Author : Billyn Abdul Category : Action Novels
a gurguje tabi ɗan aiken. Ai ko kanta da zuciyarta sun nema fashewa saboda inda aka kaita matsayin wajen hutawarsa. Wani mahaukacin azababben garden ne da in ka kirashi da suna aljannar duniya bakai ƙarya ba. Ga masu hidima zagaye da wajen da wasu mugayen masu tsaro ya subahanallah. Ita dai haka aka kaita har inda yake jiki na ɓari.
Kallo ɗaya yay mata ya maida kansa ga laptop ɗin gabansa, a haka cike da isa ya nuna mata wajen zama. Sai ta dinga jin kamar ba Adeel ɗin juya bane da sukai zaman meeting, koda yake ko'a jiyan dama yanda yake magana da isa da ƙasaita kasan akwai girma da izza. Amma a yau ɗin ba'a magana. Ya share fin mintuna goma sannan ya gyara zamansa, babu wani tauna harshe ko girmamawa kai tsaye yana kallonta ya furta, “Yarinyar dana gani kan wayarki nake buƙata, ina fatan ba hotonki bane dan naga kuna kama sosai, tsufa kawai zaki nuna mata”.
Kan Hajiya Hasiba a ƙasa tana murmurshi ta ce, “A'a bani bace. First born ɗina ce, sunanta Nabeeha”.
“Nice...”
Ya faɗa cike da iskanci yana ajiye kofin hannunsa. Sai da ya ƙara busar iska ya cigaba da faɗin, “Za'a iya kawo min ita a yau? Zan bada ko nawa ake buƙata, daga biliyan 1 zuwa sama”.
Daburcewa Hajiya Hasiba tayi, cikin rawar murya ta ce, “Bazai yiwu ba matar aure ce, shekararta goma da mijinta haihuwa ce kawai basu taɓa yi ba.”
Kai tsaye ya furta, “Bani da matsala da aurenta, kawai tamin”.
(Ga ƙoshi ga kwanan yunwa) Hajiya Hasiba ta ayyana a zuciyarta, a fili kam sai ta daure ta masa bayani yanda zai fahimta, amma sai cewa yay taje dai ta gwada, ya bata wata ɗaya ma danta samu isasshen lokacin kawo masa ita. Daga haka ya sallameta da maƙudan kuɗaɗen da suka rikita lissafin ta, dan kuwa a yawon neman kuɗinta na shekara da shekaru bata jin ta taɓa mallakar ko kwata ɗin su. Hajiya Hasiba ta gama haukacewa, shiyyasa ta komo gida a rikice wancan lokaci. Ko bari ta huta bata yi ba ta hau haɗa kaya sai ƙasarta ta haihuwa. Tsaff ta zayyanema first Lady komai, ita ko ta bata dukkan shawarar da take ganin ta dace wato girgiɗe auren Nabeeha. Ta gamsu da wannan shawara kuwa, dan itama dai abinda take saƙawa a nata ran kenan tunda dama ba son zaman wancan auren ƙaddarar da Nabeehan keyi ba take. Dan haka ta nufo gidan Nabeeha a washe gari, sai kuma cikin sa'a ta tadda badaƙalar kawo Nimrah da ake ciki tsakanin Zak-Shadow da ita. Wannan yasata jin farin ciki dayin amfani da wannan damar amma Nabeeha taƙi, daga ƙarshe dai taci nasarar tsigeta a gidan suka wuce Dubai ɗin.
Tunda Adeel ya ƙyalla ido yaga Nabeeha a zahiri ya sake susucewa, kai tsaye ya danƙarama Hajiya Hasiba gida daya amsa suna gida matsayin tukuy ci, sai dai me Nabeeha ko kallonsa batayi, karo na farko da yay ƙundunbalar tunkararta na kai tsaye ta sanar masa ita matar aure ce, kuma tana son mijinta. Daga haka ta tashi ta barshi. Bai damu ba, dan ransa ya kwaɗaitu matuƙa da ita, sai kawai ya tabbatar ma Hajiya Hasiba in har Nabeeha zata kashe aurenta shi ya shirya zai aureta. To da wannan fa aketa fama da fafatawa tsahon shekaru amma Nabeeha taƙi yarda, ta dage akan tana son mijinta. Duk yanda Adeel ke kashe musu mahaukatan kuɗi taƙi. Dan har su Ismat yanzu suna a Dubai ɗin, har kuma su Hajiya Hasiba ta nunama Adeel yace shi dai Nabeehar yake so. Ita da ƙanwarta mamansu Amima sunyi-sunyi amma ina abu yaci tura. Koda akace mijin Nabeeha na prison kum ba'a bari kowa ya ganshi har ita Adeel ya tabbata mata in har ta yarda suna haɗuwa zata saka ya bata sakinta shi kuma zai je har ƙasarsu ya shiga ya fita a barta ta gana da mijin nata, amma fa da sharaɗin takardar sakinta zata anso. Duk yanda Nabeeha ke kwaɗayin son ganin mijinta taƙi aminta da wannan zance, acewarta in ma zai ƙare rayuwarsa a can ne ita kuma zata mutu da aurensa, dan daya fito ma ya rayu da Nimrah matsayin mata ita gara yana prison ɗin su duka su rasa, tunda ta tabbatar taurin kansa da kuma magana ɗaya bazai saki yarinyar ba kamar yanda ya tabbatar mata. Wani lokacin kuma idan kishin ya ciyota sai taji kamar ta biyema su Momynta, amma dai tuna irin son da take ma Haysam kan saurin tsawatar mata. Dan duk kuɗin Adeel da mulkinsa, da kawunsa na jar fata, jar fatarma balarabe jinin sarauta idan ya tsaya gaban Haysam ɗinta sai ya raina kansa. Bawai dan Haysam ya fishi ƙyawun fuska bane, sam ko kusa ko alama, Adeel yafi Haysam ƙyawun fuska ita shaida ce, amma kwariji, cikar kamala, nagarta da tsantsar mazantaka tana a wajen Haysam ɗinta. Dan Haysam namijin gaske ne da ko cikin mazan jajayen fatan samun mai irin cikar kamalarsa sai an tona. ALLAH ya bashi darajar kwarjini da matuƙar kiyaye dokokin UBANGIJI da take da tabbacin sune linzamin gwarzan takarsa da kwarjini irin na ma'abota bautarsa da riƙe gaskiya. Idan tai sake ta barshi, zata ƙare rayuwarta bata samu mai maye mata gurbinsa ba dan kowane bawa da irin baiwasa ai.....
<<<<<<•>>>>>>
Isowar su Yaya Ma'aruff yayi dai-dai da isowar ƴan sandan da Hajiya ta kirawo. Zuwa yanzu malamai biyu sun ƙaru a office ɗin principal ɗin. Ɗaya class master ɗin su ne ɗaya Discipline master ɗin makarantar, sai dai kuma bashi da ikon duka a tsarin dokar makarantar, idan ɗalibi yay laifi mai girman da har aka zauna da shi iyakarsa bashi suspension ne kawai.
Su Yaya Ammar na shigowa Nimrah da Ruƙayya suka zabura kansu. Sai dai hararar da suka shiga antaya musu ya sakasu nutsuwa kowacce ta tura baki gaba. Bayan kowa ya zauna su kan dai har lokacin suna tsaye an hanasu zaman. Hajiya zata fara babbotai principal ya dakatar da ita...
“Hajiya kiyi haƙuri ga yayyensu nan sunzo, in sha ALLAHU kuma zamu ɗau mataki muma”.
“Bana buƙatar wani ɗaukar mataki anan, kawai ga ƴan sanda nan sun zo su tafi dasu, idan munje kotu sayi bayani tunda su basu da tarbiya”.
“Hajiya baza'ayi haka ba, kiyi haƙuri dai a tattauna a samu masalaha”.
Zata ƙara magana principal ya shiga roƙonta, dole tai shiru tana zuba musu harara. A karo na farko Principal yay ma su Yaya Ma'aruff bayani, a kusan tare shi da Ammar suka kalla Nimrah da Ruƙayya, Yaya Ammar ya ce, “Kune ke da aljanu?”.
Cikin tura baki Nimrah ta ce, “Eh Uncle Ammar, kawai basa tashi a gida ne sai makaranta. Kuma basa cutar da kowa fa har mu, sai irin marasa tarbiyyar nan kamar ta. Kuma ma fa sunƙi bari mu faɗa musu mi yarinyar ta aikata...”
“Kaji ko principal, yarinyata ce ma bata da tarbiyyar....”
“Hajiya kiyi haƙuri dan ALLAH”. Principal ya sake faɗa yana maida kallonsa ga ƴar tata. “Muhibba miya haɗaki da su?”.........✍️
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_ASSALAMU ALAIKUM MUTANE NA MASU ALBARKA_*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 2_*
_Chapter 9_
__________________
*_ASSALAMU ALAIKUM MUTANE NA MASU ALBARKA_*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram *
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
..........“Sir kawai fa dan na taka ita Ruƙayya ɗin ne ban kula ba, kafin na bata haƙuri sai ta hankaɗe ni ta ƙwace wayata ta jefar a ƙasa ta fashe, ni kuma na zuba mata ruwa a jiki ƴan class suka yi dariya. Itafa Nimrah ɗin ma bata ajin ta fita, kawai tana shigowa ba tambayar ba'asi ta hau dukana itama Ruƙayyan na tayata, ni kuma naji wahala na cijesu kawai suka gwara kaina da bango wai aljanunsu ya tashi...”
“Da dai kin fito kin faɗi gaskiya yarinya da yafi miki”. Cewar Ruƙayya tana hararta. Uwarta zatai magana principal yay saurin tarar numfashinta. Idanunsa akan su Ruƙayyan ya ce, “Ke haka akai?”.
“Sir ta ɓoye asalin zancen”.
“To miya faru?”.
“Yarinyar nan ƴar iska ce Sir, a bayan desk ɗinmu suke ita da ƴar iskar ƙawarta, kullum sai suna damunmu da kallon Film ɗin iskanci a waya, mun musu magana akan idan suna kallon rashin tarbiyyarsu a waya suna saka Bluetooth amma sun ƙi dainawa. Kawai yau suna kunnawa na juya na ƙwace wayar na fasa banza, shine tazo zata min hauka ni da Ninah muka sauke mata nata ƙaramin hau ɗin”.
Rawa jikin yarinyar ya fara, ta fara rantsuwa ita sharri su Ruky sukai mata. Uwarta ma bala'i ta fara wai za'a ma ƴarta sharri bazata yarda ba. Kodai principal ya bari ƴan sanda su tafi dasu Nimrah ɗin ko kuwa tai ƙarar makarantar gaba ɗaya. Cikin takaici Ammar ya ce, “Hajjaju ya kike Abu kamar baƙya ganewa ne, shin anan akwai wai mai tsoron zuwa police station ɗin ne anan akace miki. Yaran nan sun faɗi abinda ya faru har sukai rikici da ƴarki, maimakon ma ki damu da abinda take aikatawa kina neman juye wa mutane shirme. To muma bazamu yarda ba, dan bazata ɓata mana tarbiyyar yara ba, banda ma rashin kula har yara na kallon banza da wofi a waya iyaye basu sani ba, kuma miye na zuwa da waya makaranta? Gasu nan ko waya basu da ita yaran nan kuma basu taɓa damuwa ba duk da sun kai ƴammatan daya dace ace an barsu da ita, idan anyi maganar ku daina bama yara waya ko ku dinga kula dasu idan kun basu musamman masu tashen sabuwar balaga irin su kuga kamar an raina ƙoƙarinku ne. Ba haka bane, a irin wannan gaɓar waɗan nan abubuwa suke kwaɗaituwa a zukatansu, dan haka muma bazamu yarda ba, yaranmu masu tarbiyya ne, bakuma za'a ɓata mana su anan ba, kuma yanda sukai mata sun min dai-dai....”
Hayaniya sosai ta kaure a office ɗin tsakanin Hajiya da Ammar, sai da ƙyar aka fitar da Ammar itama Hajiyar principal yace taje zasuyi bincike akai. Dan haka an bama yaran suspension na sati ɗaya su duka ukun har sai an tabbatar da gaskiyar mai laifi. Suko ƴan sandan data kira suka sallamesu. Suma ƴan sandan sanin makarantar ta jiga-jigai ce basu ja da nisa ba suka wuce.
Yaya Ma'aruff dake hararar su Nimrah ya ce, “Sai ku wuce muje masu kunnen ƙashi. Hankalinku ya kwanta ai ko. Banda ma fitina ku kuma haifeta da zaku hukuntata? Ba kusan hanyar kai report bane, jibeku da kawuna kamar kullun magani”.
Babu wanda a cikinsu bai cika baki da iska ba. A haka suka fito suka shiga mota shima Yaya Ammar na zuba musu tashi hararar.....
★ Koda suka iso gida ko kallon inda suke su Yaya Ma'aruff basuyi ba suka shige ciki abinsu. Kallon juna Nimrah da Ruƙayya sukayi, cikin marairaicewa Ruky ta ce, “Wlhy yau akwai matsala Trouble Queen....”
“Babba ma kuwa”.
Aka faɗa daga bayansu, a tare duk suka juya, Mu'azz ne daya zama matashin saurayi ɗan shekara goma sha takwas, dan kuwa ya kammala Secondary ɗinsa ma yana shirin shiga jami'a. Yanzu kam Nimrah ce tace, “Ya Mu'azz kaji tsoron ALLAH”.
“Oh, to da tsoron ku nake ji. Ba kunce ku baƙwa jin magana ba. To Daddy ma na nan zuwa dan Uncle J ya kirashi shima”. Wani mugun ƙwalalo idanu waje sukayi a tare, shi ko ya kwashe da dariya yana barin wajen. Da sauri sukabi bayansa, amma yaƙi tsayawa har suka shigo falon. Cak kuwa suka tsaya, ganin kowa yana nan har su Aunty Lailah. Yaya Ja'afar ne ya fara zuba musu harara da faɗin, “Sannunku ƴan wrestling ko ƴan boxing ma zance ban sani ba nikam”.
“Yaya J ai sunce aljanu ne da su”.
Cewar Ammar yana harararsu shima da danne dariya.
“Aljanu kuma?”.
“Wlhy haka sukace musu twiny”. Yaya Ma'aruff ya bashi amsa yanzu shima dai dariyar yake dannewa da ƙyar. Dariya aunty Lailah da Aunty Shariffa suka gimtse suma, duk dauriyar Mammah sai da ta murmusa. Cikin son ingiza wutar Mu'azz yace, “Wai bazaku ƙaraso ciki ba ko aljanun ne suka sake tashi?”.
A tare suka balla masa harara, yay musu gwalo. Cikin kai ƙara Nimrah ta ce, “Mammah kin ganshi yana mana gwalo ko”.
Karon farko Mammah ta kallesu, sai kuma taima Mu'azz daƙuwa da faɗin, “Ai kaima duk kanwar ja ce, yau ɗaya da sukayi babu kai, hasalima kai ne malaminsu ai duk abinda suke yi. Kunga ku rabu da shi ku ƙaraso. Babu wanda zan bari ko dingurinku yayi a gidan nan.”
Jin haka yasa suka sake zabgama Mu'azz harara suna ƙoƙarin ƙarasawa ciki. Kamar abin baki sai ga sallamar Daddy Imran. Daburcewa Ruky da Nimrah sukayi, sai dai kafin suyi wani yunƙuri Imran ɗin ya shigo ciki. Kallo ɗaya yay musu kuma ya fahimci rashin gaskiyar su. Amma duk da haka sai da ya ce, “Ku kuma lafiya?” sai kuma ya kalli agogo ya ce, “Miya dawo daku gida bayan ba'a tashi ba?”.
Caraf Mu'azz ya bashi amsa da “Daddy ƴar mutane suka naɗawa na jaki aka korosu