Advertisements
Chapter 27 Reading MUWADDAT by Aysha A Bagudo BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

MUWADDAT by Aysha A Bagudo

Author :  Aysha A Bagudo Category :  Complete Novels

Chapter   27 / 53

78K to 81K   out of 157.9K words

kuwa ya rud'e yashiga k'ok'arin rabata da kayan jikinta .....
Muwaddat page 22
October 23, 2020 Muwaddat Complete
Bismillahi rahmani rahim

page 22

Shima ya cire rigarsa ya saura daga shi sai farar singlet da gajeren wando iya gwiwa , had'e da ware kafafunta ya d'age sama kad'an , ahankali kmr mai sand'a ya soma yin kasa da pent din dake sanye ajikinta har ya cire ,sannan ya sauke bakinsa tare da zira harshensa cikin kasanta yasoma lasar gurin ahankali ahankali yana lumshe tsumammun idanunsa da suka soma canza kala ...



wani irin sanyayyen dadi taji ya tsarga mata had'e da ratsa gabadaya ilahirin sansar jikinta, ta d'an zabura kad'an tana sauke numfashi da karfin gaske ,batare data bud'e idanunta ba illa numfashi da take fitar ahankali,shi kuma ganin yadda ta zabura yasa ya tsaya kad'an yana dubanta cike da matsanancin shaukinta ,sannan ya sake kai bakinsa ya cigaba da sucking dinta.

jin kamar ana zarar ranta a sanadiyyar sucking dinta dayake , yasa tasoma bud'e idanunta ahankali har ta bud'esu duka fess ta saukesu akansa dukurshe agabanta yana faman aikin tsotsarta ,a matukar razane ta k'arasa bud'e idanunta tare da mutsutsuke da hannayenta duka "kallonsa take cike da matsanancin tsoro da mamakin yadda akayi yashigo d"akin ,a kid'eme take kare masa kallo tun daga fuskarsa har zuwa bakinsa dake sauke akasanta yana faman aikin tsotsata tamkar yasomu sweet ...



wani irin bugawa zuciyar ta shiga yi da karfi kmr zata fasa kirjinta tayo waje, gabadaya halitar karfi da mazakuntarsa sun gama bayyana , damtsan hannunsa dake murd'e tabi da wani irin kallo, gabadaya ta kasa yunkurawa bare ta tashi ,sannan ta kasa furta daidai da kalma daya garesa saboda tsabar firgici ,Sam Sam bata ta'ba tunanin zai iya aikata hakan gareta ba, duk iskancin da suka sha yi tun suna yara har kawo girmansu basu ta'ba sucking din junansu ba, sai yau da hkn ya faru batare da saninta ba ....



runtse idanunta dake cike da bacci tayi tana jin wani irin mugun dadi na ratsata ta koina ajikinta dan har lokacin bai zare harshensa a kasanta ba ,tana jin tamkar ta riko kanshi ya cigaba da abinda yake ne, amman bazata iya ba ...

dan haka ta had'iye maitar Abinda take ji ajikinta tasoma motsa jikinta tana k'ok'arin mikewa Amman ta kasa ,sakamakon yadda ya rike cinyoyinta da karfinsa , dan riko yayi mata bana wasa bane ,shi kuwa fuskarta ya zubawa tsumammun idanunsa yana cigaba da sucking dinta yana lumlumshe mata idanuwa ..



da kyar tasamu ta iya bud'e bakinta cikin dasashiyar muryarta tace "wai meye haka ne bunayya..?

"wannann wani irin iskanci ne ?

"Ya ina tsaka da baccina zaka shigo min d'aki ka damu rayuwata ,saboda ka saba haraka da matan banza shiyasa ba kajin tsoro yi min duk abinda yazo cikin zuciyarka ko?



Iskancinka ya fara damuna wallahi..ta k'arasa fad'in haka a fusace "shiiiiii karki tarawa kanki mutane domin duk Wanda zaizo bazan daina abinda nakeyi ba ,har sai na gamsar dake haka nima na gamsar da kaina " ya cigaba da lasar kasanta har da zira mata harshensa sosai yana tsotsota.



tayi saurin d'auke numfashi tana runtse idanuwanta , tuni kuma ranta yasoma 'baci saboda ta fahimci iskancinsa har da rainin hankali da sakacinta aciki , abinda take ji a tattare dashi bazai hanata taka masa burki ba ,kafin kace me aiko ta tattara iya karfinta gabadaya ta hankad'eshi ya hantsilo daga saman gadon yana dubanta a firgice , jikinta a sanyaye ta mike zaune daga kwance da take ta duro daga saman gadon tana janyo doguwar rigarta ta d'aura Wanda iya brest dinta kawai ya iya rufewa tana fidda numfashi sama sama , Santala Santala cinyoyinta yabi da kallo yana salar lip's dinsa kmr wani tsohon maye ..



Gabadaya muwaddat ta rasa yadda zatayi da rayuwarta, jikinta banda rawa babu abinda yake ,domin har lokacin ji take tmkr a mafarki ne Muhammed Auwal yake sucking dinta ,ji take karya ne ba gaske ba ,domin bata ta'ba expecting din Cewar iskancinsa ya kai hk ba ,duk yadda yasha gaya mata daukar mgnrsa shirme take ...ahankali tayi taku daya biyu ta karasa bakin kofar bayi ta janyo towel ganin rigar da kare jikinta dashi bata rufe mata komai ba ,dn har lokacin tsumammun idanunsa na kanta yana binta da mayataccen kallo ,ta d'aura towel dinta sannan ta zira doguwar riga tana k'ok'arin sakin rigar kasa , a gigice ya k'araso gareta yana k'ok'arin had'eta da jikinsa, tayi saurin matsawa da baya tana zabga masa harara "banason abinda kake min Auwal ,banaso banaso banaso wannan iskanci !!!

" bari kaji na gaya maka abinda ba kasani ba tuni nayi deleting dinka acikin rayuwata, saboda bana bukatarka yanzu acikin duniyata ,ka rabu dani mana ko dole nace bana sonka .."



"Baki isa ba ya furta da karfi sannan a fusace yana kallon cikin kwayar idanunta, "Baki isa kiyi deleting dina acikin rayuwarki da duniyarki ba ,bari kiji duk duniya babu Wanda zai kalli cikin kwayar idanunki ya yarda da cewar zaki iya barin muhammed Auwal daidai da second daya .

"bazan gaji da fad'a miki cewar kece kika min laifi kuma ke yakamata ki bani hakuri komai ya wuce , amman girman kai ya hanaki ,a dole bazaki kaskantar da kanki ba ..

Yayinda kika San shima Auwal hakan take garesa, bazai ta'ba kaskantar da kainsa ya baki hakuri bisa laifin da kika masa ba.



"kuma zance na na saba harka da matan banza ko iskanci ,kece silar ,kece silar maida Auwal haka,kece silar komai ,Auwal bai San komai ba sai dakika fara koyar dashi yadda zai yi rayuwa dake yanzu kuma kina k'ok'arin guje masa why ..?



Ta juya masa baya tana dafe goshinta da hannunta daya,on- expecting taji ya fixgota da karfin suna fuskantar juna "karki kuskura ki juya min baya, ki fuskanceni sosai ina sonki muwaddat, soyayyar da ni kaina bansan lokacin da ta shigeni ba, har tayi min kamun kazar kuku ,abu daya zan iya rokonki alfarma shine ki shirya cikin satin nan mu koma inda mukafi wayo.. sannan idan munje ki taimaka ki fito ki bayyanawa ummi da abi cewar kema kina sona kamar yadda nake mahaukacin sonki so that ayi mana aure kowa ya huta ,dan ko kin aure wani ,tamkar kin tsoma kanki cikin damuwa ne da tashin hankalin da baki San ranar fitar shi ba ,saboda bazan barki ba ,bazan bar rayuwarki ba ,zan yita kawowa rayuwarki ziyara da farmaki ,San yita saduwa dake saduwa irinta aure har ma ki haifa min ya'ya da auren wani akanki .....

"kinga da muzo ina binki ko kina bina muna harkar banza, tunda nasan kina sona kina bukatata arayuwarki ,gara ki fito ki fad'awa ummi tunda ni na bayyana musu amman har yanzu babu wata gamsashiyar amsa daga garesu, nasan muddin sukaji daga bakinki zasu fi yarda kuma su amincewa muradinmu "



Ta janyo numfashi da kyar ta fesa masa a kyawawar fuskarsa batare da tayi niyyar aikata hakan ba sai dan kusancinsu, yayi saurin runtse idanunsa yana d'auke numfashi "wayyohlly Allah muwaddat karki kasheni plz ......

ta yatsina fuska tare da matsawa kad'an tabi ta gefensa ta zauna a gefen gado ,batare da tace masa komai ba, illa tagumi datayi.



ya k'araso ya tsugunna agabanta yana shafo hips dinta da hannuwansa duka "dan girman Allah ki fuskanci lamarina "muwaddat ina bukatarki arayuwata, kece min wani abu mana ,duk da nasan kalaman bakinki ba masu dadi bane a halin yanzu amman at least say something to me plz..ina bukatar jin wani abu daga gareki ,tayi masa banza tamkar ba da ita yake ba ,ya kamo tafukan hannuwanta cikin nasa yana murzawa cikin wani irin salo da bata yi experience dinsa ba ,'"wallahi muwaddat sonki nake yi , ba sha'awarki bace kawai acikin raina , hakika soyayyarki ce tasa nake matsanancin sha'awarki,domin duk inda so yake dole za'a samu sha'awa agurin ,ya d'aura kansa saman cinyarta still hannunsa na cikin nata tasan zai iya kwana a haka idan batayi wani abu ba ,dan haka tace "shikenan naji zan shirya cikin satin nan mu wuce amman dan Allah ka tashi yanzu ka kafita daga dakin nan, kasan tsarin gidan nan ba kamar gidanmu bane ,da babu idanun kowa akanmu..

Bai ce mata komai ba ya Mike tsaye yana dubanta ,a zahirance take kallon halittar karfin jikinsa dake a murd'e alamar yana bawa jikinsa kulawar data dace sannan koina ajikinsa kwance yake da gashi tamkar ta jarirai sai sheki suke zubawa ,saurin runtse idanunta tayi ya d'auko rigarsa yana k'ok'arin maidawa tare cewa "kema kina sha'awata ko ?



Tayi shiru domin ko tace zata yi magana muryarta bazata fito ba "ya dawo ya tsaya agabanta yana kallonta "I love aysha...

Ranta a b'ace tace " Dan girman Allah ka fita ka bar d'akin ....yayi shiru na tsawon minti biyu sannan ya juya batare daya ya sake furta komai gareta ba.



Ahankali ta bud'e idanunta tana duban kofar sannan ta furta" love you more.. amman bazan iya wannan rashin kunyar ba bunayya, "bazan fuskantar ummi da zancen ina sonka ba 'sai dai idan sonka yayi ajalina, gara tun wuri nayi k'ok'arin cire soyayyarka acikin raina, domin soyayya saka buri ne kawai , bazan yi nasara ba... gara nayi tunanin mallakar wani a rayuwata amman ba kai ba , ahankali ta zame ta kwanta tana janyo pillow ta d'aura kanta akai ,d'ayan pillow kuma ta manna akirjinta ta matse gam tana jin tamkar Auwal ne rungume ajikinta ,gabadaya bata ganin sauran mazan duniya da kima ko darajar da zai sa tasosu ,ita dai Auwal shine mutumin da take jin zata iya sadaukar da rayuwata garesa amman bazata iya aurensa ba duk runtse sbd iyayensu basu da muradin hkn ,Dan haka zata yi k'ok'arin kauracewa rayuwarsa ..



*********

Washegari duk yaran gidan sun tafi makarata sai ya k'aramin kaninsu a gida da faiza wace ciwon mara ya hanata zuwa school, tun bayan gama breakfast muwaddat taji batason hayaniya da kowa kuma batason kwanciya a d'akin Dan bunayya zai iya shigowa ya takurawa rayuwarta ,Dan haka tana fitowa daga wanka ta shirya cikin wata hadaddiyar doguwar riga material mai tsone agabanta tun daga sama har kasa, ta d'auki litafinta ta nufi lambun gidan tayi zamanta dan ta shakata ,wasu lokuta daman lambun na debe mata kewa saboda shuke shuke korayen furannin da suka ke waye lambun ,ga tarin itatuwan kayan marmari iri iri abun gwanin sha'awa, ni'imantaccen sanyi dake fita daga cikin lambun yana ratsa kowani shashi na gangar jikinta ,Wanda ke sanyayawa mata rai shiyasa duk lokacin datake son kauracewa hayaniyya ta kan nufi lambun tayi zamanta tana shakar ni'imatacciyar Iska mai kamshi da shiga jiki ,tun da muwaddat ta kebance kanta ta samu natsuwar zuciya ,duk da wani bangaren zuciyarta na makale da tinanin bunayya , amman haka ta dinga kawar dashi ,da lamarinsa sosai tayi zurfi cikin karatu..





Acikin gidan kuwa bayan al'ameen ya gama baccin gajiya ya shiga wanka ya fito ya shirya cikin kayan zuwa aiki ,ya sauko parlour'n gidan ya iske faiza kwance wacce ta bud'e bakinta da kyar ta gaisheshi ya amsa yana mamakin ganinta kwance "faiza lafiya na ganki kwance kamar baki da lafiya ?

"Wallahi yaya marata ke min ciwo Amman naji sauki " okay Allah ya sauwake ya Dan waiga inda yafi tunanin ganin muwaddat Amman bai ganta ba, shi ba abun ya tambayi inda take ba faiza ta harbo jirginsa........



Haka ya bar parlour'n zuciyarsa cike da kwad'ayin son ganinta ..kodayaje aiki ma wuni yayi da tunanita, sannan da tunani abinda ke tsakaninta da bunayya, tunanin duniya yayi akan abinda ke tsakaninsu Amman ya rasa samun gamsashiyar amsa daga zuciyarsa dole tasa ya hakura yacigaba da aikin dake gabansa

Mmn sudais ce

Muwaddat page 23
October 23, 2020 Muwaddat Complete


Bismillahi rahmani rahim

page 23

Zaune take a lambu gidan Kamar yadda tasa ba ,tana karkad'a kafafunta ,tun daga nesa tajiyo daddan kamshin turarensa mai sanyi kamshi ,ahankali ta lumshe idanunta wani sanyi dadi ya mamaye zuciyarta ,ba tayi k'ok'arin waigo ba, har sanda ya k'araso ya tsaya akanta yana kare mata kallo , tare da aiyana yadda idan ya sameta arayuwarsa zai sarrafata , ciza gefen bakinsa yayi sannan ya shafa sumar kansa ya janyo d'aya daga cikin kujerun dake ajiye a gurin gabanta ya zauna yayi crossing leg disa, ya tsura mata tsumammu idanunta sosai yana kallonta, idanunsa dataji suna yawo ajikinta yasa ta fahimci kallonta yake, tsawon minti goma yana zaune yana kallonta batare da yace mata komai ba, ta d'ago kanta ahankali idanunsu suka tsarke cikin juna.. take taji wani irin zirrr ajikinta yayinda kirjinta yashiga buga da karfi sakamakon wani abu dake fitowa daga cikin kwayar idanunsa suna shiga cikin nata idon ,ta d'an yatsina fuska had'e da maida kanta kan English novel din dake rike a hannunta .



tunda tasoma jiyo kamshinsa har zuwa sanda yake zaune agabanta ta daina fahimta komai sai zuciyar dake mahaukaci bugu ,akoda yaushe wannan yanayin nasa ke sake dulmiyar daita cikin tafkin kaunarsa da basan ranta fitarta ba ,a duniya idan aka cire ummi acikin rayuwata Auwal shine mutun na farko da take jinsa a saman zuciyarta ,ita kanta tasan tana mugu mugun son shi sannan zata iya yi masa komai, abu daya ne kawai ba zata yarda dashi ba , shine fallasa sirrin dake cikin ranta akansa ..



Ayshatul muwaddat! Ya kira sunanta in a serious thought, Wanda yasa kirjinta sake bugawa da karfi batare da tasan da hakan ba, batayi yunkurin amsawa ba, ta d'ago kyawawan idanunta had"e da kallon cikin kwayar idanunsa dake fitar da wani shauki na daban ,saboda har lokacin idanunsa na kanta ne yayi mugun tsareta dasu, hakan yasa zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri ,duk da yanayin shaukinsa da take k'ara ji yana wanzuwa acikin jikinta hakan bai sa ta d'auke idanunta ba ,shi din ma ita yake kallo yana sake jin wani sabuwar soyayyarta na bin ilahirin jikinsa,a duk sanda zasu kasance ya Kan ji abu biyu na wanzuwa acikin zuciyarsa, soyayyarta da tarin sha'awarta Wanda bai San ranar da zai daina jin haka ba sai ya koma ga mahalincinsa daya dasa masa kaunarta mai tattare da shaukinta..



"Muwaddat ki shirya mu koma gida I have a lot of thing's to do ,zamana anan bashida wani amfani ,sannan bazan iya barinki anan ba ,domin bazan iya kasada ba ....



"Bunayya ......"yes my love ya fad'a yana sake tsareta da tsumammun idanunsa tamkar dai yadda manya mutane kanyi idan zasu yi wata magana mai mahimmanci "dan girman Allah ka bar zuciyata ta huta haka nan ,zaka iya tafiyarka saboda ba tare muka zo ba ,ni idan kaga na bar gidan nan ummi ce da kanta ta bani umarni dan haka tun lokacin bai kure maka ba kana iya tafiya kaje ka cigaba da ayyukan gabanka ..



"Bazan iya ba ...bazan iya barinki anan ba, idan ke bakisan ciwon kanki ba ,ni na san ciwonki, idan baki damu dani ba, ni duka damuwata akanki take ,idan baki sona aysha ni ina sonki so kuma na aure ,aurenki nake son yi ...





"Ka daina wannan zance bnayya , domin kuwa duk abinda kaga ina yi maka karka d'auka soyayya ce a'a kawai dai ina maka ne saboda banason kashiga damuwar da zai sa ka fad'a halaka ,ba wai dan wata soyayya ba ,ko tunda muke da kai na ta'ba furta maka kalmar ina sonka ?



Yayi shiru kawai tare da tsura mata idanunsa yana kallonta ,yadda take motsa lab'banta ahankali yana jin tamkar ya kamosu ya hau tsotsa saboda kyawunsu "kayi shiru ka amsa min na ta'ba cewar ina sonka ?

Soyayya daya ce dana san ina maka itace ta 'yan'uwantaka, wannan tabbas zan iya cewa ina sonka muhammed Auwal, sannan babu abinda bazan iya yi akan hakan ba ,koda kuwa raina ne zan iya bayarwa bayan shi nothing else........

"Dan haka zaka iya barin rayuwata da zance soyayyarka har abada ta fad'i hk da wata irin murya Wanda yasa zuciyar Auwal k'ara bugawa akaro na sau babu adadi ,jin yadda muryarta tayi yasan cewar Bil hakki da gasky batason shi ,shi kad'ai yake hauka akanta gabadaya kasa magana yayi illa binta da idanu da yayi, itama din shi take kallo zuciyarta na tsalle had'e da kwabarta ,amman ina sai ma cigaba datayi da maganar cikin sanyayyiyar murya "koda ina sonka Auwal meye amfani soyayya ?

"Idan baka sani ba, bari na sanar maka saboda kai yaro ne da bakasan komai ba sai soyayya da zallar sha'awa ,aure shi ne amfanin soyayya Wanda mu bazamu ta'ba samun wannan damar ba ..



ya matso kusa daita sosai har gwiwowinsu na had'uwa sannan ya kamo hannuta daya da hannunsa duka biyu jikinsa har rawa yake "karki ce haka muwaddat, kari min hka plz ..."wallahi ni ina mutuwar sonki kuma ina da muradin aurenki ..



," aure bazai ta'ba yiwuwa atsakaninmu da kai ba ,da zai yiwu babu abinda zai hana na aureka a halin yanzu kodan yadda kake kwakwar sona ta fad'i hakan batare da tasani ba ,sai bayan data gama furta hakan ta fahimci abinda ta fad'a ..



Murmushin gefen baki kawai yayi yana massaging hannunta Wanda hakan ke sake raunata zuciyarta da gangar jikinta " kina sona muwaddat

27 / 53