Advertisements
Chapter 15 Reading Diddigar Kaya 1&2 Complete Hausa Novel BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Diddigar Kaya 1&2 Complete Hausa Novel

Author :  Fatima Category :  Complete Novels

Chapter   15 / 29

42K to 45K   out of 86.8K words

ta Wauka kwance a jikinshi kaman a wani wurin shakatawa ne, se wasu a bakin ruwa wadda ba tantama Legos ne don ta san chan ne kaWai za'a samu beach haka, yana sanye da kananun kaya tana sanye da wasu hoodies orange, baki ta taSe zata wuce se wayan ya Wauki ringing.

'My number' ta ga an saka, to wani number kuma? Har wayan ya kusa katsewa kan tayi kundunbala ta Waga
"Fauziyya... Ina ta kiran Fatima bana samunta ki fita ki kama mata aiki su Faahim zasu kawo mana yini da yaran nima Ina dawowa nan ba da jimawa ba"

Kusan rikicewa tayi da sauri kuma tace
"Toh"
Kashe wayan yayi ba tare da ya sake furta komai ba.

Ajiyar zuciya me nauyi ta sauke...a fili ta maimaita sunan nata
"Fauziyya.."
Sai de bata ji ya mata kaman yadda shi ya kira Win ba don har faWar mata da gaba yayi.

Tuna su Ya fadyaa ne zasu zo yasa tayi saurin mikewa ta fito parlorn saman babu motsin Fatima don haka kasa tayi, ba wai tana tsoron Fatima ne yasa bata shiga kitchen Win saman ba, kawai tana tsayuwa ne limits Winta gudun fitina da tadawa iyayenta hankali, Allah kaWai ya san yadda zuciyarta yayi haske da taji yadda suke farin cikin da jinta ba kaman da da a duk sadda za'a kira sunanta se gabansu ya fadi ba.

Abinci ta fara HaWawa me rai da lafiya, Allah ya sa ma komai za'a kawo gidan a gyare ake kawo shi kuma cooker Win me kai har shidda ne a take ta HaWa pineapple rice kamshinshi duk ya cika kitchen Win, bayan ta gama ta yi mishi pepper chicken, tayi grilling fish manya guda biyu se ta HaWa zobo, karfe sha Waya da rabi lokacin kuma har lokacin bata ji motsin Fatima ba.

A dining na sama ta shirya su kan ta shiga Wakinta tayi wanka, ta sanya wani material lace riga da skirt yayi mata kyau sossai ta fita shar da ita, lip gloss kawai ta shafa ta Waura dankwali harda sarka da abubuwan hannu ta saka.

Daidai lokacin take jin shigowar mota, farin ciki sossai ne ya ratsa ta yau zata kalli mutane, mutane su kalleta ko da basu wani yi shiri da ya fadyaa ba sbd rashin jinta yayarta ce uwa Waya uba Waya tana son ta kuma har ranta kaman yadda take jin sauran en uwanta

"oyoyo"
Ta faWa tana rungume ya fadyaa, ya fadyaa ma na murmushi tace
"oyoyo Fauzan jadda, masha Allah.. Kin ganki kuwa?"

Da gudu yaranta biyu Asma'u(husna) da Sameer suka zo suka rungumeta suna mata oyoyo, cikin jin daaWi ta tarbesu, tana cewa ya Faahim
"sannu da zuwa yaya Faahim"

Yace
"uhm karki yi ya Faizan ya jiki ni yanzu ?ani nake, Aunty Fauxan Jaddah yauwa sannunki"

Dariya duk suka yi ta musu iso ciki dukkansu biyu kallonta suke yadda ta sauya, a parlorn sama suka baje suka fara Gaisawa ta kawo musu ruwa da fruits.

"Ina Fatima ne naji gidan shiru"
Fadyaa ta tambaya.

Fauxa na barewa husna lemon Sawo tace
"nima fa tun safe bamu haWu ba kilan tana Waki kila kuma ta tafi school"

Bayan ta bata ta dubi ya fadyaa tace
"ya fadyaa tun fa wanchan sati Jaddah tace min zaku dawo shine baku zo ba har se yau"

Ya Faahim yace
"ba gashi mun zo Win ba dae, Ya Faizan ya ce ya shiga wurin Faisal ko?"

Tace
"eh ya de ce gashinan zuwa"

Kallon juna Faahim da fadyaa suka yi suna gulma, yadda ake zaton jin haya?i a gidan Faizan ba haka ba, ashe igiyar aure na natsar da mutum?

"Kinga muna ta shirin tafiya ne zan ga Dr shi kuma ya Faahim ze yi wani course to har yanzu visa Win husna ne bamu samu ba gashi ma lokaci na ta tafiya"
Cewar Fadyaa

"ai na ce miki mu hakura mu barta wurin su mammi kin ce za'a kara mata dawainiya ga rashin lafiya"
Cewar Ya Faahim

Fauza tace
"to don Allah ni ku bar min ita kan ku je ku dawo Allah zata debi min kewa dama zaman kaWaici ya isheni"

Zaro idanu fadyaa tayi tace
"Fauza rufa min asiri da mijinki..."

"Me mijinta yayi ne?"
Faizan ya faWi yana shigowa cikin parlorn, duk Wago idanu suka yi suna Kallonshi...

DIDDIGAR ?AYA...(Mai wuyar tsincewa) wannan littafi littafin kuWi ne..
Ze zo muku a Naira Wari uku kachal #N300.
Acc no. 0545475847
Acc name. Fatima Muhammad Gurin
Bank name. Gt bank
Se ki tura shedar biya ta wannan layin
09039206763.
Yi maza ki biya naki ki sha karatu cikin kwanciyar hankali, ina me tabbatar miki bazaki taSa nadama ba>?p?

Karku sake a baku labari.


=???Gureenjoh=???
D?

19

"Ayya don Allah yaaaya su bar mana ita anan pls!"
Yadda tayi maganar yasa dole ya kafeta da idanu yana kallonta, ta wani narke fuska se yaji wani abu ya mitsini zuciyarsa, ya lumshe idanunsa ya buWe.

"Da nan Win da wurinsu duk Waya ne tunda mu ma iyayenta ne"
Ya faWa yana zama, da kallo ta bishi babu laifi ta fahimci guy Win ta ko ina ya haWu, komai nasa me kyau ne, kuma ko wani irin sutura ya sa ta kan zauna daidai da tsarin hallitarsa, Wauke kai tayi ganin ze kalleta ta dubi husna tace

"zamu zauna ko husna?"
Kai yarinyar da bata wuce six years ba ta gyaWa tana dariya.

Su fadyaa ma fuskansu cike da murmushi Alhamdulillah ko gobe ne yanzu kam zasu iya tafiyar su, Gaisawa suka yi da Yayan nasu, kiran sallahn azahar ya sa mazan suka fice sallah yayinda su kuma suka shige Wakinta bayan sun yi sallah fadyaa ta dube ta tace

"Fauza ba wani matsala ko?"

Fauxa ta Wan yi kasa da kai kan ta Wago tace
"ya fadyaa dama can kin san ni da Fatima Bama shiri to dae har yanzu bata sauya zani ba, ta Sangaren shi kam ba wani matsala, matsala ta Waya ne"

"Uhm"
Fadyaa ta faWa jin ta Wan yi shiru

"me yasa nake jin Ammi ta sauya min daga wacce na sani? Meyasa bata so na zauna lafiya a gidan nan kaman yadda kowa ke buri? Duk yadda zan duba na kasa fahimtarta Ya fadyaa"

Shiru fadyaa tayi na mintuna har saida Fauza ta sake kiran sunanta ganin fuskanta ya bayyana damuwa tace
"Fauza babu abunda zan iya ce miki saide kiyi ha?uri da ita, uwa ta wuce gaban wasa amma ina me tabbatar miki ni kaina tun daga randa na amsa auren ya Faahim Ammi bata sake sakarmin fuska kaman yadda take yiwa su Fadeela ba, ban sake jin daaWinta a matsayin uwa ba, ban sani ba ko tsanar da take yiwa Mammi da ahalinta ne ya shafemu ko yaya"

Ajiyar zuciya Fauza ta sauke gaskiya halayyar Amminta na Wazu ya dameta, jin motsin mazan yasa suka mi?e suka fito.

Yana kallonta yace
"Fatima fa?"

Tace
"bari na duba ta"

Karasawa kofan ta tayi tayi sallama shiru tayi knocking sau biyu shiru, juyowa tayi ta kalleshi shima ita yake kallo kan ta murWa kofan da nufin shiga sede a rufe yake ruff da makulli.

"Baki faWa mata sakona bane?"

Tace
"ban ji motsinta bane shiyasa"

Wayanshi ya fiddo yana shirin kiran Fatiman yayinda ita kuma tayi dining ta fara kwaso abincin tana kawo su tsakiyar parlor, gabanshi ne ya faWi kardae ita ce ta kwaba musu abunda zasu ci? Ai da bari ma tayi ya saya a waje tunda bata samu Fatima ba da jagwalgwalontan nan. Amma kuma ina Fatima ta tafi ba tare da ta sanar dashi ba?.

Jin wayan na shiga ya sa ya tashi ya wuce Wakin shi don kar su ji tambayar da ze yiwa Fatiman sanin ba girman shi bane taya za'a yi mace ta fita babu izinin miji?

Ita kuwa bayan ta gama ta kwaso plates da spoons da forks haWe da tissue ta kawo, babban warmer me Wauke da pineapple rice Win ta buWe a take kamshi ya cika su nan ta Wauki plate zata fara serving kawai taji hannunsa mai azabar sanyi da taushi cikin nata.

A razane ta Wago se suka HaWa idanu ya kauda kai yana zare serving spoon Win yace
"kama wani let me help with this"

Janyewa tayi tana jinta wani iri, basarwa yayi ya fara serving yana kawowa Faahim Hirar aikinshi da kusan akan zancen jirgi ne tunda shi Sojan sama ne.

Mi?ewa tayi ta sauka kasa ta samo silver tray me Adon gold ta fidda zobon da ta yi ta Waura a kai ta jera cups Win jug Win a gefen tray Win kan ta dawo ta ajiye musu fadyaa na mata sannu.

Kifin ta yaye wa foil paper da ta NaWesu dashi, shi kuma yana sanyawa kowa pepper chicken Win, fadyaa na kallon su da burgewa don ba karamin kyau suka mata a taren ba.

Bismillah yayi duk suka sauko, zuciyarshi dae a tsinke kar su sha kunya ya Wibo abincin a spoon ya kai bakinshi.

Lumshe idanu yayi se ya buWe a kanta maganganun su da su Faisal Wazu a office Win Jafar ne ya dawo mishi.

Bayan ya sauke wayanshi a sadda ya faWa mata su fadyaa na zuwa Faisal yayi dariya yana cewa
"kaga mijin mata biyu cikin wata biyar ba... Kai fa kana morewa ba'a fita a angonci ba an sake dulmiyawa sabuwa dalll me sirrin ne?"

Tsaki yayi yana furta
"kanku ake ji"

Jafar yace
"kaima za'a ji naka ne a sadda ka shiga hannun Fauza"

Wani dariya yayi na baka da hankali yana dawo da kwakwalwar shi baya wurin Tunanin suffar ta da har za'a ji kanshi, a ganin da ya mata na Wakinshi, da ganin da yayi mata randa aka kawo ta ya san kwarai tana da cikakkiyar siffa da sura, abunda kuma ke kashe shi ba ?arya sune idanunta waenda baya jurar kallon cikinsu ba tare da yaji wani yanayi da be san menene ba, ba karya yarinya ce me cikakkiyar suffa da daradaran idanu, hotonta rungume da Zubair a elevator ne ya dawo mishi wadda ya saka shi saurin kau da Tunaninta yana sakin tsiririn tsaki.

"Ya dae angon mata biyu? Yaushe ne za'a gayyacemu cin abinci ne kaga dae tun kawo Fatima kake mana haka haka, matar Faisal har ta haihu muna gari Waya baka bar matarka ta zo ba"
Cewar Jafar

"sannan ka manta Fatima tana rashin lafiya ne? Bari na zo na tafi kar ba?in mu su zo bana nan, amma karku damu kanku in shaa Allah nan kusa zan gayyaceku cin abincin ku maida kwalamarku Mayu kawai..."
Yana kai nan ya nufi kofa

Dariya suke yi Faisal yace
"eh mun ji, wlh ko me zaka faWa se mun zo mun kwashi gara ah to"

Yana murmushin zancen ya karasa mota ya shiga ya dawo gidan.

Boyeyyen ajiyar zuciya ya sauke yana kallon yadda take ta ba husna abinci a baki suna hira da dariya da yarinyar, ta bashi tsananin mamaki guda biyu a yau

Na farko be taSa kawo zata girka abincin da ya kai wannan daaWi ba don ze iya rantsuwa bayan abincin mammi be taSa cin abinci me daaWin wannan ba, se kuma abu na biyu yadda ta tarbi su Faahim be taSa zaton tana son mutane har ta ja su a jiki haka ba duba da yadda duk inda ta zauna se an samu hatsaniya da ita, kannenta karan kansu ba son zama kusa da ita suke ba don masifa da saurin hannu amma ji ta yadda take yi da su fadyaa ko don ta kwana biyu bata ga mutane bane?

Har suka gama cin abincin suka cika cikinsu da zobo be Daena mamaki ba, tattare kayan suke ita da fadyaa da ta mike tana taya ta suka yi kasa suka Barsu su biyu, don yaran sun biyo bayansu, wanke wanke Fauza ke yi fadyaa na daurayewa suna ?ar hira tsakaninsu.

Sun gama suna shirin haurawa saman kenan se ga Fatima, sake fuska tayi tace
"ya fadyaa kune a gidan ashe?"

Fadyaa tace
"eh wlh Fatima mun zo kin fita"

"eh na Wan je na ga doctor na ne, Alhamdulillah kuma da sakamako me kyau na dawo"

Fadyaa na murmushi tace
"masha Allah, Allah ya jishe mu alkhairi"

Dukda ta so Fadyan ta tambayeta menene don ciki ne da ita na sati biyu kachal amma har ta bazawa mutane tana faWin a taya ta da Adu'a, wai ko Adu'a ne ba'a yiwa cikin yasa baya zama ga saurin conceiving da take dashi.

Duk haurowa suka yi kanzil be HaWa su da fauza ba, ta gaida Faahim ta shiga cikin su ganin Faizan be nuna komai a fuska kaman yadda ya Rufeta da faWa a waya ba.

Har suka yi la'asar a gidan still Fauza taje ta dafo musu shayi sak irin wadda mammi kan yi mishi itama kuma wurin jadda ta koya don Baba prof na matukar so kaman yadda shima yake so, be taSa sanin ta iya something like this ba, ya sha shayin sossai don kusan abunda yake matukar kewa kenan a duk sadda aka ce yayi nisa da yola.

Se dab magrib suka rako su zasu wuce Dukda Fauza ta so su zauna se dare amma akwai inda Faahim ze je kuma ze iya kai dare sossai shiyasa ba zae Barsu yaje ya dawo ba, husna kam kin bin su tayi Fauza na murmushi tace
"yauwa ?ar gidana, ya fadyaa ku hado driver kawai da kayanta pls"

Duk dariya suka yi ganin yadda take ta murna daga ita har husnan, sallama suka yi musu suk fice da nufin za'a aiko mata da kayanta.

Tun a parlorn kasan Faizan ya dubi Fatima yace
"Ashe kina fita daga gidan nan ba tare da izini na ba? A iya sanina baki da lectures yau kuma na barki kina bacci"

"Yaya kayi hakuri wlh bayan fitan ka ne amai da juya ya matsa min nayi ta kiran ka kuma ban sameka ba shine na tafi ganin likita"
Ta faWa a marairaice.

"Amma ya kamata ko Fauziyya ki sanarwa da zaki fita ba wai kawai ki fita kiyi tafiyar ki ba"

Ta Yi saurin cewa
"da ka dawo bata gaya maka ba? Na fa ce mata in ka dawo ta taimaka ta faWa maka wallahi"

Fauza da tayi nisa a kan stairs ta dakata tare da juyowa da mamakin rantsuwar da Fatiman ke yi a kan karya, ganin kallon tuhumar da yake aika mata yasa tace
"kayi hakuri mancewa nayi"

Daga haka bata tsaya ba tayi wucewarta, a Wakinta suka yi sallah da husna nan suka shiririce a kallo tana kuma sauraran surutun husna don husna akwai aikin surutu.

A ranar dae ba'a samu an kawo mata kayanta ba se wani shirt nata dogo ta sanya mata ya kuwa zauna mata suka je kitchen suka dafa pasta Wan kaWan a ?asan suka ci kan suka hauro sama zuwa Wakin Fauza..

Har sun yi shirin kwanciya don tana sanye da pjamas fari me layi layin ba?i me yau?i wando da riga ya zauna mata sossai kanta ba dankwali tana kara kakkabe musu shimfiWa ya shigo da sallama.

"Oyoyo uncle"
Husna ta karasa ta rungume shi

"oyoyo babyn uncle"

Hannunta ya kama suka zauna ya Wan kalli Fauza da ta gama gyara gadon ta zauna daga baki tana wasa da nails Winta yace
"kin ci abinci?"

Kai ta gyaWa tace
"Aunty Fauza ta yi mana pasta me daaWi mun ci, it was so yummy uncle kaima ka ci ka ji ko?"

Girgiza kai yayi yace
"ban ci ba baby husny amma zan ci"

"babu wata matsala ko?"
Ya jefa tambayar ga Fauza.

Kai ta girgiza tace
"babu"

Sakin hannun husna yayi yace
"OK, baby go nd sleep karki manta da Adu'a"

Tace
"ok uncle"

Da gudu taje ta hau gadon ta zauna tare da HaWa hannayenta wai tana Adu'a, murmushi duk suka yi na wayon yarinyar.

Mi?ewa yayi ya sanya hannunshi duka biyu cikin aljihu yace
"madam ina wayata?"

Tace
"oh, yi hakuri ina ta zuci zucin baka na mance"

Tahowa tayi wurin kujerun ta Wauka a inda ya tashi ta san ya gani ko me ya hana shi Wauka se ya sakata zuwa Wauka ta mika mai hanu da hanu oho mishi.

KarSa kawai yayi ya juya, kaman tace mishi saida safe amma tana tsoron dizginshi har ya fice ta rage wutan ta dawo ta hau gadon ta kwanta tare da lumshe idanu tana tuna yinin ta na yau, se kuma ta tuna bata goge hotunan da ta Wauka ba, ajiyar zuciya ta sauke tare da taSe baki ta gyara kwanciyarta.

Shi kuwa yana komawa Wakinshi Fatima na shiga da shirin bacci, farin takarda ta mika mai tana murmushi, karSa yayi ya buWe a take shima fuskanshi ta cika da murmushi Dukda be kwallafa rai ba sanin cikinta baya zama amma shima yana son ganin gudan jininshi kaman yadda kannenshi kusan duk suke da nasu.

"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Allah ya sa wannan me zama ne fatee"

Tace
"in shaa Allahu Ameen"

Nan ta zauna tana gayamishi yadda Dr yace ta kula da cikin don kar a samu matsala, bayan ya gama sauraron ta ta kwanta shi kuma ya zauna tare da jingina bayanshi da gadon airpod ne a kunnenshi take ya shiga wani wuri a wayan yayi connecting ya sake komawa wani wuri ya fara duba voice recording guda biyar da ya gani.

Ba wai yana ghosting Winta bane, kawai natsuwarshi har yanzu be kama a kanta ba yana tsoron halinta na baya sossai shiyasa ya zame mishi dole saka idanu a duk al'amuranta.

Wayansu da jadda ya fara saurara, sossai yayi murmushi jin yadda suka drama a kanshi, yadda Fauzan ta zage take ta bada jawabi akan duk abunda jadda ta faWa mata an yi a gidan yayi ta bashi dariya, bayan ya gama ya saurari nata da mammi, kaWan yaji darajarta a zuciyarshi jin duk ta yadda mammi ta so taji laifinshi daga gareta ta tare.

"Ashe tana da hankali"
Fatima da ta fara bacci tace

"Na'am?"

Yace
"no yi baccinki maman baby"
Murmushi tayi kan ta sake runtse idanu cikin jin daaWin sunan da ya kirata dashi.

Shi kuwa cigaba da sauraron Hirar ta yayi da Baba prof,, ya san tunda baba prof yace hakan dole ze fara mata shirye shiryen makarantar babu yadda ya iya.

Hiran ta da Ammi ne na karshe da yaji shi ya saka shi yin shiru ya tafi nazari, duk yadda yake Tunanin Ammin na ?in shi ya wuce nan, kuma shi tun tashin shi ba ze ce ga abunda ya taSa yi mata har ta tsane shi ba, akwai shakuwa me yawa tsakanin shi da fadeela sbd da kaWan ya girmeta, yana sonta sossai matsayin kanwarshi ya kan je sashen Ammin a lokacin don wasa da

15 / 29