaba daya yau bai zauna ba, yana gaban babban production company da yake investing anan nigeria. Yi yayi kamar bai ganta ba yayi wucewarsa, nanko tunda ta fito ya kafeta da ido, ganin zata wuce yasashi kunna full light. Muryansa taji ahankali kamar mara lafiya dagaji kasan a gajiye yake “yes nanna,” Jikinta ne ya sake macewa, taji gaba daya batajin dadin wannan al’amari nasu,tundaga ranar da sukayi maganar zai rabu da ita shikenan, gashi shi bai rabu da itan ba kuma ya daina qulata, kamar baisan da ruwanta ba, har gwara ya fada matan koya yanke alakar dake tsakaninsu shiyasa baya kulatan. Jiki a mace ta wuce main house, bakinta dauke da sallama, da farko bata lura da maya dake zaune ba saida taji karar video kamar tana kan socials, wannan yasa ta kalleta kallo daya sannan tayi wucewarta, sabeeha da tun shugowarta ta mata kallo daya bata sake ba ta bita da mugun kallo. Bayan wucewar sabeeha da yan mintuna kadan saiga sabuwar yarinyar da aka kawo ta wucw sama, tana zuwa ko minti biyu batayi ba ta sauko hannunta shaqe da warmers kan tray, tana saukowa ta dubi bangaren da maya ke latse latse tace “sannu da hutawa” Banza maya tayi da ita ko darajar kallo bata samu ba chan kuma ta tsaya chak kamar mai nazari sannan ta dakatar da ita. “Kee!” Yarinyar ta tsaya sannan maya ta miqe ta nufi inda take tace “wannan na waye?” “Daman chan bangaren yallabai za a akai” “achan zaiyi dinner??” Maya ta jefo mata tambaya Yarinyar tace “eh” Cikin sauri maya tace “kawo zan kai” “Toh!” Yarinyar ta fada sannan ta miqa mata “Jeki hado squeeze orange juice mai sanyi da cup ki biyoni dasu,” “Toh” yarinyar ta fada. Maya kuma ta futa daga part din jikinta har rawa yake ta wuce part dinshi kai tsaye, tana shiga kai taaye ta bude kofar, as usual a bude yake kuka da alamu yana sama wannan yaza ta wuce dining ta aje. Tana ajewa ta jerasu sannan ta miqe ta quce sama ahankali, tana zuwa gaban kofar ta mashi kncking shuru babu respond ta sake kncking ahuru wannan yasa ta bude kofar kai tsaye, dakin was so dim babu haske wannan yasa ta kunna haske, babu kowa ciki sai saukan ruwa dataji, tana jin haka ta tabbatar yana ciki wannan yaza ta tsaya tana bin dakin da kallo kafin tayi murmushi ta sauko kasa bayan ta kashe hasken. Daidai nan yarinyar ta shugo da juice a hannunta kan tray, bata kaiga karasowa ba maya ta karbe tace “jeki zaj aje” Yarinyar na futa maya ta nufi kan dining da tray din ta aje, tana ajewa ta dubi sama ganin babu trace din saukowanshi yasa tayi saurin tura hannunta cikin rigar nononta ta zaro tablet dinnan, tana zarowa cikin gaggawa ta bude cover jug din da aka rufe juice din dashi. Ta balla tablet din har guda biyar ta watsa cokin juice din, tana watsa ta bude abunci da aka kawo, chines rice ce dataji kaya sai kuma pepper soup da aroman sa ya bade ko’ina, wani irin smirking tayi da fuskanta ta balli tablet din guda biyar again ta afka cikin soup din, take yayi melting saboda zafin abuncin, tayi gaggawar rufewa sannan ta gyara wajen ta maida empty pack din tablet din ga bra dinta sannan ta kakkabe hannunta. “Ayau saina sameka kota halin qaqa, kuma dole ka aureni, don bazaka taba bari asan cewa wani abu ya shiga tsakanina dakai ba, if this is the only then i will go yo any extent don naga na mallakeka” Tana fadin haka ta tattara kafafunta ta nufi kitchen don jiran saukowanshi. Acahn part dinsu mayar kuwa as usual kafin bahijja ta kwanta saita shiga part din maya ta dubata yanxu haka kuwa tayi ta shiga, ganin an rage hasken wutan dakin saina bedside a kunne sannan ga alamun mutun a kwance sannan kuma ga karatun kur’ani na tashi a dakin yasa bahijja murmushi, taji wani dadi aranta sannan ta karo kofar dakin, a tunaninta mayan ce kwance ta saka karatun kur’ani tana barci. Nanko jerin pillows ne kunshe akan gadon, tasan mummy zata iya zuwa gaban gadon gashi babu yanda zatayi ta gansar da ita tabbas barci take wannan yasa ta nemi dayar wayarta samsung ta kunna karatu ta kashe komai sannan ta futa. Bahijja na daga saba ta kira basira ta shiada mata ta rufe kofa saboda ita almost 11 dare ya soma yi daman sun fi barci da wuri, musamman dadi dake futa da safe. Acah part din taj ko, yana futowa daga wanka ya feshe jikinsa asual, daman yayi sallah kafin ya dawo wannan yasa yana zuwa wanka kawai yayi, gajiyar dayayi bayajin zai iyacin wani abuncin kirki amma nannan tayi insisting akan dole saiyayi dinner, missing dinner is not healthy kwata kwata. Haka nan ya sako pjs dinshi farare tass sannan ya sauko yana waya da mark, turanci yake zubowa cikin American accent dinshi wanda yasa maya dake zaune kitchen ta jiyoshi, jikinta har wani tsuma yake allah allah daman take ya sauko. Kai tsaye dining ya nufa, yaja kujera ya zauna wayar na kunenshi saida ya dauka wajen 5minutes kafin ya gama ya aje wayan gefen table din yana kallon abuncin kamar wanda ke nazari, idanunshi ne ya sauka kan juice din da bai buqaci a hado dashi ba sai yayi tunanin ko nannna ce tasa ayi mashi. Kamar mai nazari haka ya taaya yana duban warmers din kafin ya soma budesu don ganin abunda ke ciki, da soup din ya fara cin karo sannan sai Chinese rice dun, rice din ya rufe yabar soup din kawai don baison cin abu mai nauyi,don its already late. Serving spoon ya doka dake kan dining ya sabya shi cikin warmer din akan idanun maya dake lekensa ya deba ya dan dama dama ya saka a cikin bowl din sannan ya rufe, ya janyo irange juice din gefe sannan ya saka spoon a cikin bowl din ya debo zaikai bakinsa yayi bismillah daidai nan karar notification ya shugo wayanshi, screen din ya bayyana, poping din message din daya gani yasashi aje spoon din, ya dauka wayar daidai nan ya jiyo wani unusual motsi, ya maida hankalinshi ga wajen kitchen din, yana contemplating kodai baiji daidai bane. Wani pop din message dinne yasa ya dauke hankalinshi daga kitchen din ya maida ga wayar tashi ya shiga message din, ya dan dade yana latsawa wayar har maya ta gashi da tsayuwa tsabar ta qagu, dazun ma harya kai baki koron allah take ko yaya ne yaje bakinsa, don tasan yana kaiwa bakinsa shikenan magana ta kare. Fata take kawai allah yasa yasha duk yanda za ayi shiyasama ta saka a soup just incase idan baisha juice dinba, shinkafar ce babu yabda zata iya sakawa a ciki da ta saka. Tana cikin wannan tunanin ya aje wayar tasa ya miqe tsaye, ta cije lebe kanar zatayi kuka akan idanunta ya wuce sama. After few minutes ya sauko maimakon ya zauna kan dining kawai sautaga ya wuce kujera ya aje laptop kan dining ya fara dannawa kamar wanda keyi aiki cikin gaggawa. Maya kamar ta dora hannu aka dan baqin ciki, yabxu shikenan duk wannan shirin datayi a banza kenan? Innalillahi…kai ayau dinan ta shirya komai kuma she was hoping plan dinta ya cinka ruwa amma kashh.. Samun kanta tayi da rokon allah, allah yasa yasha ko juice dinne. Bangarenshi ko hankalinsa na ga laptop din yama manta da wani soup daya deba ma cikinsa, hankalinsa yayi nisa sosai babu ahunda yake sai aikin gabansa, chan kuma kawai ya aje laptop din yana shafa cikinsa coffee yakeson shan amma he’s lazy to make one tunawa da orange juice dinan yazashi miqewa ya nufi dining. Maya na daga kicin a boye tana tunanin yanda zatayi ta futa ta sake lekowa daidai nan idanunta yakai kan bowl din soup din a gefensa, dayaje daukan juice din yaga soup kawai yaji yana sha’awan shan and baya son yayi wasting sai ya hadoshi da juice din ya dawo parlor ya zauna. Adaidai lokacin dataso kanshi a lokacin yake sipping juice din don har yayi rabi, bata hango bowl din soup din ko yasha ko baisha ba amma tunda har yakai juice din bakinsa magana ta kare. Wani irin smirking tayi tana juya idanu ta nade hannayeta a kirjinta, wannan tablet din data saka mashi hatsabibiyar kwaya ce dake tada jijiyo da saka muguwar sha’awa, its more effective ga musamman mazan da basu san mata ba, waenda suke mu’amala ma da mata idan suka sha ya sukeji bare kuma… Guda daya namiji inyasha take tattara duk wani kwadayi da sha’awar namiji,ya shiga wani yanayi saboda its very strong aphrodisiac tablets,don tana iya kisa musamman idan ba a biya buqata ba, takan fara aiki cikin qanqanin lokaci, kuma babu namijin da zaisha tablet dinnan mace ta gifta ta gabanshi bai kai mata hari ba saboda tsabar karfinta, saka mutun fita hayyacinsa take gaba daya, ita data tashi saka mashi ma guda biyar ta zuba mashi both juice da kuma soup dun. Sake leken parlor tayi ta hango cup din empty gana daya alamun ya shanye tass, ga bakinsa kuma na motsawa kamar yana taunar abu. Ko gajiya da kallonsa batayi jira kawai take abun ya fara aiki don tasan yanda abun yake sosai tunda salim yanasha shima. Bangaren sabeeha tun bayan wuce maya datayi daki ta koma ta watsa ruwa mai zafi sosai tana jin wata ni’ima na ratsata sosai, tama fitowa ta mulqe jikinta da mayikanta sai faman kamahin dadi take sosai ta saka turarenta da ya zama signature dinta yanxu, sannan ta saka wasu nighties dunta masu kyau riga da wando pink. Gashin ta tayi packing sannan ta saka hula ta zauna kan study table ta kunna laptop dinta tana karatu don sun kusa fara end of semester test. Takai wajen 30mins tana karatu idanunta nakan laptop din tana karantawa tana review akan diary dake gabanta, wayanta dake gefwnta be ya soma kara, ta maida hankalinta ga wajen ganin message din haya. Cikin sauri ta dauka wayar ta shiga tana kokari locating inda akeyin dm, don har yanxu bata gama iyawa ba haya ce ke koya mata. Shiga tayi ta karanta message din nata “babes kinyi barci??” “Nop idanuna biyu.. ni wannan insta din ban iya ba dama imessage kikayi min” “Ay ta haka zaki koya” Suka cigaba da mesaage, haya na bata labarin fiance dinta da yanda yake ji da ita soaai kamar kwai. Karshe ma dai daga message sukayi switching to video call. “I’m in loveee!!” Haya ta fada tana murmushi sabeeha na kallonta kamar wawuya tana murmushi, how she wish zatayi experiencing wannan love din itama wataran. “Wallahi sabeeha soyayya akwai dadi, Allush yazo dazu, dana kai masa juice qin karba yayi ya kama hannuna ya sumbace shi yace baison ina wahalar mashi da kaina oh my gawdd babeeee🥹” Sabeeha tayi shuru tana kallon how excited she is idan tana magana Allush dinan nata, “Kinga tundazu kika fada min na gaji,kin hanani review din test dinmu kin sakani gaba da soyayya” “Bazaki gane ba, amma ina fatan zaki bama wannan cousin din naki chance, you will become foolishly in love just like mee” Haya ta fada tare da mata sallama suna dariya… Bangaren su Taj… Yana cikin danne danne a laptop din ya soma jin wani irin zufa na karyo masa, ya dubi ac din dake blowing parlon as usual baya wuce 20 kuma sayin irin sosai ne don baya kashewa, hannunshi ya sanya ga remote dining ac ya jawo ya maida shi 16 sanyin ya kara yawa soaai ya cigaba da aiki. Ko minti biyu baiba yaji zafin da yakeji ya karu sosai kamarma ac is not helping kwata kwata, bayan wannan kuma lokaci guda ya soma jin he’s uncomfortable gaba daya, ya soma gyara zamanshi ahanakli ya runtsw idanunshi sannan ya koma ga abunda yake. Ahanakli ahankali ya soma jin wani sabon al’amari, daya gaza gane ko menene, ya matsarda laptop din gabanshi ya soma taba wajen wuyanshi da yakejin wani irin sanyi, sai kuma kofofin gashinsa da suka soma budewa, idanunshi ya nemi karadewa, ga mararshi dayaji tana kullewa.ya sanya hannu ya shafa wajen yaji wani irin tauri a wajen,ga gabanshi daya fara haniniya lokaci guda, Ahankali ya runtse idanunshi yayi wata iriyar miqa yana kallon yanda qasanci keyin wani irin zugi baisan sanda ya miqa ba ya furta subhanallah.. Hannunshi ya sanya gaban wandon yana dafe wajen, gaba daya ya rasa mezaisaci shiga wannan yanayin lokaci guda, mostly it happens idan har yana tunanin sabeeha amma yanxu abun daban ne. Hannunahi ya sanya gaban rigarsa ya balle botiran, yana kokarin ballewa kaqai yaji kafafunsa na neman gaza daukansa yayi saurin janye mazugin wandon ko zai samu sauki ganin yanda mararta ta kara tauri saosai, yanada wani inner daga ciki with hea comfortable quth koda yaushe bai dameshi ba amma yanxu ji yake wajen ya cika inner din ya takura masa yayi baya ya koma kan kujerar ya miqar da kafafunshi yana rubtse idanunshi ya rufesu gam yana sauraron yanda kirjinsa ke bugawa sosai gashi wata muguwar shawa na taso masa. Yakai wajen minti biyar a haka yana cije lebenshi amaimakon yaji sauqi sai azaba, kamar ana ruruta wutar bala’i a jikinsa na buqata. Maya na ganin yanda ya kowa ya zauna kan kujera ta gane maganin ya fara shigarshi, taso ta dan dakata sai yakai kololuwa amma daga yanda ta ganshi bayan ya miqe dinnan tana hango huge D dinshi kawai ta kasa resisting. Bata taba ganin mai irin halitta irin tashi ba wane salim,daga wando tana hango yanda girmansa yake. Ba tare da wnai tsoro ko fargaba ba ta tako ahanakli ahanakli gar zuwa lokacin idanunshi na rufe ta kara dan nesa dashi kadan ya soma kokarin cire rigar jikinta, kamar ance ya bude idanunshi tarr ya sauka akanta ta cire rigar gaba daya daga ita sai bra da panta, wani irin nunfashi yaja, dukda yana cikin wNnan yanayin baisa shi mamaki ba, take kuma yaji bakinsa ya masa nauyi kawai ya kafeta da idanu, ganin irin kallon da yake mata yasa ta soma takowa zuwa gabanshi, tana kallon yanda yake fidda wani irin nishi ya bude hannayeshi biyu kirjinsa a bayyana yana fidda wani irin gumi, ga gaban nan kamar ana kara iska sai faman nishi yake. Wani irin makirin murmushi tayi hannunta biyu bayanta wajen bra dinta ta soma balle maballin hartayi nasara ta saki bra din kasa cikin hanzari ya runtse idanunshi yana ambaton sunan Allah, tsari kawai yake nema daga allah adaidai wannnan gabar dan komai zai iya faruwa, bai bude idanunshi ba saida yaji motainta a gabanshi gaba dayanta tsirara haihuwar uwarta ta duga tsakankanin kafafunshi kamar wata mage ta fara tahowa zuwa ga inda yake. Tana dosowa ta daga hannayenta biyu ta dora kan thighs dinshi, ya sake furta neman tsari daga Allah, allahuma ajirni fee museebati… babu irin adduar da bata zuwa ranshi bakinsa na furtawa, bai gama shiga tashin hankali ba saida yaji hannunta a gabansa ta dora a wajen tana wani irin nishi, “its so easy for both of us, and i promise youll love it, kayi yanda kaga dama dani, cum in me rawfully ita my pleasurrrrr” ta karashe tana jan majina, runtse idanun nan dayayi da muryarta dayaji ga kuma sunan allah da yake kira yana neman ya lulubeshi daga masifar data yo kanshi, lokaci guda wani irin karfi yazo mashi, ya bude idanunshi da sukayi jaa kamar garwashi ya soma magana “gett..out” “You need me bazan iya fita na barka haka ba…” “Please….” Ya fada abun tausayi, har cikin zuciyarsa baya son wannan alamarin dake shirin afkuwa akanshi, “you need me taj…you need that pleasure, come to mee baby” Tana fadin haka ta soma shafa kirjinsa tana goge kirjinta a gabansa, kamar an kakkasa joint dinshi haka yaji, bai fasa ambaton allah ba bai fasa ba ya cigaba jijiyoyin kansa da jikinsa suka fito rudu rudu, abunka da ingarman namiji. Tashi tayi ganin a tsugunna bazata samu yin abunda take so ba ta fara kokarin hawa jikinshi har tayi nasara sannan ta kwanta kan huge kirjinsa da kwantaccen gashi ke kwance lub lub, tana magana kasa kasa gaba daya ita ke controlling jikinsa, “uhmmmm…you smell niceee” Ta fada tana kokarin kissing kirjinsa, ya danqe hannayenshi sosai ya daidaita natsuwarsa yanason turata, gangar jikinsa taqi basa hadin kai. “I will make you minee…i will use this opportunity don na sameka kuma dole ka aureni yanxu idan ka shiga jikina… uhm” Tana kaiwa nan ta fara aika mashi da wani irin mahaukatan kissea marasa fasali, tunda ta soma magana ya maida hankalinshi ga abunda ta fada, take kawai yaji irin karfi yazo mashi ya sanya hannayeshi both ya fiddota daga jikinshi ya watsata kaza kai kace tsako ya kamo ya wullo daga sama ta fadi dimm, yayi wata iriyar qara ya miqe a zafafe, ta tashi cikin sauri tayo kanshi tana shafashafashi kamar mahaukaciya ya sake tattara wani karfin nashi ya kuma fiddata daga jikinsa yana layi ya kamo hannunta da kyau ya watsa mata mari, ya sake dago hannun ya sake watsa mata mari ya wullata a wulaqance. Kafin ya soma magana “so this is your doings huh??????” Bakinsa da jikinsa na rawa ya cigaba da magana “ki fita karna illata ki” Ta miqe bakinta ya soma facewa tace “yess ka illatani, nina saka maka magani a abunci da wallahi idan baka sadu da mace ba saika mutu, ay ko ban fada maka ba kanaji a jikinka, gwara kazo kawai kayi yanda kakeso dani” Disgustingly ya tifar da miyau yana dafe kanshi yace “gettt maya outttttt!!!” “Wallahi bazan futa ba, hahaha idan na fita ma kai zakasha wahala, baka da option dole ka kwanta dani..i give me my soul already taj yanxu im giving you my whole body why are you being so hard? Zaka illata kanka fa uhmm.. come to me kayi yanda kake so dani, im at your service” Tana fadin ta fara wani irin shafe shafen jikinta tana juyi, wallahi idan da tasan amount if how disgusted she is bazata taaya gabanshi ba, dukda ganganr jikinsa na runjayarsa deep down kyamarta yake, kuma yana kyamar mai hali irin nata har gwanda ya mutu akan ya kusanceta. Dube dube ya soma yana runtse idanunshi hannunsa duk ya murmurde har idanunsa yakai ga wiring din tv, gadan gadan ya nufi wajen ya sanya hannunshi ya tsigo wire ya rabata da tv sannan ya juyo kamar zaki taku daya biyu ya karaso inda take, batayi auni ba taji saukar wire a jikinta tuni ta wani irin miqe ta kwala kara, dayar nan bata shigeta ba haka ya dunga jibgarya tana ihu ta kasa koda guduwa ne don ya bake ko’ina, ta daku ta daku ta daku iya dakuqa don har saida ta fara fidda jini a fatarta saboda babu kaya jikinta, ihu take tana neman dauki shiko kamar ana sauke azabar radadin da yake ji yakeyi, Saida ya mata lilis dubeta yace “me kika bani nasha????” Backinta a face ta soma magana tana kuka wiwi, “aphrodisiac tablet ne wallahi shi kadai ne na saka maka a cikin juice da abunci” Saurin runtse idanunshi yayi yana dafe kirjinsa sannan ya daga hannunshi yana mai mata nuni da kofa yace “futaaaaaa kafin na kasheki….” Tana kukan azaba jiki yayi tsami gaba daya ko motsin kirki vatayi tace “zan futa wallahi zan futa” Baya baya ya soma yi yana kallo ta miqe dakyar ta soma tattara rigarta da saka a jikinta gaba daya dukta burkice don zatace kaf rayuwarta ba a taba dukanta irin haka ba, ta daku iya dakuwa, kamar zai fidda ranta, jikinta kamar an saka barkono tana ta rawar dari zata futa ya dakatar da ita yamata nuni da bra dinta “come back here” ya mata nuni da bra dinta dake kasa a gabanshi ta duqa ta dauka yasa kafarshi yayi wani irin shilli da ita sai ganin kanta tayi a kofa, wata iriyar buguwa datayi saida taji wasu tauntsaye akanta ay tana dawowa daidai ta kwashi kafafunta a guje ta futa, tana waigen baya, dan wushen gadin data tafi ta dauka mutuwa zatayi kawai. Tana futa ya soma sauke wani irin nunfashi yana haki, tabbas yanajin kamar zai mutu innalillahi wa inna ialaihi rajiun, ya furta, akan fuskarshi ya soma jin wata lema lema na sauka yana kai hannunsa wajen yaji kamar hawaye, a daidai lokacin abun ya kara ciyo sa ya kwala kara “uhhhhhhhhhh” kamar part din zai girgiza gashi yana da echo voice, irin na manyan maza. Dakyar ya soma tafiya ya dauka wayarshi yana layi ya kama gabanshi idanunshi na lumshewa ya tunkari bene, karfem ma daya kama saida hannunsa yayi shati sosai. Wani ikon allah ne kawai ya kishe sama ya shiga bathroom, koda ya cire kayan jinka ya sakarma kanshi ruwan sanyi sosai ji ya dingayi kamar ana watsa mashi ruwan zafi, yana furzar da iska. Wallahi yanayinsa abun tausayawa ne sosai, its over 30mins amma yanaji kamar pain din a tattara mashi na duka rayuwar shi ne. Maganganun mayar ne ya soma yawo aranshi inda take fada mashi idan har bai kusanci mace ba zai iya mutuwa, zuciyansa zata iya bugawa, haka nan ya fito daga bathroom din naked allah yaso dakin babu haske ya tunkari bakin gado inda nan yake tsammanin ya aje wayarsa a wajen ya dauka sannan ya zauna, baya gani sosai haka ya soma duban contact din wayarshi. Sabeeha na daga zaune bayan sun gama waya da haya kawai ya fado ranta, tanata tunanin rayuwar da sukayi a baya shida ita, saita tuna da maganar dayayi na cew akwai nashi dalilin dayasa ya kasa ravuwa da ita, shin wannan dalilin zai iya kasancewa so ne? Ta tambayi kanta? She couldn’t believe it don tana ganin abun kamar bamai yuwuwa bane aai taji tanason tasan dalilin sa na qin rabuwa da ita dayayi, deep down shes hoping sonta ace sonta yake. Zumbur ta miqe ta nufi closet dinta tana zuw ata soma lalube ko me take nema allah kadai ya sani, daga nan ta bude jakarta ta school nanma ta zazAge bataga abunda take nema ba chan kawai ta dago idanunta ya sauka ga inda ta tashi dazu wajen study table dinnan, cikin sauri ta tashi ta nufi wajen sannan ta jawo yar drawer wajen take wayar daya bata ta bayyana a wajen, hannu tasa cikin sauri ta dauki wayar sannan ta nufi kan gado ta hau gabanta na faduwa ta soma kunna wayar, a take wayan ta kunnu kuwa tana nan sabuwarta fill, kamar yau aka cireta daga kwali,gyara zamanta tayi har wayar ta kunnu saiga notification din alamun babu charge, bude wayar tayi babu key sannan ta maida dubanta ga messages dataga sun taru, shiga tayi contact daya ya bayyana anyi saving da didi, tana ganin haka tasan numbwr shi ne ta shiga messages din, basuda wani yawa daga “hey!” Ive missed you alot Sai kuma wani message daya mata da bata gane me yake nufi ba “im i obsessed with you???? Fatima? Can’t get you out of my head “ Tana cikin wannan nazarin kamar daga sama kawai taji karar wayar saida gabanta ya fadi damm ganin sunanshi akan screen din kamar tak yake jira ta kunna wayar, taoron dataji yasa wayar ta fadi kan katifa ta dafe kirjinta dake bugawa, calk din ya tsinke wani ya sake shugowa ta kasa dauka harya tsinke the nwxt thing dataji shine sound din notification, daukar wayar tayi kamar mai jin tsoro ta duba time its 12 midnight already, kiran menene yake mata haka, idanunta ne ya sauka kan message din ta danna tana shiga taga ya danna “P…” P?? Ta nanata aranta me hakan ke nufi, tana tunanin wani call din ya shugo taki dagawa, toh ta daga tace mashi menene??? Hakan yaita kira more than 5th time, ganin dai bazai fasa kiransa yasa ta dauka wayar zata kashe kenan mistakenly hannunta ya danna answr. Tana noticing answering data yi ta fara kikarin kashewa, tun batakai kunenta ba ta soma jin yanayinsa, “help…i need your help” Cikin sauri takai wayar kunenta yanda taji yana nishi kanar wanda nunfashinsa zai futa yasa gabanta faduwa, “fa..ti..ma..hel..pp” Dipp wayar ta mutu batama kaiga amsashi ba, gabanta ya soma faduwa tashin farko taji ba lafiya ba, ta tashi tsaya a furgice ta furta innalilla wa inna ilaihi rajiun, meke faruwa dashi? A duk sanda yake cikin wani yanayi ko bai furta ba zatayi sensing haka that shows how she knows him so well, daga yanda yake magana ta tabbatar ba lafiya ba, gaba daya tunanin ya juye ta zei hijab dinta dake gefen gado ta saka sannan ta zari bedroom slipers ta saka ta futa a gigice, koda ta futo tsakanin dakunan part din kowa ganin haske a kashe ta tabbatar kowa ya kwanta, gashi gabanta na faduwa sosai babu abunda take sai addua gwara taje taga meke damunshi. Ta sauko jikinta na rawa ta nufi kofar fita, key ne ta saka da pins din kofar sannan ta bude sannan ta futa da sauri jikinta na rawa sosai kamar mazari. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 113 Finale Daidai part dinsa ta karaso gabanta na faduwa ta sanya hannunta ga handle din kofar tajita a bude, cikin sauri ta sanya kanta ga wajen sannan ta maida dubanta ga sitting room din daya haukace lokaci guda kamar ba sitting room dinahi ba da yake always neat. Wannan ya karasa gabanta faduwa cikin gaggawa ta soka kuransa, “uncle taj…uncle taj??? Shuru babu response, take taji ta soma jin hawaye ta tunkari benen sama jikinta na rawa, tana karasowa bakin kofar gabanta ya sake tsananta faduwa sosai  ta runtse idanunta sannan ta bude kofar, duhun daya maye ko’ina yasa ta kasa ganin ko’ina sai nunfashin data soma jin yana tashi sosai, gashi ta rasa daga ina ne nishin ke tashi, ta kutsa kanta cikin dakin, muryanta na karkarwa ta soma kiransa “uncle taj…” tana ware ido sosai bata kaiga rufe bakinta ba saiji tayi bammm kofar bedroom din ta rufe, take gabanta ya tsananta buguwa ta sake tsurewa, juyawan da zatayi kenan taji an fuzgota da karfi zuwaga bangon kofar da karfi Tayi baya yuuu “innalillahi wa inna ialaihi rajiu” Ta furta da karfi, gabanta ya tsunke ya fadi, ganin mutun a gabanta kamar zakin daya futo farauta, da taimakon dan hasken dake futowa kasan kofar bathroom ya bata damar tabbatar da shine, ga wani irin nishi da yake yi, daga tsayen nan da take tana jiyo bugun zuciyarsa harma da wani irin turirin zafi dayake fita tare da nunfashin nasa tunda ya turata bango, Wata kara ya sakeyi yaja nunfashinsa tare da wani irin banqarewa, wanda yasa ta sake tsurewa bakinta na karkarwa ta soma magana “..me…me…ke damunka? Ta fada a tsorace muryanta na karkarwa, Jujuya kanshi ya soma yi ya fara baya baya yana layi kamar wani dan maye, bawan allah shi kadai yasan abunda yakeji at that point, muryanta kawai yaji amma baya sanin abunda take cewa, “Uncle taj… ka fada min abunda ke damunka? Are you sick? Kona kira maka nanna?dan allah kayi magana ko hankalina zai kwanta” ta furta hawaye na sauka kan fuskarsa, gaba daya a tsorace take da ganinsa a wannan yanayin gashi batasan meke damunsa ba, ta mafi tunanin ko zazzabi ne amma wani irin zazzabi ne zaisa mutun yana fidda nunfashi haka kamar ranshi zai futa. Sake runtse idanunshi yayi yana baya baya, kokarin hana kanshi yake amma ji yake kamar ana fuzgarshi,, muryanta kamar rura wutar dake cinsa take, the biggest mistake datayi a wannan lokacin shine matsowa datayi kusa dashi ta taba damtsen hannunshi, take taji wani irin azababban zafii sosai ga wani irin electric shock dataji sanadiyar tsuma da jikinsa keyi. Cikin hanzari kawai yayo kanta gadan gadan ya kamo kafadarta ya sake turata bango this time around ya hade jikinshi da nata. Ya sanya hannayenshi gaba daya jikin bangon ya mata runfa sai a lokacin ta lura da babu riga a jikinsa kwata kwata, take gabanta ya fadi jikinta ya soma rawa ganinshi a gabanta. Bakinta na rawa ta soma magana “dan allah ka matsa na fita na kira nanna” Magana take amma matsowa yake sosai ta sanya hannunta guda biyu dake cikin hijab ta tokare kirjinta dashi tayi saurin kauda fuskanta gefe, “dalili daya ya kawo ni dakin nan saboda naji kamar kana cikin wani hali, dan allah ka matsa na…” Wani abu ta soma ji kamar kuka kuka da mamaki ta juyo da kyau ta kureshi da idanu sosai sai ganin fuskanshi tayi kwance da hawaye da gumin azaba kamar wanda akayi ma wanka. A daidai lokacin ya sake wata kara ya kama gabanshi da hannu daya, take ta sake tsurewa sai kawai ta fashe da kuka, “dan allah meke damunka????” Bata rufe bakinta ba ya sanya hannu a haukace ya kama gaban hijab din jikinta ji kake kiiiiiii ya rabashi gida biyu, yana rabata da hijab din kawai ta jishi a jikinta gaba daya ya shige jikinta, kirjinsa na manne da nata, tuni kafafunta suka gaza daukarta ta sanya hannayenta biyu ta fara tura shi, bayaji baya gani ya matsa kadan a haukace ya kamo gaban rigarta suka soma kokawa ita dashi, tana ihu, har saida yayi nasarar rabata da rigar nan tayi saurin sanya hannu ta tokare kirjinta sannan tayi hanzarin sulalewa kasa daidai nan idanunta ya kaiga surarshi a tsaye, ashe all this while naked yake babu komi a jikinsa, take ta kwala wata uwar kara tsabar shock data shiga bata san ya fizgota sama ba ya kamo wuyanta kamar wanda zai shaketa without second thoughts yakai fuskanshi daidai nata ya soma kissing dinta roughly hanayenshi babu abunda suke sai zagaye a jikinta, dukda ta kankame kirjinta ta hanashi access, ganin tana bata mashi lokaci ya sanya hannayenshi biyu from both side of her waist ya dago kafafunta gaba daya lokaci guda at the same time ya mannata ta bango sosai sannan yayi rounding dinsu up sannan ya sanya hannu daya ya nado both hannayenta ya murdesu ta baya hannunta wannan ya bama kirjinsu damar gamuwa da juna. Ya saki wata iriyar karaaaa sosai still bakinsa na cikin nata, yanabin ko wani lungu da sako yana sha, pulp din lips dinta lokaci guda suka soma kumbura saboda yanda yakeyi roughly, lokaci gida nunfashinta ya nemi daukewa. Fadin irin yanayin data shiga a wannan lokacin bata lokaci ne, jikinta sai faman kaf kaf yake tana bugunshi tana tureshi amma ina, karfinsa ya rinjayi nata, gashi ya hadeta da bongo kamar zai kutsasu ciki, tanajin yanda fatan bayanta ke kurjewa da bangon,at the same time tanajin yanda kirjinsa ke gogar nata, wannan dagotan da yayi ya bashi damar sanya hannu wajen kwakwason wandon dake jikinta ya kama wando sosai hannunsa kamar reza ji kake kiii, left and right haka yake bi yana farke wando Kwata kwata baisan a wani irin situation take ciki ba, don gaba daya ya fita hayyacinsa niahi kawai yake yana kokarin janyo nunfashinsa da yake barazanar barin sa, ya tsame bakinsa daga nata ya fidda wani irin sound mai tada hankali, dakin gaba daya ya dauka “arhhhhhhhhhhhj” Sai a lokacin allah ya bata damar janyo nata nunfashi kirjinta na sama da kasa tsabar furgita datayi da wannan sabon alamari data riski kanta a ciki, fuskanta ya gama jage jage da hawaye fuskarnan tayi jajawurr sosai, hakoranta na rawar sanyi ta soma magana “innalillahi wa inna ilaihi rajiu,, me kake shirin yi min…na shiga uku” ta fashe da kuka “ Karkamin haka…karka min haka, ina rooonka da allah ka kyali karka rabani da mutunci na…” ta fashe da kuka muryanta kamar zai rabu da maogaronta yau ta gamu da bala’in da batajin ta taba shiga tashin hankli irin wannan, yanda take kuka haka yakeyi shima saidai shi na azaba yake da masifar dake cinshi, tabbas idan bai kwanta da mace ayau dinnan ba babu abunda zaisa zuciyarsa bazata buga ba, Tunda ya shiga jikinta kuwa ya soma jin futar abu daga kasansa the more yana zama intimate the morw yakejin wani irin karfi na zuwan mashi, a vurkice ya matsa daga jikin kofar har zuwa lokacin yana rike da kugunta da rageta da pant kawai, Tayi kokarin saukowa ya ma thighs dinta wani irin ruko sosai saida tasan ta riku sosai, bata gama shiga tashin hankali ba saida taji kanshi da fuskarshi a kirjinta, yana wasa da kanshi a wajen, cikin sauri ta kamo kanshi sosai tana kokari fiddashi jin wani abu na tunkararya dukda tsoron da take ciki, “ka bari ina rokonka da mahaliccinka, dan rahamar allah ka bari uncle taj…I’m scared…dan Allah”” ta cigaba da magiya sosai,ko a jikinsa don har wani irin buckling yake da kirjinta yana wannan nishin dai dayakeyi. Ganin bata da sarki sai allah wannan yasa ta fara karanta duk abunda yazo bakinta na neman allah ya kubutar da ita, mutsika ta yake left and right, da hannunshi da komai nashi ma. Gashi ta kasa fiddashi daga kirjinta gaba daya, gaba daya kafafunshi suka gaza rikesu lokaci guda ya wani irin durkushewa da ita a kasa,ya miqar da hannayenta biyu ya duqa tsakankanin ta ya cigaba da abunda yake, bata fasa magiya ba da kuka da rokonsa da Allah, harta jigata shika kanshi ya jigatan sosai ya rasa me zaiyi, duk tabatan da yakeyi bayajin sauqin abunda yakeji, saima ji yake kamar ana tunkudo abun, hes lost so much if his mind, baya gane komai, abu daya ne kawai yasani shine macece a gabansa. Maida bakinsa ya sakeyi bakinta ta cije hakoranta sosai with so much force ya rinjayeta ya tura halshensa ta gantsara mashi cizo kuma yaji zafin amma haka ya cigaba da abunda yake yakai wajen minti goma yana abu daya, ta jigata ta jigata harta gashi sosai, muryanta ya aoma dishewa, ga wani irin riko daya mata na fitar hayyaci,bata sake shiga tashin hankali ba sai da taji yana wasa da kirjinta da bakinsa, hannunsa daya ma na aiki, take ta soma wani irin banqarewa abun na shiga kwanyarta ga aza, duk yanda yake kokarin taba kirjinta bata taba jin abubda take ji ba yau, jan nipp dinta yake kamar zai tsinka gashi ya cika bakinta duk ya gama burkicewa ya fita hayyacinta, gaba daya ilahirin jikinta babu inda bai lashe ba ya soma yin kasa kasa. “Karka min haka..don’t force your self on me ina rokonka…bazan taba yafe maka ba uncle taj…. Il begging you ka rabu dani, nunfashina yana neman daukewa…” ta karahe tana hawaye sosai, gaba daya bata da wani saurin karfi, ko’ina na jikinta ya gama tsami, tanaji tana gani yakai hannunshi ga wandonta ya rabata dashi, tayi saurin hade kafafunta, yasa murdadden hannunshi ya raba su gida biyu, tayi kokarin tashi ya sake maidata baya da karfi ta buge kashin bayanta sosai ta kwala wata kara,wannan shine worst experience dinta a rayiwa ya zame mata kamar dodo, mercilessly yake duk abunda yaga dama da gangar jikinta, tayi roko tayi magiya tayi kokarin kokawa don ta tsere amma ina, Jin hannunshi dataji a gabanta saida nunfashinta ya tafi wucin gadi, ta soma girgiza kanta ganin da gaske dai wannan mugun abun zai risketa, innalillahi wa inna ilaihi rajiun.. gashi bata da wani sauran karfi daya rage mata, azaba takeji jin hannunsa kawai a jikinta, kukan ma ya nemi kaurace mata, jikinta ya saki gaba daya, ta saddakar da komai kawai, bakin nata ya rufu gaba daya kawai ya dunga avunda yaga dama jikinta, tanaji yana wani irin nishi yana kuka yana ihu, sun shafe wajen awa a haka. Dawowa yayi da fuskanshi daidai nata tana jin saukar hawayensa akan fuskarta gaba daya jikinsa har zuwa lokacin vibration yake yakai tana jin hannunshi har zuwa lokacin rike da kafafunta ya daga su sama bakinsa kuma yakai wajen kunenta muryanshi baya futa sosai cause he’s in so much pain ya soma magana dakyar… “…zan…mu..tu…idan..ban..yi..ba zan..mutu…..please..don’t..ha..te ..me” Yana fadin haka kawai ya rike kafafunta sosai sannan ya fara kokarin……. Maya na fita daga part dinshi a burkice ta tunkari part dinsu, tana zuwa ta taba kofar taji a rufe, take gabanta ya sake faduwa duk ta gama burkicewa ta rasa ya zatayi, tunawa da dakin masu aiki akwai window ta baya yasa tayi gaggawar zagayawa wajen windown dakin basira ta soma bugun windown, basira na kwance a baza cinyoyi ana shan ac kwata kwata bata san ma kncking ake ba. Bugun duniya maya ta mata shuru bata bude ba, take kawai ta fara kuka, jikin harzuwa lokacin radadi yake mata, gashi ya fasa mata baki. Ga wayanta ya kusa mutuwa, bata taba shiga tashin hankali ba irin na yau,karahe ma dai sulalewa tayi a wajen tana matsar kwalla, bata taba tunanin sheqaqan mugu bane sai yau, taji maza, yanda yake dukanta kamar jaka, tayi nadamar rashin planing komai a natse tayi gaggawa, sannan tayi mamakin yanda ya kasa bada kai bori ya hau, tasan maganin data bashi yanada illa sosai, guda daya idan mutun yasha yana fita hayyacinsa don kamar doki haka mutun ke komawa, idan mutun kuwa bai fidda sha’awar da zai saka wa mutun ba kuwa wasu har gadon asibiti, har kisa ma tana iyayi, kuma mutun baya iya resisting din kwayar kwata kwata amma shi data saka mashi wajen biyar ya iya handling, harya iya yi mata korar wulaqanci,amma kanshi yayi ma, don wallahi idan bai kwanta da mace ba tabbas zai iya rasa ransa. Tana kallon wayarta har karfe daya ta gifta, allah yaso ko’ina da haske kamar hasken rana saidai babu kowa a compound din. Miqewa ta sakeyi ta buga window a hankali kamar munafuka, allah ya taimaketa a daidai lokacin basira ta tashi zata shiga bandaki zatayi futsari, da harta tsorata bazat tashi ba tana ganin maya ce tayi gaggawar futowa ta bude mata kofa, maya ta kudindumo mata wani irin zagi ta wuce a fusace tana kumfr baki, fuskanta duk hawaye ya fushe gashi ta kumbura suntum, wajen bakinta har zuwa alokacin fidda jini take, hannunta rike da bra dinta da wandonta. Basira ba karamin mamaki tayi ba ganinta a haka, kuka wajen karfe dayan dare, aranta tace anya yarinyar nan bata fara haukacewa ba?ko daga ina take allah kadai ne masani, har maya zata wuce sama ta dakata ta dubu basira “wallahi kika sake wani yasan da budemin kofa da kikayi yanxu sai kin bar gidan nan, jaka kawai” tana fadin haka ta wuce sama basira ta bita da harara. 4:30am.. Ahankali ya soma bude idanunshi da suka mashi wani irin nauyi sosai, yanayin su ya chanza launi, ya runtse su ya sake budesu, wani irin dumm yakeji akanshi gaba daya bashi da wani sauran kuzari a jikinsa, saidai kuma ta wani bangaren yanajinshi kamar an zare mashi wata cuta data dade tana addabarshi, abunda ya fara furtawa shine “innalillahi wa inna ilaihi rajiun” adaidai lokacin da komai ya soma zuwan mashi akanshi, kamar wanda akama asiri komai ya dauke mashi dipp sai yanxu ya daqo hayyacinsa yayi gaggawar tashi zaune ya saka hannunshu ga bedside lamb din dake gefen gado ya kunna haske, yana kunnawa ya dubi environment din da yake kwance, gadon is empty don shi kadai ne a kwance akai, cikin sauri ya ya jaye duvet din dake lulube wajen kwankwason shi, yaganshi naked gaba dayansa, hankali a tashe fara kokarin sauka daga kan gado saiji yayi kamar ya taka abu a kasa, sauke kanshi da zaiyi kenan ya hango mutun a kwance rub da ciki, babu kaya, daga ganin surarta ya gane wacece. A daidai lokacin kuma muryarta ta soma echoing a kunensa,”” Karka min haka..don’t force your self on me ina rokonka…bazan taba yafe maka ba uncle taj….I’m begging you ka rabu dani, nunfashina yana neman daukewa…” “Inna..lillahi wa inna ilaihi rajiun” ya sake furtawa jikinsa ya soma rawa ya taho da gudu kamar zaiyi tuntube ya tsugunna a gabanta, hannunsa na karkarwa ya kasa kai hannunshi jikinta tsabar rawa da hannunsa keyi, yana dora tafin hannunsa kan fatarta kuwa yaji wani irin sanyiii, tuni yayi baya kamar zai fadi ya sake furta “innalillahi wa inna ilaihi rajiun what have i done???” Ya fada yana sake matsowa kusa da ita ya sanya hannunshi guda biyu ya juyo da ita gaba daya, dammmm yaji gabanshi ya bada ya zaro ido, ganin yanda ta tafi yiii kamar gawa, gaba daya fuskarta ta kunbura soaai ta koma jajawurr fuskarta ya zama palee kamar gawa.. A furgice ta sake kallonta kamar wanda yau ya taba ganinta, innalillahi wa innalilai rajiun, what have i done to you fatima innalillahi wa inna iliho rajiu, i force my self on her, na kasheta??”” Abunda bakinsa ya dunga furtawa kenan yayi zakan dirshen a wajen ya jawo ta zuwa jikinsa ya soma tattabata, gaba daya jikinta ya saki, “fatimaaa fatimaaaa….fatimaaaa” ya soma kiranta hankli a tashe babu response, bai gama sanin ta’asar dayayi ba sauda yaga jini na malala daga cinyarta, take ya zaro ido ya fara jijigata, “fatimaa fatimaa fatimaaa wake up…wake up fatimaaa…innalillahi wa inna ilihi rajiu, im a monster…ya rabbi, i did this to my own wife? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fatimaaa” ya cigaba da kiranta yana tattaba fuskarta duk ya gaka rikicewa gaba daya, gaba daya wasu abubuwan sai yanxu suke zuwan mashi, how he mercilessly hurt her, force him self into her, ya rabbi, abunda bai taba tsammanin zai taba kasancewa cikin category din masu yi ba kuma to his own legally wife?? Ya rabbi Gaba daya ya burkice ganin bata nunfashi kwata kwata, ga fuskanta tayi wani irin haske sosai jikinta yayi sanyi kauuu ya qame, at that point tsanar dayayi ma kanshi har fata yakeyi da allah ya dauki ransa kawai a maimakon abunda ya mata, wani irin hawaye painful hawaye ne ke sauka kan fuskanshi bai sani ba kwata kwata, Kamar zautacce ya dubeta cikin gaggawa ya sanya hannunshi wajen kirjinta, ahankali ya soma jin pulse dinta sama sama very weak, cikin sauri ya tashi ya cicibeta gaba dayanta ya dorata kan gado sannan ya jawo duvet ya rufa mata ya wuce bathroom, jikinsa na rawa ya deba ruwa a bowl ya dawo bedroom dashi, cikin gaggawa ya deba ruwan kadan a hannunshi hannunsa na karkarwa ya soma shafa mata a fuska, yayi haka wajen sau uku shuru babu response, take hankalinsa ya sake tashi ya matso da fuskanshi daidai nata ya sanya bakinsa cikin nata ya fara yi mata mouth mouth resuscitation don ya dawo da nunfashinta,yi yake babu qaqautawa kamar his life depends on hers, he cant lose her at this juncture, he can’t lose her after causing her so much pain. Ya kai wajen minti goma yana abu daya kafin ahankli ahankali ta soma motsa hannunta, aron nunfashin daya bata yasa tayi surviving ta wani irin jaaa nunfashin yana ganin haka ya zame bakinsa ta sake fusgo nunfashin nata dakyar, kana ganin yanda take fighting daidaituwar nunfashinta zaka san wani ikon allah ne kawai yasa tayi surviving, tana fidda nunfashi da kyar ta soma bude kumburarrun idanunta, hasken daya bade ko’ina ya maye mata da duhu, idanunta ya koma kamar garwashi, hawayen ma ya kafe gaba daya, ga lebenta shima ya kumbura sum.. Bakinsa na rawa ya soma kiran sunanta “fatima…fatima..” tana jin muryarsa tayi gaggawar maida idanunta ta rufe, jikinta da bakinta da komai nata ya soma rawa Kamar nunfashin nata zai dauke, ta fara kuka, sautin ma baya futowa sosai amma kuma daga yanda takeyi zaka gane she is in so much pain, unbearable pain mara misali… A haka ta soma kokarin tashi jikinta babu kwari ga wani azaba da takeji chan kasanta ta kasa tashi gaba daya ta koma yuu dipp ta sake sumewa. Hankali a tashe ya sake tashi yana duban dakin ko zaiga kayanta, ya hangosu a farfarke, haka ya tsallake su ya wuce closet ya sako jallabiya sannan ya fito da wata farar jallabiyar, yana daukowa ya duwo, zai saka mata, gaba daya ya gama furgicewa ya rasa ya zaiyi abun, kayan ma ya kasa saka mata tsoron rasata kawai yake, ya jefar da jallabiyar gefe ya tashi tsaye yana duban keys dinshi da wayansa, keys din ya fara gani kafin yaga wayar, yana dauka ya duba time its almost 5am an kusa kiran sallah, take gabanshi ya sake faduwa, ya rasa ina zai saka kanshi. Daga chan main house anne na zaune a sallaya, tana lazimi, rabi ta shugo da sallama da wani bakin roba a hannunta, ta wuce bathroom ta debo ruwa zafi a ciki sannan ta daqo bedroom din ta zuba irin maganin zafin nan a ciki sannan tace “hajiya ga ruwan” Girgiza kai anne tayi ta tashi dakyar, rabonta da barci tun wajen karfe ukun dare kafafun suka fara ciwo, daman tana da ciwon kafa sai doshin asuba ne rabi ta shigo da baho don ta gasa kafar, normally daman daidai kum ranaku ne basayin gashin da asuba saboda ciwon yafi tashi a daidai lokacin. Zama anne tayi a kan kujera sannan rabi ta aza mata ruwa ta saka kafafunta tana mata sannu. Suna cikin gashin wayar anne ta soma ringing, da mamaki anne ke kallon rabi, don a daidai wannan lokaci calm daga anyone outside family baya shugowa saidai family members incase of emergency, cikin sauri tasa rabi miqo mata wayar da glass dinta a gefen gado tana kawowa ta saka glass din sannan ta dubi mai kira, da mamaki taga sunan tajudeeni, yanda ta mashi saving, wayar na gab da tsinkewa anne ta daga bakinta dauke da sallamaa…shuru babu response ta sake sallama tace “Tajudeen, lafiya?” Nanma dai shuru babu response cikin sauri ta tsame kafarta ta dubi rabi wanda hakan yasa ta dauke bohon sannan ta miqe tace “deen??? Are you okay? Lafiyaa???” Daga yanayin muryarsa dataji saida gabanta ya fadi, “i need your help anne..” itace kalmar kawar daya iya fada..”kana ina deeni?? Where are you? Meke faruwa?” Maganar ta karashe dayace tazo part dinshi da gaggawa yasa gabanta ya yanke ya fadi, rabi tayi sauri tallabeta ta dubi rabi tace “taimaka min muje bangaren tajudeen” Suka fito ahankali rabi ta taimaka mata suka sauko, “hajiya lafiya dai??” Rabi tayi magana, “tajudeen ne ya kirani ba lafiya ba rabi, muje banason kowa yasan zamu fita kar hankalin kowa ya tashi” Daidai nan rabi ta bude masu kofa suka fito garin har lokacin akwai dan duhu bai soma washewa ba saidai kuma albarkar hasken da suke dashi na electricity yasa ko’ina ya dau haske, rabi na biye da ita a baya badan kafa bama bazata iya saukowa ba, haka suka karasa part dinshi tinqis tinqis, rabi ta bude kofar sukaji ta abude, anne ce ta fara shugowa daidai nan ya tunkaro kofar gaba dayansa a burkice, bakinsa a bushe idanunshi yayi jaa sosai. Anne ta dubeshi sannan ta dubi yanayin parlorn nashi hankali a tashe tace “Subhanallahi tajudeeni?? Meya faru? What’s going on here? Ina securitiess?? Meya faru dakai?” Yanda take kallonshi haka yake kallonta ya kasa cewa komai chan kuma kawai ya sauke kanshi kasa ya kasa cewa komai, duban hannunshi tayi ganin kamar yaji rauni, take gabanta ya sake faduwa ta dubi rabi tace “jeki tattara gaba daya securities din gidan nan” “No please…” ya dakatar da anne sannan ya tattra courage dinshi ya kamo hannunta ya tunkari sama da ita gabanshi na faduwa, haka zalika itama nata faduwan yake, rabi ta tsaya chak daga nan parlor ta kasa motsawa. Da taimakon shi ta hau saman dakyar ga kafarta data rike sosai saboda ciwon data tashi dashi, suna zuwa bakin kofar ya saki hannnun anne ya bude kofar a hankali sannan ya shiga, gabanta na faduwa ta biyo bayanshi, tundaga tiles din kasa da hijab din sabeeha da farkakun kayanta ke yashe a kasan taci karo, har zuwa lokacin bata san alamarin daya faru ba a dakin har saida ta karaso gaban gadon inda ya tsaya ya sunkuyar da kansa yana dunkule hannunsa heart dinshi na rcing kamar zai fito yana jin wani irin daci da zafi. Dagowan da anne zata yi idanunta ya sauka kan sabeeha dake kwance akan gado, fuskanta yayi wani irin haske fayau, take gabanta ya yanke ya fadi dammm ta nemi faduwa ya tarota, MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 114 “innalillahi wa inna ilaihi rajiun… meya faru anan? Me fatima keyi anan????” Anne ta jwro mashi tambaya sai a lokacin idanunta ya sauka kan stains din daya bata carpet din gaban gadon, ta dafe kirjinta gabanta na faduwa ta sake dubansa tace “Tajudeeni meya faru anan???? Meya faru da fatimaaa??,” Har zuwa lokacin kasa kallonta yayi tayi gaggawar zama bakin gadon ta janye bargon daya lulube sabewha dashi cikin gaggawa ta maida ta rufe ta doka salati, “innalillah wa inna ilaihi rajiun???” Ta furta hankali a tshe tana duban fuskar sabeeha data kunbura sosai, ahankli ya matso kusa da anne ya dan duqa a gabanta, ta maido da dubanta gareshi ,”did you do this taj????are you the reason behind this???” Girgiza kanshi ya soma yi jijiyoyin kanshi sun fito ridu ridu idanunshi yayi jaa sosai ya runtse idanunsa sosai “im so..ryy..im so sorry??” “Na shiga uku ni habiba..” anne ta fada tana dafe kirjinta, “yar uwarka ce fa taj? Yarka ce fa????me zai kaika ga yin haka? “ Anne ta fada tana jin wani irin nauyi a kirjinta, “meya kaika ga haka taj??? Meya kaika innalillahi wa inna ilaiahi rajiun na” Kasa magana yayi kanshi har zuwa lokacin na kasa ya kasa hada idanu da ita, bashida option daya wuce ya kirata ita kadaice zai iya nema a cikin wannan yanayin, kuma yana fatan zata fuskanci komai bazatayi masu mumunan zato ba. “I have no other option anne…..tsautsayi ne” “Tsaytsayi deeni?? Wani irin tsautsayinw zaisa kayi ma yar uwarka jininka, haka???Yarka ce fa deeni?? Innalillahi wa inna ilaihi rajiu” anne ta karashe tana dafe kirjinta ji take kamar zai buga ta kasa maida dubanta ga sabeeha, she’s so disappointed on him. “She’s my wife!!!!” Cikin sauri anne ta dubeshi da mamaki tace “yaushe ta zama matar taka? In ka cemin kana sonta wallahi babu abunda zai hanani aura maka ita amma wannan aika aikar da kukayi zai iya jawo mana hargitsi cikin ahali, zai iya jawo matsala a cikin ahalin nan, why deeni why???” “Ba laifinta bane.. i force my self on her anne, and she’s my legally wife” “Hows she your wife deen??? How??? Yarinyar da ko wata uku bata hada ba kuma gano cewa yarmu ce??” “Lets save her first..She needs special attention.. mu kaita asibiti. Ya karashe yaba kokarin kauda maganar shi duk wannan ba damuwarsa bace, a samu ta farfado tukunna, maido da dubanta ga sabeehar itama anne tayi sai a lokacin ta lura kamar yarinyar bata motsi, cikin gaggawa ta soma danna wayarta, kafin takai kunenta ringing daya biyu aka dauka, ta shiada ma dr barau ya turo female gynecology da gaggawa. Tana kashewa ta tashi ta futa daga dakin, sannan ta dawo tana shugowa rabi ta biyo bayanta tana rarraba idanu, anne ta umarceta data sanya mata kayanta. Rabi bata gane waye ake maganar sanya ma kaya ba sauda ta karaso gaban gadon, take gabanta yayi mumunan faduwa, anme ta juya kawai shi yama kasa motsawa shima. Rabi ba bakin magana, mamaki ya gama cikata saida ta yaye bargon ta dubi sabeeha dake a sume ta dago abunda ke faruwa, babu abunda take sai innalillahi harta gama saka mata kaya, tana gamawa anne ta dubeshi sannan ta umarceshi da ya dauko sabeehar su fito. Haka nan jiki a mace ya dauko sabeehar, rabi kuma ta tattaro kayanta daya yayyaga suka fito,lokacin ana kiran sallar farko suka nufi cikin gida,allah yaso babu wanda ya farka suka tunkari dakin sabeehar ya kwantar da ita, anne ta dubi rabi tace ta shugo da doctor amma karta bari kowa ya ganta tace to. Suna fita cikin yan mintuna kadan saiga wata gyne ta zo, kana ganinta kaga budurwa ce irin matannan da basuyi aure da wuri ba,anne ta mata nuni ga sabeeha dake kwance, shi kuma cikin bacin rai anne tace ya futa. Haka nan badan yaso ba ya futa, ya rage daga anne sai gyne din da rabi. Gyne din na ganin sabeeha ta gane komai, tambayr farko data farayi shine shin tana da aure ne anne tace nata eh, that her first time amarya ce, rabi tayi kurii da ido, Toh cikin ikon allah dai aka mata taimakon gaggawa first of all ta farfado,lokacin ana neman wajen karfe 5:50, gyne din tasa aka kaita bathroom da kanta tayi using wani procedure nasu daya taimaka wa sabeehar sosai, ayanda taga yarinyar ta wahala sosai tayi taammanin ta samu tears sosai, sai allah ya taimaka ba irin complicated tear dinan bane, allah yaso a shirye tazo tayi mata abunda zata mata sannan tayi mata inserting wani tablet a ciki da zai taimaka mata ya kashe zafin. Sannan ta mata allurai na pain killers sannan aka kwantar da ita. Kwata kwata sabeeha bata yarda ta hada idanu da anne ba dake zaune ta doka uban tagumi, rabi ce kawai da doctor suke hidima da ita, babu abunda take aai kuka, wallahi sun tausaya mata sosai, daga gani taji jiki ba kadan ba ta wahala, wajalar da zaisa ka sume ay ba karama bace, duk wani sassan jikinta azabar ciwo yake mata ba kadan ba, anne ta dubeta cikin tausaywa ta kasa cewa komai sai kallon doctor tayi tace “will she be okay?” “Yea hajiya..na mata treatment sosai wanda bazaisa a gane halin da take ciki ba da zarar tayi barci ta samu bedrest, and she should endeavor to sleep well taci abunci mai nauyi sosai kamar soups da ruwa mai zafi, allah ya kara sauqi” Rabi ta amsa da ameen doctor ta masu sallama bayan anne ta mata tara ta arziki. Doctor na fita sabeeha barci ya fusgwta saboda allurar nan, rabi tayi jugum kanta ya gama daurewa, Anne tunda ta dafe kanta babu abunda take sai tunanin wannN sabon alamari daya riskesu, Taj Yayi baban kuskure kuma laifi yake dashi babban, sanadiyar wannan abun zai iya lalata zumuncinsu mai karfi gwara dai kar kowa yasan meke faruwa, inyaso saitayi tunanin abunda zai faru nan gaba. Kallon rabi anne tayi sannan tace “bana son kowa yasan da abunda ya faru, fatima ta tashi da zazzabi ne kawai wanda yasa aka kira family doctor tazo ta dubata kin gane ko?” “Insha allahu hajiya babu wanda zaiji wannN maganar” “Bari naje nayi sallah ki zauna da ita” Rabi ta amsa da toh Anne ta futa daga dakin zuwa nata,har an idar da sallar subh, dakyar ya iya komawa dakinsa bayan doctor ta fito ta shaida mashi shes stable nan nw ya samu natsuwar komawa daki ya gyara jikinshi har an idar da sallah wannan yasa yayi anan daki, ya dade sosai a zaune yana tunani, maganganunta baijiba jiya lokacin da wannan abu ya faru sai ayanxu yake jinsu loud and clearly, tace zata tsaneshi, she will forever hate him, ya rabb make it easy for me.. ya fada ahankali, gaba daya bata batun maya yake ba ita datayi sanadiyar wannan abun amma kuma yana sane da ita, zaiyi maganinta. Yana zaune ya dafe kanshi dake mashi ciwo wayarshi ta soma kara, yana dagaqa yaga anne, cikin sauri ya dauka baima kaiga magana ba tace “kazo ka sameni yanxu” jiki a mace ya kashe wayar ya tashi ya saka takalminsa ya nyfi hanyar futa, har wani jiri jiri yakeji abun tausayi. Da sallama ya bude kofar bedroom din anne inda ya taddata zaune kan kujera hannunta da charbi, Takowa ya somayi har gabanta ya duka ya gaishesa ta amsa ciki ciki sannan ta mashi alamun ya zauna. Yana zama ta fuskancesa “inason ka fada min meya hadaka da fatima? Har ta kaili ga alfasha? Dama chan akwai wani kusanci ne a tsakaninku?” Shuru ya danyi kafin ya dan sauke ajiyar zuciya ya zaro wayarshi daga aljihunsa ya danyi yan danne danne sannan ya tashi tsaye ya tunkari inda take ya aje mata wayar a gefenta sannan ya zauna. Daukar wayar tayi ta duba take idanunta ya sauka kan certificate din aure a saudiyya inda aka rubuta sunanshi da hotonsa sai sunan fatima da hotonta, ga sunan madaurinsu wato khaal, kuma achan saudiyya shekara biyu da suka wuce, take gabanta ya fadi fuskanta dauke da mamaki ta kalleshi, tana neman karin bayani, ganin haka ya sashi cigaba da magana “fatima matata ce ta sunnah Anne, wannan certificate din aurenmu a chan kasata saudiyya,” “Ban gane ba tajudeeni? Dama chan ka santa ne?ita data taso anan nigeria?” Nan take ya soma bata labari, labarin da yayi alkawrij babu wanda zaisan irin rayuwar dayyai abaya musamman mahaifiyarsa. Har yakai karahe labarin nan anne hawaye takeyi, ta dubeshi, ya mata murmushi kamar he’s not in pain, bata taba tsammani irin rayuwar dayayi kenan ba achan tare da yan uwansa idan nannan taji wNnan hankalinta zai tashi matuqa kuka bazata taba iya yafema kanta ba. “Tabbas allah barci, kuma shine yake taara komai yanda yaga dama, waye zai taba tsammanin cewa fatima matarka ce? Ashe yar uwarka ce ta jini? Shiyasa ta tsaya maka ta kula dakai tayi protecting dinka.. allah ya mata albarka kaima ya maka albarka, fargabata ta kau tajudeeni, hankalina ya kwanta, kuma nafi kowa farin ciki da wannan alamarin, saidai kuma inason maganar nan ta tsaya anan, banason kowa yasan da alakarka da ita, sannan kuma da wannan abun daya faru, zan taaya maku insha allah, aurenku har abada kaida fatima..allah ya maku albarka, tana samun sauqi insha allah zan shaidama kowa inason hadaka kaida ita” Cikin sauri ya dago ya kalli anne wani irin dadi ya lulushi sosai ya kasa cewa komai, ya sauke ajiyar zuciya yana hamdala. Chan kuma gabansa ya yanke ya fadi damm…fatima…. Yau fa haka aka tashi fatima da zazzabi, maya da zazzabi, bahijja ta raba hankalinta gida biyu baiwar Allah, anne tace mata ta zauna ta kula da mayar sabeeha tana karkashin kulawansu. Haka kowa yazo duban sabeeha, fuskan nata harya sabe, kuma barcin yinahi take sosai saboda wannan allurar da aka mata.. Nanna data tambayi yanayinta data gani yanda bakinta yadan kumbura anne tayi saurin ceqa ay huciyar zazzabi ce. Yallabai ko kasa haurowa saman yayi amma kuma kusan anan part din ya wuni bangaren anne, jira kawai yake ace mashi ta farka. Dakyar anne tayi forcking dunshi ya koma part dinahi ya kwanta, don gaba dayanshi kana ganinsa kasan yana cikin damuwa. After 2 dayss.. Alhamdulillhi sabewha taji dan dama dama sosai koda wasa batayi gigin fadama kowa ba, rabi kullum itake kula da ita tana sakata cikin ruwan zafi, aiko da kuka ake fitowa kullum, gyne dinan kuwa kullum saitazo ta dubata a sunan doctor ce zatana mata allurar zazAbi. Sabeeha dai tun daga ranar ta nemi wani abu wanishi farin ciki ta rasashi daga kan fuskarta, bata kaunar taji an anbaci sunansa, balle kuma taji kamshinsa har ta gansa, she hate him so so muchhh.. Duk zuwan da zaiyi allah baya bashi ikon ganinta ko ince itake kaucema haduwa dashi, she hate him beyond measure, batajin ta taba tsanar mutun kamar yanda ta tsanarsa, duk abunda hadiza ta mata bataji ta mata tsanar da take masa, gaba daya tunaninta ya sauya akansa daman tun farko jikinta yakeso, she’s so disappointed in him, duk halarcin data masa baisa yaci amanarta ba, she wish bata taba saninshi ba a rayuwarta. Babu wanda yasan halin da take ciki kamar rabi, ta zame mata abokiyar shawara, kuma bata boye mata komai, ayanda take fada ma rabi yanda ta tsaneshi ta lura da yarinta har yanxu yana kan sabeehar, inaga kuma taji batun hadasu aure da anne ke shirinyi. Monday na zagayowa ta shirya komawa school as usual daman saita shiga part din anne da nanna sun gaisa kafin ta sauko ayi breakfast gaba daya hardashi, kwana biyu bata saukowa saboda tana kokarin kauce masa yau kam da babu yanda ta iya dole haka nan ta hakura ta sauko, koda ta sauko already yana zaune sun fara karyawa dasu anne wannan yasa ta dan saki ranta suka gaisa dasu anne, har zata basar tayi kamar bata ganshi ba saita lura da su anne wannan yasa ta gaishesa a qagare, anne na ankare dasu ba tun yanxu amma ta kauda ido kawai tayi murmushi, babu abunda take hamdala da godiya ga Allah. 8:30 dot ta aje spoon ta miqe anne tayi karaf tace “zaku tafi ne?” “Eh anne karnasa suyi latti nasan basu san zanje ba yau” “Ay sun tafi already..ga taj nan daga yau shi zai dunga kaiki da kansa” Dam gabanta ya fadi, gashi bata iya jayyaya da babba ba sai kawai tayi shuru, lokaci guda ta nami fara’ar dake fuskarta ta dauke, anne tace “kuje deeni kar lokaci ya kure” Tunda akayi maganar yake kallonta yana ganin reaction dinta, he can see yanda bacin rai ya bayyana akan fuakarta sosai, yana hango tsanar da take masa. Oppsss…wato shifa tun lokacin da abunnan ya faru shikenan ya rasa natsuwarsa gaba daya, itace nace ta farko data gamsar da zuciyar sa da gangar jikinsa, she gave him something that he will treasure forever ayanxu kam ba zuciya kadai ba hatta gangar jikinsa ta aminta da sabeeha ce ke mulki dasu. He so much love and respect her beyond measures. Saidai kuma yana cikin fargaba, cause she hate him, kuma baiga laifinta ba, amma dole ya bita ahankali tunda she’s still young, but rabuwa shida ita har abada, Murmushi yayi ya dubi anne ta kanne mashi ido ya dauka napkin ya goge bakinsa sannan ya miqe tsaye yayi gaba tayi masu sallama. Tafiya take amma ji take kamar akan kaya take tafiya, haka nan ta danne abunda ke cinta ta tsaya, ya bude kofar seat din gaba ta shiga sannan ya rufe. Tana shiga ta zauna sannan ta kauda kanta gefe, ya rufe kofar motar kamar jira yake ya wani matso kusa da ita tayi baya, jikinta ya soma karkarwa ta rutse ido, take ya gane she’s traumatic akan abundaya nata, “karka taba ni, sont touch me” ta fada tana karkarwa ya tsaya sororo da mamaki, sai kawai ya fara kin haushi kansa ya koma gefe ya kunna motar ba tare da ya kalleta ba yace “seat belt” Tayi banza dashi, ya juyo yana kallonta yace “idan baki saka ba zan tabaki..” Cikin gaggawa ta janyo belt din ta saka suka kama hanya, suna isowa school yqai bude kofar, sunkai wajen 20mins a haka ganin bashida niyar budeq yasa tace “zan futa” Ya sauke ajiyar zuciya yace “fatima..” Ji tayi kanar ya watsa mata wuta a zuciyarta, ko sunanta batason jin a bakinta. “Please forgive me…” Kamar jira take ta juyo idanunta yayi jajawur ta kalleshi tace “bazan taba yafe maka ba…wallahi wallahi bazan taba yafe maka ba, i so much hate you…kayi kin abunda bazan taba mantawa dashi ba, nayi dana sanin saninka a rayuwata, “ Ta karashe tana fashe wa da kuka mai tsuma zuciya hankalinsa ya tashi duka ya miqa hannu zai tabata ta matsa irin tana kyankyamin nan tace “dont ever think of touching me, kuma wallahil ameen saika sakeni, saika sakeni, saboda bana kaunar ganinka har abada” Idanunshi take suka karade sukayi jaa sosai ya kalleta cikin bacin rai yace “Talk to me with some respect fatima…im your husband and Karki sake ki sake tunanin zan rabu dake, bazan taba rabuwa dake ba” A fusace ta juyo tace “wallahi saika rabu dani, i have no respect for you ko kadan,kuma wallahi wallahi saika rabu dani..” Ganin tayi sama sosai yasa ya suake muryanshi kasa kamar ba taj ba yace “please my cute puppy princess, I’m sorry okay” Ya fada yana kama kunenshi, ta mashi wani mugun kallo, “open the door please” ta fada ki tsaye, “please bibi..” “I said open the doorss please” ta fada da karfi sosai rai a bace, shima ranshi kawai yaji ya baci ya kamo hannunta yuu tayo gabansa yana facing dinta tana facing dinahi hannunta ya fara karkarwa saboda fuskanshi na kusa da nata, ya fara rankwafoqa kamar zaiyi kissing dinta gabanta ya fadi ta soma hawaye, ta runtse ido jikinta na rawa ya sauke wani murmuahi aranshi ya furta “stubborn yet cute” Ashe balle mata belt zaiyi yaba gamawa ya danna button din kofar ya bude ya juyo ya kalleta ganin har zuwa lokacin ta rufe idonta “You want me to kiss you huh?” Ta bude idanunta wangal sannan ta kwashi avubuwanta ta kara gaba. Tana rufe kofar saiga maya a tsaye, daman ta zo parling lot zata ahiga motar salim kawai idanunta ya sauka kansu, kuma taga komai. Lokacin tashi nayi ta maqale tare da laila karma ace su dawo tare dashi, aiko hamad na zuwa zata shiga motan kenan ya dakatar da ita, akan idnaunta suka wuce taj kuma daya dade da zuwa yana jiranta yana kallon komai, idanuntavya taru da ruwa. Laila dake zaune a baya tana kallon yanayin hamad saitaji wani irin aranta, ita kadai tasan yanda yayanta ke son sabeeha sosai. Washe gari haka aka sake maimaitawa, shine ya kaita kuma ya daukota, kullum fadan yau daban na hibe daban, and he’s really trying and going along with abubuwan da takeyi saboda yanajin guilt din abunda ya mata. Ta wani bangardn kuma wannan shegen magani da maya ta saka mashi a abunci ba karamar illa ya mashi ba, har saida yaje asibiti, don tundaga lokacin shikenan ya kasance mabuqaci, daman fa yasan deep down there’s a monster in him, karfin tsoron allah ne kawai baisashi ya fada zina ba. Amma fa da zarar ya ganta kai hatta muryarta dayaji yakejin sako ya isar mashi, hes so hard for her. Sannan ahankali ahankli abunda ke shiga tsakaninsu ke dawo mashi, dukda ga sakamakon yanda abun ya kasance hakan baisa yaji shi cikin wata ni’ima, he wondered how abun yake, ashe it’s beyond explainable, shiyasa he’s looking up to more amma fa da yardarta da amincewarta. What he got for her as per al’adarsu achan saudi idan mace ta bama miji budurcinta yana nan, wannan campany daya bude anan nigeria under sunanta ne ma, bayan wannan other gift suna nan a ajiye, ya maida sunanta kan inheritance dinshi na komai, hatta credit card dinshi she’s eligible to use it adul sanda taga dama basically arzikinsa dai ya zama nata, yana raye ko yana mace she has right over it kuma zata iya yanda taga dama dashi. tun bayan abun nan baiyi gigin tabata ba ko yi mata komai, but fa duk motsinta akan idanunshi, duk wani abu da takeyi. Ba anne kadai ta lura da how affectionate he is to fatima ba har ma nanna,saidai bata taba kawo komai aranta ba tadai yi fatan dama ace zasu so junansu?? She will be the happiest. Ta bangaren anne kuwa ita tasan abunda take kullawa, babban shiri takeyi sosai wanda lokaci guda zata yanke hukunci kuma dole kowa ya amsa. Bangaren maya tunda taga plan A by yuwu ba saita koma plan b, kokari take sosai wajen manipulating bahijja into making her believe idan har bata auri taj ba yanda take sonshi zata iya mutuwa, abun har tsoro yake bama bahijja don har tana cew zata kashe kanta idan har bata samesa ba. Bahjiia tayi shirin samun anne da maganar anne ta dakatar da ita kai tsaye, bata ma tsaya sauraronta ba tace karta sake kawo maganar har abada don indai tana raye tana nunfashi taj bazai taba auren maya ba. Bahijja a tunaninta kodan saboda yanxu an gano maya ba yarsu bace shiyasa gashi ta mata alkawari, harga allah a ganinta taj is the best for maya, zai kula da ita zai tausaya mata at least zataji a jikinta har yanxu she’s part of the family. Ta samu majeed da maganar ta fahumtar dashi shidai baice komai ba kawai yace suyi addua. After 2weeks.. Ranar wata very weekend kowa na gida. Anne ta shirya family dinner gaba daya kowa yazo, bangaren sameer da bangaren fadila da iyalanta kowa tace duk tanaso suzo ayi family dinner. Misalin karfe bakwai duk kowa ya hallara a cilantro wani exotic restaurant, anci ansha Masha allah, anata hira sosai har gideo call siada akayi da yayan ya sameer dake kasar waje. Bayan an gama duk wani ciye ciye anne tayi gyaran murya. “Allahdullah alhamdulillah..im so blessed to present here ban mutu ba da yar uwata jinina sannan da iyalaina gaba daya, ina rokon allah ya dauwanar damu cikin farun ciki gaba daya.” Suka amsa da ameen. “Ina mai farin cikin shaida maku wani decision dana yanke kuma ina fatan zai zamo mana alkairi kuma zai kara danqon zumuncin mu” Maya aka wani gyara zama ana smiling, sabeeha ko hankalinta nakan waya tana message da haya. “Na yanke hukunci hada dana Tajudeen da jiqata Fatima sabeeha aure Insha allah..” Take wayar sabeeha ta subuce mata, hamad ya saki spoon din hannunshi da yakeshan desserts dashi maya kuma nunfashinta ya tafi na wucin gadi, bahijja ta dubi anne, nanna ma ta dubi anne, dadyn sabeeha ko me zaiyi banda murmushin farin ciki, samwwd ya juya ya dubi dadyn sabeeha ya miqa mashi hannu yace “alhamdulillahi..kai Masha Allah allah ya tabbatar da alkairi” Fadila me zatayi banda guda yiriyiri, anne ta murmusa tace “kuma bana son aja komai nanda Sati biyu zasu fara exams ko? Toh suna gamawa insha allahu za a daura auren fatima da tajudeen” Sabeeha data sandare dagowan da zatayi kawai idanunta ya sauka kan nashi, take taji wani irin amai ya tokarota, abuncin ma ya nemi dawowa gaba daya ta tashi a guje ta tunkari rest room suka bita da kallo. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 115 Bahijja tayi shuru jikinta yayi sanyi tana duban maya tana ganin yanda take hawaye tana kuda idanu, nanna me zatayi banda murmushi ta rungume anne tace “allah ya tabbatar da alkairi” anne ta amsa da ameen tana kallon bahijja da gaba daya yanayinta ya sauya. Sabeeha na dawowa kana ganin fuskanta kasan hawaye tayi, anne ta kalleta kawai saitayi murmushi. Har aka koma gida sabeeha bata cikin natsuwarta, gaba daya jikinta rawa yakeyi, kanta ya fara wani irin ciwo sai zazzabi. Kwananta biyu zuwa uku tana zazAbi ta kasa kwantar da hankalinta, kullum kuka hawaye kamar rabta zai futa, vata sonahi bata kaunarshi amma bazata taba iya bijirema na gaba da ita ba, amma fa saidai akai gawarta gidansa don wallahi bazata taba zaman aure dashi ba. Haka ta karacii ciwonta dukta rame ta fada sosaiabun duniya ya isheta amma bata fasa maida hankalinta ga karatunta ba. Gaba daya bahijja kuwa hankalinta ya koma ga maya, tausayinta take ji sosai, idan sabeeha yarta ce maya ma har yanxu matsayin yarta take kuma tana bala’in sonta sosai ba kadan ba. Kwanaki sun dan ja har sun fara exam, sabeeha haka nan ta dage da karatu sosai amma ranta na cike fall da damuwa, ta gama yanke shawarar zata fada ma mamanta kawai wata qila zata saurareta. Yanxu hamad ne ke zuwa kaisu kuma ya dukosu Saboda exam, Specially yasa laila ta dunga dawoqa gaba tana zama ita kuma sabeeha ta koma baya, yanda yakeyi da ita ya ragu sosai ya danne abund ake ranshi. Zaman bayan nan fa babu alkairi a ciki, son in banda harara babu abunda ke hadata da maya, maya data ganta ji take kamar ta kasheta, ayfa bawai ta hkura bane ba akan batun taj, sun nuna mata ita bare ce ay kiwa zata nuna masu tabbas ita bare ce don zata iyayin komai ganin wannan ayren bai yuwu ba koda kuwa kashe sabeehan zatayi. On the last day of papers dinsu sabeeha ta fara wani irin rashin lafiya, exam din da bata samu tayi ba kenan aka maidota gida,da school bus, tana dawowa anne ta kira doctor tazo ta dubata. Doctor tazo ta dubata ta shaida lafiyanta kalau ta bata multi vitamins da dan pain killer kawai da zaisa ta danji dama dama. Ay kuwa tana fara sha taji dama dama ta koma school akayi mata remaking exam specially tayi. Wani abun mamaki makarantar da kayi mising paper daya shikenan saidai ka sake semester sai gashi oga na zuwa me yayi me yayi allahu akbar, tashin farko akayi engaging dinta specially tayi. Suka koma gida sai preparation na report da zasuyi defense. Ilimin dai babu wuya, idan har akwai kudi, yau sabewha ce ke rike da takardunta, report din da tana yin defense shikenan sai graduation ta zama a degree holder kai alhamdulillah, irin farin cikin da take ciki da godiya ga allah da takeyi daya sauya mata rayuwarta ya inganta mata ita babu abunda zatace sai hamdullah. Allah baya barci kuma baya bari a zalinci bawansa allahu akbar. Yau Ranar friday, juma’atu babbar rana mai girma mai daraja, ayau allah ya basu ikon kammala karatunsu cikin sauqi ita da laila, murna ba a cewa komai daka gansu, su hajiya kaya kuwa ashe semester biyu na jiranta saboda yanda ta tara carry over, tsabar bakin ciki ko zuwa makarantar batayi ba ranar, daman an gama exams anyi hutu, dan dalili ne ke fiddata which is yawan banza da takeyi. Su sabeeha na dawowa gida aka shirya masu congratulatory liyafa mai kayatarwa,anan compound din gidan, kowa murna yake da farin ciki sosai, what a happy family, maya kiri kiri taki futowa ta hau ta hau famm fam sosai, kowa da yaji cgp din sabeeha saisu bude baki waaa, what a wonderful result, laila ma tayi kokari don itama nata 2:1 ne. Ana cikin cin abunci sabeeha ta dubi laila tace “pass me the noodles” Anne tace “ki tura nata duka gabanta mana tadaina wahala wajen diba tunda rabta naso” Laila najin haka ta tura mata, anne tayi murmushi tana kallon sabeehar. Oga kwata kwata ya kasa daina kallonta, tayi wani irin fresh, kumatunta ya futo bulbul, gashi da zarar ya kalleta sai yaga tana wani lumshe ido sexily, which turns him on, ita batasam ma tanayi ba, haka kawai data zauna take yawan jin barci just like that, saida taci noodles din sosai ba kadan ba sannan ta jawo snacks zataci kenan tana gutsiran wani pie da akayi da tuna kawai taji amai yazo mata gadan gadan, tayi saurin ajewa ta miqe tsaye zata bar wajen tayi yuuu zata fadi yayi saurin tarota, bahijja tayi gyaran murya anne ta kallesu tayi murmushi fadila tace “oh babu kunya yayan zamani..meke damunta ne i noticed tun dazu she looks pale” Duk suka maida dubansu ga mayar, sai ayanxu suka lura da changes a jikinta annw tayi saurin breaking silence din tace “propapbly tayi karatu mai tsayi sosai dayasa tayi exhausting kanta, Daidai nan maya tazo kamar ana wullota, fadila ta kalleta tace “ke kuma baki iya sallama ba” Tayi banza da fadila, laila tace “ba magana mami ke maki ba” “Dallah ance maki banji bane” “Kinga karki fadamin maganar banza…ke ko boye bakin cikin ki bakyayi..” “Uwar…” “Maya!!!!!!!!” Bahijja ta daka mata tsawa ganin tana neman yin rashin kunya, yanda tazo tana surutai kamar a buge take Sai kaqi ta fashe da kuka, daman ba a sona a gidan nan, baku taba sona ba kwata kwata. “Keee!!!!” Anne ta daka mata tsawa sannan ta matsa dakuwa, “bahijja ja yarki ku wuce, futsarar tata har ta kaiga tazo har cikin manya tana maganar nan?? What sort if disrespect is that?” “Anne kiyi hkuri…a bita a hankali..” Tana fadin haka taja maya suka bar wajen tana kuka. Fadila tace “chap akwai aiki,” Nanna tayi shuru batace komai ba jikinta ya sake sosai, tasan matsalar maya da bahijja. “Taj rakata ciki ta huta” anne tayi magana Ya kamo sabeeha auka shige ciki, tun kafin su kaiga shiga ta fuzge hannunta taashi kaskantaccen kallo, “na fada maka karka sake tabani” Ya fara matsowa kusa da ita har suka kai bango yace “why?, meysa karna tabaki? Ko kuma just hannunki ne karna taba?” “Saboda baka da qima da darajar yin haka,” “Niko nake dashi, kuma inada right din taba ko’ina a jikinki yanda na taba every angle if your whole body..” Take ta soma hawaye ta runtsw idanunta ta bude kafin tace “wallahi wallahi idan kaga na aureka kaddara gawata aka kai, bana sonka bana kaunar, wallahi mai irin sunanka banson ji balle gani…kayimin abunda har abada banajin zan taba yafe maka” tana kaiwa nan tayi wucewarta, rabi dake taaye taji abunda sukace tayi gyaran murya ta wycw sadaf sadaf, tana shuga dakin sabeehar ta taddata tana kuka, rabi ta kamo hannunta cikin lallashi tace “menene???” “Anty rabi bansan ya zanyi ba na tsane sa bana kaunarsa, yamin abunda bazan iya mantawa dashi ba kullum bana iya barcin kirki, yayi traumatzing dina” Share mata hawaye rabi tayi tace, “indai har yana matsayin mijinki toh tabbas daman akwai hakkinsa na aure akanki kuma dole ki basa,shi iyayenmu sukayi har suka haife mu, ki saka ma ranki ruwan sanyi kinji ko?” Sabeeha tayi shuru tana matsar kwalla, rabi ta cugaba da cewa “karki sama kanki damuwa dan allah, karya shafi abunda ke jikinki?” Dagowa sabeeha tayi ta kalleta bata gane dai me maganar tata ke nufi ba amma ta basar kawai ta tashi tayo wanka. Mutun daya take tunawa kawai takejin tsanaraa na raguwa wato nannan mahaifiyarsa, tana baka in son nannan har cikin ranta, itace mace ta farko da bata kyamaceta ba a lokacin da take cikin wulaqantacciyar rayuwar, saita tuna sanda take sayarda kwai, ranar sata fara haduwa da nanna. Macece mai mutunci, mai zuciya mai kyau, mai hkuri, bata kyamar kowa, yanxu taya za ayi ace taki jininta? Ay bazata taba bari nanna taga hakan ba. Tana wanka tana mutsika jikinta tana turo baki tace “baiyi halinta ba mace ce mai mutunci, mtewww dama nasan tun da shi dan iska ne, na tuna sanda baya cikin hayyacinsa lokacin da akayi kidnapping dinmu ya dunga taba min kirji, no wonder mteww” Ta fada tana shafa kirjinta da suka wani irin chuchuko, tun sanda ya tattabatan nan nippy dinta har yanxu suna nan a tsaye. Rabi na barin dakin sabeeha ta wuce part din anne tana murmushi, tace “kai fatima ba hankalin babu shekaru” Sallamarta yaza anne dagowa tace “barka da hutawa hajiya” “Barka dai rabi ya take?” “Lafiya lau hajiya” “Har yanxu tana jin haushinsa ko?” “Eh wallahi hajiya amma komai mai wucewa ne, wallahi ina tayata murna,harma dashi, kuma duk basu san cewa allah ya albarkace su ba da gudan jini,” “Saidai a masu fatan allah ya raba lafiya kawai rabi sannan ya basu zuriya mai albarka” “Ashe daman mijinta ne tuntuni.. ikon allah” rabi ta fada “Au bata taba fada maki ba kema ko?” Anne ta tambaya “Wallahi bata taba ba kuma ban taba lura ba nadai san tunda ta fara zuwa aiki bangarensa ya hana kowa zuwa sai ita kadai hatta abuncinsa ita ke kaiwa” Anne tayi murmushi kawai. Dam damm gaban maya ya bada ta saki handle din kofar don harta bude, tazo dakin anne ne donta shaida mata abunda mummy ta kasa fada ma, itafa tana son taj kuma hartayi planning tace ay yayi taki ga advantage dinta ya kwanta da ita kuma tana da ciki, sai kawai taji wannan mumunan alamari, taj da sabeeha sunada aure, sannan sabewha na dauke da cikinsa?? Innalillahi wa inna ialaihi rajiun, lokaci guda ta burkice ta haukace ta futa a guje bata rufo kofarba, tafiya take amma bata ganin gabanta harta sauko kasa ta nufi part dinsu. Wani ikon allah ne kawai ya kaita dakinta tasa key ta rufe tana duban hannunta data rike prenancy testing strip dake nuna positive, anata shirman idan taje ta nunama anne sannan tace nashi ne babu yanda suka iya dole suyi accepting ayi aure koda kuwa sunce za ayi DNA test dole saita haife dan, inma akwai wasu abubuwan medical check up da zatayi salim will cover up don yace shi bazaiyi taking responsibility din cikin ba ta zubar ita kuma tace she needs it. Tana zuwa kuwa daidai nan kunenta ya jiyo mata wannan bala’i. Ta sulale kasa sai hawaye ta hautsina dakin, ta fasa wannan ta wulla wannan, bahijja dataji tazo dokin taji a rufe, bugun duniya tayi ma maya maya taqi budewa hankalinta ya tshi soaai ta wuce main house, harda hawayenta. Tana shiga ta nufi dakin anne, ta soma magana anne ta dakatar da ita. “Wallahi baki isa ba bahijja ki tsallake maganata ko kimin iyaka da abunda na kayyade, idan kinga taj bai auri sabeeha ba saidai dayan biyu, kodai bana nunfashi, ko kuma daya daga cikinsu ya nuna baya so” “Anne maya ma yata ce, i cant stand seeing her suffering” “Ita kuma sabeeha ba yarki bace, ke bari kiji, maya ba yarki bace, yar hadiza ce wadda ta wulqanta rayuwar yarki ta asali, ta musan yata da tata, son ta inganta tata rayuwar,stick that to your brain, ki dawo hayyacinki tun wuri bahijja” Tana fadin haka ta umarci ta data futa. Bahijja ta futa jiki a mace, ta quce dakin sabeeha, tana shiga ta taddata ta shirya kwanciya, bahijja ta shugo ta rungumeta sabeeha tace “mummy…yanaga fuskanki kamar da damuwa” Bahijja tayi shuru tana mai kaunar yar tata tace “ya akayi kike gane aduk lokacin da nake cikin wani hali” “Saboda ina jinki har cikin zuciyata mummy” Bahijja tace “inason tambayar abu” Sabeeha ta tattara mata natauwarta bahijja ta cigaba “kinason wannan hadin? Kinason taj? Ki fada min gaskia karki boye min” Sabeeha tayi shuru yanayinta ya sauya idanunta ya kawo ruwa itadai batace komai ba bahijja ta kura nata idanu tace “bakya sonshi kenan?” Sabeeha ta sakeyin shuru, bahijja ta share mata hawaye tace shikenan, ki kwanta saida safe, sukayi sallama. Bahijja na futa daga part din ta wuce bangarensu lokacin wajen karfe goma, ta sake komawa wajen maya shuru hankalinta ya sake tashi ta kwaso extra keys ta bude kofa, gabanta ya fadi ganin dakin upside down, ga maya a kwance tana hawaye, da gudu ta karaso wajenta alluran data gani gaban maya yasa gabanta faduwa ta soma patting fuskarta “maya maya” maya ta dago, bahijja ta kalleta tace “menene wannan kinyi ma kanki allurar ne?? Karkimin haka maya ki rufim asiri, zai lalata maki rayuwa tell me kinyi?” Maya na kuka ta girgiza mata kai, “ki barni na kashe kaina, idan har bazan samesa ba saidai na kashe kaina” “Noo maya bazaki kashe kanki ba, indai ina raye saikin aureshi bi’izinillah” ta karashe sannan ta rungumeta maya tayi wani makirin murmushi aranta tace “na gama yarda da maganarki, baki taba sona ba kuma akan yarki bazaki taba bari kema na aure sa ba, at the end you will still choose her over me so i will do it my own way” After few days.. Monday morning. Kofar main entrance aKa bude gaba daya kowa ya juyo yana kallon futowarta, sabeeha ce ta futo sanye da wani irin designer riga mai dan karan kyau sosai, tabi shape dinta ta zauna mata dap, ta saka wani hills baqi da pink color kayan jikinta , kanta ta nade shi da wani dauri mai kyau, fuskanta walwL tasha diamond rings, haka zalika hannunta dake nan fari tarr kamar ruwan madara yasha gold, ya ilahi ta yabbi samawato, ta hadu ta gaji da haduwa masha allah. Ta saka wani irin kohl dayabi shape din idanunta hannunta rike da wata designer bag sai graduation gown da wayarta a dayan hannu, hamad yana mata kallo daya ya daukw idanunshi ya shiga mota oga kuwa kasa daina kallonta yayi, yana admiring dinta, bai taba tunanin tana da mahaukacin kyau ba sai yanxu, komai nata ya chuchuko, kugunta har wani bajewa yake ta baya kuma yayi wani tudu, gata dai yar gajeruwa amma allah ya mata halliita mai kyau subhanallah. Taku take daidai tana murmushi, bayan ta futo ta karaso sai akmahi take bugawa, laila ta rungumeta sosai tace “its our day” sabeeha tayi dariya tace “yess it is” “Toh abar kaudi a shugo mota mu tafi” Fadila tayi magana, kowa ya shiahiga, duk inda sabeeha ta zagaya saitaga an rufe, karahe data gaji sai zuge glasa fadila tayi tace “ya kika tsaya ki wuce motan taj mana mu tafi” Badan taso ba ta shiga motar, maya ta fara kokarin futowa fadila ta mata wani irin kallo tace “ina zaki ke kuma” “Zanje motar chan ne” “My dear koma ki zauna, don’t waste our time” Dole ta koma ta zauna tana cije lebe, tana jin tsanar fadila kamar mai. Ana isowa school gaba daya duk inda ka kewaya zakaga yan mata anci ado sosai gwanin ban sha’awa. Kai tsaye aka shige hall, su sabeeha sune karahe isowa har kowa ya shige suna mota yaqi budewa ita kuma tayi alkawari bazata ce mashi ci kanka ba. Ya sauke ajiyar zuciya ya juyo ya kalleta yace “you look sexy babe” Ta wani hade rai dazai gane yanda takeji idan ya mata maganar banza irin wannan baya sake ba, tace “please we are running late” “Yes let the grads wait.. il having a moment with my wifu” “This is disgusting..i hate this kind of conversation please open d door” Ya danyi shuru kafin yace i will, but i will Have to kiss you first. Ranta inyayi dubu ya gama baci daidai nan cal din bahijja ya shugi tayi saurin dagawa tasa a handsfree “Ina kuka tsaya kuma” “Gamu nan” ta bata amsa kafin ta kashe, haka nan ya hakura ya bude kofar amma yayi alkawarin saifa yayi kissing dinta. Tana futa shima ya futa da sauri ya rufe kofar ta dan tsaya zata gyara takalminta wasu yan mata suka zo wucewa ta gabansu, dayar ta yarda abu ta gefenta ya duka ya dauka zai miqa mata kenan sabeeha ta dago ta mashi wani irin kallo, daya kasa gane kallon menene sai kawia ya fasaarashi as kishi ne yayi murmushi ya saki abunda yarinya ta yarda tana miqa mashi hannu tana kwarkwasa sai ganin abun tayi ya yarda a kasa wato ta daukarma kanta. Rai a bace sabeeha ta wuce ciki yana binta a baya as her protector. Suna shiga aka zazzauna after national anthem, sannan aka gabatar da program, aka fara da science course, sabeeha hankalinta nakan wayarta tana ganin notification din message dinshi that ia ao disgusting yana fada mata wasu dirty maganganu how sexy she look, i lips looks moist da dai sauransu tayi tsaki ta aje wayar bayan fa ta gama karantawa, she can chooae to ignore it amma ta tsaya ta karance tass There’s something dake triggering dinta actually jikinta ke deceiving dinta, aduk zanda ya fada mata wani dirty abu saitaji tsikar jikinta na tashi, ko kuma muryanshi na arousing dinta shiyasa batason yana fada mata, at that instant zata soma jin she’s getting wet ta rasa dalili. “First class holder the overall best Fatima Majeed Abdul-Fatah Santuraki… Taji an kira sunanta saiga hotonta ya bayyana a tafkeken screen tana murmushi, cikin sauri ta mike tana murmushi ta gyara gown din jikinta da hular ta fara tafiya majestically daukar hankali iya daukar hankli, take wajen ya dauka da tafi, the guru of the year, oga ya wani hade rai, waishi hes jealous of her. Majeed da bahijja suka taahi suka biyota, mummy ta rungumeta sai hawaye, haka zalika daddy ya rungumeta sannan ya dubeta yace “im so proud if you mamana” Sabeeha na hawayen farin ciki tana dariya tace “thank you for being my parents. I love you both” Kan stage ta hau suna tsaye suna kallonta zata yi jawabi. Ta goge hawayenta tana kallon iyayenta da audience sannan ta soma magana . “Alhamdulillah alhamdulillah, I’ve never thought in my whole life that one day i will achieve this, i will like to thank allah almighty, my Allah has done lot for me alahmdulillahi, i cant thank him enough, my lovely parents mummy, dada, i appreciate you alot, you are my world, my family my 2 in 1 grand ma’s..you’re the best if all, i love you so much, my uncles my auty, my cousins ya hamad you play a big role on my achievements, thank youuu so much..” Aka soma tafi sosai dady ya kama hannunta daya haka zalika mummy suka sauko daga stage, tana ta murmushi, anata masu hotq, har suka zauna, tana kallon certificate dinta murna fall cikinta, tana nunama su anne suna congratulating dinta. An dan dade sosai aka soma fitowa bayan an gama, laila na rike da nata certificate din, fadila nata murna and she’s proud of her as well, suna futowa saiga baban laila ya iso, daman he promised to be present for her,ta taho da sauri ta rungumeshi… Maya koo…bazan iya tantance maku yanayin datake ciki ba, yanayin fuskanta is unreadable gaba daya. Taj ko tun bayan futowansu yake qule da sabeeha for not calling out on him sannan a gaskia he’s so jealous yanda class mate dinta harda maza ke zuwa sunayi hoto, hoton ma bawai inappropriate bane, cikin set sukeyi kuma da mata don ba ita kadai bace. Masha allah ansha after party abunka na manya da yayan manya, senatoci da ministoci duk sun hallara, manyan mutane anata connecting da juna, shima kanshi taj din yayi connecting da few dukda basu san koshi waye ba his identity is still hidden. Ana gamawa aka koma gida, as promised kowacce anne ta bata brand new chick car as gift, laila kamar tayi tsalle don murna, sannan ta basu opportunity duk wanda keda ra’ayin shiga family business dinsu kofa a bude take, dadyn laila ya biya ma laila umra ita da mummy ta with a trip of her choice as a congratulatory gift kai abun ba a cewa komai. Sabeeha ko itama nata iyayen ba a barsu a baya ba, sun shaqeta da gift, dukda yawanci babu abunda ta nema ta rasa Masha allah. Sulalewa sabeeha tayi jin kanta nadan juyawa ta shiga cikin gida,zata nemi vitamins dinta tasha, taj daya lura da ita ya biyo bayanta sadaf sadaf shima, kai tsaye saman ya wuce part dinta, ta juya baya batasan an shugo ba ya shugo sadaf sadaf dagowan da zatayi sai ji tayi an saqalo hannu wajen waist dinta sannan ya sanya habarshi wajen wuyanta yana sauke mata nunfashi kamshinsa mai sanya mata natsuwa ya zuyarceta, amaimako ta turashi zai taji wata ni’ima. “Uhmmmm i love your smell puckyy” ya fada in a harsh yet loving tone. Duk yabi ya kashe mata jiki daga rike kwankwaso, ahankali ya saka bakinshi wajen wuyanta ta karkarta da wuyan nata din bashi access yayi kissing wajen har yan abada wani arousing aound, ta lumshe ido kafafunta na nemna gaza daukanta ta kasa believing kanta for allowing him, jikinta kuma yanaso, yana craving hakan. Ganin bata hanashi ba yasa shi juyo da ita ya kafeta da ido, sannan ya matao da fuskanshi ga nata ya sauke mata nunfashi mai zafi yace “please tell me when to stop okay? I will never force you again, idan baki so just tell me” Tayi shuru batace komai ba idanunta na rufe, ya zaro halshensa ya lashi tip din hancinta taja nunfashi sosai tana jin wani baqon yanayi yana ganin haka kawai yaji ta wani fuzgeshi baiyi wata wata ba kawai yakai lips dinshi kan nata ya dan dakata, ahanakli ahanakl ba tare da yayi forcing dinta ba yaji ta bude bakin gaba daya which makes him go mad ya tura harshen deeply ya soma bata wani hottest kiss of her life, calmly, yake tafiyar da ita yana matsawa tana biye dashi ya watsa da abubuwan dake gaban dresser dinta ya sanya hannayeahi biyu ya cicibeta ya dora akai, sannan ya bude kafafunta ya tsaya tsakankani, hannayenta dake faman rawa ya sanya ya zagayosu ga wuyansa sai kawai ta amshe ta soma shafa keyarsa da gashi ke kwance, ta bashi hadin kai yanda ya kamata, suka fara fidda wani irin nunfashi, he didnt go too far sosai sai bayanta kawai da yake shafawa yana sarrafa bakinta yaga dama, sun dade a haka don sun kai wajen 10 mins a haka kafin karar kofa da sukaji yasa suka dawo hayyacinsu, tayi saurin hankadashi yayi baya, jikinsa duk ya mutu, tabi jikinsa da kallo his arms, his chest his body, hiss down dare.. tabi da kallo tana hadiyar yawu, idanunta gaba daya ya sauya launi.. hannunsa ya sanya ya dafe wajen bayan ya kalleta yaga inda take kallo, samun kanshi yayi da kashe mata idanu rai a bace ta sauko tace “get out…” “Uhm…daga baya kenan, i see you enjoyed my company cause i can feel how your heart was racing and above all those nippie were so hardf…” ya karashe in a naughty way dayasa tayi saurin runtse idanunta tana jin wani irin baqon yanayi.. Rai abace ta sake cewa “ka futaa please banason ganinka” Dariya yayi ya kwaikwaywta dukda hausan sa baya futa sosai kafin ya juya ya futa daga dakin, ta fara jin haushin kanta. Akan idanun maya sabeeha tabar wajen, daman tana ta observing duk wani motsinta, bata jima da barin wajen ba kawai taga taj shima ya bi bayanta wannan yasa ta itama ta biyo bayansu, tana haurowa saman ko ba tare da wani bata lokaci ba ta bude kofar daidai nan kuma taga abunda sukeyi, enjoying them self, take idanunta ya rufe kawai ta saki kofar ta banko a guje ta sauka kasa tayi kitchen. Wannan yasa sukaji motsin dayayi interrupting dinsu shi kuma adaidai lokacin ya soma daidaita natsuwarsa ya sauko kasa sannan ya fuce daga gidan yanda baza a ganeba. Maya na shiga kitchen kamar zautacciya rabi ta dubeta da mamaki ganinta a furgice, “maya lafiya??” Bata kaiga karasa magana ba taga mayar ta bude wajen da suke aje cutleries, jikinta na rawa ta zaro the most sharpest wukar dake wajen, tana dauka ta juyo kamar mahaukaciya idanunta yayi zuru zuru ta fito a guje… Kai kana ganinta zaka gane ba a hayyacinta take ba, babu abunda take fada sai “Saina kashe ki..saina kashe ki!!!!!!!!!,“ Ta fada da karfi bayan ta futa daga kitchen din wani ikon allah yasa rabi taji,hankali a tashe tabi bayanta daidai nan ta hango wucewarta sama, rabi tayi shuru chan kuma tajiyo kara, cikin sauri ta haura saman a guje tana zuwa daidai nan ta soma jin hayaniyar fashe fashe a part din sabeeha, take gabanta ya fadi ta tabbatar maya da sabeeha na ciki, jikinta na rawa ta nufi dakin ta murda handle din kofar taji a rufe, aiko tuni ta bazaba a guje jin ihun da ake daga ciki kamar suna dambe ta sauko da gudu harda tumble ta kusa targade hannunta ta fito waje tana haki ta fara ihu… “Na shiga uku hajiyaaaa hajiyaaa zata kasheta zata kasheta..”… MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 116 Hankali a tashe suka juyo suna kallonta, anne tace “ke rabi wani irin magana kike yi haka? Waye zai kashe wani??” “Maya da wuka…dakin sabeeha, ta kulle, zata kasheta” Take glass din hannun bahijja ya fati tarrrr a kasa, ta taho a guje suka suka biyo bayanta, bahijja da fadila har an rasa waye zai riga wani tsabar tashin hankali, suna isowa sukaji wata kara da sabeeha ta kwalla, wanda yasa suka sake furgicewa suka soma kokarin bude kofar an rufe daga ciki, hamad ya fara tura kofar ya kasa, su sameer da daddy already sun fice, taj ne kawai da hamad maza a gidan, daidia nan taj din shima ya hauro sama ya dan matsa gefe yana waya kenan yaga suna gudu sun shiga cikin gida, hankali a tashe shima ya shugo ya haura saman ya gansu chirko shirko ana kokarin balle kofar dakin sabeeha, hankalinsa bai gama tashi saida yaji karar sabeeha adaidai lokacin, take gabansa ya yanke ya fadi ya furta fatima… Ya taho da sauri ya karaso hamad ya matsa gefe yayi baya ya daga kafa daya ya buga kofar iya karfinsa kofar ta balle ta fadi kasa gaba daya har ruge ruge suke wajen kutsawa ciki taj na gaba bahijja na biye dashi daidai nan maya ta samu nasarar shammatar sabeeha ta chaka mata wuka a gefen cikinta, “saika kashekiiiii!!!” Shine abunda take furtawa kawai idanunta yayi jaa sosai, bataji akwai digon imani a zuciyarta adaidai lokacin, wata uwar kara da bahijja ta kwala saida dakin ya amsa, inda a take jini ya fara ambali sabeeha fadi wanwas a kasa ga wuka nan a tsaye a gefen cikinta, Gaba daya suka taho a guje sukayo kanta,nanna ta dafe kirjinta haka zalika anne dataga jini na saukowa daga cinyarta. “Innalillahi wa inna ialiahi ilaihi rajiun…. Innalillahi wa inna ialiahi ilaihi rajiun” Anne ta furta tare da nannan, anne ta nemi faduwa rabi tayi saurin tarota, hamad kuma ya kamo hannun maya daketa faman ihu… “saina kasheta saina kasheta…wallahi idan ban rabaki da nunfashi ba a duniya bazan taba samun sukuni ba” ji kake tassss ya kwashe ta mari, ya kara mata wani tass taga taurari, gaba daya bata cikin hayyacinta, laila tayi hanzarin kiran babanninta tana kuka tana hawaye, taj da bahijja da kusan a atare sukayo kan sabeehar ita bahijja kasa komai tayi hannunta na karkarwa tsabar shock, yarta ce agabanta kwance ga jini nabin jikinta bata nunfashu?? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, lokaci guda hankalin ta ya gushe gaba daya nunfashunta ya nemi rabuwa da gangar jikinta, shi kuma taj ya tallabo kan sabeeha shima duk ya burkice ya sanya hannunshi wajen inda wukar take yana kokarin dakatar da jinin dake fita daga jikinta, tana kokarin rufe idnaunta ya fara magana hannunsa na karkarwa, “fatima no no no.. please stay with me, stay with me…the world means nothing without you fatima, i have much to say to you, i have done nothing to appreciate you fatima for being in my life stay with me pls.. karki rufe idanunki” Kamar jira take ya gama magana dipp ta rufe idon nata gaba daya bata wani motsi, take bahijja ta fashe da matsanancin kuka takai hannunta dake karkarwa kan cikin sabeehar, “dan allah ki rufa min asiri yata, karki tafi ki barni, a daidai gabar da nafi kowa buqatarki, ban zame maki uwa ba…fatima ki tashi” Fadin irin yanayin da bahijja ta shiga bata lokaci ne gaba daya tunaninsu ya gushe gaba daya ita da taj, da fadila da suka zagaye sabeehar, yarta ce a kwance da makami a ciki ga jini na malala innalillahi wa inna ialaihi ilihi rajin, ta fashe da matsanancin kuka tana girgiza sabeehar, nanna ta dubi taj da gaggawa tana hawaye tace “tajjjj come back to your sense, ku tashi ayi gaggawar kaita asibiti karmu rasa ta,ku tashi acece ta” nanna ta daka masu tsawa, anne ko wani dan karamin heart attack ne ya kamata tun ganin jini dake sauka daga cinyar sabeehar. Sai a lokacin hankalinsa ya dawo jikinsa a burkice ya cicibeta kamar matacciya ya futa da ita bahijja da fadila suka biyo bayanshi, su nanna ma suka sauko gaba daya, suna saukowa bahijja ta hango maya da hamad ya kado ta kasa tana ta fuzge fuzge, har zuwa lokacin bakinta yaqi shuru. “Na tsaneta bana kaunar ganinta…wallahi ko bata mutu ba saina kasheta…saina wulaqanta rayuwarta…ta rabani da komai..sanadiyarta na rasa komai…saina kasheta” Hamad ya sake daga hannu zai mareta bahijja ta taho da gaggawa ta fuzgota batayi wata wata ba ta wanketa da mari babu adadi, maya ta dago ta wani hankada ko digon dana sani batayi ba ta fara ihu…”ki kasheni, saboda na kashe yarki, daman baki taba sona ba, kinfi sonta, na kasheta na kashe banza, ay wallahi ko bata mutu ba sainayi sanadiyar rabuwarta da nunfashi har abadaaaaa!” Bakinta yaqi rufuwa dayasa bahijja ta sake kamota tana jijigata, “Nayi dana sanin barinki danayi bayan na gano asalinki, nayi dana sanin rikonki danayi har kikakai iyanxu, zuwanki cikin rayuwarmu bai amfanemu da komai ba, you’re ungrateful, na kula dake kamar yanda zan kula da abinda na tsugunna na haifa na baki gata, i do everything for you maya, amma da abunda zaki sakamin kenan? Ki kashe min yata saboda kawai kin tsaneta? Alhalin sanadiyarki ta rasa komai kika maye gurbinta? Kika amshi sunanta? Allah ya isa tsakanina dake, allah ya isa tsakanina dake maya…daga yau na yanke duk wata alaka dake tsakanina dake, macuciya, azzaluma, ungrateful, jinin uwar ki na biye dake, na maki rana kinmin dare, sanadiyarki da uwarki zan rasa yata har abada, nayi dana sanin rikeki danayi bayan nasan irin jinin dake yawo a jikinki, keda uwarki annoba ne a doran kasa” A take Maganganun bahijja ya shigeta wanda yasa hankalinta ya soma dawowa jikinta ta lura da ta’asar data tafka, badai korarta zasuyi ba?? Kai mummy can never do that saboda tana sonta sosai “ ku fita da yar iska, tsinanniyar yarinya, annamimiya muguwa mai bakar zuciya wadda bata gaji mutunci ba da halarci” Fadila ta fada da karfi cikin jin zafi, badan bahijja ta mari maya ba wallahi saitayi mata dukan tsiya yanda tayi ma uwarta. Cikin maya ya duri ruwa, tabbas wannan zaisa a koreta kuma bata samu abunda take so ba, idan auka koreta ina zataje? Wa take dashi? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun, lallai ta tafka baban kuskuren da batayi ma wannan abun shiri ba, bawai tayi nadamar yunkurin kashe sabeeha datayi ba ah ah, ta biyema xuciyarta ta kaita ta barota, datayi abun cikin şirri a boye ba lallai a gano ba, take ta burkice ta taho gaban bahijja a guje ta kama kafafunta. “mummy please wallahi sharrin shaidan ne da alluran danayi ma kaina bansan nayi haka ba, ni ce fa mayan ki bazaki Taba iya korana ba ko? Mummy please forgive me” Bahijja na tsaye ta hankadata gefe tana matsar kwalla, bacin ran da take ciki a wannan lokacin zata iya illata maya, “Ay ko bata koreki ba wallahil azeem kin gama yawo, kai hamad kira hukuma suzo su futa da ita chan ta gurbi abunda ta shuka, muguwa mai bakar aniya, kin cuci rayuwarki wallahi…” Maya najin haka ta sake rarrafowa ta kama kafar bahijja “mummy mummy…. Ni ce fa..mayan ki? Wallahi bazan futa ba, bazan futa ba babu inda zanje, nanne gidanmu… nanna anne dan allah karku bari a fita dani…ku yafe min… i wasn’t on my right mind na shiga uku…wallahi bazan sake yunkurin yin komi ba..ku yafe min” Nanna ta girgiza kai kawai, maya tayi laifin da it’s unforgiving, tsintacciyar mage bata mage, tayi mamakin abunda mayar tayi. “Mummy I’m pregnant…in kuka koreni bansan ya zanyi ba..ku rufa min asiri..nayi nadama” Gaba daya Basuyi mamaki ba harma bahijjar, Hamad na shirin kiran yan sanda anne ta dakatar tashi, “ku futar da ita kawai, taje da halinta, allah ya maki abunda kikayi mana” “Dan allah ku yafe min…bazan sakeba…” “Kin makaro maya…you made a very big mistake” nanna ta fada tana hawaye, daidai nan guard suka shugo za a futar da ita, ta soma wani karamin haukan, kamar tababbiya…which duk effect din alluaran da takema kanta ne batama san maganganun da take ba “baku da imani, ku azzalumai ne, mugaye…allah ya tsine maku…wallahi bazqn taba yafe maku ba, saina lalalata sunan ahalin nan..” Ana fitar da maya suka bi bayan taj da tunda suka sauko ya tafi da sabeeha hankali a tashe, bazai iya tsayawa ba. Fadila sai jan bahijja tayi data sandare a wajen nunfashunta na nemn rabuwa da sassan jikinta ta turata cikin mota. Maya na ihu tana kundumama securities dinnan zagi haka suka watsota babu komai hatta takalmin kirki babu a jikinta, ihu take tana sambatu kamu amma ina, haka suka watsar da ita waje, data fara kokarin yi masu taurin kai daya daga cikinsu ya daga bundiga ya buga mata a goshinta ya soma fidda jini, a razane tabar wajen babu abunda ke jikinta sai wayarta data saka a aljihun rugarta. Ranga ranga aka shugo da sabeeha asibiti, gaba daya jikin taj ya jike da jini, bai taba tsoron rabuwa da ita ba sai yaxu, duk wanda ya ganta a wannan yanayi bazaiyi tsammanin zatayi surviving ba, aka shiga da ita emergency. Tun kafin akaiga komai jinin data rasa aka buqata, inda yayi insisting a deba nashi, saboda shi universal donor ne. Bahijja suna karasowa ta zube aka bata taimakon gaggawa, majeed ma suka karaso da su sameer, laila na kuka ta fayyace masu komai, sukayi allah wadai, anne tace babu ita babu gidan har abada, taje da mugun halinta, zasu kyaleta kawai albarkacin rikon da aka mata amma da an makata hukuta. At that point addua kawai suke ma sabeeha don har bahijja ta farfardo ana kan sabeeha ana kokarin ceto ranta, After 2-3 hours of waitings doctors suka fito, daga yanda kaga yanayinsu zakasan bad news, daoctor barau yayi shuru bahijja ta karaso gabanahi tace “yataa yata tell me shes alive bata mutu ba, please ku fada min kun ceto ta..” “Hajiya saidai kuyi hakuri,” yuu bahijja tayi zata fadi jin wani jiri ya debeta, “She lost the pregnancy due to the excess blood data dunga zubdawa, sannnan state din shock data shiga amma aside from that she’s safe from the cut Alhamdullah!, allah yaso baije deeep ba munyi mata dinki, yanxu she’s unconscious” Gaba daya suka bishi da wani irin kallo, musamma taj da he’s more shock than anyone else, anne tayi saurin furta “innalillahi wa inna ilaihi rajiun…subhanallah…” dady sabeehan da hankalisa ya tashi sosai ya karaso gaban doctor yace “pregnancy? What pregnancy are you talking about???” “Yes sir,, jinin data dunga fiddawa ne sanadiyar shock din data shiga yasa ta rasa 4weeks pregnancy dake jikinta” Dam gaban taj ya kara bada wa babu abunda yake sai kallon doctor yana nanata maganar a ranshi, “she was pregnant??? Fatima was pregnant this whole time with his child??? Ya rasa cikinsa?? Because of wannan shedaniyar yarinyar..innalillahi wa inna ialaihi rajiun, adaidai wannan lokacin ganinta kawai yakeso yayi, he just wants to see fatima shi” bai tsaya sauraron su ba ya zame yabar wajen “Wani irin magana kake ne likita?? Fatiman ce takeda ciki?” Fadila tayi mga tana duban doctor, “baku sani bane hajiya??” Anne ta katse su jikinta a mace tace “mun sani…ya allahu,allah ya bata wasu masu albarka sannan ya bata lafiya” Duk sukabi anne da kallon mamaki, duk wani shock news daga wajenta yake futowa. “Zamu iya ganinta??” Anne ta tambaya, doctor yace “eh an kaita recovery room tana samun rest” “Thank you dr barau” ya kama hanyarshi suka nufi wajen recovery ward vip, gaba daya rututu suka taho taj suka tadda tsaye akanta ya kama hannunta yana kissing sannan ya duka goshinta ya hade da nashi ya shiga wata duniyar, su da shigo suna ganin haka suka tsaya babu wanda ya tunkari wajen,bahijja ta kauda idanunta abubuwa da dama na yawo a qwaqwalwarta, anne ta samu waje ta zauna. Anne tayi gyaran murya tace “alhamdulillah tunda bata samu wani rauni sosai ba” Fadila tace “anneeee!!!” “Toh yanxu ma karin bayanin kuke nema? Bayan gasu nan a gabanku?“ Kowa yayi shur chan kuma anne tayi gyaran murya tace “tajudeen mijin sabeeha ne,” “Mijinta kuma? Auren da ba ayi shi ba? Ko a bayan mu akayi bamu sani ba?” “Ah ah da ma chan da aurensu, gashi nan gata,ay,” “Anne ki mana bayani yanda zamu gane” fadila ta sake a natse, gaba daya daga nanna har bahijja da sameer kamar ruwa ya cisu bakinsu ya rufe, nanata maganar anne kawai suke aransu. Nan take ta fada masu komai yanda taj ya fada mata tundaga farko har karshe idanun nanna yayi jaa sosai, ta soma innalillahi a zuciyarta tayi tawakkali ta danne abunda ke zuciyarta kowa ayayi shuru da abunda ke ranshi, amma mamaki bai barsu ba. “Shiyasa nace zan aurar dasu, banso wannan zancen ya futo ba, don shi da kansa ya roki kar hakan ta faru, toh saidai kuma komai da yanda allah ya tsara, baiso kuji irin rayuwar da yayi ba saboda we had gone through alot, amma allah yana tare damu, we are still together no matter what alhamdulillah komai na cikin tsarin allah, ke bahijja yanxu kinga duk abunda ya faru ishara ne a garemu, kina matsayin uwa baki ma san yarki nada ciki ba, kin sakankance akan wannan shedaniyar, har kina rokon dole saina hada aurenta dashi,” Bahijja tayi ahuru abun tausayi kanta a kasa ta doka uban tagumi. “Hmm ay ni nasan yarinyar nan babu alkairi a tattare da ita yar hadiza ce fa??” Fadila ta fada tana tabe baki. “Allah ya bata lafiya” majeed ya fada yana futa daga dakin. Hamas ko tun kallo daya daya mata daga nesa shima ya fuce daga dakin, zuciyarsa na zafi, tabbas fatima ta haramta a gareshi, ya rigada ya karbi hakan. Laila ko tunda ta kafesu da ido ta kasa daukewa, sai kawi ta fara murmushi, fadila ta dubi bahijja sannan ta dan kauda idnaunta tace “oh yanxu daman da aurensu shine suka boye mana? “ “Toh idan kukaji ba lallai ku fahimce su ba, kamar nima yanda da farko ban yarda ba saida ya zauna yamin bayani, wa zai taba tsammanin fatima taje aikatau saudiyya , kuma har ya kasance gidan su tayi aiki ta kula dashi? Har sanadiyar hakan yasa kawunshi ya masu aure? Just to protect him? Ay babu wanda zai yarda da wannan cikin sauqi” nanna ta bata ansa “Kai amma mutane mugaye ne, kana kallon naka inkaga na wani saikaga naka ba komai bane, yanxu meya tsaresu dashi taakani da allah? Dan uwanku jininku? Wannan zalincin ay yayi yawa” Nanna dai tayi shuru tana matsar kwalla, taji wani irin soyayyar sabewha na ninkiwa a cikin zuciyarta, she did the duty of a mother, she protected a lokacin da yafi buqatar uwarsa a tare dashi, Lokacin sallar asr nayi anne ta tashi ta dafa taj sannan tace “tashi kaje kayi sallah, zata farfado insha allahu deeni kaji ko?” Haka nan ya tashi idanunshi sunyi jaa sosai ya futa daga dakin, wanda hakan ya bama bahijja sakewa ta karaso kusa da sabeehar ta kama hannunta tana hawaye. She can’t imagine loosing sabeeha, wallahi zuciyarta zata iya bugawa lokaci guda. Haka zalika shock din maganar aurensu da taj bai barta ba. Anne na zaune gefen nanna tana bata baki tana tausasa ta suka soma jin maganar bahijja, tana kiran sunan sabewha a daidai lokacin kuma sabeehar ta soma bude idanunta laila ta futa da gudu ta kira doctor yazo. Taj bai shugo ba bayan futar dayayi sai wuraren bayan sallar magrib, kusan a tare suka shigo sa hamad da sallama. Anne da nanna na zaune while anty fadila na sallah. Bahijja kuma na gefen sabeeha dake kwance amma an dago gadon nata kamar tana zaune, anesthesia da aka mata yasa batajin zafin komi kwata kwata saidan abunda baza a rasa ba donma alluran ya soma sakinta amma tayi shuru. Babu wanda ya mata magnar cikin da bata san dashi ba, haka zalika babu wanda ya fada mata cewa sunsan da aurensu ita da taj din. Sallamarsa yasa taqi dagowa balle ta kalli inda yake, bahijja tayi saurin miqewa ta bashi guri don kamar baisan wani abu wai shi kunya ba ya tunkaro inda suke. Kana ganin expression din fuskarsa zakasan he’s relieved daya ganta zaune. Ya karaso har gabanta ya kafeta da idanu, ya rasa ma me zaice mata, sai tunanin cikin nan yake, abunda ya hanashi dawowa asibitin kenan ya tsaya a masallaci yana addua akan allah ya kawo masu wani mai albarka, balarbe dai akwai son yaya, baima san da cikin ba amma barewarshi dayaji abun ya mashi zafi sosai. Tana jin yanda idanunshi ke yawo akanta amma taqi kallonsa ya dan duka kadan ya kamo hannunta, cikin Sauri ta juyo ta kalleahi ta kalli mutanwn dake daki, taga kowa harkar gabansa yake banda laila datake guntsw dariyarta ya dan rankwafo ya soma mata magana cikin sanyi with so much care affection and love..”how are you feeling?akwai inda ke maki ciwo?” Kasa kasa yake magana yanda dagashi sai ita ne zasuji, kuma yana kashe mata murya,mamaki ya gama cikata, Ta soma kokarin kwace hannunta yayi pwcking hannun ta kwalo idanu, kasa kasa ta soma magana itama “menene haka, idan aka ganmu fa? What is this?” Yatsanshi yakai bakinta “shiiii” alamu tayi shuru tayi saurin ture hannun nashi gaba daya rai a bace tace “don’t ever touch me…” “This touch or the other naughty touch uhmmm???” Ya fada in a naughty way yana mata wani irin mayen kallon flirtingly Ta kauda kanta, gaba daya a furgice take, shin ya mance da su mummy na wajen ne ko kuwa, ta lura tunda aka fara maganar aure shikenan yake neman zaqewa, itako ayanxu babu abunda ta tsana kamar maganar auren. Anty fadila na idarwa ta soma magana “toh toh…akwai dai iyaye anan..sai ayi maintaining basai kun nuna mana kunsan juna ba” “Kai mummy..” Laila ta fada tana murmushi, sabeeha ta sunkuyar da kanta tsabar kunya da takaici, gashi yaqi barin wajen kamarma baisan abunda take cewa ba. Anne tayi breaking silence din, “toh alhamdulillh tunda ta farfado sai ayi tunanin wanda zai zauna da ita ko?” Bahijja dai tayi shuru batace komai ba,nanna tayi saurin cewa “kuje ni saina zauna da ita…” “Ah ah baza ayi haka ba, keda kike fama da kanki, kubar bahijja ta zauna da ita” Fadila tace “toh shikenan” Suka shirya komawa gida a daidai lokacin kuma majeed ya karaso asibitin. Nanna ta tunkari inda sabewha take ta shafa kanta sannan tace “allah ya maki albarka ya baki Lafiya fatima” Sabeeha ta sunkwi dakai ta kasa cewa ameen dinma. Haka suka fita gaba dayansu, harda taj. Ya rage daga bahijja sai majeed, daya tako gaban sabeehar ya zauna yana tambayarta ya jikinta sai faman lallabata yake uba mai dadi, bahijja dai ta kasa cewa komai tana kallonsu duk jikinta yayi sanyi gaba daya. Sai wajwn karfw sha daya majeed ya koma ya rage daga bahijja sai sabeehar. Nan ne bahijja ta zauna ta soma mata tambayiyi, “meysa baki fada min ba?” Sabeeha tayi shuru ta kasa bata amsa don ta gane sun san komai. “Dan allah fatima karki dunga boye min komai na rayuwarki, inason na kasance mutun ta farko da zaki sama da maganar daya shafeki, mai dadi ko mara dadi, I’m here for you, i will never judge you, banida wadda ta wuceki, i was so scared of loosing you, idan na rasaki diyata bansan ya zanyi ba” bahijja ta soma hawaye, sabeehar ma na kuka ta share mata hawayen tace “mummy im sorry…bazan kara boye maki komai ba Insha Allah”… Sun dan jima suna magana bahijja na bata abunci tanaci chan sabeeha ta dan dakata tace “mummy…maya…” “Karki sake ambaton sunan ta… sunanta ya haramta a gaba “bahijja ta katse sabeeha, wanda hakan yasa jikin sabeeha mutuwa tace “kiyi hkuri mummy…” sai kawai ta fashe da kuka, “sanadiyarta na kusa rasaki, bazan taba iya yafe ma yarinyar nan ba, da wani abun ya sameki shikenan, gashi tayi sanadiyar zubewar…” Sai kuma ta dakata daga nan bata karasa ba, sabeeha ta goge hawayenta ta soma kokarin kawar da maganar mayar.. Haka suka kwana bahijja na jin mostinta zata tashi, baiwar allah ta kasa barci gaba daya. Bangaren maya bayan wannan korar da aka mata, mutun na farko daya fara zuwa ranta shine salim, tana kiranshi a waya kuwa ya dauka, ta umarceshi dayazo ya daukwta. Aikuwa yazo yana zuwa yaga yanayin da take ciki ya gane akwai matsala. Tunda ta shiga motar nan babu abunda take sai sambatu da bababi iri iri,shidai baice komai ba abunda ke damunsa ya ishesa kawai, gashi ya kasa gane kan magnganun da take, daga yabda take magana ya gane tayi ma kanta allura. Suna zuwa hotel ta tadda wani sabon tashin hankali, daman daga asibiti yake ta kirashi yazo ya dauketa, an dubashi aka tabbatar mashi yana da HIV/AID, which tabbas yasan itama yanxu haka tana dauke dashi, da farko baiyi niyar fada mata saida yaga ta nadu ta nadu ko tsoron zubewar cikin jikinta batayi inama take ta cikin yanxu neman abunda zai dauke mata damuwa kawai take tana farkawa doshin asuba taga babu shi babu labarinsa sai takardar report din test dayayi. Nan ta shiga sabon tashin hankali, iskanci baiyi rana ba, ta dunga kuka tana kiran wayanshi baya shiga, ragiwar allurar data aje ta kara makawa kanta ta fita hayyacinta gaba daya don ta jikinta bata gama futa ba ta kara sama kanta wani. Wuraren karfe sha biyu na rana aka zo karban room, don kwanakin daya biya sun kare, ana shugowa suka ganta unconscious, cikin gaggawa aka kira anbulance sukazo aka tafi da ita asibiti. Chan asibitin ma aka kasa daukan ta saboda babu guardian dinta, shi salil data kira last da aka kira sa bai akaji wayar ma bata shiga, sai number mummy da aka gani shima yana cikin recents, kiran duniya shima akayi da farko ya shiga sai kuma daga baya yaqi shiga gaba daya. Ana kanta ana kokarin daidai ta nunfashinta da ya tafi saboda buguwar datayi call ya shigo. Cikin yan mintuna qalilan hamad ya karaso asibitin hankali a tashe, ta kirashi wajen sau goma ashe doshin asubar nan bai dauka ba ta mashi message kamar haka, “ka taimakeni ya hamad, zan mutu” harga allah baiyi niyar bin bayan call din ba ko message din sai kuma kawai ya kira, wannan yasa nurse sun suka sameshi a waya. Yana zuwa aka mashi bayanin komai, tabbas akwai ciki a jikinta, sannan tana dauke da hiv aids da yan cucututukan da baza a rasa ba stds,but the most shockingly part shine effect din da allurar nan datayi ma kanta within the range of 16hours, sannan tayi consuming 10 dosage cikin awannanin bayan ga wannan report ya nuna ta dade tanayi ma kanta allurar ta jijiya gashi tayi compulsing which might affect or damage her brain. Tunda hamad yaji wannan masifa babu abunda yake sai innalillahi, tabbas maya ta lalata rayuwarta, ta cuci kanta da kanta, kuma ya tausaya mata batun yanxu ba yasan kanta na rawa amma bai taba tsammanin zata jefa kanta ga halaka haka ta hanyar shaye shaye mara amfani, above all ciki? Tana dauke da cikin shege a jikinta? Sannan ga cutar HIV? Tabbas abun a tausaya mata ne dukda ita ta jefa kanta a cikin wannan rayuwar amma bayajin ko dan wannan zaisa su yafe mata abunda tayi, har tanada audacity din daukar wuka zata kashe sabeeha? Tabbas zata iya yin komai and she can never be trusted. Shi ya biya bill din medication dinta komai, sannan yabar kulawarta hannun likitocin da suka dukufa akanta don ceto ta. Koda ya koma gida baiyi gangancij fadama kowa ba yanayin da take ciki musamman anty fadila wato mami, idon idan taji yasan ranta zai baci sosai. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 117 Washe gari.. Sabeeha ba karamin kulawa take samu ba wajen mahaifiyarta, duk wani motsinta akan idanunta, yan gida ko yanda sukazo runduna gaba daya jiya haka yauma suka zo. Sun dade sosai anata haba haba da sabeeha, itako babu abunda take sai murmushi, ada chan idan tana rashin lafiya tsakaninta da hadiza ko sannu wani sa’in ma saitayi cuta ta cinyeta babu wanda ya sani, saima inna kawai datake dan nuna kulawa akanta. Tana cikin wannan tunanin bata san hawaye na saukowa akan fuskanta ba sai jin hannu tayi kan fuskanta, dagowan da zatayi kenan idanunta ya sauka kan nashi, cikin hanzari ta dubi mutanen dake dakin, hirarsu kawai sukeyi abunsu babu wanda yakai hankalinsa ga inda suke sai laila data kalleta ta kashe mata idanu cikin tsokana, Cikin sauri ta kabe hannunshi dake kan fusknta ta hade rai sosai, ya dan matso gefen gadon kamar yana duba ruwan da ake kara mata. “How are you?” Tayi banza dashi ya sake tamabayata.. “akwai wani abu da kike buqata??” Nanma tayi banza dashi tana fakar idanun mutanen dake zaune musamman nannan,shi ko kunyanta ma bayaji kwata kwata. Hannunta ya nemi rikewa ta mashi wani kallo mai tafe da harara chan kasa kasa ta soma magana “please stop it…stop pretending as if you care” Dan jinkirtawa yayi yana nanata maganarta aranshi, gaba daya jikinsa sai yayi sanyi sosai ya matsa kawai ya hade hannayenshi a kirjinsa. Nanna dake zaunw jefi jefi take dagowa tana kallonsu, daga haka inka kallesu saisu baka sha’awa sosai, jiya bata iya barci ba dan murna, wani irin mixed feelings ne yazo mata, she was very happy da sabewha ta kasance MATAR TAJ kuma ta kasance tare da shi alokacin dayake cikin hadari, wani ikon allah kenan, da allah ya tashi ikonsa saiya hadasu tun basu san cewa yan uwan juna bane. Tana farin ciki, da wannan alamari, tamafi kowa farin ciki, don samun sirika kamar sabeeha sai an dace, itacw zata bada shaida akan yarinyar nan, da tarbiyarta da natsuwarta. Chan yanma suka shirya komawa, shi ya tsaya daga baya kafin mummy ta dawo. Sabeeha dai bataso haka ba amma bata da ikon cewa komai tayi shuru dai kawai. Suna fita ya tashi ya nufi kofar bedroom din, cikin sauri ta bishi da mugun kallo, dukda ta tsorata lokaci guda amma haka ta dake ta hade rai sosai. Ya dawo inda take ita kuka ta soma kokarin tashi zata wuce bathroom da sauri yayi saurin rungumeta ta baya, ya sakalo kanshi ta wajen wuyanta hannayenshi kuma around her waist. Ahanakli ya soma magana kamar bashi ba “why are you so upset with me? Can’t you forgive me for all i did fatima?? Please don’t stress my heart bibi na” Saida ta tsaya tajishi gaba daya take komai ya dawo mata daman a kusa take dashi, ko tabata bata kaunar yi wallahi. rai a bace ta nemi fisgewa daga rungumar daya mata ta kasa, duk yanda taso ta kwace ta kasa sai kawai ta saki jikinta hawaye ya soka sauka daga kan fuskarta tsabar ci mata rai da yake. Kamar wasa ya soma jin sheshekar kukanta wand ake breaking heart dinshi into pieces. “Fati..ma.. did i do something wrong??? meysa kike kuka?” Ya karashe yana sakinta sannan ya juyo da ita tana fuskantarshi, idanunta da fuskanta yayi jaa sosai tsabar bacin rai. “Da zaka gane yanda ya tsani koda jin sautin nunfashinka ne da bakayi tunanin tunkarar inda nake ba…you are so selfish, kanka kawia ka sani, you keep on disappointing me all the time, wallahi na tsaneka, banason ganinka ko kadan..” Gabanshi ya tsinke, yayi saurin runtse idanunshi ya budesu, babu abunda yake sai innalillahi a zuciyarshi, ay bansan he has caused hwr so much pain da zata fada mashi haka ba sai yanxu, anya mafarkin da yake zai tabbata kuwa? He was dreaming of building beautiful home with her, completing his deen with her ya rabb… Muryansa na breKing ya saki kafadarta daya rike, yanda yake kallon cikin idanunta haka take kallon nashi, “daman nasan tun tuni jikina kake so ba komai ba, which makes you force your self on me, i pleaded with you,…” Adaidai jikinta ya soma kyarma, pain din kan idanunta ya bayyana kafin ta cigaba da magana ..”na rokeka da allah…I begged you amma…amma…” Ta sake fashewa da kuka jikinta na rawa duk ya burkice idanunshi sukayi jaa ya taho zai rarrasheta tayi baya da sauri wanda hakan yasa ya dakata. Saida tayi kukan mai isa kafin ta dan dakata, “i want divorce, ka sakeni ayanxu nan.. don wallahi bazan iya zama a matsayin matarka ba” Girgiza kanshi ya soma yi, muryanshi na breaking yace “I can’t fatima..i need you in my life, please don’t do this..” “Like i said, kanka kawai ka sani, and you’re proving me right, which makes me hate you even more… bana sonka bana sonka bana son ganinka..” “Fatima please listen to…I’m very sorry, I’m so sorry, it’s not my fault ba ason raina abun da ya faru ya faru ba, i will be the last person dazai yi hurting dinki, i will never do that..” Ya sake matsowa kusa da ita gaba day he’s loosing it tunda yaji ta soma maganar ya saketa,which that will be the last thing da zaiyi a rayuwanshi, he will never let go of her. Tayi saurin yin baya rai a bace, babu abunda ya bata mata rai kamar yanda yake cewa wai ba ason ranshi bane? Ba ason ranshi bane shine yayi forcing din kanshi akanta? Wannan maganr ba karamin bata mata tai tayi ba ta karajin haushinsa sosai, daman chan babu maganar so a tsakaninsu don yanzu ta kara tabbatar da ba sonta yake ba ko kadan kuma wallahi zata nuna masa fatiman daya sani a baya is not same fatima dake gabanshi, that Fatima was naive, that fatima was hopeless, batada gata batada kowa, shi datake ganin shine hasken daya maye gurbin duhun rayuwarta a baya yayi disappointing dinta, he used her innocence to his benefit… “but you did..kaga wallahi saika rabu dani, tun muna mu biyu, you can’t force me yanda kayi forcing dina a baya, right now i have strong reason da zaisa ka rabu dani don na auri wanda ke sona, wanda bazai taba hurting dina ba” Wannan magana datayi na karshe ne yasa yanayinsa ya sauya gaba daya, idanunshi yayi wani irin jaa sosai, ya tsuke fuska sosai kamar bai taba dariya ba gaba daya rayuwarsa ya soma matsowa dab da ita tana baya, gaba daya saita tsorata dashi cikinta ya duri ruwa, tsoranta daya kar dai ya sake mata abunda yayi mata ranar gashi ya rufe kofa babu damar guduwa. “Stop..don’t come near me..karka matso kusa dani banso..please ..” ta karashe gaba daya ta tsure bakinta sai karkarwa yake, dukda ranshi ya baci da maganarta sai da yayi murmushi ta gefen baki, ya kasa gane meysa yake wnjoying moment irin haka, she looks cute fr, bai taba ta ba kusancinsu yayi yawa don yana jin yanda take nunfashi da sauri da sauri, heart beat dinta na beating so fast. “Don’t ever think of anyone else aside from me, i forbid you…indai ba son shiga fushin ubangiji kike so ba, and idan kin manta let me remind you, i am your husband i have right to take what’s rightfully mine from you…i can still do it again right now” Batasan mey ya kaita ba, dan banzan bakinta da yanxu baya shuru kodan tagan shi a namijinsa muraran yasa take tsiwa yanda taga dama. “Wallahi wallahi baka isa ba…kuma i will think of anyone danake so na…” Bata kaiga karasawa ba ya kamo hannuenta biyu da hannunshi ya mannasu da bango, jijiyoyin kanshi na futowa rudu rudu yace “say that again…” “Fxx Say that again…” Haba waa tuni ta tsuke bakinta daketa karkarwa, ido ya raina fata, gaba daya jikinta ya soma vibration, yanda takeyi dinnan kawai yaji is turning him on, her face angle, ga reddish face, ga lebenta daya dan bushe amma it looks moist, lashes dinta ya jiqe da ruwan hawaye, ga hancinta sha yayi jaa wajen tip din karan hancin, ya lura idan tana cikin bacin rai komai nata jaa yake komawa saboda hasken da take dashi. “Baki da kunya….kuma zan koya ma bakin nan naki how to talk respectfully to me” Yana kaiwa nan ya dora lips dinshi bakinta, yana cin kamshun bakinta yyai recognizing moments dinsu na ranar, ya suake wata ajiyar zuciyar relief ya soma saka lower lips dinshi into her mouth. Batayi gangancin yi masa gaddama ba saboda don bazata taba mantawa da ranar nan ba, kissing dinta yake amma tanajin yanda lips dinta kamar zai tsage datake kokarin hanashi, sai kawai hawaye da take, ya sakankance while enjoying it, gaba daya kanshi ya soma kwancewa gaba daya, when it comes to her komai kwarkwarce mashi yake gaba daya. Lokaci guda kidan ya soma chanza salo, gaba daya ya manta da alkawarin dayayi na taba ta da yace bazai sake ba saida izinin ta. Kukanta ya tsananta, tsoron yanda ta kasance masu ya dirar mata, yana kissing din wuyanta yana fidda wani irin arousing sound mai firgitarwa sosai. Da ace zata kwantar da hankalinta da tabbas zata gane sakon da yake aika mata yana kaiwa inda ya kamata yaje, don ji tayi gaba daya wata kasala na durar mata, tsikar jikinta na tashi. “Karka min haka….ina rokonka da Allah, ka bari..” Ta karashe tana fashewa da wanin matsanancin kukan sosai fuskanshi na kan nata a fusge ya soma magana seductivly, “ i…i…love…” Kofar da aka taba ne sai kuka knocking daya biyu baya ne yasa shi dakatawa daga abunda yayi niyyar fada, ita batama san mw yake shirin fada ba so take kawai ta kubce masa, shiko bawan allah dukda yanaao zuciyarsa na tunxura shi kamar handa yayi alkawari bai saba ba. Daga wajen ta jiyo muryar mummy data dawo daga gida. Cikin sauri ya saketa sannan yayi pecking kumatunta ya share hawayen dake kan fuskanta. “Next time kika sake disrespecting dina saina maki abunda yafi wannan” Yana kaiwa nan ya nufi kofar yana daidaita natsuwarsa. Ita kuma ta shige bathroom a guje tana rawar dari. Bahijja na shugowa ya sauke kanshi, ya mata sannu da dawowa ta tambayeshi ya jikin fatiman yace mata she’s fine, ta shiga bathroom. Bata kawo komai aranta ba ta aje kayan data zo mata dashi. Ya futa da sunan zai dawo zuwa anjima, bahijja tace to sai ya dawo. After wajen 10 mins shuru sabeeha bata futo ba, wanda hakan yaza bahijja karasawa wajen bathroom din tayi knocking kofar, “baby are you okay??” Sabeeha najin muryarta tayi saurin miqewa daga shower din data sakarma kanta ruwan sanyi, jikinta sai faman karkarwa yake sosai duk ta jiqe gaba daya, “fatima??? Are you okay?” Bahijja ta sake magana gabanta na faduwa jin shuru, “I’m coming in..” Tana fadin haka ta bude kofar, daidai nan sabewha ta futo daga shower idanunta yayi jaa sosai har zuwa lokacin hawaye take, jikinta na kyarma. “Subhanallahi…fatima, menene? Meya faru?” Jin haka yasa ta sake fashewa da kuka ta shige jikin bahijja tana karkarwa, allah sarki uwa mai dadi duk tabi ta burkice, gashi sabewhar taki fada mata komai, ganin bata cikin hayyacinta kuma zazzabi zai iya kamata yasa ta taimaka mata tayi wanka da very very hot water sannan ta futa ta saka kayan data kawo mata. Pepper soup din datayi mata shi ta zuba mata a bowl ta sata gaba sai taci dole, bata ci wani sosai ba don har zuwa lokacin yanayinta sai a hankali saida bahijja ta kira doctor ya ganta kafin daga bisani kuma barci ya dauketa. Ba itace ta farka ba sai wujen magrib, alhamdulillah badan zuwan doctor nan ba dakyar ne idan zazAbi bai rufe ta ba, alluran da aka mata yasa taji dadin jikinta sosai, cut din data samu ma yanata healing kadan kadan. Tana daga zaune kan sallaya tajiyo sallamarsa, take gabanta ya fadi tayi saurin juyowa don tabbatar da ko mummy na dakin don kafin ta idar da sallah ta shiada mata zataje pharmacy ta karbo wasu medication dinta. Ganin bata dakin yasa tayi saurin miqewa tana kalle kalle lokaci guda gaba daya yanayinta ya sauya, tun daga bakin kofar daya tsaya bayan ya rufo kofar ya kafeta da idanu. Baya baya ta soma yi kamar taga dodo mamaki ya hanashi ce mata komai, ya rufe idanunshi sannan ya bude su, anya this is going to workout kuwa? Tsoronshi ma take ji gaba daya, inta ganshi kamar taga dodo? Hakan yana kara sashi regretting komai dukda ba fault dinshi bane, ya kasa controlling kanshi ne kuma bashi da wani option daya wuce ya kusance ta tunda ita kadai ce halaliyarsa kuma matar aa ta sunnah, sallamar bahijja yasa shi dauke idanun shi daga nata. “Ka dawo ashe..welcome” “Thank you mummy….” Ya amsa ta kai tsaye, dan murmusawa bahijja tayi ta maida dubanta ga sabeeha data kafe waje guda gaba daya kana ganinta kasan a takure take kuma ga taoro ya bayyana akan fuskanta karara. Wannan ya kara tabbatar mata da Tabbas there’s something going on between them, cause daga gani they are not on a good terms, gashi dai shi ya damu da ita sosai, don sai yazo wajen uku a rana baya gajiya kwata kwata, kwana ne kawai bayayi. Kuma duk sanda zaizo haka zai taho da junks kala kala amma bata ko kallon ledan. Yanxu haka ma ledoji ne a both hannunsa da package din cold stone da abubuwan maqulashe. Tunda ya zauna bai ce mata tak ba ganin yanayin da take ciki, don ko kallo kirki bata sake masa ba balle ya saka ran zata gaishesa ya aje masu abunda ya kawo. Wayarshi yake latsaqa jefi jefi yana dagowa yana kallonta ta wani hade rai ganin mummy na wajen kuma tasan bazai iya mata komai ba, dazu daya shigo kuwa tsurewa tayi kamar munafuka. Dialing number yayi sannan ya miqe zuwa inda take kwance ta juya masu baya saida yazo dab da gadon yasan kuma tana jinshi a natse ya aje mata wayan gefenta kafin ya soma magana “khaal is on the line” Tayi kamar bata jishi ba saida bahijja tace “fatima..bakiji yana magana bane?” Wannan yasa ta dan juyo, ya galla mashi harara, sannan ta tashi zaune ta dauka wayar takai kunenta. Tana jin muryar khaal wani murmuahi ya bayyana a fuskanta, suka gaisa cikin mutunci ya tambayi ya take ta amsa mashi tana nan lafiya, wani abun mamaki dataji shine har barad ya hadata dashi suka gaisa da mutallib, suna gamawa ta aje wayar a gefw, yana taaye batace mashi gashi ba, shima kuma bai dauka ba. After few minutes ya masu sallama sannan ya tafi da zummar zai dawo gobe. Bayan futarsa ta taahi zaune da ta kwnata kamar wadda zatayi barci, gaba daya yanayin ya sauya, ta koma shuru shuru, bahijja na ankare da ita, bataso tayi mata magana ba don ta fison ta sameta da damuwarta amma ganin kamar abun gaba yake kuma tanason tasan me take ciki yasa saida ta daidaici lolacin kwanciyarsu samnan ta tunkareta da maganar. “Fatima!!!” “Uhm…mummy” sabewha ta amsa ta “Tashi muyi magana” A natse ta tashi, bahijja ta zauna gefen gadon tana fuskantar sannan ta kamo hannunta cikin hikima ta soma magana. “Fatima..ni mahaifiyarki ce, bakida kamar ni duk duniyar nan, ko baki furta min ba da bakinki ina gani a idanunki kina cikin damuwa, inason ki fada min abunda ke damunki karki boye min komai” Sunkuyar dakai sabewha tayi tana danne hawayen dake kokarin sauko mata, “dago ki kalleni..” Babu musu ta dago saiga hawayen na saukowa akan fuskanta, “now tell me, what’s going on between you two, ya maki wani abun ne? Meysa da zarar yazo kike zama so uncomfortable?” Gabanta ne ya soma faduwa, maganganun bahijja na shiga kunenta ta gaza bata amsa, toh me zata ce mata? Abunda ya mata zata fada mata? Ina bazata taba iya wannan ba, don tasan tabbas dalilin ne yasa anne ta boyewa kowa auren dake tsakaninsu sannan tayi kokarin boye abunda ya faru, don tabbas ba abune da kowaye yaji zaiji dadinsa ba musamman bahijjar. “Kinyi shuru..ina sauraronki..” Kokarin sake sauke idanunta tayi bahijja ta girgiza mata kai wanda hakan yasa ta sake fashewa da kuka ahankali ta soma magana “bana son shi mommy, bana son auren dake tsakanina dashi” Kai tsaye bahijja tace “meysa???” Tayi shuru batace komai ba, saida bahijja ta sake magana “ni mahaifiyarki ce, kuma we are in a century that babu wani boye boye tsakanin iyaye da yayansu haka zalika a addini ma bai haramta ba, idan har bakya sonshi ya akayi har kusanci ya shiga tsakaninki dashi har allah ya albarkaci mahaifarki da juna biyu fatimaa? Muna cikin inuwa daya ba tare da na san abunda kike ciki ba?” Cikin sauri ta dago ta kalli mummyn nata tana nanata maganar ciki, wani irin ciki kuma??, gaba daya shock din dake fuskanta bazai fisaltu ba. “Now tell me, karki boye min komai, ban nuna fushi na ba da kika boye min auren dake tsakaninki dashi da abunda ya shiga tsakaninku karki boye min komai yanxu, i want yo hear from your side” Take ta sake fashewa da wani kukan, bata da option dole ta fada mata komai ko ba komai ita mahaifiyarta ce kuma zata fuskanceta. Tsagaita kukan nata tayi dukda bata daina hawaye ba ta soma bata labarin tundaga ranar data saka kafafunta a saudiyya, har zuwa sanda khaal ya daura masu aurw da amincewarta zuwa ga rayuwar da sukayi shida ita da dawowa hayyacinsa da yayi kawo izuwa sanda ya koreta ta dawo nigeria, sannan cikin ikon allah suka hadu anan gidan ya ganta ta nuna bata sanshi ba yayi threatening dinta sannan ya shaida mata aurensu bai kare ba, gudun tsoron hadiza yasa tayi accepting auren nasu. Toh daga nan kuma bata tsaya ba saida ta fayyace mata komai, irin abubuwan da yake mata how selfish he is, at the end ta fayyace mata komai bata barta cikin duhu ba. Tunda ta fara magana bata dakatar da ita ba ta saurareta sosai gar takai karshe. “Mummy bana sonshi, ko ganinsa banson yi, dan allah kisa a raba auren nan, wallahi bazan iya rayuwar aure dashi ba while deep down inajin zafin abunda yayi min” Natsuwar da bahijja tayi dogon nazari tayi sosai, amma kuma bata ce mata komai ba, tabbas taji zafi sosai aranta musamman dataji bangaren daya shafi mu’amalar daya shiga taakaninsu, kuma ta dago inda matsalar take. She is disappointed in him at first sai kuma daga baya zuciyarta ta raya mata how he cared so much for her, ranar da maya ta chaka mata wula yafi kowa shiga tashin hankali babba ma kuwa, kuma da aka buqaci jini without second thought ya bad nashi. Bayan wannan wani abu ne na cikin gida, sabeeha will always be his blood, yar uwarsa ce ta jini, above all zumuncin su yafi karfin komai. Taj is the perfect figure for sabeeha, kuma tabbas aurensu hadin Allah ne babu makawa. Hawayen dake fuskanta bahijja ta share mata sannan ta dubeta tace “wipe those tears, karki sake mashi kuka, your tears are precious and you are as well, open your ears and listen to me my darling” “Bazan taba bun bayan abunda ya maki ba, tabbas he did something very terrible which can’t be forgiven easily,inason ki kwantar da hankalinki, idan har yanxu kika buqaci raba aurenku dashi ay yaci riba kenan, me akayi kenan? Diyara bazata taba zama bazawara ba da yardar Allah, shi kuma bazaki barsa haka ba, saikin rama duk abunda ya maki, you’re strong, you’re brave above all you’re irresponsibly beautiful, make him regrets his action, make him know your worth, karkiga girmansa namiji ne, zaki juyashi yanda kikaga dama da kissa, now stop being a baby and grow up, stand for your self kin jini ko” Tuni hawayen dake fuskanta ya kafe, ta wani bama mummyn nata attention completely, “kin gane me nake nufi??” Jinjina kai tayi hawayen nata ya kafe gaba daya, maganganun mummy sun shigeta sosai. “But amma mummy…” ta dan dakata jikinta yayi sanyi, ta sauke muryanta kasa kasa sosai, “how can i do that? Inajin tsoronsa bayan wanna make kanshi kawai ya sani” Murmusawa bahijja ta sakeyi kafin tace “zakiyi amfani da weakness dinsa, which is you.. he carea for you so much duk wanda ya damu dakai kuwa yana sonka,” “But mummy baya sona bai taba sona ba” “Shi ya fada maki da bakinsa?” Ta girgiza kai, bahijja tace “then find out for yourself,inma baya baya sonki bai isa yayi resisting dinki ba kyakyawar diyata, bature yace make him crazy in love with you” Cikin saurin ta rufe fuskanta tana murmushi, hakan ya kara tabbatar ma bahijja lallai sabeeha yarinya ce shataf, and she’s so innocent. Haka suka kwana bahijja na dora ta turba madaidaiciya cikin sauki, maganar a raba aurensu ya kau, tayi alkawarin duk abunda ya mata saita rama, kuma saita tabbatar abunda ke cikin ransa game da ita. Haka kawai Virginity dinta daya karba forcefully bazai karba a banza ba dukda ya kasance mijinta. Washe gari aka sallamesu daga asibiti, dady yazo daukan su haka zalika shima yazo, ta dauka shawaran mummy sosai wanda ta umarceta da karta sake Tayi disrespecting dinshi, ta nuna mashi kamar komai ya wuce a wajenta saidai kuma karta sake ta sakar masa Kai har sai ta tabbatar da maganar da sukayi jiya. Ai kuwa dayazo har wani shan kamshi take tunda ta gaishesa ta wani basar, tana dadaga kai, ko digon tsoronsa babu aranta saida ta tabbatar ta cireshi tasa a zuciyarta kafin ta kwanta, shiko ta bangarensa gaba daya sai yaga ta sauya kamar wata hawainiya. MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 118 After one week… Alhamdulillah sabeeha taji sauqi sosai ba kadan ba, kyau din datayi bayan ta samu ciki yana nan tayi bulbul abunta, ciki dai allah baiyi da rabon zai zauna ba, kuma tabbas taji wani iri game da zubewarshi, allah yaso batasan dashi ba har allah yayi bazai zama mutun ba da abun saiyafi mata zafi. Bayan dawowarsu ta tadda korar maya da mummy tayi kuma tayi forbidding kowa da kiran sunanta ma a gidan, sabeeha ko duk abunda ta mata har zuwa lokacin tana ranta, ba karamin tausayinta take ji ba dukda tayi mamakin yanda tayi yunkurin kasheta. Kwata kwata cikin satin bata yarda ta hada hanya dashi ba, harkarta kawai take, yau au fita shopping da laila gobe suje outing, idanunta na kara budewa sosai, gaba daya ta zama wata yar gayu sosai irin ajin farkon nan. Duk futar da zatayi saida izinin mummy, koda kiwa nan da nan ne, kudi ko sabeeha saidai ta kyautar, don a shaqe take da kudi. Wani abun mamaki duk fitar da zasuyi da laila zataga ya turo mata kudade masu dan banzan yawa, hakan ya tabbatar mata da yasan da futarta ko mummy ce ta fada masa oho ba damuwarta bace. Yanzu gaba daya she’s familiar da rayuwar hutu da wayewa soaai, arziki mai albarka yayi a rayuwa, gaba daya ta sauya salon maganar ta ma ya sauya sosai. That same week anne ta zauna da kowa meeting kan maganar auren sabewhar da taj dinji, inda tace tunda aurensu na nan kuma anyishi bisa yanda shari’a ta tanadar babu wani amfani sakeyi tunda bawai ya saketa bane,kuma yanxu da ta gama karatunta babu dalilin da zaisa ta zauna karkashin iyayenta, macece ko ba dade ko ba jika za a aurar da ita, rashin kasancewarta da iyayenta a baya bashi zaisa su riketa ba musamman yanxu data zama tana karkashin taj din, sai yanda yayi da ita. Hankalin bahijja ya tashi sosai kuma tana kokarin ganin ta karbo ma yarta yancinta a wajenshi daya kasance namiji, wannan yasa ta roki alfarmar jinkirta bikin nasu, inda ta fake da adanyi mata uzuri so that she can be heal from the trauma of abubuwan da suka dunga faruwa. A cikin same satin again za ayi bikin haya, this is the first time in her life zatayi experiencing attending public events,musamman auren kawarta. Ba karamin murna take ma haya ba wadda ta lakaba ta a matsayin best lady dinta, kuma tace mata duk wani shirye shirye tare zasuyi. Yau ta kasance tuesday, sunyi planning futa for girls sunny spa day in preparation of bikin, daga nan zata karbi ashoebe nata dana laila don shes invited as well, yanxu sun kulle sosai ka gansu gwanin ban sha’awa. Tana gama shirinta tsaf laila ta shigo patt dinsu da yanxu ta dawo nan gaba daya, bahijja futuk ta rufe ido ta aje wannan karar, tace sabeeha ta dawo gabanta, anne bata hana ba haka zalika anne. Saukowa ta soma yi kamshinta na ziyartar parlor tana sanye da wani mustard doguwan fitted riga sai veil data yafashi, hannunta rike da channel newest edition chain bag. Bata shafa komi ba sai kohl da wani pink fenti gloss stain daya sa labbanta suka zama pulp, Masha allah. Fararen hakoranta ne suka bayyana tana duban laila dake zaune itama tana mata murmushi, “hope I didn’t keep you waiting for so long meysa baki hawo saman ba?” “Haka kawia na hau saman mu sakankance da hira? Shiryawanki kinfi wajen one hour” Dariya sabewha tayi daidai nan bahijja ta futo daga kitchen tana dubansu fuskanta dauke da murmushi tace “har kun sauko” “Eh mummy zamu tafi yanxu” “Toh maza wuce kije ki nemi izini tukunna” Da mamaki sabeeha ke kallonta “izinin wa kuma mummy?” “Mijinki mana..” Take yanayin fuskanta ya sauya, bahijja ta mata wani kallo daya sa ta saki ranta. “A dawo lafiya karku dade “ Tana kaiwa nan ta wuce sama ta barsu taaye, futowa sukayi laila tayi gaba tana mata dariya “ayi maza aje a nemi izini wajen miji” Harara sabeeha ta galla mata kafin ta tunkari part din nashi, ta wani hade rai. Kai taaye ta shiga daga ciki babu kowa a kasan hakan yasa ta wuce sama gabanta na faduwa amma ta danne, tayi alkawarin ta daina taoronsa wallahi. Kncking tayi shuru wanda hakan yasa ta sakeyi, daidai nan ya fito daga bathroom, dawowan ahi daga gym kenan daya kulla zuwa yanxu, ana motsa muscles sannan ana hadawa da azumi. “Who’s there..” Bata ma tsaya bashi amsa ba ta bude kofar kai tsaye tayi shugowar ta, tana arba dashi ganinsa tsaye da towel a kwankwaso saida gabanta ya fadi, he looks so wet ruwa na diga daga gashinsa dake kwance zuwa faffadan kirjinsa. Kuma ta kafeshi da Idanu sarai kafin ta danyi gyaran murya, kai abun nan ya bashi mamaki ya fara tunanin anya itace kuwa?? Baima bata izni ba ta shugo. Yanda ta basar haka shi ma ya maze don ya gama daukaj raini daga wajenta. Wucewa yayi zuwa ga shakakkiyar dresser dinsa sannan ya zauna ya soma goge kansa. Shuru batace komai ba haka zalika shima baice mata ci kanki ba. Muryanta ta rage, kai kace mage, ta wani karkace kamar tana rowar muryarta tace “good morning..” “Its afternoon” ya bata amaa kai taaye ta kulu sosai, lallai ma yaka samu ta gaishesa. “Zan fita please…” “Zuwa ina???” “We have an outing with a friend of mine, za a fara bikinta soon zamuje karban ashoebe” Tundaga nan bai sake ce mata tak ba, ya soma taje kanshi, itama dai batace komai ba ay duk abunda zaiyi yayi itama ji take da turirin kanta. Karshe ma samun waje tayi bakin gadonsa ta zauna ta dora kafa daya kan daya ta aje jakarta ta soma latsa wayarta. He’s very shock with her new attitude kuma he find it so sexy and cute. Kamar tasan kallonta yake wannan yasa ta dago, auka hada idanu, ta wani juya idanunta kamar tana hararansa, kai saida yaji wani abu ya darau a zuciyarsa,ya kasa daina kallonta, tayi wani irin murmushi ta gefen bakinta tana jin yanda yake kallonta. Haka kawai wani abu ya darsu a zuciyarta daya sa ta aje jakanta ta dago ta kalleshi,tare da daga mashi gira daya “need a hand?” Kamar wawa haka yake kallonta ta sake cewa “naga time nata wucewa..baka gama ba ni kuma sauri nake..” Kamar an ari bakinaa haka ya soma magana “yes please..” Hmm namiji kenan ta maimaita arabta, ao he can be easily moved haka? Lallai yanxu tavdaura damara kuwa. Mayafin dake kanta ta warware ta aje gefe, kai kace gasar kyau zata, ta aje wayanta gefe sannan ta miqe. Inda yake zaune ta tunkara, tana nanata ma kanta this is not the first time tayi haka dukda ba a son ranta tayi hakan ba forcing dinta yayi yanxu kuwa zata nuna mashi sai da amincewarta da yardarta zaa ayi duk abunda akeso. Comb din hannunsa ta amsa, yanda ta karba dinma saida ya sashi jin wani irin shauqi, yanayin fuskanta ko baisan yanda zai musalta yanda take ba a wannan yanayin. Zagayowa tayi ta gabanshi, ya bita da idanu luu attention dinshi gaba daya naga gareta kamar wani dan yaro, ta tsaya gabanshi babu fargaba babu taoro aannan ta matso gabanshi ta sanya hannu daya ta tallabe keyansa, saida yaji wani electricity, dayan hannunta kuwa dake rike da comb shi ta saka ta soma taje kan nashi Innalillahi wa inna iliahi rajiun shi yasan irin yanayin daya shiga wa iya zubillah, da kanta ta matso har inda yake, an bawa kura ajiyar nama kenan, gashi tana fuskantarshi, yana facing kirjinta, baisan aanda ya dunga hadiyar yawu ba akai akai. Tana gamawa tayi baya sannan tace “which of the lotion?” Kamar wawa haka yayi mata nuni da lotion din da yake shafawa ta dubi man ganin yana cikin jerin mayukansa, tsabar karfin hali irin na sabeeha sai kawai ta juya mashi kai kamar wadda take rangwada “bashi zaka shafa ba” “I don’tmind pick your choice” “Ay basai ka fada bama, wanda nayi niyya shi zaka shafa” Sai kawai yayi murmushi yace “as you wish mii lady” Tabe baki tayi sannan ta lakaci man,ta soma mulakshi a tafin hannun ta, yana zaunw yana kallon ikon allah saida ta gama tass yana jiran yaga inda zata shafa masa sai kawai yaga ta matsa gefe tana rike kwankwaso, “na gaji bayana na ciwo, ka shafama kanka” Tana kaiwa nan ta wuce wajen mayafinta ta daura akai sanna ta zari wayarta da jakarta ta futa kai tsaye. Tana sukowa laila ta kafeta da idanu, sai kuma ta fashe da dariya tace “lallai wannan neman izini ya dau lokaci waiii.. ina fatan ana shirya mana baby number 2” Tsaki sabeeha tayi suka shiga mota. Sunsha yawo sosai da haya, inda sukaje spa date din sabeeha ma tayi tagging along akayi harda ita, da har taqi yarda laila tace dole sai an mata. A lokacin ne ma haya ke samun labarin auren sabewhar, da har tayi fushi sai laila ta mata bayani ta sauko, nanko ta sata gaba ay duk abubda aka mata na gyara itama sai an mata. Suna gamawa suka fito zuwa shopping, wani shegen wajen haya ta kaisu, babu abunda ake saida wa sai irin sheggun langiries masu daukar hankali. Haya ko kunya haka ta dunga jido masu, kamar ba da kudi za a saya ba, sabeeha dau batace masu komai ba ita da laila sunata shirmensu. Sai wajen 6 suka dawo gida a gajiye ta tattara kayan ta boyesu don abun kunya ne ma mummy ta gani, gashi ita bawai sawa zatayi ba kuma bata son albazaranci. Washe gari suka wuce wajen tailor for fitting, shima saida mummy tace taje ta nemi izni tace toh ayko suna fitowa taki zuwa. The next day basu fita ba akayi masu deliverying dinki su sannan mai henna tazo ta masu, dan ja ne akayi ma sabewha don bata so da yawa amma fa yayi mata shegen kyau yatsun nata suka fito tart tar. On the third day ya kama friday za ayi dinner anan abuja kafin nwxt day kuka a wuce yola achan za acigaba da bikin, which tun farko mummy tace mata bazata amai zuwa ba kuma haya tayi understanding sosai. Tun wajen karfe biyar na yamma makeup artiat tazo masu kwalliya, da laila ta fara which kwaliiyan ya duaka time soaai kafin azo kan sabeeha. Aiko tunda aka fara ba a gama ba saida suka dauka wajen awa biyu, lokacin wajen 8, tayi gab aftwr magrib aka fara mata wand ahakan yasa tayi sallah ana gamaw atayi isha i. Suka shirya, Masha Allah, kai kyawun hallitta ma wani abu ne mai ban sha’awa. Sun fito das das dasu, mummy ta tambayi mayafi, ganin batada babban mayafi yasa ta bata cikin collection dinta tace ta saka karta futa haka kuma ta tabbatar ta tambayesa kafin su fita ko shi ya kaisu ma. Gargadin da mummy ta masu yasa ta danne ta nufi part din nashi, sun gama shirinsu tsaf da laila, ita ta shiga mota zaman jiranta. Lokacin data shugo yana zaune a sitting room yana kallo at the same time yana waya, lokaci guda tayi captivating djnshi ya rasa word din magana a wayan saida wanda ke line din ya ankarar dashi. Bai bashi amsa ba ya katse wayar ya dauka remote kamar baisan da tsayuwarta ta ba a wajen. “Daman …daman zamu fita ne mummy tace nazo na fada maka” “Jiya da kika fita da iznin waye?” Ya bata amsa da tambaya. “Mummy…” “Okay then…babu insa zakije tunda ita hard fir you to come and ask da kanki” Take gabanta ya fadi taji wani bacin fai yazo mata. “Mun rigada mun shirya fa, laila is waiting for me,” “You are going no where fatima…” “Why????” “Cause i said soo…” Yana kaiwa nan ya dauka wayarahi yayi dialing laila..tana dagawa yace “kijee” Yana fadin haka ya katse, ya cigaba da abund ayake. Fatima ta shaka ta shaka amma tayi alkawai data rokesa gwara ta fasa zuwan daga baya tasha kukan takaici, ta samu wajw ta zauna ta dora kafa daya kan daya. Mamaki ya dunga yi yanda batayi reatiing ba, sunkai wajen half an hour ya miqe tsaye ya kalleta “sit here and wait for me” yana kaiwa nan ya wuce sama ya sauyo kaya ya duakp keys dinshi sannan ya nufi hanyar futa ba tare da ya kalleta ba “Are you still in interested in going?” Ta mashi wani irin kallo irin i dont care dinnan daga baya kuma taga kartayi biyu babu wannan yasa ta tashi ta gyara mayafin suka fito. Suna fitowa daidai nan hamad ya dawo suka gaisa sama sama ya wuce gida abunsa. Bayan sun kama hanya babu wanda yace da dan uwansa tak, driving yake peacefully yana sauraron slow music din dake tashi a motar, jefi jefi yake juyowa yana kallonta. Sunkai wajen 30mins a haka kafin daga bisani taga ya tunkari wani wajen eatery, tun da taga haka tasan cewa wani abun ya shirya ba dama chan baiyi niyar kaita ba shiyasa ma bai tambayi location dinta ba. Ko da wasa bata nuna mashi komai ba fushi ta cigaba da danna wayanta. Yana gana parking ya kalleta, “muje..” “Banan bane wajen event din, zan jira idan ka gama saika kaini” “Step out fatima, don’t make me repeat my self” Babu gaddama ta bude motar ta futo, shima ya fito, bayan ya rufe motar yayi gaba tana biye dashi a baya. Wajene dat is ao serene and peaceful amma saida tayi caughting attention din mutane, da farko bai lura ba don normally yasan idan ya futa ana yawan kallonshi sai daga baya ya fuskanshi bashi ake kalla ba itace ta zama center of attention. Zama sukayi yaga zaman bazai yuwu ba ya buqaci private laughg inda babu mutane, suka basu nan suka zauna sai a lokacin hankalinsa ya kwanta. Aka kawo menu yacw ta dauka abunda takeso take tace batajin yunwa. Gaba daya ba haka yaso ba, idan yayi gabas sai tayi yamma so yake ta mashi wannan gaddamar nata amma she’s completely calm. Shima dai baici abun kirki ba after uban order da yayi ko maybe zai burgwta taci haka suka tashi suka fito, dayaga kallon da ake mata yayi yawa ya kamo hannun abarsa suka fito tare. Daga nan a amaimakon su wuce gida haka ya dunga zagaye street din abuja, yyi nan yayi chan. Har wuraren karfe goma, idanunta ya ciciko da kwalla amma ta danne, ta cigaba da yin game a wayanta bayan tasa flight mood Laila ta mata mesaage shuru bata zo ba ta amsa mata da ya hanata zuwa. Magana dataji anayi ne yasa ta dago ganin securities na bashi card suna welcoming dinshi, take ta daga idanunta sama taga tangamemen hotel, ta wajen airport ashe tafiyar nan da suka dunga yi nan yayo da ita, tabb lallai ma abun nashi ya soma yawa, wato a lallai dole sai yanda yaga dama da ita, aikuwa zatayi maganinsa, dukda ta ta tsorata bai sata ta nuna ba ta hade rai amma fa cikin ranta fal yake da fargaba. Yayi parking, it takes more than 5 mina ya jingina da jikin kujerar baiyi magana ba sai chan kuma ya juyo ya kalleta, “muje…” “Ka kaini gida” “No…i have something very important i wanted us to discuss” “Muyi anan basai mun shiga ba” “Bakiyi trusting dina ba?” “Yea i don’t” ta bashi amsa kai tsaye. Tana fadun haka kawai Ya bude kofar, baiyi taammanin zta futo ba sai gata ta futo, yayi gaba ta bishi a baya. Yayi abunda zaiyi tana daga gefe harya gama sannan ya tunkari inda take ya kama hannunta har zuwa lft. Suna shiga ta cire hannunta ta mataa gefe, har suka iso. Ya fita ta dakata bata futo ba wanda hakan yasa shi juyowa, da ido yake aika mata da sako, wanda hakan yasa ta futo a taanake. A daidai inda yayi booking ya tsaya sannan ya saka key din ya bude kofar ya matsa mata gefe sannan ya shugo ya rufe kofar. Kafin ya karaso har takai ciki ta samu waje ta zauna kan kujera idanunta yayi jaa soaai, Zaka yayi shima same kujeran da take zaune ya daura kafa daya kan daya. “You need anything?” “Muyi maganan daya sa ka kawo ni nan, in kuma ba ba hakan bane gwara in sani da wuri so that i can prepare” Yanda take shutting dunshi up abun mamaki yake basa soaai ba kadan ba. Sai ya samu kansa da kasa fada mata abunda yasa ya kawo ta nan. “Kai nake sauraro mummy na kirana.idan babu abunda zaka fadi ka maidani gida” “Anan zamu kwana…” yana fadin haka ya biya da idanu yanda itama ke kallonsa, sun dade a haka to his greatest surprise sai yaga ta aje jakar ta da mayafinta gefe ta tashi tsaye ta nufi bathroom kai tsaye. Kai wannan treatment din da take bashi yana damunsa sosai har gwanda ta dunga jin haushinsa tana maida masa da martani amma wannan attitude din inaa.. Tana shiga ta rufo kofar ta fashe da matsanancin kuka sosai kasa kasa, tayi mai isarta harta godema allah, takai wajen 30mins kafin daga bisani ta wanke kwalliyar tass sannan ta futo, yanda ta barshi haka ta taddashi a hakimce, ta zauna tana kokarin cire dan kunenta ya soma magana … “Why are you doing this? Why are you giving me this silent treatment? Idan fushi kike dani just take it on me..” “Hmmm” shine kawai abunda ta fada ya tashi taaye ya nufi inda take sannan ya dan duqa a gabanta. “Fatimaa…!!!” Nunfashinsa yasa ta tashi tsaye ta matsa daga inda yake, zata juya kenan ya rungumeta ta baya. “Ahap…ay na sani dama…” tana fadin haka a zuciyarta taji gaba daya she’s disappointed in him,wallahi taj baya sonta kuma batajin zai taba sonta jikinta kawai yakeso. “I’m sorry…I’m very sorry please…i need you in my life, let’s put an end to dis fight silly fight please uhmm..” “Okay…” ta bashi amsa yayi saurin sakinta tsabar murya ya juyo yana kallonta, ta cigaba da cewa “ka sakeni kawai…hmm bazaka iyaba ko?? Cause you have not had enough of my body right? Okay then…zo kayi abunda kakeso, zo kayi abunda kaga dama…” Ta fashe da kuka, “ban taba tsammanin haka daga gareka ba, i loved you i cherish you tun baka cikin hayyacinka,…” Cikin Sauri ya sanya yatsa akan lebenta, “can you say that again??” Ta bangaje hannun, yayi wata iriyar dariya mai kyan gaske data karama fuskarsa annuri, “you loved you????” Ranta ya kara baci ganin ya maida abun wasa yana dariya, gashi ita ranta a bace yake, and she doesn’t mean to say she loved him in a romantic way, just for who he is, tana kokarin yin magana ya dagata chak sama har zuwa lokacin dariya yake, wani irin farin ciki ne kwance a fuskarshi…. Unexpectedly taji yace “i love you more” Wallahi yanda yayi magana saida taji abun har kwakwalwarta, “i love you fatimaa yes you…” Yana fadin haka yayi pecking kumatunta yana murmushi, i love you dinan ya ahige ta fa amma gani take kamar aaboda yanason abu daga gareta ne. “And kana tunanin zan yarda dakai ne…?ay bazan taba yarda da maganarka ba, cause you broke my trust twice…” “I dont care ko ki yarda ko kiqi yarda…” Yana fadin haka ya nufi gado da ita… Acahn gida ba laila data dawo ta wuce part din mummy ta shaida mata komai tayi mamki soaai, saidai kuma hankalinta bai tashi ba tunda ta tabbatar suna tare. Saida taga wajwn karfe sha biyu shuru nanfa hankalinta ya tashi, ta soma kiran sabewha a kashe gashi bazata iya kiran taj dinba saboda kunya. Haka nan ta kwana zuciyarta fal babu dadi. Bangaren au sabewha tun tana nokewa harta hkura data tabbatar ba gida zai maidata ba. Batasan ya akayi ba sai jinshi kawai tayi ya rungumwta suna barci lokacin wajwn karfe uku na dare. Tana jin nunfashinsa da kamahinsa, saita tuna sanda suke rayuwa a saudi,… Washe gari tunda asuba ta tsiri sabon kuka, ta hana kanta natauwa, yayi rarrashin yayi rarraahin harya gaji, gashi yana jin wani shauqi sai lallabata yakeyi. Basu ne suka bar hotel ba sai wajen 12, lokacin kowa yasan basa gida harda su anne, inda anne tace inaa cikin satin za ayi bikinsu kawai kudi ba matsalanau bane, infact other bigger apartments da suke available a cikin estates din taza azo a fara gyarawa. Bayan sun dawo da kyar ta yarda suka hada idanu da mummy sai faman sunkuyar dakai take, bahijja tace au dama ashe duk wannan batasonshi bata son aurenshi, ta tsaneshin datake yi duk a baki ne,. Batace mata komai ba ta kyaleta ta zuba mata idanu kawai. Sabewha batasan abunda ake ciki ba, ashe ashe shiri ake maga babba, an hado lefe uban ubansu tattaki daga dubai, komai babu abunda ba a saya ba. In 5 working days suka iso, duk wani abu da tradition ya tanada anyi mata. Ji taj ko tunda anne ta shaida mashi plan dinsu kai tsaye yace masu baisan ayi komai,infact yanason su koma saudi ne for the mean time cause akwai it is very important ya tafi da ita. Basuyi queationing dinshi ba suka yarje. Ranar da bahijja ta fada mata abunda aka yanke kwana tayi tana kuka, saitayi dana sanin binsa datayi dinnan, don tasan tabbas shi yayi triggering maganar aurensu,gashi ta shaida mata yace zasu tafi saudiyya cikin kwanaki masu zuwa, sai bayan sun dawo ne sai ayi duk wani avunda tradition dinmu na nan hausawa fulani ya tanada. Kiran duniya idan zaiyi mata a waya bata dauka, haushinsa takeji ba kadan ba,sai yanxu takejin shakuwa mai karfi sa iyayenta, sun dandana mata dadin aoyayyar iyayw and has not had enough of it, ayanxu nw take buqatarsu a kusa da ita. Bahijja data lura shes getting depressed kullum fada take mata da addua, sannan tana kwantar mata da hankali kan cewa they will always be there for her. Ta bangaren gyara bata bar diyarta haka ba, haka ta dunga gyarata sosai, kusan kullum sai laila ta rakata spa, zuwansu na karshe akayi mata kitso kannu masu kyau lalle ne dai na bikin haya bai futa ba saboda bata aikin ruwa. Ranar da zasu wuce saudi bata iya barci ba gaba daya da zazAbi ta tashi amma ta daure,bahijja ta hada mata kayanta, tana kokari hana kanta shiga state din da zaisa ta karaya. Tana kwance a daki misalin wajen karfe biyar na yamma mummy ta shugo ta mata nasiha sosai, sannan ta shaida mata da zarar sun dawo za ayi bikinsu yanda akema kowacce budurwa auren gata, karshe dai she couldn’t help it saida ta fashe da kuka sosai. Suka futo tare daga gida don yima kowa sallama don flight dinsu bay 6:20. Ta ahiga bangaren nanna ta taddashi zaune, nanna ta masu nasiha sosai, sabewha ta tashi da sauri ta rungume nanna, nanna ma saida tayi hawaye tana shi mata albarka, haka zalika wajen anne ma, ta saka masu albarka sannan sukayi mata sallama. Suna fito suka wuce wajen anty laila, itama dai harda kwallarta laila kuwa wuni tayi tana kika itama bare kuma hamad shi futa ma yayi daga gidan. Uncle sameer yazo shima sukayi sallama ta ahiga bangaren matansa suma, anty laila harda rungumarta, itama tayi la’asar dataga karahen maya a gidan. Daddy ne last peraon da sukayi sallama, which shine da kanshi ya sata mota sannan ya zauna kusa da ita suka wuce airport bahijja dai ta kasa binsu don tanada karyayyiyar zuciya, saidai kuma adduar ta na tare da ita,taj ko tun jiya suka zauna, ta roki alfarmar ya rike sabeeha da amana, she trusted her in his hands. Airport… 6:00pm daidai suka iso airport, tunda ta shiga motar take kuka a jikin dady, dukta jika mashi shaddarsa, zuciyarsa tayi masa nauyi sosai, yayi lallashi harya gaji ya barta. Suna isowa ya kama hannunta ya fito da ita sannan ya fuskanceta. “Ya isa haka kinji, promise me bazaki sake kuka ba, muna nan muna jiran dawowarku allah ya maki albarka my daughter, allah ya dawamar dake cikin farin ciki, idan bakyason fushina kinhoge hawayen” Cikin sauri ta gogeshi tass yace tayi smiling tayi, da haka sukayi sallama, it was an emotional moment ya rabb aaida ya danji kwalla. Suna shiga airport kai tsaye aka fara boarding, yana gaba da boxes dinsu tana biye dashi a baya sanye da pink abaya, duk tayi laushi. Chan wajen stand din first class ya nufa ya bada passport dinsu aka gama komai shaf shaf sannan suka wuce lounge. Mintuna kadan luxury motan da zai kaisu ya iso suka wuce sai saudiyyaaaaa… The flight was smooth, throughout barci ta dunga yi, seat dinsu na kusa da juna, sai dan extension dake taakani. Tayi kwanciyarta yasa aka kaqo blanket ya shinfida mata. Hutu akwai dadi, inda suke zaune ma kamar daki, kamar ba a jirgi suke ba. Sai wani nan nan yake da ita, duk wani motainta alan idanunshi, data farka ta cigaba da kuka sai ya dawo bangaren da take ya ahiga cikin blanket din nata yana rarrashinta a haka har barci ya daukesu. Kowa na abunda kw gabansa allah yaso ma duk turawa ne a ciki babu wanda ya damu da wani. Basu ne suka iso ba sai safiyar ranar, ya tasheta saboda dogon barcin datayi, sannan suka fito, baggage dinsu na biye dasu. Tunda ta shaqi iskar kasar taji wani irin rahama ya shige just like sanda ta shugo kasar, ahankali ta furta “ni’imatullah..” Tana sauke kafafubta Take abubuwan da suka faru da ita a kasar suka ziyarceta, kamar ba ayi ba komai ya zama tarihi allahu akbar. Hannu ya miqa mata ganin ta taaya yana murmuahi yace “let’s go mrs tajudeen abdullah taheel” Samun kanta tayi da miqa masa hannun suka wuce inda motarsu ke jiransu a harabar jirgin….. Maya… Rayuwa babu tabbas, yau in kaine gobe ba kaine ba, babu wanda yasan shirin allah, in kayi daidai kaga daidai in kayi ba daidai ba kaga ba daidai ba. Watanta daya a asubiti babu wani progress, wayo allurar nan ta taba kanta ma, ga ciki mai laulayi ga cutar dake jikinta wa iyazubillah, in tana zaune saidai kaji tana saina kasheta na kasheta ma saina kasheta. Nurse mata ko sun daina attwnting dunta sai maza tunda ta chaka ma wata nurse wata allura tafkekeyi ta dunga zubda jini, hamad baqan allah shike kula da ita, ya kashe kudi ba kadan ba wajen lura da ita da expenses din asibiti karahe daia akace psychatric za a kaita. Bai musa ba ya bada approval, kuma babu wanda yasan da yanayin da take ciki sai nanna da hankalinta ya kasa lwanciya ga mayar, yarinya ce kankanuwa sandaiyar uwar data haifota duniya yasa ta shiga wannan kunci. Watanta biyu a asibiti ta soma samun progress amma kuma ta shuga depression which lead to cikin ya zube daman gashi yana bata wahala ta rame ta qanjame sosai. Bata magana kwata kwata ta zama kamar kurma kullum saidai ta kafe waje daya da kallo wani sa’in tana hawaye. Hamad yana zuwa jefi jefi on the other hand ya bazama neman saurayinta dayayi contributing wajen lalata mata rayuwarta. With the help from taj da shima ya shiga cikin masu kokarin taimaka mata bayan duk abunda tayi akayi locating salim, dukda taj baya gari yayi contributing wajen ganin dole idan ta samu sauqi salim ya aureta don tabbas anne da mummy bazasu taba barinta ta dawo gidan nan ba saidai ta koma gidan jiya. Aiko baban salim dayafi kowa son kudi gudun karya rasa deal dinshi da TFord take yace ay kamar anyi an gama. Laila ma an turo kudi, wannan saurayin nata dai da suke tare over 1 years hamshakin mai kudi shima yana zaune a dubai yana aiki. Hamd ne dai bai shirya ba yanxu don hes still recovering from heartbreak dinshi na rashin sabeeha dukda ya rahamtama kanshi ita har abada. Wajen su hadiza ansha azaba iya azaba, ana chan ana girbar abunda aka shuka. Saudiyya… Daga airport gidan da ya saya wani tamfatsetaw suka nufa, ya subhanallahi wane taheel residents innalillahi wa inna ialihi rajiun, aaida sabeeha ta tsorata ba kadan ba, tundaga waje balle ciki kuma, ga uban ma’aikata ta ko’ina gashi koina sai saidai san barka. Maids din da zasuyi dawainiya da ita kuwa sunkai su biyar, daga iyakacin part dinta, said aya rakata har part dinta sannan ya futa ya barta da maids dinta suyi hidimar ta. Gaba daya kewar gida ya addabeta gashi tunda ya futa da safen bayan ya rakota daki bata sake ganinsa ba yama fuce daga gidan gaba daya. Gashi batada sim da zata saka ta kira gida taji ya mummynta take. Abunci da aka jera mata for just her yakai kusan potion goma, abun ya taoratata sosai gashi bata samu damar tambayarshi ina ne nan din ba don batayi tunanin gidansa bane, son yafi taheel resident to kuwa in yafi chan wani mai uban kudi ne haka keda nan, unkowning to her gidan mijinta ne nan Mr TFORD. Bai zauna ba tun bayan isowar su ya futa, sannan bashine ya dawo ba sai wajen 11 na dare a gajiya, ga barci dake kan idnaunsa, dakinta kawai ya fara zuwa ya ganta kwance tana barci, ya sundumi kayarsa ta tashi furgigi, yayi calming dinta down sannan suka fito zuwa bedroom nasa, tun kafin su iso ta ishesa da tambaya. Ina ne nan? Gidan waye maisa ya kawo ta nan. Answer daya ya bata which is she will find out tomorrow Insha allah… MATAR TAJ (destined with you)    Written by            Queenmarh Book2  PAID Chapter 119 The next day! Misalin wajen karfe takwas ta fito daga bedroom dinsa da sauri bayan ta samu damar fucewa daya shiga bathroom, gaba daya ya hanata sakat, duk wani motsinta akan idanunshi. Abunda yafi bata mamaki shine kwanan da sukayi ko kadan baiyi kokarin tabata ba, da farko taqi sakewa daga baya kuma saita sake abunta har barci ya sake daukanta. Fast forward..ta gama breakfast already ta shirya tsaf abunta cikin wata shaqaaaiyar abaya dake cikin kayanta da mummy ta saya nata,tun kafin ma maids dinta su shaida mata breakfast is ready ta sauko taci. Tana zaune sai gashi ya sauko shima, sanye da jallabiya da kundura akanshi, ya koma sak balarabensa na asali. Samun kanta tayi da bunshi da kallo batama san tanayi ba, yayi captivating attention dinta gaba daya ya tafi da ita. Badan badan kar Tayi downgrading kanta ba datace tabbas taj yafi karfinta, he’s charismatic, he’s handsome, kai komai ya hada. Gyaran muryar dayayi ya dawo da ita daga duniyar data tsunduma, tayi saurin saukw kanta kasa saboda kunyar dataji, yayi dariya kawai sannan ya kashe mata ido daya. Zama yayi ya buqaci tayi serving nashi batayi misu ba ta miqe tana zuba mashi abunci harta gama. Tana gamawa zata koma mazauninta ya jawo ta ga cinyarsa ya soma cin abunci a natse, yana cikin ci wayarsa yayi ringing, very important call wanda hakan yasa ya ajiye abunciz Yakai wajen 5mins yana waya, haka kawai ta dauka spoon din ta deba ta cigaba da bashi, abun ko ya mashi dadi sosai. Bai gama ci dinba ya aje wayar hannunsa sannan ya sauke ta ya miqe shima tare da kama hannunta suka futa daga gidan. Bayan sun shiga mota babu wanda yace da dan uwansa qala tana son ta mashi maganar sim amma kuma ganin yanda yake ta waya yasa ta dakata saiya gama. Saida suka iso ya aje wayar sannan suka fito daga motar, gaba daya wajen she’s not familiar with it, ta daiga an saka saudi international court of justice, kuma gashi wajen is roudy da mutane soaai, ga yan jaridu da yan rahoto kowa yana rike da camera. Mark daya karaso wajensu cikin sauri ya gaishesa sannan ya gaisheta itama, kafin daga bisani ya shaida ma taj din is better idan suka saka mask a fuskansu saboda masu daukan rahoto, yace mashi no need for that, don shi yana sanye da black shade a fuskansa su kuma attention din su ba a wajensu yake ba. Daidai nan wata katuwar mota bullet proof ta shigo harabar wajen da motar police na biye da ita har kusan guda biyar. Aykuwa kamar jira suke masu daukan rahoton suka nufi wajen da sauri, police din suka zagaye motar, kai kace wani hamshakin criminal za a fiddo daga ciki. Sabeeha dai zuba idanu tayi sosai tanason ganin waye zai fito daga cikin motar, bata gama nazari ba wasu mata masu sanye da kayan hukuma suka fito, da wata mace a tsakiyarsu an saka mata mask a fuskanta an rufe, take masu rahoto suka fara dauka da masu jefa tambayoyi… Saboda yanayin tsaro yasa aka wuce da ita ciki, daidai nan kuma wata motar ta kunno kai zuwa harabar wajen, sabeeha bata lura da motar ba tana daga tsaye saiji tayi an kwalo mata kira.. dagowan da zatayi idanunta ya sauka kan barad da uncle jamid sai kuma khaal da mutallib. Barad ya taho da gudu ya rungumeta har glasa din fuskansa na neman faduwa tsabar murna, cikin sauri itama ta rungumeta sosai farin cikin data ji ya lulubeta ya bayyana a fuskanta … “Aunty fatima….” “Barad….” Ta kira sunansa, ya dubeta kamar zaiyi kuka, “where have you been?? I missed you alot” “I missed you more…” ta sake rungumeshi daidai nan su jamid suka karaso, ta kasa rike hawayen dake saukowa a fuskanta tsabar murna, uncle jamid take gani a tsaye ya samu lafiya ga khaal kuma ta tabbatar ma idanunta bai mutu ba…. Inda khaal ke tsaye ta tunkara tana sauke kanta kasa tana hawaye, she’s speechless gaba daya. Khaal ya dafa kanta ta dago da sauri.. “Marhaban fatima…ina farin ciki da dawarki cikin rayuwarmu… allah ya maki albarka..” Still kukan take bata iya cewa komai ba sai daga bisani kuma ta goge hawayen suka gaisa, ta maida dubanta ga uncle jamid daketa murmushi tace “Uncle jamidd..ka samu lafiya?“ Suna cikin magana mark ya shaida masu time yayi wannan yasa suka nufi ciki. Itafa har zuwa lokacin bata gane meke wakana ba ta daiga prosecutors da lawyers, da suka shiga court room din, anan ta tabbatar da shari’a zaayi. Note!! Bansan ya ake shari’a ba so please bear with me. Bayan an rufe kofar court room din aka gabatar da shari’a as the final day of judgement, da opening statement din trail din, lawyers din dake kariya na daga zaune haka zalika prosecutors. Dago idanunta da zatayi kenan idonta ya sauka kan hidaya…dake zaune a gaba gaba wajen inda aka tanadar ma witness, ga lawyer a gefenta dGa dayan side din kuma wadda aka shugo da ita ne da mask daxu, cikin sauri ta juyo ta kalleshi haka zalika shima ita yake kallo, gaba daya ta nemi shiga shock ya kamo hannunta ya rike yana mai calming dinta down, yasan yanxu ta shiga confusion amma komai zai warware akan idanunta. Judge ya buqaci a shugo da second witness wanda ya kasance shine accomplice din offender, daidai nan aka shugo da black da cuffs a hannunshi da kafafunshi gaba daya. Bisa ga hujjar da aka gabatar da long term shari’ar da aka yi da investigation da akayi presenting sai kuma accomplince daya bada shaidu daya gamsar da judges din a dai dai nan aka yanke hukunci.. “I hereby declare The offender ms fadwa abdulbasit, found guilty of 3 charges, attempted murder twice, murder” Daga nan kuma aka yanke mata hukunci kisa ta hanyar rataya wanda ya kashe a kashesa koda kuwa ubanta ne wanda ta kashe din. Sai a yanxu sabeeha ta soma gano inda kanun zancen ya dosa a daudai lokacin kuma fadwa tayi saurin miqewa ta fuzge mask din dake kan fuskanta ta soma ihu, tana denying allegations din da ake mata. judges din suka umarci tayi shuru amma inaa kamar wanda tayi karamin hauka. Ita kuma hidaya aka yanke mata hukunci shekara biyu a prison na kidnapping abdallah datayi ba tare da wani kwakwararan dalili ba matsayinsa na civilian sannan aka wanketa daga allagetion din da ake mata na kashe khaal da fadwa tayi yunkurin yi bayan ta boyeshi na tsawon shekara guda gudun karya tona mata asiri, kai abubuwan da tayi da yawa, charges din nata ba daya bane kashe mahaifinta datayi ne dai ya kasance crime babba, Sai kuma dan uwansu wato taj datayi plotting kashesa shima, wannan duk black ne ya tona asirin nasu gaba daya. Tunda sabewha taji wannan bayanan babu abunda take sai hawaye sosai, hannunta na cikin na taj idanunshi sukayi jaa jijyoyin kansa sun fito rudu rudu, he was so disappointed, yayi trusting hidaya morw than he trust him self, ya dade da gano komai don tun bayan daya taho nigeria ya soma kwakwarar binkice, da connection din da yake dashi, har allah ya bayyana masa komai cikin sauqi. an gano komai ta hanyar tonan asiri da black yayi a matsayin sa na wanda yake ma fadwar aiki underground, duk wani abu daya faru dasu ashe fadwa ce behind everything, itace tayi plotting kashe taj ta hanyar saka bomb a motarshi allah cikin ikonsa ya tseratar dashi, cikin minti guda, sannan tasa akayi kidnapping khaal, saboda shine mutun na farko daya fara gano cewa there’s-a master mind behind ita kanta hidayar, sannan tasa aka kashe mijinta tareeq wanda ya kasance na farko daya gano sirrinta, duk wani bala’i da masifar dake faruwa cikin gidan itace da mahaifinta ke haddasawa, a karshe kuma saiya kasance da hannunta ta kashe mahaifin nata da kanta. Kotu na yanke hukunci aka miqe gaba daya, kowa ya futa police sukayi cuffing dinta hannu da kafa, tana ta ihu tana fusge fusge, babu yanda za ayi wannan ya zamo karshenta, sanadiyar mahaifinta zata rasa komai ta cigaba da ihu tana fadin “its not över..” anzo gab da saka ta cikin mota kenan idnaunta ya sauka kan taj, take ta nemi nutsuwarta ta rasa kamar kan ma dai ya fara tabuwa, don tunda ta kashe mahaifinta da hannunta ta shiga wani state din traumatic shock, ya za ayi ya dawo bayan ya mutu? Ko dama chan bai mutu ba kenan???? Sai tayi tunanin yanda takw ganin fatalwar mahaifin nata na mata gizo haka shima yake nata gizo yanxu batasan da cewa yana raye ba “Taj…..” “Tajijjjjjjj…..” ta soma kiransa tana kokarin kwacema rikonsu har aka shiga da ita motar, itama hidaya ta tashi da kanta, basuyi cuffing dinta ba amma suna biye da ita, bayan sun fito itama daidai nan idanunta ya sauka kan taj dake tsaye, ga lawyer daya kasance shine ya tsaya mata a komai a gefensa. Cikin sauri barad ya saki dadyn sa ya tafi wajenta a guje yanata kuka sosai, ta duqa ta rungemshi a jikinta idanunta tab da hawaye,tabbas yau taga abubda ake kira da ishara. Tayi dana sani babu iyaka, ta dauki girman ahalin su sai gashi da kanta ta wargaza komai, duk wanda yaji abunda tayi sai yayi allah wadai. Shi data tsana dukdan saboda karya gaji dukiyarsu da ba komai bace a wajensa sai gashi dukiyar bata amfaneta da komai ba kuma shine yayi saving dinta at last. Don idan da ya bayyana attempting kashesa datayi da sai anyi sentencing morw than shekarun da aka bata a haka ma yaso ace lawyer ya neman mata alfarma amma sai ya fada mashi babu yanda aka iya wannan ne hukunci dole kuma abi. Ko kallon taj din bata iyayi ba balle kuma khaal da shi kansa jameed. Taj dinma tun bayan futowarta ya kasa hkuri ya wuce mota ya zauna, he has wani irin outmost respect for her bayan duk abubda ta mashi, kuma har yanxu tana nan a mataayin daya bata. Khaal ya karaso inda take tsaye da tareeq, ya shafa kan barad sannan ya soma bashi hkuri akan ya saketa, yana sakin ta khaal ya dubeta yace “kinga wannan babbar ishara ce a gareki, shi da kika tsana, badan komai ba sai dan mahaifinsa ya auri mahaifiyarsa ba tare da sanin mahaifiyarki ba kuma baici amanarta ba kamar yanda taci nasa, ta hada yayansa da yar babban makiyinsa kinga wannan shine babban cin amana, taj bai maki komai ba hidaya, respect dinki da yake ji aransa baisa ya bari an wulaqantakinba ko an wulaqanta ahalin mu, ayanxu kamfanin taheel is still standing on its ground bay bari ya salwanta ba kuma yayi alkawarin ke zaki rike wajen ko kina nan ko bakyanan cause yana ganin ke kikafi chanchanta da wajen, arzikin dake cikin taheels is nothing to him, cause he stands on his feet, he has achieved more than you can ever imagined in your life, kuma babu kamfanin dake benefiting daga kamfanin sa kamar taheels…ina maki fatan alkahiri” Yana fadin haka ya juya da barad daketa kuka. Jameed ya dubeta yace “tabbas abunda khaal ya fada haka ne, above all, he saved your child,ranar dana bar wajenki a detention center na tafi school dinsu, a ranar fadwa tasa a tafi dashi and kisan outcome din komai, ke kanki she planned on killing you while you were there and he saved you…lawyer daya karba case dinki kina tunanin daga ina yazo? How did he have so much information?…duk taj ne, bayan duk sharrin da kike bin shi dashi shi ya saka maki da alkairi…saboda har zuwa yanxu kina matsayin daya baki despite abubuwan da kika masa” Yana kaiwa nan shika ya juya, harga allah yana sonta sosai saidai halinta ne kawai yayi crossing tsakaninsu.. Saiga hidaya n hawaye, inbanda kukan datayi sanda yazo yace mata an dauke barad which tayi tunanin fadwa ce bata sakeyi ba sai yanxu. Harya danyi nisa ya dakata sannan ya juyo yana kallonta tana kuka yace “barad will be safe insha allah..” Yana fadin haka shima ya wuce, sai a lokacin ta kula da sabeeha dake tsaye barad na gefenta ya rungumeta yana kuka aka wuce da hidayar…. Bayan sun koma gida tunda ya wuce part dinshi bata kara jin motsin sa ba haka ta wuni da tunaninsa a zuciyarta, gaba daya sai zuciyarta ta karasa, yanda take ji game dashi ada ya dawo mata, tausayinsa ya mamayeta gana daya saboda tasan zafin cin amana da cutarwa, musamman ga wanda ka yarda dashi kuma ka bashi babban matsayi a zuciya. Duk sanda ta tuna yanda hadiza tayi treating dinta while ita kuma har cikin zuciyarta ta dauketa matsayin uwa bata kullaceta ba saitaji kamar shi da ita sun fuskanci kaddara iri daya. Ko bai fada mata ba tasan yana cikin damuwa, wannan yasa ta cire duk wani abu dake ranta ta bi mijinta don damuwarsa damuwarta ce, tun basu kaiga haka bana take tare dashi koda yaushe. Misalin wajen karfe tara daidai ta futo daga part dinta, bayan tasha wanka ta fess fess sai kamshi take mai dadin gaske sanye da jilbab fari har kasa. Kai tsaye inda taga ya shiga da ita jiya ta nufa sannan tayi kncking kafin ta bude kofar ahankali tasa kanta zuwa ciki. A zaune ta ganshi bakin gado ya dafe kanshi saida yaji shugowanta tukunna ya dago kanshi ya kalleta, dake bedroom din nada dan karan girma soaai don a ciki ma harda dan seating area wannan yasa bata hango yanayin da yake ciki ba, gashi kuma babu yalwataccwn haske a cikin dakin. Takowa ta soma yi a natse harta karaso bakin gadon sannan ta zauna a gefensa. Hannaunta ta sanya bisa ga nashi hannun dake kanshi ta sauke hannun nashi zuwa ga cinyanta tana fuskntarshi. Ya dago da jajayen idanunshi yana fuskntarta, ga damuwa karara akan fuskanshi amma haka nan ya dan saki fuskan nashi yana fuskntarta kamar baijin yin magana yace “hey!!!..are you okay? Do you need anything??” Hannunta ta sanya kan lebenshi ta tari nunfashinsa, “how can i be okay bayan nasan you’re not uhm??… didin bibi..???” Ta karashe tana masa murmushi, samun kanta tayi da shafa gefen fuskanshi wanda hakan yasashi rufe idanunshi ahankali sannan ya budesu, muryanta da touch dinta kamar waraka haka yake jinsu a zuciyarsa. “Please share your pain with me” Ahankali ya dauke hannunahi daga kan cinyarta ya gyara zamanshi sannan ya kwantar da kanshi kan cinyarta, sannan ya saqalo da hannunshi ga waist dinta kafin ya soma magana ahankali kamar wani kankanin yaro ..”please don’t betray me fatima…karki ci amanata, ana uhibbuki zawjati” Murmushi tayi tana jin wani irin sonshi na shiga duk wata kofar zuciyarta. Gashinsa ta soma shafaqa ahankali sannan tace “ana uhibbuka zawj…” Wani irin dadi yaji ya ziyarcesa lokaci guda ya mance da damuwarsa gaba daya. “Have you forgiven me?? “ Girgiza kai ta mashi tana dariya shima dariyar yake kafin yace “kin bani wahala..didn’t know that my fatima can hold grudges for so long,“ Bakinta ta dan murguda masa which he find it so cute ta wani yi fari da idanu kafin tace “toh ay kaine…” Tashi yayi zaune daga cinyarta kafin ya kamo hannunta biyu sannan ya soma magan cikin natsuwa cikin so da kaunarta. Nan ya labarta mata abunda ya faru ranar da maya tayi drugging dunshi, bai boye mata komai ba sannan ya dora da, “i will never hurt you intentionally my bibi, i will never be able to forgive my self if i do so…i couldn’t sleep for a whole good month without regretting what happened..” Wani irin kunya taji da takaicin kanta ashe taimakon shi kanshi da ita yayi da bai nemeta ba zata iya rasashi, on the ithed hand kuma allah kadai yasan kudirin maya da saidai ya aureta din kenan? Take taji wani daci aranta ko tunanin hakan batason yi kwata kwata. “It’s not your fault and I’m glad that it happens to be me…” Kallo juna suka soma yi, yana admiring dinta, ashe wasu matsalolin ma fuskantar juna suke buqata, babu abunda yakai communication, communication is the key to problems solving musamman a aure. Miqewa tayi tsaye ta cire jilbab din jikinta take ya bita da kallo tundaga fararen kafafunta zuwa ga santala santalan cinyoyinta da ko digo babu har zuwa ga fuskanta. Tana sanye da wata farar nighty mara nauyi sosai fara sol, wadda ta karbwta sosai, rigar look so yummy on her, ya runtse idanunshi ya budesu yana hadiyar miyau, kamshin jikinta ya wani fuzgesa tana daga tsayen nan ya jawo ta gaba ta hanyar saqalo hannunsa daya ga kwankwason ta, ta fado jikinsa, abun da yafi ao a jikinta suka mashi sallama. Tuni ya hau network ta wani irin guntsw dariyar dake cinta, never knew haka yake bala’in sonta sosai, kamar zai hadiyeta. “Kayi dinner kuwa? Nasan bakayi ba muje muyi dinner””” “Nahhh…imma eat u up first baby…” ya karashe da British accent dinshi. Yana fadin haka kawai ya kwantar da ita kan gado sannan ya mata runfa, then he started kissing her passionately. A daren saida ya nuna mata how deeply in love he is with her, he pampered her with his unconditional love, saida ya tabbatar taji cewa ita din tashi ce kuma son da yake mata bazai taba misaltuwa ba.🥺 Alhamdulillah alhamdulillah wata shimfidaddiyar chapter rayuwa suka bude mai kunshe da so kauna fiye da tunani, fatima alkahiri ce a rayuwarsa, fatima haske ce data haskaka duhun daya rufe rayuwarsa, yana ji da ita kuma yana matuqar kaunar. Haka zalika itama yanda take jinshi a cikin zuciyarta bata fatan ta budw ido taga baya kusa da ita, ya zame mata ganga da jini, kuma abun alfaharinta. Watan su daya a saudiyya sukayi umra daga nan suka wuce dubai honeymoon, maganar biki bayan sun dawo kuwa an ma daina yinta don babu alamun dawowarsu anytime sun sai sun gama yawon su, kullum tana waya da mummy wadda kullum cikin yi mata addua takw da fatan alkahiri, daga dubai suka wuce england inda ya taso, bai boye mata komai ba don she’s part of him already tasan shi ciki da waje. Lokacin data tsumduma cikin dukiyar da allah ya mashi ba karamin mamaki ta dunga yi ba, don he’s a young multi-billionaire and she’s basically a wife of billionaire as well. Akalla saida suka dauki wajen wata biyar suna zagayen duniya, mostly tafiye tafiyen nashi ma harda business dinshi. Achan gida ko maya ta samu waraka, ta dawo daidai, tayi nadama tayi nadama tayi nadama sosai ba kadan ba, nanna da hamad harma da dady basuyi abandoning dinta ba kwata kwata, sun tsaya akanta sosai har saida ta samu sauqi. Fast forward karshe dai kamar yanda baban Salim yayi alkawari tana samun sauki aka daura aurensu tun tana asibitin ma, wannan shine gatan da su nanna sukayi mata tunda bata da asali, don bazata taba dawowa gidan nan ba, anne ta haramta mata kusanci da ahalin haka zalika bahijja da bata kaunar ganinta. Sai lokacin auren nanna ta fahimtar da anne haka zalika shima taj, cikin ikon allah basu qi yi mata komai ba,duk wani abu na gata da za ayi ma ya sunyi mata. wani abun mamaki da suka dade suna mamaki shine kudin da bahijja itama tayi contributing koda bata fadi cewa saboda maya ta bayar ba hakan yayi masu dadi sosai, baiwar allah ashe har zuwa lokacin maya na ranta saidai kawai ta kasa daina tuna abun da tayi a baya. Su hadiza yanxu ko hauka ake tuburan, ta dade da gama fita hayyacinta gaba daya, gidan mahaukata ma aka kaita kawai don kwakwalwar ta gama tabuwa, jamila ko tuni ta sheka ana chan ana girbar abunda aka shuka. Laila da hamad an saka aurensu same date, shima ya samu macen aure, kanwar anty mubina matar uncle sameer. A ranar da Sabeeha da Taj zasu dawo kuwa gaba daya gidan rankata kaf suka taho airport tarbarsu, farin cikin da kowa ke ciki bashi misaltuwa, to their greatest surprise sai ganin sabeeha sukayi da dan cikinta daya fito don tun daga nesa suka hango shi, Dagashi har ita sunyi bul bul sunyi kyau musamman ma ita cikin ya kara mata kyau sosai. hannunta na maqale dana zawjin ta fuskansu dauke da murmushi, tunda suka hango gaba daya family suna jiran isowarsu. Suna cikin tafiya tana waving hannunta ma su mummy basu kaiga karasawa ba inda kowa ke tsaitsaye ya kira sunan ta “zawjati” “Naam zawj” ta bashi amsa fuskanta dauke da murmushi farraen hakoranta suka bayyana, “uhibuk ya zawjati” ya manna mata kiss ta gefen kumatu Cikin jin kunyar su mummy dake kallonsu kasa kasa ta maida mashi da martani “'ana 'uhibuk 'aydan ya zawji” And they lived happily ever after…. 🩷TAMMAT BI HAMDILLAH🩷 Alhamdulillah Alhamdulillah…ina godiya ga allah daya bani ikon kammala wannan littafi mai dunbin ilimi a cikin sa. (MATAR TAJ) Ina fatan zai amfani alumma ta hanyar fadakarwa da nishadantarwa, ina mai rokon duk wanda ya karanta ya dauki darasin dake cikinsa. A very big thank you to my supporters, my lovely group members da mabiya littafaina, allah ubangiji ya sada mu cikin alkairan sa yasa kuma zamu sake haduwa cikin next book dina… Special appreciation to my team, (BOSS LADIES WRITERS CLUB) Hafsa Bature. Anty zee lalurh Hafsatu. Ina rokon Allah ubangiji ya kara hada kanmu Ameen kuma ya daukaka mu gaba daya Ameen. From the writer of AUREN KATIN KASA 💋Oum Arwan💋 @queenMarh. Zaku iya communicating dani ta kowacce manhaja👇🏼 Wattpad:@queenmarh Arewabooks:@queenmarh Okada books:queenmarhbooks IG:@_queenmarh Youtube :@Hausa novels world (please subscribe to my channel for audios” Tiktok: @queenmarh. 26/08/2024