Author : Maimuna Idris Beli Category : Action Novels
Ja Inja
Dashi To Hausawa Sunce Bata Karya Wuya To Kuwa Ta
Yafo Ta Harzuwa Lokacinda Za A RaBu Saura
Dame?
Sai In An Kuma Haduwa Haka,nikuma Sunana Nazifi
Muhammad To Madallah Ta Tattara Dukan Hankalinta Ga
Abokinsa Gajere Wanda Take Tsammanin Abinda Yake Da
Wayarta Ya Wuce Loda
Kati Ta Tsuke Fuska Ta Ce Masa Malam Yayadai?
Kar Ka Wuce Gona Da Irifa!Yaki Dagowa Ya Dubeta Yana
Bata Amsa Habadai Aimu Bamu Da Irin Ma Shimuke
Nema Madam Yana Rufe Baki Yamika Mata Wayar Ta
Karba Tana Tura Baki Bata Tanka Wa Kowa Ba Ta Bar
Gurin Kwaji Dashi Tafada A Fili Ta Fice Daga Farfajiyar
Tana Neman Nusaiba ,nusaiba Takaraso Suka Shiga Sayen
Wayar Inda Batasamu Siyen Ipad Din Datai
Niyya Bama Sakamakon Garabasar Waya Mai Tsada Da
Suka Yi A Kananun Kudi Abinda Ta Iya Tunowa
Kenan A 15 Nov 2013
Amma Tayi Ta Tuno Fuskar Sa Takasa Ballantana Ta Iya
Tuno Ko Ta Kalli Kafarsta Taga Kofato Shiyasa Data Tuno
Hakan Baiwani Sanyaya Mata Raiba Yadda Ranta Ke Jagule
Saitaji Inama Ace Ta Wuce Kano Yau?
Duk Tsiya A Yanzu Kano Tafi Abuja Kwanciyar Hankali
Domin Basajar Kano Ta Waya Da Social Network Kawai
Ake Mata Amma Ta Abuja Bayan Rainin Hankali Tattare
Dake Databa Rai, Ta Karkare Ta Hadiye Damuwarta Bayan
Ta Tarad Da Gudan Jininta Hamida Ba Bu Lfya
Wani Kurji Ya Fito Mata A Kirji Tanata Faman Jinya Saita
Fake Da Tausayin Hamida Ta Hada Kukan
Tausayin Da Basajar Mahaukacin Masoyi Ta Ci Kuka Ta
Koshi A Zuwan Ciwon Hamida Ki Gode Allah Kawai Da Ba
Kauye Kika Bayar Da !Yar Riko
Ba,munyi Tunanin Huda Mata Kirjin Nana A Gida Amma
Muka Nufi Asibiti ashe Damunyi Hakan Da Danyen
Hukunci Muka Yanke,inji Momin Ruma Ruma Ta Tsayar
Da Kuka Tazaro Ido Cikin Mugun Kaduwa Lallai Allah Ya
Tseratar Da Hamida Domin Da Anyi Hakan Akwai Matsala
Saita Biyewa Momi Wajen Hamdala Ga Allah Har
Washegarin Momi Najiran Jin Wani Abu Daga Ruma Akan
Zuwanta Abuja Domin Hajiya Tasanar
Mata Komai Amma Ruma Taki Tankawa Duk Da Cewa Ko
Gabadaya Aka Duba A Jikinta Tana Nuna Damuwa Da
Kasala Amma Iyakarta Haka Cikinta Mai Hadama Ya
Hadiye Shi Kadai ya Hana Bakinta Furtawa Sai Ga Tama
Tana Shirin Komawa Kano Momi Takasa Daurewa Saita
Tareta Da Zancen
Tunjiya Nake Kawaici Inajiran Jin Kin Furta Abinda Ke
Damun Zuciyarki Da Rayuwarki Amma Ga Alama Kina
Son Na Karya Billena Na Tambaya,
Ruma Tayi Walai Da Ido Tana Murmushin Yake Lah!
Mekika Gani Momi?
.
.
Dan Aunty.
GORAN DUMA (P 54)
.
.
Ni Ba Bu Abindayake Damuna,kinganki Kuwa?
Komai Naki Yana Nuna Damuwa Inana Ture Wayar
Damukai Da Hajiya Kenan,ruma Tayi Kasake Bata Da Ta
Cewa Tunda Hajiya Ta Burma Mata Ciki,momi Ma tadan
Ja Fasali Fadamin Ruma Meke Faruwa?
Naso Ace Saida Kikazo Gidan Nan Sannankika Nufi Sabgar
Taka Kawoki Abuja Nayi Niyyar Sanyawa
Abiki A Boye Aga Abinda zakiyi,amma Saikika Shammaci
Niyyata Har Yanzu Ruma Bata Da Niyyar
Tankawa So Ma Take Ta Fashe Da Kuka Saboda Tunano
Yadda Tayi Kwanar Jinya Da Zuciyarta Kowa A
Kuntace,kame Kamen Tashoshin Ainihin Mahaukacin
Masoyi Ya Cunkushe Wa Kwakwalwar Amma Har Cajinta
Yakare Bata Canko Wadda Zata famata Shi Tar Tar Ba
Anya Wannan Rayuwar Zata Dore Ciki?
Ta Ina Zata Bi Ta Kubuta?
Kawai Sai ta sami Kanta Cikin Hawayen Momi Kam
Tausayin Da Rauninta Akan Ruma Tana Hadiyewa Har Taci
Nasarar Data Bata Kwarin Gwiwar Yimata Nasiha
Zanyi Murna Idan Ba Tarkon Soyayya Kika Fada Ba Ruma
Dan Banasan Kifada Tarkon Son Mutumin Da Bai
Cancanta Ba Dan Baisan Muhimman cin ki Ba
Haryaja Ragamar Rayuwarki Cikin Son Zuciyar Sa
Kawai,mace Irinki Datafi Sauran Mata Rauni Tana
Bukatar Taka Tsantsan Acikin Soyayya Kinfi Kowa
Sani,aranta Ta Ce Kamar Momi Nasan Cinka Abinda
Ke Wakana A Tsakaninta Da Mahaukacin Masoyi Saidai
Kurkuren Lis Cewa Ita Tafada Tarkon So Ba Wata Hallitar
Ce Tafada Tarkon Son Nata Ba Kila Momi Bata Taba
Hasaso Ko Tarkon Sonka Aka Fada Kana Iya Shiga
Hadariba Ta shiGa Goge Hawayenta Batare Data Kammala
Tunaninba Inafatan Dazara Kinkoma Zaki
Cikawa Hajiya Alkawarin da kika Daukar mata?
Da Sauri Ruma Tadago Tayi Ma Momi Duban Rashin
Fahimta Momi Tamike Tana Shirin Barin Wajen Tana
Amsa Mata Tafadamin Kin Mata Alkawarin Kina Komawa
Zaki Sanar Da Ita Dukkan Abinda Ke
Akwai Ruma Tashi Ga Gyada Kai Batare Da Hayyaci Ba To
To,,,,dama Bazan Karya Alkawari Ba,
************
tana Isa Kano Daidai Lokacindatake Shiga Harabar
Gidansu Sakon Mahaukacin Masoyi Nafado Kasancewar
Wayar Na Hannuta Cikin Dukan Zuciya Ta Kashe Ido Ta
Hau Dubawa BARKA DA ISOWA RANKI YADADE,IDANKIN
HUTA KILA ANJIMA NA SHIGO MUGA JUNA
MAHAUKACIN MASOYI
Bataji Bakinciki Kofargaba Game Da Sakonsa Ba Tadai
Samikanta Cikin Saurin Shigewa Cikingida Wanda
Batafara Mamakin Neman Dalilinsa Ba Sai Gata Tashiga
Gidan
Mutangida Nata Hidimar Murnar Yimata Maraba Rashinki
Ko Na Awa Dayane Agidan Nan Kufai yake
Mayaimin Da Gidan,inji Mubarak Koyai Dariya Amma
Ruma Murmushin Yake
Hajiya Tun Daga Shigowar Ruma Tadora Mata Ido Ta
Cemasa Idan Tai Aure sai Muga Yadda Zakai Mubarak
Zaiyi Magana Tatare Shi
Kajira Nai Sallar Magariba Bar Tadin Ka Wuce Alwala
Yawuce Yana Dariya Aima Zan Barta Ta Huta Sai Gobe
Zamu Fanshe Hirar Kiyi Sallah Kici Abinci Muzauna Ko?
Fuskarta Ba Bu Alamar Wasa Kilatayi Hakan Ne Dan Kar
Ruma Takawo Mata Wargi Hakanyasa Ruma Tadinga
Komai Cikin Fargaba
Tana Saka Yadda Zata Sanar Da Hajiya Murdadden
Labarinta Da Mahaukacin Masoyi A Kar She Tatarar Da
Bata Da Zabi Illai Tasanar Mata Komai Tinda Tai Alkawari
Da Wayarta Akai Tattaunawar Tadinga Nunawa Hajiya
Komai Na Sakonninsa Duk Da Hajiya Takidime Amma Bai
Hanata Magana Anutse Ba Meyasakika Ci Gaba Da Rike
Wannan Abin A Zuciyarki Kekadai?
Kuma Mekikaje Yi Abuja?
Hajiya Taimata Karin Bayani Ikon Allah HajiYa Tafadi Cikin
Jinjinawa Tare Da Nanata Kalmar Duk sunyi Shuru
Zuciyar Kowanne Tai Nisa A Saka Wani Aikinda
Zuciyartata Ta Hada Cikin Lissafin Shine,fargabar Allah
Yasa Anjima Din Nasa Karta
Zamo Tsakar Dare Dan Karya Bayyanar Mata Abinda Tafi
Zatonsa,wato Aljani Ko Kadan Batason Ya Bayyana A Haka
Batare Da Dalilin Tsoronsa A Aljani Ba Saitare Da Dalilin In
Aljanin Ne Sun Rabu
Kenan,inkin Amince In Sanar da Alhji Wanna Katon
Labari In Ganin Dole Maza Su Shigo Ciki Hajiya Ta
Katsewa Ruma Tunani Duk Da Ita Ma Bata Hattama Nata
Tunanin Ba,amma Tasanya Masa Karfi,mujira Yau Da
Gobe Da Jibi Dan Ganin Abinda Zai Biyo Baya,karmu Tashi
Hankalin Kowa Hajiya Kila
Lamarin Baikai Natashin Hankali Ba,yaya Zanyi Da
Mominki Mai Jiran Nakai Mata Kanun Matsalarki?
Hankalin Momi Atashe,,,rumaisau Rumaisau Tamike Cikin
Alamun Son Ficewa Daga Falon Fuskarta Na Nuna Gajiyar
Jiki Data Zuciya Ki Kyale Ta Kawai Hajiya Yadda Momi
Take Damuwa Cikin Matsalolina
Inason Duk Abinda Zataji Akaina Indai Zan Iya To Taji Mai
Dadi,,shikenan hajiya Ta Fada Badan Taso
Ba Ta Bi Ruma Da Kallo Har Ta Kule Tanadan Dingisa
Kafarta Wadda Kem Bayan Kwanar Fargaba Tare Da
Tsammanin Bango Zai tsage Mahaukacin Masoyi Ya Bullo
Ruma
Batasami Bacci Ba Saikarfe Hudu Saura Hakan Ya Janyo
Da Kyar Ta Iya Katse Bacci Ta Gabatar Da
Sallar Asuba Akan Lokaci Sannan Ta Koma Ta Ci Gaba Da
Ramuwar Bacci,karfe Tara Daidai Wayarta Ta Farkar Da
Ita Da Shigowar Kira Saidata Koshi Da Kallon Agogo Har
Kiranya Katse Sannan Tasami
Taba Wayar Daidai Lokacin Wani Kiran Yasake Shigowa Ta
Daure Ta Hadiye Kasalarta Ta Daga Tare
Da Sallama Yushau Ya Amsa Cikin Kuzari Nayi Ta Baza Ido
Inganki Gidan Atika Jiya Har Dare Bangankiba Kuma Naji
Atika Ma Na Mitar Baki Zo Dubata Ba,ta Basar Ta Ce Yau
Zanje,yushau Yadan Jinkirta Sannan Ya Ce Karfe Nawa?
Ina Son Mu Hadu Ne Akwai Muhimmiyar Maganar
Danake Son Mu Tattauna,bansan Lokacin Dazan Shiga Ba
Tafada A Raunane,amma Ta Raunana Muryar Tatane Dan
Ta Basar Da Zuciyarta Wadda Ta Dauki Zafi Inta Bar
Muryarta Dazafi Kila Ya Rage Mata Kima Shikuma Saiya
Marairaice Kidaure Ki Tsara Lokaci Shigar Taki Ko Saboda
Ni,
Ba Lokaci Zanzo In Batamiki Ba Ruma Ragowar
Rayuwarmu Nakeson Muyi Wa Garambawul,
tayi Iyakar Bakin Kokarinta Tai Magana Amma Takasa Don
Kar Ta Cika Rashin Mutunci Da Kyar Ta Ce Ok
Yushau Baidamuba Yasake Zagewa Da Rarrashi Ko Wuni
Zakiyi?
E,h Wuni Zanyi Toki Saka Idan Ganina Bayan Laasar Yayi
Kyau Ta Amsa Masa Ta Kashe Wayar
*******
A Gaggauce Yushau Yahau Shirin Fita Alhali Ya Shaidawa
Sumoli Yaukansa Ciwo Yake Kodake Da Biyu Ya Ce Haka
Dankartadameshi
Yasamu Damar Yin Tunani Hanyar Dazasu Samo Masa
Ruma Na Biyu Kuma Mugun Haushinta Yakeji,jiya Ya
Dauketa Yakaita Gidan Atika Da
Kwadayin Haduwa Da Ruma Yadinga Zarya A Gidan
Tsammanin Ganinta Amma Har Dare Ba Bu Labarinta Ta
Ce Masa Kaikuwa Dan Allah Ko Bazaka Sauya Motar Nan
Ka Daure Kakai Ta Gareji Adan
Kwaskware Injinta Ayimata Sabon Fenti Fisabilillahi Kai
Ko Kunya Bakaji Kowa A Danginka Shar Shar Da Motocin
Nunawa Sa,a Amma Kaikana Fama Da Karfen Shekaru
Aru Aru Haka Zuciyar Yushau Ke Tafarfasa Daidai Yadda
Sumoli Take Masa Magana Tunda Uban Wani Bai Sayi
Shar Ya Baniba Sai A
Kalleni Da Wanda Allah Ya Bani Sai Dai Idan Anga Ban
Cancanci Zama A Irin Wannan Duniyar Da Wannan Motar
Ba To A Iya Kokarin Rufe Ido A Bude Kar Aganni,
ai Bakafadi Ba Yushau Idan Ka Saka Wa Ubana Da Zagi Da
Cin Fuska Tunda Yadauki Aure Yabaka Da Wuya Ba Bu
Dadi Ina Zaune Ina
Rufa Maka Asiri Yakada Kai Cikin Fushi Sumoli Takara Da
Cewa In Ma Sake Zagina Zakai Yushau Zageni Mana,,,,
insauran Gashin Kumarka Bai sanyani Kuka Zaginka Ai
Bazai saniba Karamin Misali Auranmu Kusan Shekaru Uku
Banta Ba Batan Wata Ba Amma Dan Masifar Mammako
Sha Katafi Kakasa Kai Ni A Nemo Dalilin Rashin
Haihuwata,,.,,ta Dawo Cikin Kwalliya Malam Inakake
Shirin Zuwa Bayan Kace Bakajin Dadi Ya Cemata Yasamu
Kiran Gaggawa Daga Office Ta Ce Bara Nadauko Mayafi
Mufita Tare Inba Gidanku Zakaje Ba,gidan Dakana Rabe
Rabe Kana Komai Amma Baka Kasa Motsa Kwanjin Son
Zawarci Ba,yafice Bai Tanka Ba
Tadawo Da Mayafi Ya Ce Wai Malama Ina Zakibine?
Muje Kasaukeni Gidan Atika mana Kashiga Ka Biya Kudin
Lesunan Ankon Suna....
,
dan kari, ni ma dole naje gidan Atikar nan nasha kallon
yadda zata kaya,
ko da akwai pasinja anan gidan??
.
Dan Aunty.
GORAN DUMA (P .55)
.
.
Dubu Nawa?
Dubu Arbain Da Takwas Mana Ta
Amsa Masa Kai Tsaye Tana Taunar Cingam Kas Kas,cikin
Tsawa Ya Ce Daga Dubu Goma Bazan Karamiki Ko Ficika
Ba In Baki Da Kudi Ki Mayar Musu Kayansu Ba Bu Jimawa
Sai Gata Tadawo Dauke Da Lesunan Ta Zube Masa Kan
Gado Cikin Fusata
Gasunan Katafi Dasu Ka Mayar Bani Dubu Goman Zanbi
Wata Hanyar In Samo,ai In Na Ce Dakai Zan Dogara Har
Abada Araba Danni Zan Tabbata
Bai tanka Ba Ya Kirga Dubu Goman Ya Zubemata Kan
Durowa Ya Kwashi Lesunan Yafice Sannan Ta Kwashi
Kudin Tajefa Ajaka Ta Kulle Gidan Ta Fice Sai Gidan Wata
Kawar Mominta Hajiyar Dubai Da China
Ta Kwaso Lesunan Bashi Ta Wuce Gurin Dinki Ta Bayar Da
Dubu Goman Yushau A Kudin Dinkin,
gidan Abokinsa Mai Kudi Ya Nufa Inda Matar Sa Tasha
Fada Masa Matsalar Sikila Da Bukatar Su Ayanzu Kam
Yanade Hannu Zaitafi Neman Iliminsa
Kaga Na Jaruma Sumayya Mai Zizar Sunan Sumoli,kaga
Mutum Na Musamman Wanda Kiyayyar Ruwa Kesashi
Kiba Soyayyar Sumoli Ke Sanyashi Rama,,
irin Wannan Kirarin Maikudi Abokinsa Kemasa Yushau
Kam Kasa Magana yayi.
Haka Dai Tazage Tana Bashi Bayanin Masu Ciwan Sikila
Saboda Sunadasu A Danginsu Inda Duk Wata Alama
Yushau Yaji Tafada Yanaganinsa Ga Ruma Hartagama
Yatafi Abinsa Tare Da Yunkurin Komai Zai Daidaita Tunda
Yagano Bakin Zaren,
*********
garin Rana Sosai Ruma Damai Adaidaita Sahunta Keke
Napep Suka Hau Titin Layin Gidan Atika A Unguwar
Hotoro Ruma Na Cike Da Dokin Akarasa Gidan taga Dangi
Taga Kuma Sabuwar Bakuwar
Dasuka Samu,dahaka Tadinga Binne Mahaukacin Masoyi
Da Matsalar Sa Koda Na Wuni Dayane Tall,wato Taje
Tadawo,basui Nisa Da Hawa Titinba Sai Ga Adaidaita
Sahun Ya Mutu A Titin,subhan Allahi
Kabiru Meyafaru??
Karfen Nan Yagaji Dani Hajiya Shekaran Jiya Fa na
Karboshi Daga Gurin Mai Gyara Inda Yacimin Naira Dubu
Ashirin Da Takwas Amma
Tunjiya Yafara Yimin Mahangurba,ruma Tadan Yi Dariya
Kalmarsata Karshe,ta Duba Agogo Taleko Kai Tana
Kokarin Hango Kabiru Wanda Yadawo Ya Shi Ga Turata
Gefen Hanya Inda Ya Tsayar Da Shi Gefen Wani Mota
B,M,W, Series 5 Wadda Ke Kafe Gurin Tun Kafin Keke
Napep Dinsu Takaraso Nan Dukda Akwai Dan Duhu
Gilashin Motar Ana Iya Gane Matashin Direban Dake
Kwance,mazauninsa Yana Sauraren Wakar The Power
Love,maitashi Kasa Kasa Daga Bakin Celine Dion,sama Da
Mintuna
Goma Ruma Na Cikin Adaidita Sahu Zafi Da Ciwon Jira Na
Dimarta Har Ta Kosa Tafito Ta Tsaya Akan
Kabiru Wanda Yake Tabe Tabe A Injin BaBurdin,haryanzu
Dai Kabiru?Wallahi Kuwa Tundazu Nake Faman Taremaki
Adaidaita Din Dazai Karasa Dake Amma Kinga Duk A Cike
Suke Zuwa,ikon Allah Tabi Titin Da Kallo Tana Rayawa
Aranta Inama
Zata Iya Data Karasa A Kafa Ta Huta Da Tsayuwar Ta Dora
Da Zolayar Sa To In Hakane Kuwa Zanbaka Hutu Tunda Ga
Ya Shirya Hadamu Yayimana Mahangurbar Tare Yau
Wannan Zafinda Ake Kwadawa Idan Ya Rikide Yazama
Hadari Yazubda Ruwa Fa?
Kabir Yafara Yunkurin Tare Wani
Adaidaita Dayashigo Layin Yana Amsamata Nima Haka
Nafara Tunani Ai Karshen Watan Nan Ma In Allah Yaso
Zan Sauya Yana karasowa Sukaga Ai Cike Yake Da Mutane
Ruma Ta Rungume Hannu Ta Ce Bar tarewa Ka Koma Ka
Lallaba Ko Zai Hakura Ya Bari Ka Karasa Dani,
Dukansu Sukai Dariya YakoMa Yana Tabata Mintuna Biyar
Tsakani Matashin Nan Ya Bude Motar Sa Yafito Ya Riski
Kabiru Baidamu Da Kallon Rumasau Ba Sam,kamar Yadda
Itama Bata Mayar Da Hankali Akansa,saida Maganar Sa
Taja Hankalinta
Ranka Yadade Meyasami Keken Naka Dazaka Shanyata
Arana Haka?
Abinda Kabiru Ya Kaddara Shine Ruma Tasan Matashin
Danhaka Ya Amsa Da Kar Sashi,tsautsayine Yallabai Kuma
Muna Ta Kokarin Tare Wanda Zaikarasa Da Ita Bamu
samuba,ya Dago Suka Gaisa Yacigaba Da Duba Injin
Din,sai Ya Bar Ruma Da Tunanin Ina Tasan Matashin
Saurayin Baki Mai Dogon Hanci Da Fararen Idanu,?
Bata Canka Ba,takuma Kasa Kojin Kunyar Kallon da take
Masa Bare Ta Hakura Cikin Faduwar Gaba Da Raunin
Zuciya Iri Iri,can Yajuyo
Yadubeta Duban Da Bai Nuna Mamaki Ko Tuhumar Kallan
Datake Masa Ba Yadago Ya Dubeta Aransa
Yana Mamakin Kota san shine Takemasa Kallo Haka
Yanuna Motar Sa Kinga Muje Inkarasa Dake, Tajima
Mamaki Yadda Yake Kokarin Bata Umarni Irin Na Yaya Da
Kanwa Amma Hakan Bai Hana Ta Daure
Gira Ta Cemasa Bisa Wace Hujjar,,?
Ragowar Maganar Tamakale A Makoshinta Bayan Tagane
Motar Data Dan Gifta Su Kadan Yanzu Ta Yushau Ce Kuma
Da Alamu Ya Ganta Dan Gashi Can Yana Kokarin Samun
Guri Ya Tsaya Nantake Taji Haushi
Da Kyashin Ya Ce Tazo Yakaita Kuma Itama Ta Bishi Suje
Gidan Mutane Da Kowa Yagansu Tare Zai Ga Bakinta
Arashin Zuciya Kawai Saita Zabi Bin Matashin Nan Wanda
Zuciyarta Ta Darsa Mata Kila Irin Kannen Mijin Anti
Atikane,tunda Gashi Yasan Ta Ita Kuma Tanai Masa Kallon
Sani,to Nagode Tasami Kanta Da Fada Tare Da Kada Kai
Alamar Amincewa Ta Dubi Kabiru Ka Kyale Shi Kaje Ka
Nemo Mai Gyara Idan Na Dawo Da Yamma Kazo
Kasameni Da Sauri Ta Bi Bayan Saurin A Zuwan Bataga
Yushau Wanda Ya Bude Mota Ba,da Alama Shima
Matashin Kamar Yagane Abinda take Gudu Cikin Zafin
Nama Yadaga Motar Suka Bude Yushau Da Kura,daidai
Lokacin
Dayake Daga Musu Hannu,
matashin Ya Figi Motar Kamar Mai Shirin Tashi Sama
Fuska Ba Yabo Ba
Fallasa Idansa Ga Titi,hakan Kuwa Ya Kada Hantar Ruma
Tafara Zargin Kanta Da Gangancin Kaikanta Makasa,
Har Suka Kusa Gidan Anti Atika Ba Wanda Yai Motsin
Ha,inci Atare Dashi Bai Dubeta, Ba Illa Yanata
Hidimar Tukin Motar Sa Yanabin Wakar Sa,can Yajuyo
Yana Rage Karar Sautin Au Namanta,ruma
Yayajiki,nauyin Da Zuciyarta Tai Wajen Kokarin Ta Gano
Inda Tasanshi Kokuma Tasan Muryarsa Ya Sanya Ta
jinkirin Amsa Masa,da Sauki,dafatan Iyali Da Kowa Lfya,ta
Kara Da Cewa Muryarta Na Rawa,akwai Alamun Ya
Shanye Mamaki Lokacin Dayake Amsamata Kowa Lfyar
Su Lau,kayi Hakuri Banfa Ganeka Ba Wallahi,,
murmushi Kawai Yai Ya Basar Har Suka Karaso Batare
Datamasa Iziniba Yanemi Guri Ya Tsaya Da Mota,adan
Zuciye Zatafita Bakiji ba?
Da Sauri Ta Tsaya Bayan Tafitarda Kafarta Na
Farko,yanawasa Da Key Holder Inkinshiga Dan Allah Ki
Gaidamin Mai Jegon,takarasa Ficewa Cikin Fusatarta
Wadda Kuzarin Gangar Jikinta Ce Kawai Kenunawa Ta
Rufemasa Motar Nagode Wazance Yanamata Barkar?
Idanta Akan Makullin Motar Dayake Kadawa Cikin Sakanni
Kadan Hantar
Cikinta Yai Mugun Kadawa Sukadinga Lugude Abubuwa
Biyune,wani Irin Kallo Dayake Mata,sannan Da Da
Tambarin Milkyway Datagani Manne A Key Holder
Sa,batagama Rudewa Ba Bare Tanemi Mafita
Ya Tashi Motar Yafara Ja Sannu Yana Amsamata Cikin
Murmushi MAHAUKACIN MASOYI Da Sauri ta
Janye Jiki Tare Da Kokarin Tantance Shi Duk Da yaja
Motar Aguje Haryana Neman Bugeta Ita Ma Kamar Zubin
Haukar Bana Ta Diba A Guje Cikin Gida Daidai Lokacinda
Yushau Ya Tsayar Da Motar Sa Inda
Mahaukacin Masoyi Yadaga A Kidime Tafada Falon Atika
Wanda Ke Cike Da Dangi,asiya MAIMUNA
HAFSAT,DA YA'YAN KANWAR HAJIYAR SU HASANA DA
HUSAINA,jiyo Sallamar Ta Kafinta Shigo Falon Ya Sanya
Kowa Yadau Murna musamman Hafsat Wadda Tatashi
Yiwa Ruma Oyoyo,amma Ina Ruma
A Birkicetake,tana Zuwa Ta Suri Wayar Asiya Komai nata
Rawa Sai Gashi Takarde Dakin Da Muryar
Abdullahi Madarut Acikin Suratul Bakara Ta Ajiye Akan
Kujera Taja Jiki Gefe A Hankali Ta Zauna,,falon Yai Tsit
Cikin Alamar Tambaya Kuma Danta Gajarta Musu Aiki
Saita Hada Tambayoyin duk Ta Amsa A Kalmomi
Kadan,motar Aljani Na Hau Shiyakowani Har Kofar Gida
Suka Dinga Duban Juna Anrasa Wanda zai yi magana.....
.
Dan Aunty
GORAN DUMA (P.56)
.
.
Hafsat Ta Ce Shine Wannan Ya Shigo Ta Girgiza Kai Toyaya
Akai?Kowa Saitambayarta Yake Sai Ga Yushau Da Kyar
Suka Kori Rudu Aka Gaisa Idan Aka Cire Ruma Wadda
Take Takure Tana Karkarwa Yushau Yakore Kunya Da
Nauyi Cikin Kishi Da Fargaba Da So,cikin Rada Hafsat Ta
Matsa Kusa Da Ruma Ko Yaya Yushau Ne Aljanin?
Ruma Ta Girgiza Kai ,to Ku Kashe Karatun Mana Kunata
Faman Sheka Surutu Kuma Kun Ware Kuna Sheka Kuka
Suka Kashe,,,kekuma Kalau?Yanzufa Naganki Lfya Harkina
Shuka Min Wulakanci Ki Barni Tsaye
Yanzu kuma Gaki A Burkice,duk datana Cikin Rikita Bata
fasa Jin Haushin Son Nuna Mata Iko Da Yushau Yakeba
Waita Wulakan tashi?
Dan kawai Ta Guji Hawa Motar Sa Ta Ce Kai Yaya Yushau
Kadaina
Mayar Da Allura Garma Wulakancin Mena Shuka Maka?
Amma Nasanar Dake Takanas Yau Zan Zo Gidan Nan
Donke Daidaine Acce Kin Ganni Kin Shareni?
Saima Budeni Da Kurar Dakikayi?Bisa Wani Dalili Zakazo
Gidan Nan Domin Ni?
Cikin Dacin Murya,kowa Kallansa Kawai Yake Yakore
Kunya Kan Tsinkawar Da Ruma Taimasa Gaban Kannansa
Inkin Kwantar Hankali Tunda Nazo Ai zan Fadamaki
Dalili,,
cikin Ci Da Zuci Ta Ce Saidai Wani Lokaci,ni Wallahi Yanzu
Banda Sukuni,
ran Yushau Ya Baci Sosai,amma Dole Yashanye Yana
Nazarin Ruma Saikawai Ya Kaddara Aljanarta Ce Ta Bijiro
Take Masa Rashin Kunya A Fahimtar Dayaima Matar
Maikudi Amininsa Kenan Amma Tuniya Kwana Da Sanin
Ruma Ba Halinta Ba,amma Dai Makakin Kishin
Saurayin Ruma Ta Hawo Motar Sa Ya Gallabi Zuciyar Sa Ya
Ce Wanne Shegen Ne kika Hawo Motar Sa Ya
Badamin Kura?
Ta Dauki Lokaci Bata Amsa Ba Kowa
Yai Tsit Inka Cire Hafsa Wanda Dukkan Alamunta Kenuna
Ita Idan An Bar Ta Zata Iya Bada Amsar,
Kamar Aiken Amsar Daga Mahaukacin Masoyi Sai Ga
Sakon Tex Dinsa Yafado Wayar Zuciyarta Tadinga
Azalzalawa Ta Karanta Kozata Ga Abinda Zai Bata
Tabbacin Kasantuwar Sa Jinsin Aljanu,INA
MAIYIMIKI RANTSUWA DA ALLAH NI NAFI KOWA
CANCANTAR ZAMOWA JAGORANKI,BA A SO KAWAI BA
HAR DA BARAZANAR KAMUWA DA CIWAN
ZUCIYA IDAN AN SOKEKI KO A TUKUICINE KAWAI BATARE
DA SO BA,KI TAIMAKA AKARE NAWA MUTUNCIN KAR KI
BARI A AIBATA MIKI NI.
NAKI MAHAUKACIN MASOYI BA SHEGE BANE DAN HALAK
NE!
Tasami Kanta Da Kallon Tsakiyar Idansa Cikin Kuka Ta
Ambata,a Maimakon Tasanar Dashi Cewa Aljani Ya Dauko
Ta Bayan Ta Ga Tabbacin Aljanancinsa A Sakonsa,amma
Aljanin Baiyi Tasirin Komai A
Zuciyarta Da Fargabarta Ba,illa Zuciyarta Data Yi Mugun
Raunin An Ce Masa Shege Bata Hana Ba,wani Mugun Kishi
Ya Turnuke Yushau Yanata Kallanta Kallan Dake Son Dawo
Da Ita Hayyacinta Tagane Cewa Ta,addanci Fatakewa
Zuciyar Sa A Kokarinta Nafifita Wani A Kansa,amma
Maimakon Haka Sai Ruma Takara Wani Taddancin Cikin
Kuka Ta Maimaita Kalma Daya WALLAHI BA SHEGE BANE,
yushau Dayaji Ashar Naneman Kwace Masa Saiya Fice
Daga Falon ,falon Yai Tsit Illah Sheshekar Kukar Ruma Sai
Can Hassana Tafasa Shirun Cikin Yanayi Na Zolaya Da
Nuna Tausayi, ABIN TAUSAYI
WALLAHI,YAYA YUSHAU YA FARKA DAHDAI LOKACIN
YAKUSA MAKARA YASAMI WANI MAI KWANJI YAYI FASHIN
ZUCIYAR, Hakan Yasa Kowa A
Falon Yah Dariya Ruma Kuma Ta Tsagaita Da Kuka
Takoma Hidimar Goge Hawaye,dan Allah Wai Yaya
Akaine?
Kin Barmu Cikin Duhu.Da Gaske Aljanine Yakawoki Kuma
Shi Kika Zaba Kikabar Yaya Yushau?
Maimuna Ta Cehaka ,hafsat Ta Zabga Mata Harara,a
Kayan