Advertisements
Chapter 8 Reading TUZURU Lokacin Da Zuciya Ta Mika Wuya by MRS SADAUKI BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

TUZURU Lokacin Da Zuciya Ta Mika Wuya by MRS SADAUKI

Author :  MRS SADAUKI Category :  Complete Novels

Chapter   8 / 20

21K to 24K   out of 59.2K words

dau ÷„ ar jikin sa ta fi buhu,boka ya ÷„ aure fuska yace ""ku tashi ku bani waje""yayi maganar cikin ÷„ aga murya babu shiri suka fito."

"A hanya Kawu sai masifa ya ke ""kin ji fah na bari ya kwanta da ke,yo yadda ya ke sa )ƒ acece ai na san da zarar ya shige ki kin tashi da aiki""kawar da kai gefe Saude ta na jin haushi ganin haka yasa Kawu shi ma ya share ta."

ü‚ angaren Nabeela kuwa ko da ta shiga gida jikin Momy ta zube ta na kuka tare da shaida mata wai Mr Omar ya

"mutu,sosai Momy taji ba )ƒ in cikin haka nan ta shiga rarrashinta."

"Luf tayi jikin Momy ta na tunanin moment ÷„ in su da Waleed,wani irin yammm ta fara ji babu shiri ta tashi ta nufi"

÷„ akinta.

"Lambar shi wacce ta da ÷„ e da satar ta a wayar Faruk ta dannawa kira,babu jimawa ya ÷„ aga a shagwa ó„ e tace""mon g ƒ n ƒ ral ?""Waleed kuwa da fitowar sa kenan daga wanka bayan ya samu Mami ta samu barci ya kwanta kan bed yace ""umhum!""ajiyar zuciya ta sauke tace ""wani abu ni ke game da kai kuma ban san minene ba""ya lumshe ido ya na jin zuciyar sa na ""das.das.das"" ""kajiii""ta furta jin yayi shiru,ya sauke ajiyar zuciya yace ""ya kike ayi yanzu?""tace ""ka zo gidan mu""ya waro ido da mamiki yace ""yanzu fah mu ka rabu,ni barci zan yi na gaji""Nabeela ta shiga bubuga )ƒ afafu ta na kukan shagwa ó„ a wanda ya hargitsa lissafin Waleed ""oh Allah! Ni ban san wace irin yarinya ce ke ba nace maki na gaji hutawa zan yi"""

"""To na zo mu huta tare ÷„ in?""ba tare da wani tunani ba yace ""um zo""tace ""dagaske?to amman za ka bar ni na shafa)ƒ irjin ka?""shiru yayi ya na nazari Nabeela ta kuma cewa ""please g ƒ n ƒ ral""yace""naji"")ƒ it ta kashe kiran toilet ta shiga tayi wanka ta fito fuskarta fyau cike da murna."

"""Ke ina zuwa haka?""Nabeel ya fa ÷„ a wanda ya fito cikin riga da wando na üb an )ƒ wallo,sai da ta harare sa tace ""ina ruwan ka?ba mun yi fa ÷„ a ba?""dariya yayi yace ""ke haka fah ni na manta ma""ya ÷„ aure fuska ya nufi )ƒ ofa tayi saurin bin bayan sa tace ""dan Allah jumeau ka rage min hanya""ba tare da ya kalleta ba ya ja babur ÷„ in shi zuwa waje da ÷„ an gudu ta )ƒ arasa tace ""please ka tausaya ai mun shirya,ina dawowa zan baka chocolat""Nabeel uban kwa ÷„ ayi da sauri ya juyo yace ""kuma wlh in ba ki bani ba sai na ó„ alla ki hau mu je""da murna ta ÷„ ale ta na cewa ""a'a zan ma baka ""yace ""ina ne za mu je?"""

"""Gidan su mon g ƒ n ƒ ral""ta bashi amsa ""ba ÷„ azu da safe na kai ki ba?""Nabeel ya fa ÷„ a ya na hararenta ta"

"miror ÷„ in babur ""eh kai dai mu tafi"""

"""Yarinya ni ba zan maido ki ba can kya dawo a )ƒ afa""Nabeel ya fa ÷„ a ya na baiwa babur ÷„ in huta."

"A )ƒ ofar gidan ya tsaya cike da mamaki su ke kallon yayan su Faruk wanda ke tsaye shi da Amal yarinyar da ba ta wuce 13years ba,harara ya aiko masu Nabeel yayi saurin jan babur ÷„ in sa Nabeela kuwa ta shige gidan."

"Ta na ta sallama ba'a amsa ba kawai sai ta shiga,a falo ta tarar da Mami ta na barci.Murmushi kan fuskarta ta haura sama,Waleed na shirin kashe hasken ÷„ akin yaji an turo )ƒ ofa da mugun mamaki ya ke kallon ta."

"Da sauri ya diro daga kan bed ÷„ in,ita kuwa Nabeela hijab ÷„ in jikinta ta cire ta yar ya na zuwa ta fa ÷„ a jikin sa ta na cewa ""nayi missing na ka""......"

"1/4/22, 11:32 - Buhainat: *TUZURU*ƒ™´j"

```Love and

romantic story```

```MRS SADAUKI ƒ™.cA’]Fqd|``

=’¬ • *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS =’¬ •*

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

"5GB@====1,500"

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.

*Validity 1 month*

"*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*"

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951*

*PAID PAGE*

25-26

"""Ya Salam! Beela miye haka?Dama ke dagaske kike zuwan za ki yi?""Waleed ya fa ÷„ a ya na son fiddata daga jikin"

sa amman Nabeela sai sake shiga jikinsa ta ke kwantacen gashin )ƒ irjinsa na zuzar fuskarta yayinda dada ÷„ ar turarensa wanda ya ha ÷„ e da )ƒ amshin jikinsa suka bada wani kalar )ƒ amshi ke shiga hancinta ya na ratsa ó„ argon zuciyar ta.

Wani abu ta ke ji dangane da Waleed ÷„ in wanda ba ta san mafari ba kawai ta tsinci kanta ciki ne.Wani numfashi ta

"ja na son zu )ƒo )ƒ amshin shi cikin hancinta,tsikar jikin Waleed ce ta fara mi )ƒ ewa ya na jin wani abu na yi mashi yawo a mara tamkar tafiyar tsutsa."

Ran )ƒ wa ó„ owa yayi ya ÷„ ora ha ó„ ar shi bisa sumar kanta yayinda ya zagaye )ƒ ugunta da dukan hannuwan

"sa,sun ÷„ auki tsawon mintina a haka kafin Nabeela ta fara )ƒ o )ƒ arin ÷„ agowa."

"ƒ an ja da baya yayi ya na kallonta,ido cikin ido suke kallon juna sai da Waleed ya tsorata ganin yadda idonta suka canza launi ya na hango tsantsar sha'awa cikin su."

"""Ina so""ta furta ta na kallon shi ,da ido ya mata alamar mi ta ke so ÷„ in,shiru tayi dan ita kanta ba za tace ga matsalar ta ba."

"Bakin bed ta )ƒ arasa ta kwanta ta na mai lumshe ido,rigar jikinta ta ja sama ta dafe mararta da ta ÷„ an kumbura,suman tsaye Waleed yayi ya na bin santala-santala jambes ÷„ in ta da ido har izuwa marar ta wacce hannunta ke kai."

"Muryar ta ya ji cikin raunatacen amo ta na cewa ""ina jin wani abu nan, g ƒ n ƒ ral mutuwa zan yi""hawaye suka silalo mata."

"&ƒ ofar ya dannawa key ya dawo ya hauro gadon ya janye hannunta ya maye gurbi da na shi,wani ÷„ an sauti Nabeela ta fitar na abun da taji.Ganin kamar ta na jin da ÷„in abun yasa Waleed cigaba da massaging ya na yi ya na kallon hawayen da suke zuba ta gefen idonta.Dakatawa yayi sai ta bu ÷„ e ido ta na kallon shi na wani lokaci kafin ta tashi zaune,matsawa tayi kusa da shi suna gugar juna sajen fuskar shi ta shafa kafin tayi )ƒ o )ƒ arin kai bakinta kan nashi ya kauce zuciyar shi na bugawa da )ƒ arfi sai kace wanda za a yiwa fya ÷„ e ƒ™j"

"Turo baki gaba tayi ta kwa ó„ e fuska ta sake )ƒ o )ƒ arin sumbatar shi ya kuma kaucewa,kawai sai ta haye )ƒ an"

cinyoyin shi tallabo fuskar shi tayi saurin ha ÷„ e bakin su.

"Wani numfashi suke fitarwa a tare suna kissing juna kamar ba gobe,kwanta da Nabeela yayi sai ya mata rumfa ya shiga shayar da ita yawun bakin sa yayinda kuma hannun sa ÷„ aya ke kan marar ta."

"Tsawon minti ashirin suna abu ÷„ aya kafin barci ya ÷„auke Nabeela,toilet Waleed ya shiga ya sakarwa kansa shower ya na tunanin mafita dan kuwa ko shakka babu coca ƒ ne ÷„ in ta fara aiki jikinta."

"Ya na fitowa ya shirya tsaf cikin farar jallabiya,hijab ÷„ in ta ya ÷„ auko ya saka mata tare da gyara mata kwanciya."

"Fita yayi zuwa masjid dan yin salar Asar,kallon Faruk yayi wanda ya washe baki ya na zubawa Amal surutu."

"Kai ya sosa yace ""ina wuni oga?""kawar da kai Waleed yayi bai amsa ba ya na tunanin ko minene su ke tattaunawa a kai dan sam bai yi tunanin soyayya ba ce."

"Ko da ya dawo daga masjid bai tarar da su ba,gida ya shiga direct kitchen ya wuce inda ya ji motsi Mami ce da A'isha a ciki."

"A kunyace yace ""A'ishah ha ÷„ a min tea,Mamina ya jikin na ki?""ya fa ÷„ a ya na kamo hannunta suka fito waje da mamakin jawota da Waleed ÷„ in yayi tace ""alhamdullah,ya dai mi ke damun ka na ga damuwa a fuskar ka""sai da ya shagwa ó„ e fuska sosai yace ""Mami Beela ce fah ka ta can a ÷„ akina ta na barci,mutumen nan ya cuce ta ya mayar da ita wata irin... Am yanzu dai shawara za ki ban ya kamata ace an ÷„ aura auren hakan zai fi"""

"Sororo Mami tayi ta na kallon shi kafin tace ""Ni ban gane ba wane auren za'a ÷„ aura?""kai tsaye yace ""na mu mana,ki na ga fah sam Beela ta )ƒ i dawowa hayyacin ta kwanyarta ta ta ó„ u doli sai mun fita waje kuma iyayen ta ai ba za su bari na tafi da ita ba haka nan ba tare da igiyar aure ba""murmurshi Mami tayi dan ita a hakan ma taji da ÷„ i ko ba komi Waleed ÷„ in ta zai yi aure."

"""To babu damuwa zuwa an jima sai mu tai gidan su Nabeelar ""godiya Waleed yayi ya kar ó„ i tea ÷„ in da A'ishah ta kawo masa wanda ya sha lemun tsami."

"A nan falo ya zauna ya na kallon tv abun da bai saba yi ba kenan,ya na nan zaune Nabeela ta sauko kamar ba ita ba alamu sun nuna har da ma wanka tayi saboda jurwayen da hijab ÷„ in ta da yayi daga sama."

"Tsaye tayi gaban sa ta na wasa da hannuwanta ba tare da tace komi ba,""ya ne ko gida za ki?""Waleed ya tambayeta ya na )ƒ ure ta da ido."

"Kai ta ÷„ aga mashi kafin ta kalli kitchen inda )ƒ amshi ke fitowa ""yunwa kike ji?""ya kuma tambayarta kai ta girgiza sai kawai ya mi )ƒ e tsaye tare da ÷„ aukar key ÷„ in mota."

"Har ya kawo ta gida babu wanda yace ma ÷„ an uwan sa wani abu,ta na shiga gida Momy ta tsareta tace ""daga gidan"

"uban wa kike na shiga ÷„ akin ki ba kya nan?""ba tare da wani ó„ oye-ó„ oye ba tace ""gidan su Waleed mana""Momy ta waro ido tace ""sunan na sa ne kike kira kai tsaye?""da gudu Nabeela ta nufi ÷„ aki ta na dariya."

***GHANA

Watan Fannah uku cur a gidan Abbas tayi )ƒ iba sosai ta )ƒ ara haske saboda yadda hankalinta ke kwance kuma ta

na samun cima mai kyau fiye da gidan su.

Har yanzu babu abinda ya ta ó„ a shiga tsakaninsu da Abbas ÷„ an romance ÷„ in ma sun rage ba kullum su ke yi ba saboda Abbas na takaicin rashin lafiyar sa.

"Yau dai tun safe da Abbas ya fita bai dawo ba sai dare,cike da kewa Fannah ta tarbe sa."

"Bayan yayi wanka ya ci abinci ya kunna masu kallo,a na haka Fannah ta mi )ƒ e dan yi masa kwalliyar dare ta kayan barci."

"Kofi Abbas ya ÷„ auko ya zuba ruwan zafi tare da fiddo Max Man (maganin )ƒ arfi na maza)ya zuba a ciki,spon ya sa ya motsa sannan ya kawa kai ya shanye."

"Kamar minti goma sai ga Fannah ta fito cikin wasu fitinanun spleeping dress,÷„ o ÷„ ar haka sandar girman Abbas ta yi a kallon farko kawai da ya yi mata."

"Cike da fitina ya tarbeta ya na sunsunar wuyanta,Fannah kuwa sai )ƒ ara shigewa ta ke jikin sa."

"""Tsaya na rufo gida""Abbas ya fa ÷„ a ya sakin ta ya fita ko da ya dawo bai tarar da Fannah ba,rufe ÷„ akin yayi wuce bedroom inda ya tarar da ita kwance ta na jiran sa."

"Ya hauro gadon ya na gyara mata kwanciya,hanyar shiga ya fara nema ""ya Salam !""ya furta jin hanyar a rufe,da ÷„"

an )ƒ arfi ya kuma kutsawa )ƒ ara Fannah ta )ƒ wala tare da yin wani jan )ƒ ugu tayi baya.

"A mugun haukace Abbas ya ri )ƒ o )ƒ afafunta da ta ke )ƒ o )ƒ arin saukewa )ƒ asa ƒ™j cikin kuka ta ke cewa ""wlh ban so,ban son wannan Please kar ka yi min""ri )ƒ e ta ya yi gam sannan ya kwantar da ita ya sakar mata nauyin shi duka tare da )ƒ o )ƒ arin shigarta, tamkar wanda ya shiga cikin ca ó„ o haka Abbas ya li )ƒ e a jikin Fannah duka-duka kan.... Kawai ya shiga amman ya kasa fiddowa balle kuma har kuma gwadawa ko zai )ƒ ara samun hanya."

"Tsawon minti biyar liquide ÷„ in sa ya fara fita kafin mutumniyar ta fara barcin da ta saba ƒ™j,gefe ya koma ya"

"kwanta ya na sauke numfashi tare da jin üb ar nutsuwa ko ba komi yau ya ÷„ an le )ƒ o 1/4/22, 11:35 - Buhainat: *TUZURU*ƒ™´j"

```Love and

romantic story```

```MRS SADAUKI ƒ™.cA’]Fqd|``

=’¬ • *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS =’¬ •*

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200

1GB@=====300

2GB@=====600

3GB@====900

"5GB@====1,500"

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.

*Validity 1 month*

"*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*"

*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951*

*PAID PAGE*

27-28

"Kwaramniya da yawan motsin da su ke ji ne yasa ahalin gidan fitowa,cike da mamaki Mami ke kallon Kawu Tanimu wanda ya ri )ƒ e )ƒ ugu ya na kallon yadda matasan samarin ke shigar masa da kayansu cikin ÷„ aki."

"""Mami ba dai Kawu nan zai komo da zama ba?""cewar Auta Amal ta na mai ó„ oyewa bayan Mami , A'isha ta ta ó„e baki tace ""ga ko zahiri kin gani tunda har ya kawo kaya,dan Allah Mami kar ki tanka sa na san neman tsokana ne yasa shi kwaso kwamacalar sa ya dawo nan gidan"""

"Mami ba tace komi ba ta koma ÷„ aki haka yasa su ma suka shigo, breakfast ÷„ in su suka cigaba da yi yayinda Mami ta nufi step."

"A dun )ƒ ule ta tarar da shi cikin balanket ya rufe jikinsa ruf har zuwa fuskar shi,gadon ta fara bubugawa ta na kiran"

sunan shi.

"A raunace ya ÷„ an yaye bargon ya na kallon mahaifiyar ta sa da idonsa da ke nuna zallar damuwa da rashin lafiya ""Waleed lafiyar ka?""ido ya lumshe yace ""Mami banda lafiya ne amman yanzu da sau )ƒ i na kira Faruk ya na kan hanya shi da Dr ""wuyan shi ta ta ó„ a da bayan hannunta taji sanyi ras tamkar ya shiga frigo ""babu zazza ó„ i kuma a jikin ka miye kake ji to?""sai da ya tashi zaune yace ""nima ban sani ba Mami kawai dai banda lafiya""Mami ta waro ido tace ""kamar ya ba ka sani ba?kai da jikin ka amman ba za ka iya fa ÷„ in abinda kake ji ba?"""

"Kwnoking aka yi Mami ta bada izini,aka turo )ƒ ofa aka shigo ha ÷„ i da sallama.Faruk ne Dr na take masa baya,Mami suka fara gaishewa sannan shi."

"Dr ya fara duba sa tsawon üban mintina ya ÷„ ago yace ""g ƒ n ƒ ral ban ga komi ba,amman bari na ÷„ ibi jini na tafi da shi labo""kawar da kai yayi gefe yace ""no ban so tafiyar ka ma na warke""da mamaki duk suke kallon sa shi kuma sauka yayi daga bed ÷„ in ya nufi toilet,wanka ya fara ya na tunanin miye damuwar sa."

"Ko da ya fito babu kowa,a tsanake ya shirya caf cikin kakin soja ya fito falo.Cike da takaici ya ke kallon Faruk yadda ya susuce a gaban )ƒ an )ƒ anuwar yarinya ya karkace baki sai surutu ya ke yi mata ita kuwa ta na dariya."

"""Ke tashi ki shiga ciki""Waleed ya fa ÷„ a murya a dake,Amal na turo baki ta mi )ƒ e sumi-sumi ta nufi ÷„ akin su. Kallon shi ya maido gun Faruk wanda ya sunne kai tun ÷„ azu ""minene kake gaya mata?""Waleed ya tambaya,a raunace Faruk yace ""komi"" ""shine kuma ta ke dariya?""÷„ an ÷„ ago kai yayi ya na kallon Waleed sai kuma ya mayar ba tare da yace komi ba,cikin )ƒ ufula ya kuma cewa ""to in dai shirmen soyayya ne daga yau na daceta kar na kuma ji ko ganin ku a tare""da sauri Faruk

8 / 20