Advertisements
Chapter 61 Reading MUTALLAB Sirrika Masu Kisa By Nimcyluv BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

MUTALLAB Sirrika Masu Kisa By Nimcyluv

Author :  Nimcyluv Category :  Complete Novels

Chapter   61 / 64

180K to 183K   out of 191K words

ki fahimci mahaifinki Safiyyerh. Stay strong my darling"" ya ce"

yana shafa kanta sai kuma ya fara mata addu'a kamar kodayaushe idan tana bacci bayan ya kammala ya

mi™e ya fice daga cikin Wakin.

"Mj ya samu Paaah a Wakin hutawa, kallo Waya kuma Paaah ya yi wa Mj ya ce ""Idan akan batun Safiyyerh"

"ne kar ka mini magana"""

"""Paaah, dole zan maka don Allah, ka saurare ni"""

"""To Ubana"""

"""A'a ka yi ha™uri, ba haka nake nufi ba wallahi"""

"""Ok, ya kake nufi Mj?"""

"""Paaah, Aafiyyah yarinya ce mai sau™in kai duk da rigimarta da karaWinta da iyayinta, tana da faWa na"

"sani kuma tana da ha™uri, duk wanda zai san ha™urinta to baya na zai bi. Tun tana ™arama ake raba faWa"

"da ita, domin bata yarda aci zalinta kuma bata yarda taci zalin wani, amma ana ce ta yi ha™uri an gama. Amma tana da ™ulafuci da saka abu a rai, ban san me wannan zai haifar ba""."

"""Ok, kana tunanin shawarar dana yanke zai haifar da wani abu ne?"""

"""A'a, alheri kawai nake hangowa Dad. Amma wannan zamanin da muke ciki an daina auren dole saboda"

"fitun-tun da hakan ke haifar wa, ana shiga ha™™in yara ne kuma kasan auren yanzu da soyayya ma yaya aka ™are balle wanda iyaye suka ™ulla? Sau nawa ana bada labarin an yi wa yarinya auren dole ta kashe mijin da abokansa, ko ta kashe kanta, ko ta fara yawon bin maza. Astagafirulla; ba haka muke fata ba, lokaci bai bar komai ba, zamaninku daban na yanzu daban don Allah Paaah ka janye, a bar Aafiyyah ta yi"

"karatun kamar yadda aka yi al'™awari ta koma ta auri wancan yaron shikenan"""

"""Ina Mj"""

"""See me here Paaahh """

"""Wannan maganar mu bar ta iya nan, koda wasa na ji kuma ka yi hanya ko zama sanadin haWuwar"

Aafiyyah da yaron zaka gane cewa ni ne ubanka kuma nine na kawo ka duniya. Kuma daga yau ka zama

"idanunta, ka ajjiye tunaninka a kan ta, motsinta da duk abin da take yi duk da na yi ya™inin ba zata"

"bijirewa umarnina ba, amma she is smart girl, bana son maganar ta yi tsayi"""

"""Yadda ka ce haka za'a yi ranka ya daWe, Allah Ya ™ara girma"""

"""You can leave"""

"A daddafe Aafiyyah ta yi baccin mai cike da wahala, da wani irin mafarki mai ban tsoro, tun kuma daga"

"sanda ta farka wani abu ya tsaya mata a ma™oshi, ga wan irin ciwon kai daya saukar mata mai tsananin zafi da ™yar take buWe idanunta. A hankali ta sakko daga kan gadon tana dafe bango, ruwan zafi ta haWa ta yi wanka tare da yin brush saboda bakinta babu daWi, tana gamawa ta Wauki alimon ta shafa a jikinta kamar yadda Ummi ta nuna mata saboda tsane jiki da kare kai daga tashin wari saboda shigowar lokacin girma daya gama bayyana muraren a tattare da Aafiyyah Win. Sallar issha ta yi, sai ta samu kan ta da yin addu'a, addu'ar zaSin alheri tsakaninta da Mutallab, da kuma wanda Paaah ya zaSa mata a matsayin wanda zata aura Win. Babban tashin hankalin Aafiyyah bai shige yadda bata san waye zata aura ba, ita tana da kalar zaSin ba kowanne namiji ne zai iya zama kalar ta ba, zaSin ta ba, ba kuma kowanne namiji"

ne zai iya zama test Win ta ba.

"Ummi ce ta buWe ™ofa ta shigo, da sauri Aafiyyah ta yi murmushi tana sakin fuskarta kamar ba ita ba,"

"Ummi ta nemi waje ta zauna tana duban ta kafin ta ce ""Ki fito ki yi dinner, sai na rasa zaman da kike cikin"

"Waki kwana biyu"""

"""Bana jin yunwa"""

"""Me kika ci"""

"""Kawai, na ji i am ok"""

"""Safiyyerh"""

"""Na'am Ummi"" Aafiyyah ta amsa, tana jingina da jikin gadon idanunta rufe tana jin yadda ake mata ihu a"

"cikin ™wa™walwarta. A tausashe Ummi ta ce ""Wallahi ba za ki taSa wula™anta ba a wajan yi wa iyaye"

"biyayya, ki ci-gaba ki jure ai ke jaruma ce, ki yi ta addu'a dare ta rana Allah ne kaWai ya san wanda zai zama mijinki"""

"""Ummi ku ne kukai mini al'™awari fa? Me ya sa tun farko ba'a faWa mini gaskiya ba? Ai kun san kuna da"

"hak™i akai na, wajibi ne a matsayina na Wiya a wajanku na sauke hak™in iyayena. Da ba ku yi mini al'™awari ba, kun san yadda duk maganarku ke zama hadda a cikin tunanina bana wasa da kowanne furucinku, i trust you, me ya sa Ummi?"" A hankali Ummi ta ce ""Saboda mun san mun isa dake ne, shine kawai"" murmushi Aafiyyah ta yi, tana goge idanunta ta ce ""You are right, kin yi gaskiya ni ikon ku ce ai, na amince da zaSin Paaah, na amince"" ta ce a hankali tana jin ™ofofin zuriyarta na tushe kansu da kansu"

ta rasa iskar sha™a ko kaWan ta rasa kuma yadda za ta yi ta daina jin zafi a cikin ™irjinta.

"""Da gaske kin amince da zaSin mahafinki?"""

"""E, na yarda"""

"Ummi ta Wago Aafiyyah ta rungumeta a ™irji tana ta mata addu'a, sai Aafiyyah ta kyalkyale da dariya ta ce"

"""Ke uwa ce, you are the best mom ever Ummi"""

"""Ma sha Allah, Allah Ya yi miki Albarka ya shiga cikin lamuranki"""

"""Amin"""

"Ummi ta jima tana yi wa Aafiyyah hira kana ta mi™e ta fita, tana fita Aafiyyah ta sulale ™afa tare da"

"dur™ushewa ta saki wani irin gunjin kuka tana fige hijjabin jikinta tare da farke gaban rigarta, ji take kamar kayan jikinta ne suka hanata sha™ar iska yadda ya kamata, bata san cewa gabaWaya zuciyarta ta ce a cunkushe kuma a ™untacce ba, duk yadda Aafiyyah taso amincewa tare da kawar da batun Paaah kuma ta yi accepting amma zuciyarta ta™i bata damar hakan, tunaninta ya tsaya ™wa™walwata ta yi hooking ta daina fahimtar komai. Ta yi shiru tana zubawa wani waje idanu, sai kuma ta zabura ta Wauki wayarta tare da shiga wani waje data Soye pictures, bidiyon data fara yi masa a ranar data fara ganinsa ta shiga ta fara gani, sai murmushi ya suSuce mata ta dinga kallon bidiyon tana murmushi da hawaye at the same time. Sai ta harare shi kamar yana gabanta ta ce ""Ka dinga fushi dani for no reason, kana fushi dani ni, ni ko?"" Ta tambayi bidiyon tana nuna kanta, sai ta yi baya ta zauna zaman dirshen a hankali kuma ta shiga Waya picture Win ranar da ta yi masa shi da Safiyyerh suna zaune, ya jingina da jikin bishiya ya kafe Safiyyerh da kallo fuskarsa ba walwala sai lips Winsa da sukai jajur, Aafiyyah ta yi zooming photon ta saka yatsa ta shafi fuskarsa tana murmushi ta ce ""Stay strong my, kar ka manta ni ko sauya, ko a dramar da"

"mukai ne kar ka manta ni don Allah"" sai ta sake shafa fuskar ta ce"

"""Na san kana so na"" sai kuma ta yi shiru ta ce ""Zaka kira ni? Ka kira ni don Allah zan ta jiran kiran ka, a"

"sanda Safiyyerh ta faWa maka sa™ona a sannan zaka fara nemana ido rufe"" Aafiyyah ta kwaSe fuska ta ce ""Amma ina jin tsoron haWuwa da kai, kuma ina son ganinka ka zo mini a mafarki ka ji? Za ka zo?"" Ta"

tambayi photon Mutallab kamar yana gabanta. Haka ta wanzu ta ce Wannan ta ce wancan.

"""Ya Allah make it easy for me, for him Allah ka sadani da shi a duniya kafin na koma gare ka"" ta ™an™ame"

"jikinta waje guda, sai yau dinga jin wani iri a lokaci na farko, ta rufe idanunta kamar a lokacin yake kissing lips Winta. Bata taSa tunanin tana jin tsoron wani abu a rayuwa ba, irin yadda take jin tsoron ganin cikin ™wayar idanunsa, a duk sanda zata kalle shi ta cikin glasses Winta, tana hango wutar faWa sosai a cikin jirkitattun idanun nasa, tana hango kamar yana mata kallon mai laifi, kallon jin haushi, abu Waya ne ke mata daWi idan ta hango abu mai sanyin a cikin idanun nasa. ""Innalillahi, i love him so much, i love you so much Tayo, i love you today, tomorrow and always forever. Allah Ya tsare ka ya kare ka, ko aure ka tashi"

"yi ka auri Safiyyerh kafin na zo gare ka, don Allah ka neme ni, ka ji Wan ba™in MuWallabina? Ka ji masoyi"""

Har dare ya raba tana zaune. Sai dai har aka yi kiran farko na asuba idanunta ko motsi bai yi ba da

"zummar yin bacci, bata ma jin baccin kuma tana jin daWin zama ita Waya, sai ta ji bata son ganin kowa da komai, ta ji kamar sabuwar duniya akai mata ita Waya wacce zata dinga rayuwa a cikinta, sai kuma ta dinga hira ita Waya ko ta dinga jin kamar ana kiran sunanta."

*

"Yamma ce lis amma a haka ya kammala abin da yake yi ya nufo gida, fuskarsa a kame kamar wani"

"babban mutum a kodayaushe tunda ya jima gina kan shi akan cewa ya kai munzalin kowanne namiji da yake kawai. Yana yi yana sosai tsakiyar goshinsa a haka ya tsallake almajiran da suke faman karatu ya shigo cikin gidan, shi shaf ya manta da wani bikin Sa'adah da ake shirin yi a kwanakin nan. ""Ya zaka dinga faWo mana babu sallama ne? Ni sam banga ma'anar da zaka dinga zarya a tsakaninmu ba tunda ka mallaki hankalinka ka tunda har mata ka mallaka"" Inna Binta ta faWa cike da masifa da kumfar baki. Bai"

kulata ba ya tsallake ya shige Wakin Ammo yana ajjiye ledar dake hannunsa.

"Sai Mama Zaituna ta yi shewa ta ce ""Wannan fanWararren yaron ne kike tunanin zai mana sallama?"

"Dama dai ba jinin yarabawa bane"" ta ce tana mi™ewa."

"""Ko jinin waye shi ta shafa kuma zan Wauki mataki a kan shi wallahi idan gidan ubansa ne ni kuma gidan"

"mijina ne ehhe"" Inna Binta ta bada raddi."

"Sai kuma Mama Zaituna ta girgiza kai kawai kamar za ta yi shiru sai kuma ta ce ""Kee iya bakinki Wan"

"masu gida ne, kada kuma ki saka ya miki kiranye ki zura da gudu har haWeja wallahi"""

Mutallab na jinsu ya yi shiru domin ya lura Ammo da Sa'adah bata nan. Yana shiga Wakin suka haWa idanu

"da sauri ta sunkuyar da kanta idanunta ya yi jajur alamar ta ci kuka, bai kula ta ba ya tsaya daga tsayen Safiyyerh ta mi™e tana murmushi domin wata jarrabawa data faWa data ganshi dukkan wani damuwarta ke yayewa ta ce ""Shine sai yanzu zaka dawo? Babu daWi gidan"" ta ce tana ™arasawa inda yake sai kuma"

"ta yi sauri ta ce ""yen yen ™azami warin dauWa kake yi, sai gumi kake haWawa bestie ™azami"""

"Ya yi mitsi-mitsi da idanunsa ta ce ""ba zan taSa ka ba, kar ka shafa mini dauWa, dama Ammo ta ji ™an ka"

"ta yi maka wanka yau"""

"Ya zuba mata idanu, sai ya cije lips Winsa ya fara takawa zuwa cikin Wakin ita kuma ta yi baya tana cewa"

"""Mai dawa ya zama ™azami, mijin Safiyyerh mai warin dauWa"" idanunta ya faka ya dam™o ta, tare da janyo ta kusa da shi idanunsa da suka ™an™ance a kanta da ™yar ya ce ""Kika ce me?"" Sai ta fara inda-inda tana ™ifta idanunta sosai ta ce ""Ba magana na yi bafa, don Allah ka je ka yi wanka sai ka dawo mu yi fira"

"ko?"""

"""˜azami ne ni?"" Ya faWa a da™ile yana jin muryarsa a ™irjinsa saboda yadda furucin ya fito kamar an masa"

"dole. Ta girgiza kai kai ta ce ""Yaushe na ce haka?"""

"""Ni kike cewa ™azami?"""

"""Ka yi ha™uri to"""

"""Ni ne ™azami? KwaWo kike so na zama? Na dinga rayuwa a cikin ruwa ™arewar wanka ko"""

"Ta tura masa bakinta tana kawar da kai gefe ta ce ""Ai wanka cikon imani ne, don na ce ka yi wanka bai"

"zama haramci ba ai"" ta ce a shagwaSe tana sake matsawa baya, ganin yadda yake nishi da numfashi a"

gaggauce yana sake matsawa inda take ya™i ce mata komai kuma.

"fuskarta ya dinga bi da kallo, da Wan mitsitsin bakinta da laSSanta da suke motsawa. A sama ta ji"

"maganarsa ya ce ""Zo ki mini wankan, yau sai kin mini wanka"""

"""Wallahi ba zan iya ba"""

"""Hmmm"" ya ce kawai yana cire rigar jikinsa ya yar a tsakiyar tsakar Wakin, ta yi saurin rufe idanunta, sai"

"kuma ta buWe su da ™yar saboda ganin suma ™wance a ™irjinsa ba™a suWik. ""Don Allah na zuba maka ruwanka, ka je ka yi """

"""Wari nake ko?"""

"Ta girgiza kai ta ce ""Ni ban ce ba"""

"""Kin ce mana, ko dai ki mini wankan nan, ko na kashe ki da warin, ke ko na yi niyyar yin wankan ba zan"

"ba"" ya yi maganar yana sake tunkaro ta. Safiyyerh ta ce ""Haba mana, idan ka kashe ni kuma yaya kenan? Ni dai don Allah na zuba maka ruwa ka yi?"""

"""Nawa za ki biya na yi?"""

"""Sai na baka kuWi"""

"Ya WaWWage girarsa biyun da suke a cunkushe, sai ya yi baya ya kwanta a kan katifa alamar bashi da"

"niyyar yin wankan. ""To yanzu idan na baka kuWi za ka yi?"" Ya jinjina kai ba tare daya kalleta ba, ita dai haka kawai yau ta ji tana jin shakkarsa. Ta je cikin kayanta kuWin da bai san dasu ba ta Wakko dubu Waya ta ce ""To gashi a yi mini wankan dubu Waya, daga jeji kake fa ™ila wata dabbar ka farauta shine zaka kwanta haka?"" Yana daga kwancan ya mirgina idanunsa suka nutsa ya mi™a mata hannu alamar ta bashi kuWin, cikin rashin sanin dabara ya yi mata sai ta matsa daga tsayen ta mi™a masa kuWin ta ce ""Yawwa gwanin na iya mijina"" maimakon ya amshi kuWin sai ya cafko hannunta ya cillota kan shi, ya mirgina ™asa ya danne ta yana sakar mata nauyi, Surayyerh ta runtse idanunta tana jin warin rana na dukanta cikinta"

"na juyawa tana nishi ta ce ""™irjina, cikina, cikina"" ya sake danne ta ya ce ""Wa kike cewa ™azami?"""

"""Da kaina nake"""

"""Kan naki na waye?"""

"Ta yi shiru, sai ta fara masa shagwaSa ta ce ""amai nake ji, cikina juyawa yake ka yi yawo a raina da yawa"

"bestie"" wani irin miskilin shagiWar da baki ya yi zuwa gefe yana sake tura kanta tsakiyar ™irjinsa yana da zata sha™i warin da kyau idan ma shi Win yake yi, Safiyyerh ta dinga muruzai idanunta ya yi jajur saboda yadda ya yi mata nauyi a ™irji, ganin tana kakarin aman da gaske ya saka ya sake ta, ai kuwa ta gudu ta mi™e tsaye ta yi waje tana she™a uban amai kamar kayan cikinta zai fita. Mama Zaituna ta bita da idanu, sai suka kalli juna da Inna Binta ta ce ""kin san Allah muna zaune a gidan nan sai dai mu ji kukan jariri, ba dai auren gata da son garta akai masa ba? Šan mitsitsin yaro a bashi yarinya haka? Amai take yi fa ki"

"duba?"" Ta ce hankali tashe tana le™a Safiyyerh dake bakin rariya."

"""E, to. Abin kunya ne dai an yi an zuba masa ido yana danne ´ar mutane a Waki saboda ta ™amar shi auta"

"ne, yaro sai ™ifaWi da Wan iskan faWin ran tsiya kuma a Wakin uwar saboda wani kalar jin daWi, ana sake masa yana yin yadda ya so"" Inna Binta ta faWa tana Wan kyaSe bakinta."

"Da sauri kuma suka sauya zancen ganin Safiyyerh tana shigewa Wakin Ammo, Mama Zaituna ta ce ""Sannu"

"´ar masu kuWi, Allah ya raba ki da kayan nauyi lafiya"""

"""Amin"" Safiyyerh ta amsa, ba tare data san abin da suke nufi ba."

"Safiyyerh na shiga Wakin shi kuma yana mi™ewa fuskarsa ba wasani, kamar daren ashirin da bakwai"

"saboda duhu. Ya fice ba tare daya kalleta ba, sai ta ji a ranta bata kyauta masa ba, ai mijinta ne taya"

kuma zata ce masa yana warin rana? Sai ta ji ta muzanta kuma ta ji zata bashi ha™uri. Tana ta zaune bai

"shigo ba, har su Ammo suka dawo daga kasuwa siyayyar bikin Sa'adah data gabatuwar azumi."

"""Safiyyerh sannu da zaman waje guda, amma mene ya same ki haka kikai zuru-zuru haka?"""

"Murmushi ta yi ta ce ""Ba komai, bacci na yi fa"" ta ce a hankali."

"""Ban yarda ba, ko Muhammad ya miki wani abu ne? Na san halinsa"""

"Sai ta yi ™asa da kanta tana wasa da yatsun hannunta, dokawar da ™irjinta ya yi da ™arfi ya saka ta"

"fahimci zuciyarsa ke kusantuwa izuwa tata zuciyar. Ta Waga kanta suna haWa idanu ya watsa mata harara ta yi saurin Wauke kanta gefe tana kawar da hawayen idanunta, da kuma hana zuriyarta jin zafinsa da gaske. Ya nemi waje ya zauna yana tan™washe ™afafuwansa ya fi ™arfin mintuna goma sha biyar da zama"

"da ™yar ya cira kan shi ya ce ""Sannu Ammo"" ya ce bisa dole yana kame fuskarsa sosai da kyau kuma."

"Wani irin kallo take masa kafin ta ce ""Me ka yi mata?"""

"""Ita wa?"" Ya bi ba'asi tambayar."

"""Safiyyerh, kuka take"""

"A cikin kansa ya nanata sunan Safiyyerh yana jinjina ™arfin halinta a ran shi. ""Ina tambayarka mai ka yi"

"mata ne?"""

"""Nima Win ai na shirya kawo ™ararta ai, zuwa ta yi tana shinshina ni wai ina wari, ni nake wari ni zata"

"cewa ina wari"" ya faWa a da™ile yana nuna kan shi da yatsarsa tare da nutsar da idanunsa zuwa ciki sai ya yi ™wafa yana tsuke fuska. Safiyyerh ta girgiza kai ta ce ""Ammo wanka fa kawai na ce ya yi, daga cewa ya yi wanka shine ya danne ni na sha™i duka zufar jikinsa"""

"Ya juya ya kalli Safiyyerh sai ya ce ""Bana ce ki mini wankan ba, ban ce ki mini ba? Kin zo kin mini ne"""

"Ammo ta hangame bakinta ta ce ""Na ga abin da ya dame ni, yanzu ita ce zata maka wankan don Allah,"

"kai baka ji kunyar maganar nan akan idanuna ba yanzu?"""

"""Ita bata ji nauyin kallar cikin idanun mijinta ta ce masa yana wari ba? Naga dama sai na yi sati ban"

"wanka ba kuma wallahi tare zamu shanye warin dauWar"" ya mi™e tsaye yana doka ™ofar Wakin ya yi waje ™irjinsa har rawa yake yi saboda tsananin zafin zuciya. Sa'adah ta bi bayansa da kallo ta ce ""Yau autar ta motsa, masifaffe yaro kawai"" Ammo ta girgiza kai kawai ta ce ""Allah ya shirya"""

"Safiyyerh sai ta fashe da kuka, ganin kamar bata kyauta ba kuma ta yi zunubi mai girman gaske. Sai da ta"

"yi kuka son ranta sannan Ammo ta ce ""Ki yi ha™uri, zuwa anjima ya manta kin ji ko?"" Ta jinjina kanta Ammo ta ce ""MurWaWWen yaro ne, abin da kake ganin shi ne daidai

61 / 64