Advertisements
Chapter 61 Reading TARKO Makircin Hassada by ZAINAB IDRIS MAKAWA BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

TARKO Makircin Hassada by ZAINAB IDRIS MAKAWA

Author :  ZAINAB IDRIS MAKAWA Category :  Complete Novels

Chapter   61 / 61

180K to 180.5K   out of 180.5K words

kalle ta,
Yace gaskiya akwai babban al, mai girma agidan ku,
Don akwai abu akasa zube yanzu haka wanda ba wai lalai kusan da zancen ba a halin yanzu,
Amma yanzu bari muyi binda ya kawo ki kawai saurin idan bukatan su ya taso zaki dawo,
Ga jahilci irin na Salaqatu sam bata fahinci maganar mutumi saboda idon ta yarufe ita dai bukatar ta shine taga an fitar da Meena da Sadiya agidan,
Yace amma dai ita wanan yariyar daga cikin su akwai ta da babban al,amari bawai lalaine kiga yadda kike bukata ba gaba daya,
Lubuna tace kawai Boka malam kafita batun ko ma wacece kai mata aiki akan maigidan ta yadda ba wata agaban ta sai ita kadai kawai,
Salawa da ke daga gefe tace gaskiya hakana ne Boka,
Ni agaskiya idan son samu ne ai masu duk abinda ya dace da kowan su,
Nan suka zube mai kudade masu yawa suka mike suna zabga godiya ,
Shi kuma yai masu alkawari tare da basu time,
Salawatu taji dadin zuwa gurin wanan mutumin don har sai take ganin kamar ai har aiki yaci ko,,

****** ********** ******
Nagama shiri inda ban wani tsaya yau bata lokaci ba don nasan basai Yaya ya sauko ba,
Yau ma kamar kullun don sai da na tabbatar da cewa na fitar da duk wani damuwa daga zuciyar Yaya Abubakar wanda sai faman ajiyan zuciya yake saukewa a hankali daga gefena,,
Kamar wace aka sakowa wani irin amai nan na mike da sauri na hari hanyar bayi yabi ni da kallo acikin maki sai na rufo kofa don kada yaya yajini,
Ganin na rufe kofa yashi sauke ajiyan zuciya don sai yake zaton ai toilet zan yi,
Nafito duk jikina babu karfi yayin da zuciyana ke gaskanta zance Anty Amarya,
Watau cikina yana ajiki a har yanzu bai fitaba kenan abinda yasani kai hannuna nashafa cikin a hankali tare da dan lumshe idona,
Addu,anayi tare da neman tsari daga duk wani sheri ,
Hannun yaya Abubakar naji a saman marana yana dan shafawa a hankali ya na cewa,
May kikaci cikin ki ya rude nasauke ajiyan zuciya nace kila fruits din da nake shane,,

****** ********** ******
Baba Wadda da Hamza sun isa gurin karban magani a nan ne mutumin ke cewa su fadawa yaya cewa sai yazo don fa akwai aiki a gaban shi sosai,,
Bayan dawowan su basu tsaya komai ba suka fara fada mashi sakon mutumin,
Bai samu zuwa a ranan ba sai washe gari ya tafi nan malamin yai masa bayani akan cewa akwai matsalonlin da zasu taso amma sai ya bashi addu a da sadaka da zaiyi don kaucewa fitana,
Suna dawowa mijin Fattu ya fara yin yadda malamin nan bagware ya umurci suyi don tsari agidan,
Nan kuma bayan ya shigo dakin shi yakira malam tsoho ya sheda mashi duk abinda wanan bagwaren ya fada mashi,
Malam ya kwantar mashi da hankali ta hanya nuna mashi cewa, ba wai lalaine abin ya zama gaskiya ba kawsi da yai sadaka don riga kafin masifu masu taso,




ZEEE MAKAWA YELWA

61 / 61