Advertisements
Chapter 3 Reading Abban Sojoji Book 2 Complete Hausa Novel Hausa Novels
Advertisements

Abban Sojoji Book 2 Complete Hausa Novel

Author :  Boss Bature Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   3 / 14

6K to 9K   out of 39.4K words

nasan halin ki, in kika ja asirin mu ya tonu kashin mu ya bushe mu duka,"
Murmushi hosana tasaki tana cewa "sai dai in baki daWe ba, kinsan ina jin tsoro fa nikaWae anan,"
"Karki damu yanzu zan dawo,"
"To shikenan," hosana ta bata amsa,
Ficewa Jahad tayi cikin sanWa take tafiya babu kowa wayam sai hasken daya gauraye ko'ina,
Wuce wa Wakin tayi a hankali ta tura ?opa tashige cikin hanzari ta nufi drawer ta zaro gidan farko ajikinta, anan taga memo Win da biron data gani,
Fiddo su tayi jiki na rawa ta aza memon asaman drawer Win dayake ?aramace, daga zukunne jahad ta soma bude papers Win sannan ta aza biro ta soma rubutu kamar haka
_ya Omar naji ma inaso na faWa maka halin da muke ciki, wlh bamu jin daWin zama agidan nan, saboda basu son mu, uban aiki suke samu har bugun mu suke yi, dan Allah ya omar in kaga wannan takardar ka taimaki rayuwarmu kamar yarda kayi niya ka tafi damu inda kake rayuwa_
Kamar daga sama Jahad taji ance "Sannu da ?o?ari"!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!!
Jin wannan maganar a bayanta yasa jahad dakatawa da rubutun da take yi, hankali a matu?ar tashe idonta sun firfirto azare, jikinta ya soma wata irin kerma, Tuni Zufa ta soma gangarowa daga fuskarta da jikinta don bala'e hatta paper Win da take rubutun asamanta ta ji?e sharkaf da gumin da take fitarwa =?3?=?3?=?3?

*SHIN WACECE WANNAN*< I S'S'S'


Mgnr payment 300 ne amun magana direct *08103884440*=???=???=???ABBAN SOJOJI=???=???=???*

*=?%?The Father Of Soldiers=?%?*

?????? ???? ???????????????? ?????? ?????????? ?????????????? ?????????? ??????????d'
=?%?=???=???=???

*Story & Written by*
*Hafsat Bature Muhammad*

~=???BOSSLADY=???~

*Abban Sojoji part 2*

*EPISODE 3-4*


Sam jahad ta gaza yin kwakkwaran motsi saboda ta riga ta gane muryar wacece.......
Idasa shigowa tayi da wannan takun nata, jikinta na sanye da sleeping dress red colour masu zanen flowers ajikinsu, abunka ga fara ta fito 6au acikinsu, kanta ko mayafi babu ba kowa bace wannan face AUNTY BABBA,
Lokacin da ta isa inda jahad take, hannu tasa ta fisge takardar da take rubutawa, ta Wago da ita tana karanta wa, zaro ido tayi hankali tashe tace "Keeeeee! Don ubanki ni zaki tonawa asiri!? Wato Omar kike rubutawa wasi?a don ki faWa mashi abunda muke yi maku ! Wlh kin shiga uku, bazan ?yale ki ba sai kin yabawa aya za?inta!!!!

a masifance take magana ?arshe tayi? Wurgi da takardar ?asa sannan azafafe da wannan hannun nata ?irar samudawa ta dam?o mayafin dake lullu6e akan Jahad nan take ya sul6e ?asa hakan ya bata damar dam?ar gashin kanta, wani irin zafi ne ya ziyarci jahad saboda ru?on da aunty babba tayiwa gashin kanta,
??? Janyo gashin tayi ta Wago jahad dashi, jikinta sai kerma yakeyi duk ta rurru?e hannun aunty babba dake ru?e da gashin kanta tana faWin "Aunty dan Allah kiyi ha?uri bazan ?ara ba....' bata ?arasa ba aunty babba takai mata naushi a bakinta, nan take jini ya soma zuba daga bakinta le6enta suka faffashe, saboda tsananin azaba da raWaWi yasa jahad fashewa da wani irin matsanancin kuka na tashin hankali,
?? Wurgi da ita aunty babba tayi jahad ta tafi jiki a mace ta zube ?asa, tattakawa aunty babbba tayi izuwa inda take don bata gama dukan nata ba,
?? Tashi zaune jahad tayi tana jan jikinta da baya da baya tana faWin "dan Allah kiyi ha?uri bazan ?ara ba.....nasan nayi kuskure....
?? "Ke ?aramar ?ar iska ce ! bakisan koni wacece ba ! Har ni zakiyi wa iya shege acikin gidana ! Ni zaki tonawa asiri Wurin Omar? idan na so yanzu saina sa wu?a na yanka ki, shashasha...
ta ?arasa maganar tare da sake dam?o gashin jahad tashiga yi mata azaba dashi, ta ja shi da ?arfi tamkar zata tsige shi daga kanta, tuni idon jahad yayi jawur wasu irin jijiyoyi suka firfito mata a goshin ta, don rashin imani aunty babba sai ta naWe gashin a wuyan jahad ta sha?eta dashi gadan gadan zata kashe ta, murya asha?e jahad ke fidda sounds tana faWin "Ahh...ah..ann...bazan..?a..ra..ba' sam aunty babba bata da niyar ?yale ta sai ma ?ara sha?eta da take yi
?? Kamar daga sama Hosana ta faWo Wakin saboda tajiyo ihun jahad da farko sai tayi tsammanin kunnanta ne Suke mata gixau,amma rashin kwanciyar hankali da jin bugawar zuciya yasa hosana gaza samun natsuwa ta fito don tazo taga wani hali jahad ke ciki ta rubuta wasi?ar,
? Shine ta taras da wannan tashin hankali, ihu tasaki a haukace ta watsa da gudu inda aunty babba ta sha?e jahad ajikin wardrobe,
? "Kada ki kuskura ki ?araso in ba haka ba zan haWa dake kema," aunty babba ce tayi ma hosana wannan maganar batare da ta janye hannunta daga wuyan jahad ba, cikin kuka hosana ke faWin "ki sake ta...! Ki kyale ta....kada ki kashe mun ?ar uwata.....' amma sam aunty babba ta?iya,
?? Ganin jahad ta soma kakarin she?awa barzahu yasa hosana fita hayyacin ta,
aikuwa ta daddage da iya ?arfinta na ?arshe tasamu damtsen hannun aunty babba ta Gartsa mata lafiyayyen Cizo da hakoranta 30 cufffff
?? A firgice aunty babba ta saki jahad tana yarfa hannun ta sai ga jini na Wigowa, cikin hanxari tasa Wayan hannunta ta zame hannun rigar jikinta don taga inda hosana ta cije ta, wurin yayi jawur ga sahun ha?oran hosana nan rerass a farar fatar hannunta dama gashi dumurmur na ?an hutu,
?? Cike da jin raWaWi tace "Innalallahi !ni kika ciza har kika fasa mun fatar jiki na !! Ya salammmm !! Kin mutu wlh !! Kin shiga uku !! tayi maganar idonta jawur saboda taji raWaWin cizon hosana wurin har wani Zogin azaba yake yi mata,
?? Ja da baya hosana tashiga yi a tsorace ganin aunty babba na tunkaro ta Kamar Damusa, gashi jahad tunda aunty babba ta sake ta, ta sulale ta sume a ?asa balle itama ta taimaki hosana,
?? Hanyar fita ta nufa da gudu zata fice, cikin rashin sa'a aunty babba tasanya ?afarta ta taWiyo ?afar hosana, aikuwa ba ?aramin buguwa hosana tayi ba, gaba Waya ta kife ?asan tiles Win Wakin, fuskarta ta dake sa, nan take hancinta ya fashe jini ya soma kwaranyowa, haka goshinta ma ya fashe da La66anta duk sun farfashe ihun azaba kawai hosana ke saki tana faWin "wayyo Allah na ....! Nashiga uku...na mutu na lalace !!
?? Aunty babba tace "baki mutu ba, don ubanki, yanzu ne zaki mutun.....tayi maganar tare da kai hannunta kan Gashin hosana wanda ya barbaje ?asa, kwakkwarar dam?a takai masa, ta ru?o shi dakyau ta janyo hosana dashi har sai da hosana ta mi?e tsaye tana ihu kamar ranta zai fita, daddagewa aunty babba tayi da iya ?arfinta na ?arshe ta buga kan Hosana jikin bangon Wakin wayyo Allah zoka ga yarda jini ya wanke bangon,
Razanan nan Ihu hosana tasaki na azaba tamkar ma?oshinta zai ballo waje nan take ta sulale ?asa a mace.......

Ihun da hosana tayi na ?arshe wanda ya karaWe ko'ina harya sa Hafsat dake kwance Wakinta saman gadonta farkawa a firgice, ta diro daga saman gadonta jiki na rawa ta fito ta tunkari inda sautin ke fita cikin hanxari ta faWo Wakin,
? gabanta ne yayi wani irin bugu ganin Momynta a tsaye tana huci kamar wata zakanya, ga kuma twins Win da Omar ya kawo a baje ?asa jina jina musamman hosana an zubda jini
?? Hankali tashe hafsat tace "Mommy me nake gani haka !! Me kika yi masu ne !! Kashe su Ki kayi da hannun ki !!!
?? tsawa aunty babba ta daka mata tare da cewa "Eh kashe su nayi,akwai magana ne ! babu ruwanki dani ki koma Wakinki zai fi miki,"
? Cikin rauni hafsat tace "mommy duk rashin imani na bazan iya aikata abunda kika aikata ma yaran nan ba, ashe baki da Imani ko mis?ala zarratin ! Kisan kai da hannun ki........'
? Bata idasa maganar ba saboda jin saukar wani irin zazzafan mari a kuncinta, tashin hankali da ba'a sama shi rana,
??? Saboda zafin marin da aunty babba tayi ma hafsat yasata dafe kumatun ta ido jawur take faWin "Mommy yau ni kika mara da hannun ki"?
??? "Naje na mara ! duk kece sular da kika 6atamin raina harna aikata abunda na aikata yanzu!!"
??? shiru hafsat tayi yayin da idonta ke fitar da wasu irin siraran hawaye masu zafin gaske,
? Jikin aunty babba ne yayi mugun sanyi ganin hawayen dake fita a idon hafsat ?arta tilo,
??? Cikin tashin hankali tace "ba da son raina nayi hakan ba ! Hafsat ke kika 6atamun rai da 6acin ranki na kwanta, cikin daren nan na fito saboda zuciyata batamun daWi kawai naga yarinyar nan jahad ta nufo Wakin nan shine na biyota in ga mai zatayi ashe wasi?a zata rubutama Omar akan abunda muke aikata musu, da nufin inyazo su bashi.......yanzu yaya zanyi hafsat....na kashe su ba'a hayyacina ba...In Omar yazo bansan me zan faWa masa ba......" tayi maganar tana yarfa hannunta idonta cike tab da hawaye cikin tashin hankali,
?? Murya na rawa hafsat tace "Mommy kin ja mana masifa da bala'e duka, ni banji xafin marin da kikayi mun ba, domin wannan kaWanne akan Marin da zamu kar6a ni dake a wurin Yaya Omar wlh bazai ?yale mu ba !! Yadda kika kashe su ke ma haka zaisa ayi maki hukuncin kisa babu ruwana ......
?? Cikin shesshekar kuka aunty babba tace "Hafsat yanzu don na kashe waWan nan tsintattun marasa galihu nima sai Omar yasa akashe ni?
?? A tsiwace hafsat tace "Eh.!! dama menene ala?arki da Shi da zai tausaya miki? Kwarama Ni zan tsira ke kuwa Yayansa kawai kike aure !! Wlh mommy kin shiga uku gaki can an gar?ame ki a cell ?arshe a yanke maki hukuncin Waurin rai da rai har sau biyu saboda rai biyu kika kashe.......
??? Hannu aunty babba ta aza akanta tana faWin "Innalallahi wa'inna ilaihirraji'un nashiga Uku Ni LAILA naja ma kaina mutuwa a lokacin da ban shirya ba,
????? Jiki a mace aunty babba ta zu?unna inda hosana take kwance a mace tana faWin "kee!!!kee!!! tashi !! Maza ki tashi don ubanki ! Wlh baxa ku jamin bala'i ba, hafsat Wauko mun robar ruwa a fridge dan Allah in yayyafa musu ko sun tashi
??? tayi maganar tana kallon hafsat, fuce wa hafsat tayi da sauri sai gata ta dawo hannun ta Wauke da bottle water ta mi?a mata, kar6a Aunty babba tayi jiki na rawa ta cizge murfin tashiga yayyafa ma hosana ruwan ajikinta,
?? Gabansu ne ya faWi atare ganin hosana ko motsi batayi duk sanyin da ruwan yayi hakan na nufin ta mutu kenann !!!!!!
? tuni fuskar aunty babba tayi jawur kamar wadda aka nannausa saboda tashin hankali
A ruWe tace "Hafsat mun shiga uku !! Mun lalace !! Wlh ta mutu wayyo Allah na ni laila......
??? Hafsat dake tsaye hankali atashe itama aruWe tace "wlh Mommy laifinki ne, kece saurin fushin tsiya ga zafin zuciya gashi nan kin kashe su, To ni wlh babu ruwana aciki, dama ban da wata ala?a dake haihuwata kawai kikayi.......
?? Wagowa aunty babba tayi ta kalle ta ido jawur cikin disashewar murya tace "Hafsat ni kike ce ma baki da wata ala?a dani, saboda ?addara da tsautsayi sun rutsa dani.....'
?? Cikin kuka hafsat tace "Ae gaskiya na faWa mommy ! ina bacci na kin katse mun shi da wannan tashin hankalin, Allah mommy ba abunda zai hana Omar yasa a garkame ki a cell , har na hango ki cikin kayan gidan yari Allah bazasu yi maki kyau ba yadda kike haka Win nan........' tayi maganar tana nuna aunty babba dake zu?unne agaban hosana kamar buhun masara,
? "Yanzu ya zamuyi ? Hafsat kar6i robar ruwan ki yayyafa ma Wayar muga in ita zata tashi, wata?il ita In tafarka sai in samu sassauci awurin yanke mun hukuncin......
?? Cikin sauri hafsat ta kar6i robar ruwan dake hannun aunty babba ta ?arasa inda jahad take tashiga yayyafa mata shi a fuskarta, Wani irin dogon numfashi jahad taja kafin tace "La'ila ha illallah Muhammad rasulillah....
??? Ganin jahad tafarka yasa aunty babba tashi tsaye ta tunkare ta tana faWin " Alhamdulillah saura Wayar yaya zamuyi hafsat ? Kodai kawai mu binne gawarta a cikin garden Win gidan nan ne?
?? Wani irin kallo hafsat tayi mata tare da cewa "ashe mommy hankalin Wiyar roba ke gare ki? mu binne gawa acikin gidan nan ? Idan fatalwarta ta tashi fitowa ke zata fara ziyarta Allah,
?? Hannu aunty babba ta aza akai tana faWin "Ya salam duk ni naja ma kaina"
?? daker jahad ta buWe idonta wanda suka kumbura sukayi jawur, ga le6anta sunyi sutum sutum inda aunty babba takai mata naushi,
?? Idonta bai sauka akan kowa ba sai kan hosana dake baje ?asa jini duk ya wanke fuskarta......
? Da ?arfi ta furta "Hosanaaaa !!!!!!!!!,' tamkar bakinta zai tsage yun?urawa tayi ta tashi a tsananin razane ta ?arasa inda hosana ke kwance ta zube saman guiwowinta tana faWin "hosana ki tashi ! mai ya faru dake ne? Wa yayi maki haka !! Innalallahi'wa'inna ilaihirraji'una .....ta ?arasa maganar tare da kifa kanta jikin hosanar tajima bata Wago ba sai daga baya ta Wago da kan nata tana faWin "Dan Allah ku kaita asibiti kada ta mutu !! Kada narasa ?ar uwata,"
? Kallon juna su kayi sai yanzu suka mayi tunanin zuwa asibiti don sam basuyi tunanin hakan ba,
?? Jiki na rawa hafsat tace "mommy ki Wauko ta, bari naje room Wina naWauko mukullin mota mu tafi,"
?? Aunty babba tace "Toh,ki tahomun da mayafi dan Allah"
? fucewa hafsat tayi tana faWin "kiyi sauri mommy,"
?? Cikin hanzari aunty babba ta ?arasa jiki na rawa, ta cuccu6i hosana ta aza aka faWarta ta fuce da ita daga Wakin, itama jahad ta bisu abaya
??? Fitowa hafsat tayi itama a lokacin har aunty babba ta buWe back seat na motar ta kwantar da Hosana aciki itama jahad tashiga ciki sannan ta rufe,
?? Su kuma suka shiga front seat hafsat na a mazaunin driver ita kuma tana a gefenta,
?? Da gudu hafsat ta tada motar taja ta a tsiyace suka nufi hanyar fita daga gate Win gidan
?? Nan take sojojin dake gadin gidan suka tunkaro su don jin ba'asi
? Aikuwa a masifance aunty babbba ta Waga murya tana cewa "Nice nan zan fita kar in ga wani shege ya tare mun ?opa Wlh in bi takansa....'
? Jin muryarta yasa su kayi baya baya suka bata hanya ta wuce.......... da gudu suka mi?i titi sai asibiti, kuma duk da haka sai da sojojin nan suka biyo su abaya saboda aikinsu ne basu tsaro musamman acikin daren nan,

Suna isa asibitin gudu gudu sauri sauri Aunty babba ta Wauki hosana suka shiga ciki,da hanzari reception nurses suka karbe ta aka shiga da ita ciki, anci sa'a an samu likitan dake a bakin aiki, cikin gaggawa suka shiga duba hosana,
? Su kuwa su aunty babba da hafsat suna atsaye sai faman zagaye suke kowa cike da zullumin abunda zai biyo baya in yarinyar ta mutu, jahad kuwa tana abakin Wakin da aka kwantar da hosana ta kwantar da kanta jikin door Win idonta na tsiyayar da hawaye masu Wumi,=?-?
Gaba Wayansu babu wanda ya samu bacci adaren nan saboda da tashin hankali,
?? (Na zubda hawaye saboda halin da su Hosana da jahad suke ciki Ya Allah ka kawo masu Wauki) =?-?
______________________________________

Ana cikin kiran sallar asuba Sehrish tafarka a hargitse tana faman dafe saitin zuciyarta dake yi mata wani irin raWaWi, sai faman ambaton sunan Allah take yi, tabbas ranta na bata cewa wani mummunan abu ya faru dasu Jahad, cikin hanzari ta sauko daga saman gadon tana faman zagaye Wakim kafin daga bisani ta shiga cikin toilet ta Wauro alwala,
? Fitowa tayi ta nufi wardrobe Winta, hijab ta Wauko da darduma ta shimfiWa, ta shiga jera sallah, bayan ta kammala ta zauna tare da Waga hannayenta sama tana addu'o'i akan su hosana da jahad da sauran al'ummar musulmai, ta jima tana addu'ar kafin ta koma saman gadon nata ta kwanta tana fuskantar sama abubuwa iri iri na zuwa mata aranta daga bisani bacci ya kwashe ta, bata sake farkawa ba sai ?arfe 10 na safe,
Firgit ta farka har time Win shiga kitchen ya wuce,
? Zumbur ta mi?e shaf shaf ta shirya cikin shigarta ta maza da ta saba, saboda zullumi bazai barta ta fita a matsayin mace ba, a hankali ta tura ?opa ta fuce izuwa kitchen,
? Bin ta da kallo azmee tayi wadda ke gyara kitchen don harta kammala breakfast Win already tun Wazu,
? Da mamaki tace"Sehrish ya akai naganki kuma da shigar maza?
?? Shiga ciki tayi tana cewa "Aunty azmee ni tsoro nake ji Allah,"
?? "Wani irin tsoro kuma,ba wani tsoro abunda nake so dake bayan mun kammala jera abinci, sai ki koma Waki ki cire wannan gashin bakin ki sauko da gashin kanki zan kira ki, sai ki fito a matsayin mace"?
Shiru tayi tana kallon yatsun hannun ta kafin tace "shikenan Allah yasa komai ya tafi adai dai,

Murmushi azmee tasaki tare da jinjina kai tace"Insha Allah yanzu bari na fara jera miki warmers Win kina kaiwa dining,"

? Ta amsa mata da "toh", tana jin War axuciyarta

? Cikin ?an?anin lokaci suka kammala jerawa, Ayaan da Jahan ne suka fara fitowa sanye cikin kakinsu gwanin kyau, Suka samu wuri suka zauna kusa da Juna, azmee ta soma saving Winsu, time Win sehrish ta shige bedroom Winta don ta kimtsa kamar yadda su kayi da azmee zata fito a matsayin mace,
Bayansu sai kanal yusif ya fito shima sanye da Jallabiya launin ruwan toka, wuri yasamu yazauna yana gaishe da aunty azmee, da fara'a take amsa musu, cikin girmamawa su twins suka gaishe shi shima ya amsa musu daga bisa ni kowa ya mayar da hankali kan breakfast Winsa,
Sehrish na cikin Waki cike da zullumin yarda za'ae ta fito a matsayin mace, tana a jikin ?opar Wakinta tana ru?e da handle Win kopar cike da fargaba,
Gyaran murya azmee tayi ta Wan Waga murya tare da kwaWawa sehrish kira da sunanta tace "Sehrish ki fito mana,"
Jin sunan

3 / 14