Author : Maimuna Idris Beli Category : Action Novels
satar kallonsu..." Ya
tare ta cikin dariya yana kallon Gaggo.
"Satar kallo kuma?
In zan kalli zabbi sai na saci kallonsu kamar ke zan kalla a
gaban Goggo?"
Shi ma Goggon ta tare shi da fadin.
"Dan ma ita din ba satar kallon nata kake a gaban nawa
ba, 'karfi da yaji kun mayar da ni kakarku". Suka tuntsire
da dariya su duka.
Auwal ya ce. "Kar ki sami damuwa Goggo, ko barewa a
daji da danta ta ke wasa. Ina son zabbin ya ya zaki yi da
ni?"
Goggo ta yi murmushi ta ce masa.
"Ka zo garin nan ka siya a yi maka kiwo. Ya kuma bin
zabbin da kallo, sannan ya juyo ya dubi Rumaisa'u.
"Har yanzu ba su fara burge ki ba Rumasa'u?
Anya kuwa zabbin nan ni ma sun burge ni?
Duk abin da ya burge ni fa ya kamata ya burge ki".
Ta bi zabbin da kallo suka zuba musu ido tare, sai can ta
juyo ta dube shi cikin murmushi ta ce.
"Wallahi sun fara burge ni".
Da tausasshiyar murya ya ce mata.
"Haba ko mu fa".
Sai suka bar Goggo da sallalami suna yi mata dariya.
Yanzu da Rumaisa'u ta 'kurawa Zabbin ido cikin kwalla
nan take ita ma Goggo ta tuno tunowar da ita ma ta
tilasta mata kwallar, sai suka bar Yusha'u galala yana
kallonsu da kwanon ruwa a hannu.
A karshe kukan zucin Rumaisa'u ya ki 6oyuwa sai da ya ta
fashe da kukan bayan ta sunkuya kamar zata shid'e.
Da sauri Goggo ta 'karaso wajenta ita ma nata kukan ya
'ki 6oyuwa ta ru'kota duk suka rafke da kuka cikin kuka
Goggo ta ke cewa.
"Manta Auwalu a zuci wani abu ne da ba zai ta6a yiwuwa
ba, dan cikin rayuwarsa ya guji abin tir,
babu yadda zamu yi haka zamu ci gaba da daurewa
muna yi masa gatan da ya fi bu'kata yanzu, wato addu'a".
Ga mamakin Yusha'u sai ya ji wani matsanancin kishi ya
turnu'ke masa 'kirji, ya sababba masa fusatar da ya ajiye
ruwa ya tashi a fusace ya fice daga gidan. Hakan ya basu
dama cin karensu babu babbaka,
suka ci kukansu, Rumaisa'u na maimaita.
"Kin ga yadda Allah Ya yi da ni ko Goggo, na rantse da
mafarki ne abin da ke faruwa da ni idan na farka bacci ba
zan 'kara bacci har abada".
Sun jima cikin wannan damuwar, da koke-koken har sai
da mutam gidan suka fara zagayowa kewayen Goggo dan
gaishe da ba'ki, Goggo ta ari juriya ta hau yiwa Rumaisa'u
ga yiwa Auwal addu'a da sadaka su ne gatan da zai iya
samu daga gare ki a halin yanzu."
Rumaisa'u ta yi namijin 'kokarin gyada kai da sauri cikin
gintse kuka lokaci daya zuciyarta na halarto da aikatawa
Auwal dukkan Wani gata da kwanjinta zai iya in dai zai
taimaka wajen sada shi da rahamar Ubangiji amma ta ji a
ranta mantawa da Auwal ne har abada ba zata iya ba.
Ta tuna da auwal dake firar dasuke ya ta hallakane akan
matsalar ruwa inda tatuna wani zuwansu
rogo yake cemata abu nafarko dazansaka agaba bayan
hidimar bikin mu ita ce
insamu yan kudi inzo garinnan in gina rijiya ko bayan
raina sai ladar ya amfaneni farad daya tafara tunanin
hanyar dazata bi ta
cikamasa burinsa duk zuwan dazasui da auwal indai
akwai lokaci sai sunje kan dutse.saboda haka ta shirya
tama gwoggo sallamar fita zuwa kan dutse duk da tasan
zuwannata sai gadar mata da kunan zuciya ahaka
takasance har rana tagama yinja tafara sauka a hankali
tayi kuka hartakasa gajiya duk wanda yaganta a wannan
halin sai ya
tausayamata.bata hango yushau na zuwa ba motsinsa
kawai taji tajuyo taga fuskar sa ba annuri
wai anan zaki kwanane?
aranta ta ce abune mai matukar wuya ta taRe da giRman
ciwo a ce tarasa mai tattali da fara a kamar gonar auduga
ace ta bige da auran mai kyaliya da gizago kamar zaki. ta
tashe ta bi bayansa tana mai share hawayenta..har suka
iso kano tara saura babu wanda ya tanka acikinsu Suna
faka mota tafara kicikicin bude motar amma a
kulle danhaka saitai shuru dan bazata iya dubansa ba
balle ta nemi dalilin yin hakan.yajima yana huci san nan
ya sauke cikin gyaran murya Sannan ya ce bawai gudun
laifinake ba illa gudun daukaR bakuna,in ma laifine
yakamata a tuhumeni da wanda nake da ruwa da
tsakinsa,ba lallai agida su
san haka ba,kiyi kokarin gyara wannan hawayen wofin
dakike zubdawa dan karki janyo a dora min alhakinsa
bata tankamasa ba tagoge hawayenta tsab ta rabka
tagumi.ki kwance jaka ki shafa hoda ta cemasa dazan fito
ma ban shafa hoda ba ta muskuta cikin tsananin kuncin
zuciya ta cemasa shafa hoda tana nufin farinciki ko jin
zakin rayuwa,nikuwa duk nayi bankwana dasu.a fusa ce
ya fice daga motar yana cewa au na shafa cewa a cikin
takaba kike wanda baikamata na manta hakanba
itama ta fito ta wuce dan tuna cewa yaufa mominta
zatazo
tana isa ta ga innarta ga kuma
balaraba yayarta harda kari ma wato da innar auwal.
Maimakon ruma taiwajen innarta saita nufi innar auwal
tafada cinyarta tafara rera wani irin kuka mai tsuma
zuciya.inna data gama wani kukan sai ga zuwan
ruma.inna nanata kukan ruma na nata
kukan mai keta zuciya ke akaima rasuwa ruma kekikai
rashin auwal.Allah ya baki hakuri da dangana Allah
yajikansa kekuma ya baki wanda ya fishi.wadan nan
kalaman nata ne suka kara kular da yushau.da ya shigo
yanzu,yakada kai yai waje baitsaya.ba balle
ya gaida bakin a can falon alhji wani takai cin
yatararmmahaifin auwaldin yatarar tare da alhji suna
hira.hirar kuma ta auwal da ruma game da yan
matsalalolinda suka taso gab da auren.akar she
hirar ya rufe da cewa dake shi ALLAH babu ruwansa sai
ya saukar da ayar sa gareni.ya karbi auwal mai lfyar
alhalin shikadai na haifa.yayanke min hanzarin 'ya'yan
dana tara burika akansu.nake kuma tafaman hura hanci
akansu.alhali bani da sani akan Samuwar su ko rashin
samuwar su.
hakadai har yushau yadaure yagaida su tare da
alhji.danhaka alhji yanuna yushau ga mahaifin auwal tare
da cewa ga wanda ze maye gurbin auwal.
ya ce masha ALLAH karike ta da kyau yarinyar tsakani da
ALLAH yaimasa nasiha kwarai....
.
Daga uhum sai uhum baki na dai har yau a kulle yake..
Dan AuntyGORAN DUMA (P 26)
.
.
RUMAISAU DA MOMINTA CIKIN DARE.
har sha biyun dare ruma,hafsat tare da balaraba da
momin ruma da barci ya ciyo idan hafsat,kuma taga
alamun nuna tausayinta ga ruma kuma kamar tanasan
kebewa da yartata.saboda haka taimusu
sallama ko minti biyar bataida fita ba momi tadubi
Ruma da kyau ta ce.inafata ba matsa ma kanki da
zuciyarki kikai ba kika aminta da auran yushau.?
ruma tajinjina kai tare da murmushin yake ta ce
bazan iya zabar mijiba momi dantagama zancenta yaya
yushau zai shi go rayuwartane dan rashin
zabina bai zama karewar numfashina ba baikuma
kankare aure daga cikin ayyukan da aka rubuto a
allon abinda zanyi a duniya ba,rashin auwal ne
matsala a rayuwata ba auran waninsaba.momi ta ce
to ALLAH yajikansa yasa aljanna ce makomar sa.kekuma
ki rage yawan damuwa kinsan yanayin
ciwonki.balarab kawai kallonsu take yi saboda
tsabar tausayi takasa cewa komai.ruma ta shaRe
hawayenta ta ce ina tilastawa kaina musamman
danganin bakincikin rashin auwal ya isa ya karar
da nawa numfashin.amma gani a raye ALLAH Ne kadai
yasan abinda yake boye yaSa ya barni araye
bataRe da auwal ba saidai ina neman wata alfarma
wadda nake ganin zata taimaka min narage tuna
auwal
cikin kunan zuciya,illah in na tuno shi nai farinciki
umma da balara ba cikin doki tare da hada baki wa ce
alfarma?momi kiyimim alfarma na sayar
dawasu hannun jarinda kika saimin da kudin
motar da alhji ya hanaki siyamin.kikuma banidama
na sayar da sarkokina
ahadamine kudin da dangin auwal suka barmin ko
a siyar dawasu da wasu daga cikin kayan lefan... Cikin
kaguwa momi ta ce aime da kudin?
Ruma ta shaida musu yadda sukai da auwal
dakuma bukatar cikamasa burinsa.asanyaye
balaraba ta ce amma dai zaki iya dorewa dayimasa
addua samun rahamar ubangiji ruma ba saikin
salwantar da dukiya mai yawa ba..momi tai saurin
dakatar da ita ta ce
a a balaraba ba salwantar wa ba ce,ya kamata
tunanindatai auwal yafi karfin komai agurinta,ba
komaikarki samu damuwa za ayi zanfadawa
dadynki idan kudin basu cika bama zancikamiki.
cike da farinciki ruma t.ai godiya momi taji farinciki ya
cikata dan tada de bataga farincikin ruma kamar
na yanzu ba tun kafin rasuwar auwal
sunata hira har suka fado kan yush.u
anan ne ruma tafadi wata alfarma momin su alhji
sundauki yaya yushau dan gida a ciwona suna
ganin kamar babu wani bukatar a tattauna matsalar
ciwona dashi dan haka ba a tattauna
dinba.bana son a share wannan batun
kirjin momi yaf.ara lugude dan haka tai zuru tana
kallon ruma ta tabbatarw kanta akwai
dalilindayasa ruma wannan maganar
kasancewarta mace mai zurfinciki da karanta korafi.ta ce
fadamin gaskiya saboda ALLAH mekika
hanga kikawo wannan maganar?
A sanyaye ruma ta shaida ma ummanta yadda
sukai da yushau bayanta amsa wayar tahir tafida
muhammad takare da cewa
bazan iya dorar da yadda yaya yushau ke karbar
alamurana ba,amma ko ma menene baya karbar
.alamura da sassauka fahimta
yazuwa yanzu momi ta rafka tagumi sannan
damuwa tattare da fuskarta
momi ta ce kunya da nauyin alhjh. nake ji ruma da
badan haka ba bazan bawa yushau aurenki ba cike da
tawakkali ta dubeta
badam nadaga miki hankali kodan in sanyawa
ranki rashin natsuwa cikin aurena da yaya yushau
ba.nandai suka ci gaba da tattaunawa daga karshe
ruma ta ce ki kyau tata zato a aurena da yaya
yushau,.. washegarin ranar alhamis kenan ya shigo gaida
umman ruma..nan ya taddasu harda ummansa
haryatashi zaifita umman ruma.ta ce masa idan
babu damuwa kadawo kamar karfe sha biyu don
ALLAH inason kakaini yankaba wajen aunty fati
. Yusha'u ya hadiyi wani irin yawu wanda ya taimaka
masa hadiye 'kuntata masa ran da yake jin an yi, ya
dubi agogo ya ce.
"Babu damuwa Momi, zan yi 'kokari in dawo din
duk da akwai tarin ayyuka a gabana kasancewar
jiya ban sami sararin zuwa kasuwar ba, amma dai komai
runtsi zan yi 'kokarin dawowa zuwa
azahar... Ko kuma na yiwa direban Alhaji maganar
ya zo ya kai ki...?"
Ta yi saurin tare shi da girgiza kai.
"Kai nake so ka kai ni..."
Hajiya ma ta yo kansa ta fada. "To wai umar me kake a
kasuwar me shegen nauyi
haka?"
Nan da nan ya karya murya ya ce.
"Babu matsala zan dawo, ku shirya zuwa sha
biyun".
Hajiya ta juya kai, Momi kuma ta yi saurin cewa. "To Allah
Ya dawo da kai lafiya na gode".
Ya amsa, "Amin." Sannan ya fice ransa na yi masa
wani irin 'kuna, takurar da yake fuskanta daga
mahaifansa akan wannan auren bai san dalilinta
ba. Sai ka ce shi ya dau ran Auwal?
Dole kafin sha biyun ta cika ma ya dawo gidan ya dauki
Momi, kasancewarsa mutum mai saurin
fahimtar abin da mutane ke yi, ko shirin yi yasa shi
zargin akwai abin da Momi ke nufi da ya kai ta
'Yankaba tunda ya ga ita kadai ta fito. Saboda haka
da suka dauki hanya bai dauki furucinta a ba-zato
ba lokacin da Suna tafiya daga cikin harabar gidan t. a
cemasa
yushau waikuwa kunje sickle cell counselling
centre kaida ruma?
yushau mutum ne da bai iya karya ba danhaka
kaitsaye ya ce a.a bamuje ba,jiyannan dai ruma
taimin magana.nikuma inagai idandai zuwa neman
shawaran bazai sauya komai na yuwuwar auren
mu ko rashin yuwuwar hakanba.inaganin babu
bukatar batawakai lokaci momi ta ce masa neman
shawara zai iya rushe aurenku.amma idan
kunso..yushau yakurawa titi fuskar sa ba ya bo ba
fallassa ya ce OK. hakan yasa takauda kai ta ci gaba da
bayanani
tundaga
matakin farko har iya idan take ganin zai fahimci
komai.tadade tana masa bayani daga kar she
tadaka ko zaice wani abu kafin ta dora da....
Gwajin ba ya daukar wani dogon lokaci, za a dauki jininka
ne a sirijni sai shigar cikin na'ura ta
musamman domin wannan aikin. Gwajin zazzabin
maleriya ma ya fi gwajin sikila jimawa.
Sannan komawa asibitin ko sickle cell couseling
center ga me shirin auren sickler a karo na biyu, shi
ma wani gingimen muhimmi ne cikin dukkan matsayin
da gwaji ya nuna mutum, AS ne ko AA, in
AS ne zai je neman shawara tudu biyu ne, wato
matarsa da kuma 'ya'yansa ko 'ya'yanta da zata
haifa ko zai haifa.
Cikin shawarwarin likitoci nunawa abokin zama
yadda ciwon sickle cell yake kamar yadda na fara yi maka
bayani a baya alamomin tashin ciwon,
kulawar da ya kamara ciwon ya samu a gida idan
ya tashi da kuma abubuwan da ya kamata a kiyaye
dan kar ciwon ya tashi, da kuma abin da za a yi a
gida in ciwon ya suman a garzaya asibiti, juriyar
zuwa asibiti duk wata, sannan da tanadin kudi saboda
ciwonsu, ko mutum AA ne ya kamata ya
kwana da wannan Sani.....
.
Dan Aunty.
GORAN DUMA (P 27)
.
.
.
In kuwa AS ne zai 'kara da tanadin kudi dan hidimar
ciwon sauran sickler duk da zai haifa,
tunda ciwon sickler ba ciwo ne da ake warkewa ba, yadda
Ubangiji ya halicci mutum ke nan haka Ya so da ganinsa
ba dan yana 'kinsa ba, illa iyaka dai ya kamata mace ko
miji su sani ba mutum daya ke gadar da sickle cell ba,
ma'ana ba dan mace sickler ba ce kawai ta ke haihuwar
sickler ko ba dan miji sickler ba ne aka haifar masa
sickler ba, a'a duk su biyun mata da miji ke karo-karo su
haifi sickler..."
Momi ta dan dakata ko Yusha'u zai ce wani abu kafin ta
dora da zayyana masa yadda sicklers ke jin
ciwo a jikinsu da kuma matakan da ake bi wajen
taimakon gaggawa, ciwon ya sauka amma sai jikinta ya yi
sanyi, domin ko kadan fuskar Yusha'u ba ta sauya da
tausayi ko mamaki ba, kusan ma kamar a gundure ya ce.
"Allah Ya sawa'ke, kuma maganar gwaji ma ai ta wuce
kamar yadda na fada, in dai zuwa gwajin ba
zai tankwa6e Alhaji hana shi daura auren ba... Ni ban ma
dauki ciwon Rumaisa'u wata martsala a cikin aurena da
ita ba..."
Momi ta jima tana kallon tagar mota cike da matukar
takaici, sannan ta daure ta ce.
"Yusha'u ba ka son auren nan, Alhaji ya matsa maka ko?"
Ya yi girgiza kai cikin murmushin ya'ke ya ce. "Ni ba
matsa min ya yi ba wallahi, bamban muka sha da ku
kawai, abin da kuke kallon shi ne
matsala ni a gurina ba shi ne matsalar ba".
Har yanzu Momi sha'ke ta ke da takaici, sai dai wayewarta
ta hadidiye takaicin, ta nisa ttace.
"Yusha'u me yasa ba ka yi tunanin mun fi ka gaskiya ba
tunda mun rinjaye ka".
Ya jima cikin shiru kafin ya tanka.
"Momi ai duk ba wasu abubuwa ne masu zafi da za yi ta
tashin hankalu a kansu ba...."
Fuskar Momi cike da damuwa ta girgiza kai ta tareshi.
"Don Allah Yusha'u me yasa ba ka bijirewa auren
Rumasa'u ba tunda akwai matsala a cikinsa abin da ba ka
fahimta ba shi ne, kai ba ka kallon ciwon Rumasa'u
matsala, ni kuma a duniyar nan ba ni da matsalar da ta fi
shi girma, ko tattalin ciwon
Rumasa'u nake, to na tabbatar ina yi masa tattalin da
yake wa rayuwarta amfani dan ina kokarin kore dukkan
abin da zai motsa mata ciwo saboda ina jin ciwon cikin
matsalolin da ke daga hankalina. To kai ba ka dauki ciwon
matsala ba ta ya ya zaka iya kare
shi?
Abin da kake dauka shine matsala wata'kila ni da
Rumasa'u mu 'ki kula da shi, dole ne wadannan
bambance-bamncen fahimtar su gadar mana da
matsaloli a gaba akan wannan Yusha'u na so ace
ka 'ki auren nan... Ina da juriya akan komai amma Allah
Ya sani ba ni da ita akan Rumaisa'u, ina fada
maka gaskiya ne dan ba zan iya fitowa in hana ka aurenta
ta dalilin bambancin al'kibla ba".
Nan da nan Yusha'u ya gane kato6arar da ya yi, wadda ya
ke tsoron zuwanta kunnen Alhaji, dan
haka ya yi sauri ya gyara muryarsa da ladabinsa.
"Haba Momi ba ki fahimce ni ba ne, ko Rumasa'u ba ta
aure ni ba, ai ni mai zage kwanji in kare mata
abin cuta ne, balle ni in zame mata cutar, don Allah ki
kwantar da hankalinki ki bi mu da addu'a... Ni fa
babu wanda ya matsa min aurenta".
Momi ta yi shiru kawai da alama zuciyarta ta fara sanyi,
sai can jimawa ta ce.
"To maganar zuwa asibiti?"
Tana direwa ya amsa cikin kwantar da kai da murmushi.
"A kyale maganar gwajin kawai, ko ya ya zata haifar min
'ya'ya ina son su haka zan kuma tanade su".
Momi ta dan juyar da fuska ta ce.
"Ko 'ya'ya zaku haifa dai ai na fada maka mutum daya ba
ya haihuwar sickler".
Cikin irin karya wuyan nan na to da hausawa suka ce ba
ta karya wuya ya ce.
"Ko 'ya'ya zamu haifa Momi, ku yi mana addu'ar Allah Ya
ba mu ikon kula da su".
Yanzu ta fara saukowa sosai, ta ce masa. "Amin. Amma
tilas ne ka je ga mashawartan sickler dan jin irin
dawairniyar dake gabanka da kuma
abin da zaka yi hakuri a kai. Adddu'a ma ibada ce, amma
akwai ayyuka tu'kuru kamar yadda aka ce,
aljanna ba ta samuwa da wayo ko dabara sai da aiki".
Nan ma cikin rawar murya ya ce.
"Zan je gobe da sanyin safiya cikin yardar Allah.
watakila anan motar ya zubda shawarar data basu.dan
tunda sukai haka da ummanta baikara bi
takanta ba har aka shi ga hidimar biki sosai.ruma duk
wani farincikinta da ita da ummanta da balaraba duk
yake suke kawai. aka daura auren ranar lahadi
akakai hafsat gidanta dawaki road aka kai ruma nata
gidan sallari kowa ya watse aka bar su da halinsu.
kamar kowa ce amarya abokan ango sunkawo ango
sunkuma danyi barkwanci sukai sallama da
amarya suka tafi.ruma takasayin komai illa data tuna
auwal amma a
a wannan karan taki zubda hawaye musamman
data tuna cewa ummanta taimata batun sayarda abunda
ta ce ayi wannan kadai ya wuni yana faranta ran ruma
agundure ya cemata ALLAH ya sauwaka kuma
maganar gwaji ma aita wuce kamar yadda nafada,indai
zuwa gwajin bazah. tankwabe alhji hana shi daura
aurenba....
nibandauki ciwon ruma wata matsala ba a cikin auren.a
da ita..
momi tajima kafin ta iya magana
yushau bakasan auren nan alhajine ya matsamaka
ko?
cikin murmushin yake ya ce aa
niba matsamin akaiba,kawai a inda muka sha banban ku
abinda kuka daukeshi damuwa ko matsala ni awurina ba
matsala bane.
Momi fuskarta cike da damuma ta cemasa dan ALLAH
yusha u meyasa baka bijirewa auren ruma ba tunda
akwai matsa a cikin auren?
abinda baka fahimta ba shine,kai baka kallon ciwon ruma
matsala,nikuma a duniyar nam banida matsalar datafi shi
girma,ko tattalin ciwon ruma nake,to na tabbatar ina
yimasa tattalinda yake wa rayuwarta amfani dan ina
kokarin kore dukkan abinda zai motsamata ciwon saboda
inajin hakannyanadagamin hankali nandai yushau yagane
yayi katobara kuma idan hakan yaje kunnen alhji da
matsala danhaka ya
gyara zancensa "Haba Momi ba ki fahimce ni ba ne, ko
Rumasa'u ba
ta aure ni ba, ai ni mai zage kwanji in kare mata abin cuta
ne, balle ni in zame mata cutar, don Allah ki kwantar da
hankalinki ki bi mu da addu'a... Ni fa babu wanda ya
matsamin aurenta".
Momi ta yi shiru kawai da alama zuciyarta ta fara sanyi,
sai can jimawa ta ce.
"To maganar zuwa asibiti?"
Tana direwa ya amsa cikin kwantar da kai da murmushi.
"A kyale maganar gwajin kawai, ko ya ya zata haifar min
'ya'ya ina son su haka zan kuma tanade su".
ta ce koya zaku haifadai angaya muku mutum daya dai
baya haifar sikila. hm..ya ce ko yaya zamu haifa momi kui
mana adduar ALLAH ya bamu ikon kula dasu.. (kaji gulma
kamar dagaske) ta ce amen amma tilasne kaje ga
mashawartan sikila da jin irin dawai niyar dake gabanka.
ya cemata zanje gobe da sanyin safiya insha ALLAH....
.
To ai banda Yushau ko da mace lapiyar ta kalau ba sickler
bace tana bukatar tattali da kulawa piye da yadda
sarauniyar ingila take bukata,
pls take note my guys.
.
Dan Aunty.
GORAN DUMA (P 28)
.
.
.
watakila anan motar ya zubda shawarar data basu.dan
tunda sukai haka da ummanta baikara bi
takanta ba har aka shi ga hidimar biki sosai.ruma duk
wani farincikinta da ita da ummanta