Author : Maimuna Idris Beli Category : Action Novels
Ganinsa Idanyazo Gidan
Hajiyar kuma Nazaune Tana Gyaran Farce
Fuskarta Ba Bu Annuri Gakuna Sumoli Matar Yushau
Idanta A Talabijin Hajiya taimata Sannuda
Dawowa Da Fara'arta Sumoli Kuma Ta Tsurawa Ruma
Idon Danganin Tagano Muninta Itakuma Ruma Nata
Kallon Kan Sumoli Uwar Eye Shadow Allah Yaimata Sansa
Saika Ce Wadda Aljani Ya Aura.....
.
Dan Aunty.
GORAN DUMA (P 51)
.
.
Ta kuma iya baza Turare Tamkar Mai Shirin Shiga Turaka,
adan dogashe Ruma Tazauna Hannun
Kujera Aka Gaisa Sannan Tamike Zata wuce Ciki Yushau
Yayafito Da Zance Nizanfara Baki Albishir
Rumaisau Atika Ta Haihu Dazun Nan Da Sauri Hajiya Da
Sumoli Sukaimasa Wani Irin Kallo Sumoli Na Tsarguwa
Da Tuhuma Hajiya Na Ganin Kamar Abinda yayima
Baimasa Kyau Ba,itakanta Ruma
Saitarasa Da Bakinda zata Amsa Ikon Allah Ashe Abinyazo
Jiyannan Fa Muka Hadu Tana Tafiya Kafarta Na Hardewa
Take Maganar Hartakule Inda Ta Bar Yushau Da Bin Gurin
Da Ta Bace Da Kallo Tana Shiga Daki Ta Lalubo Wayarta
Cikin Watsar Da Fargaba Ta Ari Farinciki Ta Yabawa
Zuciyarta Tana Lalubar Atika Sai Ga Atika Taturo Mata
Sako
Bayantagaji Dakiran Wayarta Daidai lokacin da take
Kokarin Bude Sakon Atika Wani Sakon Yafado Cikin Akasi
Ta Bude Shi Batare Data Shirya Ba, Wato
Sakon Mahaukacin Masoyi,
INADA YAKININ ZAKIN BAKI YA RUDARKI AMMA
HAUSAWA SUNCE DUKA YAU,DUKA GOBE,SHIKESA
BAKIN BA'AUZINI TAWAYE,SABODA HAKA NAKASA
NATSUWA AKAN WANDA NAKIRA YANA FARAUTAR
ZUCIYARKI ALHALIN BAIFINI SONKI BA KIBI A HANKALI,
MAHAUKACIN MASOYI
karon Farko Da Sakon Mahaukacin Masoyi Ya Bata Dariya
Itama Bata Hakikance Dalilin Dariyarba.Kawaidai Tajita
Tanayine,afili Ta Ce Wannan Halittar Fa Bashida Matsala
Ga Dukkan Alamu ni yakeson Gadarwa Matsalar,ana Ga
Yaki Yana Ga Kura Tanata Faman dariya Ta kira Atika
Sukai Shewar Murnar Su Nasamun Karuwar Atika,
Taimata Tsegumin da Aka Saba Ke Mutanenkifa Sunkawo
Min Ziyara Suka Tarar Anyi Haihuwar,suwafa?Shagonki Da
Pre-bokonsa Mana
Yanzu Tagama Yimana Feleke Sukawuce Zuwanan Gidan
Ruma Tai Murmushin Yake,ai Har Sunzu Bangane
Wadanda Kikenufi Bane,ruma Kunyar Kanta Takeji Idanta
Shiga Aka Zagi Sumoli Da Ita
Duk Yadda Sumoli Takai Ga Mugun Hali Daitafita Domin
Ita Yushau Yaso Harya saketa Akanta Kuma
Garunan Shekaru Kusan Uku Suna Zaune Ba Ajikansu
Sabanin Ita Da Shekara Dayama Suka Kasa
Hadawa Tare,atika Ta Ce Tasami Su Hafsat Anan Sabodata
Kawomin Lesunan Nanda Muke Maganar Mui Ankonsu
Ranar Suna Ai In Fadamiki Sumoli Nazuwa Takwashi Uku
Wai Itama Zatai, hafsat Suna Tafya Ta Zube nata Nan Ta
barminsu Wai Indai Sumoli Zatai Ankon Ita Wallahi
Tafasa,suka Fashe Da Dariya Ruma Ta Ce Dandai Hafsat
Taki Karbar Shawaratane Amma Tuni Nafadamata
Tadaina
Ganin Bakin Wannan Iyalin Ita Take Dauka Ta Wata Tsiyar
Shi Yasa Da Yaya Yushau Yaki Rayuwa dani
Take Ganin Bakinsa Amma Har Ga Allah Nasan Tuni Ni Ba
Wata Tsiya Ba Ce Dukwanda Ma Zai Aureni
Alfarma Yamin Wanda Kuwa Yaga Bazai Iya Hakurin Yimin
Alfarmar Ba Wallahi Baikamata Aga Laifinsa
Ba Atika Ta Ce Aike Matsalarki Kenan Daga Anfara Magana
Saiki Kwaso Wa Mutane Kayan Haushi,kinga Ni Sai Anjima
Ni Da Baby Muna Zuba Idan Ganinki Daga Nan Zuwa
Gobe Nasankemai Hajiya Idankin Zakifito Yanzu Sai
Anyimiki Zancen Zama Ki Huta,
"Dan Bani Da miji ne Ma kike Sa Ran Zanfito Yanzu In
Taho Gidanki Itama Ruma Ta tareta Da Zolaya Atika Ta Ce
Ina kika Kai Mahaukacin Masoyi?
Ruma Na Sauke Wayar Ta Zauna Kan Kujera Kuncinta Har
Yanzu Murmushi,tarasa Dalilin Jin Farin cikinta Da Yawa
Irin Na Daidai Wannan Lokaci Dajin ba Abu Daya Ne
Kawai Ya Faranta Mata Raiba,wato Haihuwar Atika Sakon
Mahaukacin Masoyi Ma daya sanyata Dariya Farinciki Ba
Tashiga
Laluben Zuciyarta Don Nemo Dalilin Farinciki Sakon Nasa
Tajima Suna Tirzawa Ita Da Zuciyar Tata
Sannan Suka Yanke Hukuncin Cewa Sakon Masoyi Yana
Nuna Tsantsar Kauna Gareta A Kowanne Lokaci A
Matsayinta Na Ba Kowan Kowa Ba Lallai Kowace Irin
Halitta Ce Mahaukacin Masoyi Tabbas Masoyine Bata
Shakkar Cewa Inbata Fara Shakuwa Da Sakonninsa Ba
Sannan Inta Ci Gaba Da Nesanta Kanta Da Sakonninsa
Dole Taikewa Kamar Yadda Ita Da Zuciyarta Suka Yarda
Sunyi Kewa A Kwanakin Da Suka Gabata Tazauna Tajanyo
Wasikar Datakarbo Daga Gidan Waya Adireshin ANNUR
MIKYWAY CAFE DAGA ABUJA?
CAFE DIN DAKE ABUJA INDA KUMA TASAI WAYOYIN
HANNUNTA BIYU TASAI MODERN DINTA INDA TA
SAI KYAMARARTA INDA TASAI......... KAI BAZATA IYA
KIRGAWA BA.
Inhar Taje Hankalinta Baya Kwanciya Tanaji Ajikinta
Kamar Tana Da Nasaba Da Gurin, Tanata Tunani Ta Bude
Wasikar Ko Kuma Kawai Ta Share Taikarfin Hali Ta Bude
Taga An Rubuta ""RAYUWATA ZAN BAYYANA MIKI KAINA,
NAKI MAHAUKACIN MASOYI"" TARE DA SA HANNUNSA,ta
Ce Wato Mahaukacin Masoyi Daga Annur Mikyway
Yake,ya Abinyake?
Innalillahi Wa Inna Ilaihirajiun
Tanamamakin Yaya Haka Tafaru,,dago Kan Nan Dazatayi
Saitaga Alamun Mutum A Inuwar Labule Ta
Taga ,yanaganin Ta Dago Da Sauri Ya Bar Wajen,takori
Dukan Da Zuciyarta Take Cikin Zafin Nama Ta Isa Tagar Ta
Yaye Labulen Tahau Leke Leke Amma Bataga Komai Ba
Sai Motocinsu Dake Gurin Kwanyarta Tafara Dawo Mata
Da Abindata Karanta A Takardar Mahaukacin Masoyi
Zanbayyana Miki Kaina Shine Wato Yanzu Ya Bayyana A
Labule Taja Baya Tana Raya Abubuwa Masu Wahalar
Fassara Wanda Tagama Hakikancewa Mahaukacin Masoyi
Ba Aljanibane Amma Abinda Mahaukacin Masoyi Keyi
Yawuce
Azaceshi Cikin Mutane,to Waye?
Ta Fizgo Hijabi Ta Zira Ta Ce Zan Binciko Waye
Kai,abindayakama Naikenan A Farko, kasha Zamanka Zan
Nemoka,
a Falo Ba Yushau Ba Hajiya Sai Sumoli Tafice Itakuma
Sumoli Ta Tsargu Don Haka Ta Mike Ta Hau Lekenta Ta
Taga Ruma Nafita Ta Hango Yushau Yafito Ta Tsakanin
Motoci Kaitsaye Ya Nufota Take Ta Tsargu Da Ganinsa
Kuma Ta Alakanta Hakan Da Mahaukacin Masoyi Fuskarta
Daure Ta Tsaya Ina
Zaki Haka?
Ta daga Takardar Tsakaninka Da Allah Yaya Yushau
Bakada Masaniya Akan Wannan Takardar?
Yanamata Kallan Rashin Fahimta Ya Karba Yana Nazarinta
Cikin Yamutsa Fuska Kirjinsa Na Dukan Uku Uku Basaikin
Hadani Da Allah Ba Ruma Wallahi Bansan Komai Akanta
Mene yafaru?
Ta Amsa Takardar Tana Nazarinta Yanzu Ina Daki Naga
Inuwar Mutum Naleke Nata Labule Ko Kaganshi
Tunda Tanan Ka Bullo, Kallon Juna Sukai Ido Cikin Ido
Wanda Yushau Yake Da Yakinin Hakan Baitaba
Faruwa Tsakaninsa Hakanyasanya Masa Muguwar Kasala
Kirjinsa Nata Bugawa Da Sauri Taja Baya Ayanzu Kam
Tasan Yushau Ya Wanke Hannu Nezai Danna Maballin
Kunno Mata Danjar Bakin ciki Wahala Da Kunan Zuciya,
Tsoronta Daya Kada
Hakan Yafaru Gaban Abbah Dan Zata Iya Keta Idan Alhji
Ta Ce Batasansa Tajuya Zata Bar Gurin Ga Mamakinta
Saitaji Yushau Ya Ruko Hannunta Yaja Ta Baya Dasauri
Suka Shiga Tskanin Motoci Tsoro Da Shakku Tuni
Sungama Mamaye Ta
Yaya Yushau Menene Haka?
Sai Ga Hawaye Daga Idansa So Nake Na Baki Kalmar Da
Ban Taba Baki Ba Duk Tazo Kunnenki A Makare Saidai
Niyanzu Take Shan Sharafinta A Kirjina Alhalin Ina Cike
Da Jin Haushin Ciwan Rashin Zuwanta INASONKI
RUMAISAU WALLAHI INASONKI
Dasauri Ruma Ta Ce Kadaina Rantsewa Meyasa?
Indaza A Laluba Zuciyarka Da Kyau Sai Antarar Da Kaffara
Takamaka
Bajinsona Kake Ba Illah,,,
yatareta Ruma Duk Abinan Danakeji A Kirjina Game Dake
Kicemin Baso Bane?
Taja Baya Hawaye Suka Fara Zuba Daidai Lokacin Idanta
Yakai Kan Sumoli Ta Ce SO DAYANE TAK TUNI NA
SADAUKAR DA NAWA GA WANDA YA CANCANCESHI DUK
DA UBANGIJI BAI NUFA ZAMUCI GAJIYAR SA NIDA
WANDA NASO DINBA,ILLA JIN KUMAJIN RADADIN
DANAKE JI YAZAMA
KAFFARA,AMMA NAKA SON KAGA INDA KA SARAYAR
DASHI,TA NUNA MASA SUMOLI
Yakalli Sumoli Baiji Zuciyar Sa Ta Sauya Ba......
Yaitsaki Yamaida Kallansa Ga Ruma, Ruma Ta Ce "Nikuma
TAWA RAYUWAR BA A KIRKIRETA DAN TAZAMA FANSAR
FARINCIKINKA BA YAYA YUSHAU MURUFE WANNAN
CAFTAR AUREN JUNA DA MUKAI A
BAYA KUSKURENE DA CIN AMANAR ZUCIYOYINMU
WADANDA DUK BA HAKA SUKESO BA HAKA ZALIKA
IYALAN DAMUKA SAMAR BA HAKAMUKASO BA NI NAI
DANASANIN HAIHUWAR SU DOMIN TAUSAYIN
RAYUWARSU KAI KANA BAKINCIKIN HAIHUWARSU
DOMIN TAUSAYIN RAYUWAR SU KAIKANA BAKINCIKIN
HAIHUWAR SU SABODA BASU FITO DAGA MACEN DATA
CANCANCI HAIHUWAR 'YA'YANKA BA,
KI Bar Maganar Nan Dan Allah Tafara Tafiya
Ya Ce Zansa Karfi Da Lallashi Kidawo Rayuwata Zanbaki
Abinda Ban Baki A Baya Ba Wato So Da Kulawa,
Takada Kai Ta Ce ToGA HANYA NAN AMMA KAMAR AKWAI
WANDA YAFIKA KARFI DA IYA LALLASHI AKAN HANYA
WATO DAN AUNTY.
.
To en gidan nan ku zama shaida Ruma ni take so , kunji
dai da bakinta..lol.
.
Sai jibi ma dora.
.
Dan Aunty
GORAN DUMA (p 52)
.
.
Takada Kai TaCe To GA HANYA NAN AMMA KAMAR AKWAI
WANDA YAFIKA KARFI DA IYA LALLASHI AKAN HANYA
WATO MAHAUKACIN MASOYI IN ALAMUN KARFI YANAGA
MAI KIBA SAI INGA KAMAR ZAI IYA KAYARDAKAI
Tunda tai maganar Tai Taga Yanayin Sa Ya Sau Dan taga
Ko suna Da Alaka Da Mahaukacin Masoyi,ransa A Bace Ya
Ce wanene Mahaukacin Masoyi?
Wannan kuwa Ba cin Fuska Bane?Zakijerani Dawani
waima Mahaukaci Asan Dan kinga Nafada Sonki Ruma?
Saitasami Kanta Dayimasa Murmushin Mamaki Sannan
Takauda Kai Batare Data Amsamasa Ba Tawuce Cikingida
Ta
Barshi Agurin Motocin Sumoli Naleke Ta
Window,gabadaya Zuciyar Ruma Ta Zaku Da Sanin
Mahaukacin Masoyi,tanazama Adaki Sai Ga Sakonsa Ta
Waya Wanda Ke Nuna Shaidar Yagama Kallon Diramarta
Da Yushau HANKALINA SOYAKE YA KWANTA ASHE BANI
NAKE YAUDARAR ZUCIYATA
BA?
TAJIMA TANA RADAMIN ZAKI SOMU, Cikin Karkarwar
Hannu Tasami Kanta Da tafa Gajeren Sako Taimasa Amsa
A Karo Na Farko,WAYE KAI?
INA SON IN SANKA,
Taitajiran Amsa Har Karfe Goma Na Dare Tadinga Kiran
Wasu Layiyyinkansa Bata samuba Taji Afuwar Son Tasan
Mahaukacin
Masoyi A Yau Tamkar Dandayaso Fitowa Cikin Mahaifiyar
Sa Dan Haka Tanemi Abinda Yake Mata
Dadi A Duniya Tarasa,sai Ta Hau Social Network Ta Tura
masa KALAMANKA NA NUNA JARUMTA A
SOYAYYA DA RAYUWA,AMMA AYYUKANKA SUN KASA
TABBATAR DA HAKAN,YAKIN BOYE DAGA MUTUM
BOYAYYE?
LALLAI BUYA YAYIN CIMMA BURI ALAMACE TA
RAGONTAKA,IDAN BA A CIKIN RAGWAYE KAKE BA
INASON INSANKA,
Tafi Awa Biyu Sannan Tasami Gajeriyar Amsa Ta Inbox
Dinta A Facebook,LOl!
BANSAN NI RAGONE KO JARUMI BA,ABINDA KAWAI
NASANI NI MAHAUKACINE A SOYAYYARKI
MAHAUKACINDA IN BAI SHIGA SAHUN DAKARU A
KWANJI BA DA ADALCI ZA AKIRA SHI BARDE A
SOYAYYA,KINA SON GANINA?
NAZACI KINCI ALWASHIN GANONI DA KANKI,
TANAKARANTA Wanna Sakon Nasa Tamike Zumbur Kawai
Saitasami Kanta Da Kwankwasa
Kofar Dakin Baccin Hajiya Tsawon Mintuna Biyar,sai Ga
Hajiya Tafito Daga Sashen Alhji Cikin Magagin
Bacci Fuska Cike Da Tsoro Tana Duban Agogo Wanda
Yanuna Sha Biyu Da Rabi Lfya Jikin Ne Ruma?
Arikice Take Idanta Fal Da Kwalla Takama Hannun Hajiya
Inason Zuwa Abuja Gobe Indawo Jibi,kinemarmin
Wannan Damar Wajen Alhji Dan Allah Meyafaru?
Wani Abu Kike Da Bukata Kikejin Mu Bazamu Iya Yimiki
Ba Sai A Abuja?
Kina Girgiza Kai Kina Kuka?
Amsarki Na Nufin E,h Da A,a Kenan,ba Abin Kuka Bane
Hajiya,raunina Ne Kawai Yakawo Kukan,a Barni Inje
Abuja Nai Alkawarin Da Nadawo Zansanar Dake Komai
kuma Na Rantse miki Da Allah Sai Kaddarar Ubangiji
Inzan Dara Jib
Ruma Na Sauka A Tashar Utako Maimakon Ta Dauki
Shatar Mota Zuwa Gidantake Wuse,kawai Saita
Umarci Dan Tasi Dayakaita Milkway Cafe Bata Da Yakinin
Zatajima A Ciki Ko Bazata Jimaba Dan Haka Tasallami Dan
Tasi Tataka Cikin Barin Jiki Dana Zuciya Ta Shiga
Kantin,babu Abinda Ke Yawo Aranta Irin Sakon
Mahaukacin Masoyi Na Safiyar Yau INAJI A JIKINA A YAU
ZANGA MASOYIYATA,
Kamar Kullum A Milkway Na Baya BaBu Abinda Ya Ragu A
Kallon Mayatar Da Ma,aikatan Gurin Kemata Saima
Karuwa Datake Tsammanin Yi,itama Ta Dake Ta Janyo
Daddatan Magani Ta Ci Kuma Tadinga Tafiyar Kasaita Har
Taisa Bangaren Datafi Wayo Wato
Yanar Gizo,ina Son Ganin Manajan Gidannan Malam
Bayan Sallamar Ko Gaisuwa Bataimasa Ba To Madam Kira
Shi Za Ayi Ko Kuma Kai Ki Gurinsa Za Ayi Akaini, Kaitsaye
Tafada Cikin Cin Magani Tamike Tana Rataya Jaka,zo
Muje,bayan Yagama Jimaminsa,har Ofishin Manaja Tai
Arba Dashi Gajeren Mutumin Nane Wanda Ya Ce Kallanta
Yafi Kallon Talabijin,suna shiGa Taga Fuskar Rashin
Gaskiya Atare Dashi Lfya Garba?
Yatambaya Arikice Bayan Tafiyar Garba Office Din Yai
Shuru Shiyasakata A Kwandan Shara Yanata Tafa Sako A
Wayar Sa Itakuma Tanata Nazarin Ofishin To Hajiya
Inajinki, Nazo Ne Inji Dalilinda Yasa In Nazo Gidan Nan
Nake Zama Muku Magiji In Ban Manta Ba Kaida Kanka Ka
Taba Fadamin Nafi Majigin Dadin Kallo
Mudin?
Kalmar Dayafada Cikin Alamar Shakansa Ma Baiyarda Da
Kansa Ba, Kudinfa Ta Amsa Rai A Bace,yai Kasake
Hankalinsa Nakan Waya, Shikenan Abinda Kikeson Sani?
A Amsa Min Wannan Tambayar Mana Sai Aji Idan Akwai
Wata, Karon Farko Dayai Murmushi, Kin Tsargu Ne Kawai
Amma Ni Ban San Munakallanki Kamar Majigi Ba,nidai
Kawai Nasan Bama Iya Ganinki Bamu ShiGa Rudani Ba
Amma Har Yau Bamu Gano Dalili Ba,duk Da Haka Kiyi
Hakuri,
ruma Taji Kamar Ta Kwarfa Masa Mari Saboda Haushi
Amma Ta Hadiye Ta Balle Jaka Ta Fito Da Takardar
Mahaukacin Masoyi Wadda Ya Aiko Ta Gidan Waya Kuma
Daidai Wannan Lokacin Sakon Mahaukacin Masoyin
Yashigo Wayarta,
ASHE DA GASKE KINA SON GANINA DAN ALLAH MEYA KAI
HAKA DADI A DUNIYATA TA YANZU?
TA Hada Da Wayar Da Wasikar Duba Wasikar Nan Waya
Rubuta
Ta Agidannan Kuma Sa Hannun Watake Dauke Dashi Duk
Taimasa Tambayoyine Cikin Hanzari Da Hadiye Rikitarta
Manaja Yafi Minti Biyar Yana Juya Waya Da Wasika
Sannan Yadago Muryar Sa Na
Rawa Ya Ce,lambar Da Sanya Hannu Duk Na NAZIFI
MUHAMMAD NE
Nazifi Muhammad?
NAZIFI MUHAMMAD?
Tasake Maimaitawa A Rude Ganin Yakasa Amsa Mata
Kuma Yana Bintada Wani Rudadden Kallo,amma Bakinsa
Yakasa Furta Kalma Ko Guda,taja Kujera Datun Tuni Take
Tsaye Rike Da Majin gininta Ta Zauna Inatambaya Kayi
Shuru?
Madam Tambaya Kikayi Kenan?Nazaci Maimaita Sunan
kike Domin Yanamiki Dadin Fada?
Ta Hadiye Doki Da Mamakinsa Kuma Datakara Saitajanye
Dukkan Rudanin Da Fuskarta Ke Nunawa Ta Barwa
Zuciyarta Tanaji Dasu,to Ba Bu Laifi Inason Ganinsa,baya
Gari Takara Zuramasa Ido Kuri Tsawon Lokaci Ta Ce
Menene Matsayinsa A Gidan Nan?
Shine Mamallakin Wajen,da Sauri Tajuyo Amma Naji
Kakira Sunanshi Kaitsaye?
Yadan Fara Dariya Aikamawa Take A Daure Mai
Daurewa,hakane Ina Son In Sani Mutum Ne Ko Aljan?
Mamaki Ya Bayyana Karara A Fuskar Sa Bakinsa Na Rawa
Ya Ce Wanne Irin Aljani Kuma?
Dama Aljannu Abokan Huldarmu Ne Dahaar Zan Shaida
miki Shi A Mamallakin Gidan Nan,
tatareshi Cikin Ci Da Zuci Kukusani Ni Ba Matsayinsa Nazo
A Sanar Dani Ba,shinakeso In Sani Dan Haka Karmu Ja
Maganar Kasanar Dani Ranar Dazai Dawo,
To Kahadani Dashi A Waya Cikin Jimami Ya Ce To Bara
Nanemi Izini Agurinsa Yatafa Sako Yaturamasa
Sannan Ya Tsaya Dako,can Sai Ga Amsar Amincewa
Sannan Ubangida Nasa Yakirashi A Waya,kaitsaye
Shikuma Bai Daga Ba Saiyamika Wa Ruma Tare Da
Mikewa Yabar Falon Tadaga Wayar Dajin Karfin
Gwiwar Juya Harshe Yadda Taso,amma Daga Sallamar Sa
Ya Warware Mata Duk Notikan Laka Da
Karfin Hali Baki Yahau Karkarwa Jiki Yadauki Bari,duk Da
Haka Bata Iya Amsa Sallamar Ba,ranki Yadade Ance Kina
Son Magana Dani,?Tattausar Muryar Tasa Takara Dukan
Dukan Kunnenta Da Zuciyarta Kawai Saitaji Wani Irin
Rauni Ya Mamayeta Dan Haka Batun Tai Maganarma Bata
Tasoba
Rumaisau Kinajina Kuwa?
Cikin Mamaki Tadanyi Wani Nishi, Waye Wa,,,,wa Takasa
Direwa Kawai Saita Hakura Rumaisau Yaya Jikin?
Kawai Saitasami Kanta Da Sheshekar Kuka Itakanta Takasa
Tantance Abinda Yasata Kuka baitankamata Ba Tsawon
Lokacin dataji Kamar Bawa Kanta Hakuri
Amma Kafin Tafadi Abindata Sak'a Fada Ya Rigata Cikin
Wata Irin Murya Mai Rauni, "kin Dauki Hakki. .
.
Dan Aunty
GORAN DUMA (P 53)
.
.
Kin Nemi Tarwatsa Zuciyata Mai Sauraronki Kina
Kuka,,dakin San Hakane Da Ba Kice A Hadaki Daniba Gara
Yin Umarnin Duk Inda Nake Nazo Nasameki Zanyi
Biyayya Nazo Kuma Ina Da Yakinin Inkinga Kaunarki Dake
Kwance A Kwayar Idona Zaki Tabbatar Inkinyi Kuka
Agabana Zaki Cutar Dani,maganganunsa Sunkara Rudata
Ainun,data Lalubi Ilahirinta Sai Ta Tarar Ita Kanta Neman
Manta Kanta Take,bare Ta Tuna Maganar Dazata Fadawa
Wannan Majanunin Magana Wadda Ta Shafi Jiya Dayau
Dinta Shida Ba A Toshe Masa Basirar Ba Saiyaja Sunanta A
Hankali Tamkar Yaimata Allura
Saigata A Farke,bakinta Yagaji Da Bari Ya Furta Abinda
Kwakwalwartata Ta Kera Watakila Ina Kuka Ne Saboda
Bansan Da Irin Mutumin Danake Tare Ba,,ina Kuka Bisa
Yadda Kake Wahalar Da Zuciyata Tare Da Gangar Jikina
Yakatse Ta Cikin Muryar Lallashi Kinga Yi Hakuri Ki Koma
Gida Zanzo
Nasameki Har Gidan Ya Katse Wayar, Ruma Tai Tsuru Da
Wayar A Kunne Batare Data Iya Saukewa
Zuciyarta Na Bugawa Fat Fat Hajijiya Na Dibanta Saidai
Takasa Motsawa Nanda Can Sai A Manaja Ya Ya Ce Mata
Kano Kika Nufa Ko Wuse?
Ta Juyo Tana Binsa Da Kallo Da Alamar Tai Mamakin Jin
Kanonta A Bakinsa Da Wuse Wannan Ya Tabbatar Mata
Duk Shakiyancin Da Ake Mata Yana Da Masaniya Saitaji
Ranta Yai Mugun Baci Ta Ajiye Masa Wayar Sa Takarasa
Goge Hawayenta Kunnuwanta Kuma Na Sauraronsa Yace
Yayi Umarnin Duk Inda Kika Nufa Idan Kina Da Bukata A
Bayar Da Mota Akaiki Bata Tsinka Ba Kallan Dataimasa
Yana Tattare Da Amsar Banida Bukata Ta Wuce Kai Tsaye
Batare Data masa Sallama Ba Ta Bar Office Din, Shikuma
Baidamu Da Basarwarta Ba Yatake Mata Baya Ya Rakota
Har Bakin Titi Ya Tayata Jiran Tasi,bai Mata Magana Ba
Itama Hakan Bayan Sun Tsayar Da Motar Shiya
Sallami Mai Tasi Yaimata Bankwana Ita Ko Tankasa
Bataiba, Tana Mota Tanata Lissafe Lissafen Yadda Nazifi
Yake Da Yadda Har Ya Wuce Makadi Da Rawa A
Sha'anoninta Har Dana Tsakaninta Da Zuciyarta Wadanda
Suka Yi Kama Da 'ya'yan Cikin GORAN DUMA Wanda Sai
Anfasa Za A Iya Lissafawa Tai Shige Da Fice A Duk
Lungunan Zuciyarta Dakuma Magabatan Alamuranta
Musamman Cikin Rayuwarta A Abuja Dakuma Milkway
Danta Gano Ko Ta Taba Cin Karo Da Wannan Mai Kiran
Kansa Mahaukacin Masoyi,amma A Sunan Manajansa Ya
Shata Masa Wai Nazifi?
Ta Shafa Sosai Ba Ta Tuna Shi Dinba Sai Can Ta Dan So Ta
Tunano Shi Bayanta Tariyo Sha Biyar Ga Watan
Nuwamba Na Shekarar Dubu Biyu Da Sha Biyu A
Kwakwalwarta Shugaban Milkway Ya Fado Mata,amma
Acikin Basaja Yadda Yanzu Zata Kasance Cikin
Shakkunshine Nazifi Kokuma Wani Daban 15 Nov 2012
Sunyi Da Nusaiba Kanwar Mijin Yayarta Balaraba Zatazo
Raka Ta Milkyway Dan Ta Siyo Ipad Satika Kadan Da Fara
Rubutunta A Jaridar Aminiya Don Saukaka Mata Aiki,sai
Nusaiba Taimata Waya Cewa Suhadu A Milkyway Ta
Tsayar Da Motar Innarta Honda A Harabar Milkyway
Tanemi Kiran Nusaiba A Waya Amma Saita Tarar Wayarta
Ba Bu Ko Kobo Haka Tajima Zaune Cikin Motar Tana
Waige Waigen Shigowar Nusaiba Dazama Yafara
Gundurarta Saita Fito Ta Rumgume Hannu Ta Jingina Da
Motar Tana Ta Faman Baza Idon Kan Motoci Da Mutanen
Dake Shige Da Fice A Wajen,cikin Haka Wata Shudiyar
Jeep Ta Shigo Harabar Milkyway Hade Da Tagumi Ta Tsura
Mata Ido Har Tazo Ta Gifta Ta Kadan Tatsaya Kafin Kuma
Ta Gifta Ta Din Ne Suka Hada Ido Da Matukin Motar,wani
Matashi Baki Mai Dogon Hanci Da Fararen Idanuwa Yana
Sanye da Bakin Wando Da Shudiyar Tshirt Da tambarin
Mikyway Cafe Ta Kawar Da Kai Saidai Jikinta Ya Ci Gaba Da
Batashi Baidauke Idanuwansa
Daga Kanta Ba Harya Wuceta Kamar Mintuna Goma Bai
Bude Motar Sa Yafito Ba Tana Tsaye Tana Ci Gaba Da
Waige Waigenta Har Idonta Yazo Zagaye Kan Motar Sa
Adaidai Lokacin da taGa Yana Gyaran Madubi Da Alama
Ita Yake Karewa Kallo,ranta Yai Mugun Baci Har Ta Zabga
Masa Harara A Duhu Tayi Tsaki Tare Da Duban Agogo
Cikin Takaicin Nusaiba Asannanne Tasami Azancin Shiga
Ciki Tasanya Kati A Wayarta Dan Kiran Nusaiba Ta Rufe
Motarta Tanufi Ciki Agurguje Ya Rufe Mota Ya Biyo
Bayanta Don Haka Takara Daga Kafa Dab Da Isarta Ta
Waiga Saitaga Manaja Nadan Rusunawa Matashin Nan
Yana Masa Barka Da Zuwa Tasake Hada Ido Da Shi Tadan
Motsa Baki Alamar Bataji Dadi Ba
Ka Share Yallaban Nan Yau Malam Kakira Ni Da
Muhammd Kawai Domin Acikin Tarko Nake Neman
Maitayani Yakin Kubuta Nake Batare Da Daddawar Da Na
Kamo Ta Subuce Ba,bata Damu Da Zantikanta Da Suka
Biyo Baya A Tsakanin Matashin Da Manaja Ba Domin
Zaurance Suke Harma Da Sauya Harshe Zuwa French
Wanda Gaisuwa Kawai Ta Iya Dashi A
Cikin Zafin Nama Kuma Sai Gasu Gaban Kantar Lokacin
da take Mika Dubu Dayan Katin Sun Dauke Hankalin Mai
Bata Katin Dayimasa Zance Shima Cikin Harshen Da Bata
Lakanta Ba Dan Haka Yakasa Dauko Mata Katin,ranki
Yadade Barka Da Yau,inji Matashin Nan Wanda Yadamu
Da Kallonta Bayan Yazo Dab Da Ita Ya Tsaya,,yauwa Barka
Dai Kamar Nasan Fuskar Nanfa Afuwa Cankowa Nakeson
Nayi
Yasa Nadamu Da Kallanki, Ta Gyara Tsayuwa Da Kyar Ta
Ce Hmm,,kamar Munyi Karatu Da Kyar Ta
Ce,,hmm,,kamar Munyi Karatu Tare?Bata Tankamasa
Ba,hm,,,bani Katin Mana,,,
yadan Yi Turus Cikin Kallanta Sannan Ya Ce Ranki Yadade
Kozaki Miko Min Wayar Na Kwashe Miki Lambobin
Ansami Matsala A Katin munan Idan Ba Ai Taka
Tsantsanba Batai nazarin Komai Ba Tamika Masa Wayar
Karaf Manaja Ya Amshe Wai Shizai Samata Da Alama Na
Takuramiki Ko?
Ba Haka Bane Wai A Ina Mukai Karatun Tare?
Alamar An Kureshi Ya Ce A Bayero Univer Sity Mun
Karanci Aikin Jarida Wannan Yasa Tadan Sauko Harda
Murmushi Hakane Yaya Bayan Rabu Sai Alkhairi Tuna Min
Suna Ta Ce Cikin Kwanciyar Hankali Rumaisau Aliyu
Ahmad Haka Kuwa Na Tuna Takara Dubansa Da Kyau Da
Alama
Tanada Shakku Saidai Yadda Yayi Fuska Saitaji BaBu
Bukatar Ta Tambaye Shi Kokuma Tayi