Author : HAUWA A USMAN Category : Complete Novels
ta cigaba da kukanta,
da gudu yake jan motar dan dama shi baya tuk'in mota a hankali,
jin har lokacin batayi shiru ba,
yasa shi ganganrawa gefen titi yayi parking,
ya kashe motar, had'i da kishingid'a ya lumshe idansa, ita kuwa sai kukan take cikin disashewar murya, ido ta zura mushi tana me k'ara sautin kukanta ciki, tsananin rauni tace,, "Ka kaini gida Abbuna zaimin fada dere yayi, meyasa zaka tsaya?. "
muryarsa can k'asan mak'ogwaro yace " idan kin gama kukan sai mu cigaba da tafiyar,
ya fad'a kamar baya san yin magana,
shiru tayi masa batare data ce masa komai ba ta cigaba da kukanta,
cike da tsantsar bak'in ciki da takaici,
shiru motar tayi babu abinda ke tashi sai sautin kukan Sanah da takeyi sosai kamar ranta zai fita,
idonsa lumshe yana sauraran kukanta babu abinda ya dame shi,
a hasale Sir Moli ya juyo yace " wai baki gama bane?
Ganin yadda take kukan yasa shi yin tsaki had'i da bud'e motar da k'arfi ya fito,
a fusace ya bud'e bayan motar inda Sanah ke zaune kamar zai b'alla murfin,
ya fisgota waje, yayi wurgi da ita gefe ,
kana ya bud'e motar cikin zafin zuciya ya shiga yayi mata key,
ya fige motar yadda kasan zai tashi sama,
yayi tafiyarshi, durk'ushewa Sanah tayi wajen had'i k'ara fashewa da rikitaccen kuka,
takai wajen 10 minutes durk'ushe a wajen tana ta faman kuka,
ta hangi motarsa na dawowa,
a gabanta yayi parking batare daya fito ba,
ya kai wajen 5 minutes tsaye gabanta cikin motar,
amma ko alamar motsi bata dashi,
ganin haka yasa shi fitowa ya taka a hankali zuwa inda take durk'ushen,
yasa hannu ya d'ago ta kana ya nufi motar ya bud'e ya saka ta a baya,
shima ya shiga bayan kusa da ita ya zauna,
yakai wajen 6 minutes zaune kusa da ita babu wanda yayiwa wani magana,
while tana cigaba da kukanta,
ido kawai ya k'ura mata yana kallan yadda take kuka kamar ranta zai fita,
a hankali ya jawota jikinsa ya rungume ta tsam had'i da d'ora kanta a saitin zuciyarsa,
batayi musu ba, saboda itama tana neman wanda zai lallasheta,
dan haka ta lafe a jikinsa, tana sauraran bugun da zyciyarsa keyi da sauri da sauri,
while bata daina kukan da take yi ba,
sun dad'e a haka kana cikin rawar murya yace " meye?
Cikin sheshshekar kuka ta d'ago kanta tana kallansa,
tace " ARYAN! mun shiga uku!
ta fad'a cikin kuka,
cikin tsantsar mamaki Sir Moli yake kallanta,
jin yau rana ta farko Sanah ta kira sunansa,
dan shi a iya saninsa bata tab'a ambatar sunansa ba,
sai idan taga bala'i ko tana neman taimako,
amma haka nan bata tab'a kiranshi ba,
amma yau sai gashi ta kira shi da real name d'insa,
bai nuna mata mamakinsa a fili ba,
yace " kamar ya mun shiga uku!?
Ya tambaye ta,
cikin kuka tace " ni dai kai wallahi mun shiga uka,
da k'arfi k'irjinsa ya buga,
amma ya dake kamar bakomai yace " meyasa!?
Ya tambaye ta a tak'aice,
cikin matsanancin kuka jikinta gaba d'aya na kerrrma gami da tsuma still tana kukanta tace " zargin mu akeyi,
"zargin me?
Ya fad'a idanshi na kanta,
jikinta na rawa tace " zargin mu yakeyi,
Hanash mijin Khulud zargin mu yake yi,
yana yi mana mummunan zato,
wani irin kallo yake yi mana,
ta k'arasa cikin matsanancin kuka,
cikin rawar murya yace " zargi akan me!?
Kuka ta k'ara fashewa da shi kana tace " wai muna....
shiru tayi ta kasa k'arasawa,
Sir Moli ya gane abinda take san fad'a,
amma yayi kamar bai gane ba ya kuma cewa " muna me?
" Wai muna....
kukan dayaci k'arfinta ne ya hana ta k'arasawa,
fuska ya tsuke kamar bai gane abinda take san fad'a ba,
yace " wai meye, muna me!?
Kin dame ni da muna! muna! kawai,
idanta ta rutse da k'arfi tana cigaba da kuka, tace " wai muna ZINA!!!,
ta fad'a cikin mahaukacin kuka na fitar hankali,
yayinda gaba d'aya jikinta rawa yake,
ta gama rud'ewa sosai ta fita daga hayyacinta,
jin yayi shiru yasa ta d'ago kanta ta kalle shi,
gani tayi ya zuba mata ido kawai yana kallanta,
babu alamar damuwa ko razana a tattare dashi,
ganin yadda ta rud'e sosai jikinta nata faman kerrrma,
yasa shi maida ita jikinsa ya rungume,
Sir Moli daurewa kawai yayi bai nunawa Sanah yaji maganar ba,
amma maganar tayi masifar shigarsa har cikin kansa,
ya daure ne kawai saboda karya k'ara d'aga mata hankali,
dan yasan muddin taga wani reaction a tattare dashi sai ta k'ara tsorata,
amma deep down ji yake kamar an watsa masa wuta,
jin zuciyarsa yake kamar ana dafata da narkarkiyar dalma,
sosai ransa yayi masifar b'aci,
k'irjinsa nayi masa zafi kamar ana zuba masa ruwan zafi,
mak'ogwaronsa nayi masa k'ona da zafi,
gaba d'aya yawon bakinsa ya koma masa tamkar mad'aci,
ji yake kamar ya mutu,
amma a zahiri dayake namijin gaske ne kai baka isa ka gane halin dayake ciki ba,
shiru yayi batare dayayi magana ba,
ya sanya hannu yana shafa kanta had'i da bubbuga bayanta,
sun kai a k'alla 5 minutes a haka kana yayi controlling temper sa,
"meya ce miki?
Jikinta na rawa ta shiga bashi labarin abinda ya faru tsakaninta da Hanash tun daga farko har k'arshe,
idanta ya runtse da k'arfi yace " kiyi hak'uri, ita dama rayuwa ta gaji haka,
wata rana fari wata rana bak'i,
wata rana zuma wata rana mad'aci,
yayinda wata rana zakayi kuka wata rana kuma kayi dariya,
so karki tab'a yin abu dan mutane su gani su yabeki,
komai zakiyi kiyi shi kanki tsaye,
saboda baka tab'a iyawa mutanen duniya,
duk yadda kakai da kyan hali,
da kyawawan d'abi'u sai wani ya kusheka,
koda kullum karatun Qur'an kake yi,
kana kwana fatawa, sai ka samu masu ya aibataka,
suna zaginka, so kibi rayuwa da mutane a sannu,
karki tab'a yin komai dan kowa,
duk abinda zakiyi kiyi dan Allah,
ki kuma saka tsoran Allah a ranki,
ki kyautatawa mutane zato,
ya fad'a idansa lumshe,
kanta ta girgiza masa alamar to,
idansa lumshe yasa hannunsa dayake bubbuga mata baya,
yana shafa jikinta a hankali da niyyar lallashi,
d'aya hannun kuma yana shafa kanta,
a hankali Sanah ta d'ago kanta had'i da kafe shi da sexy eyes d'inta bata ko blinking,
shima ido ya k'ura mata while yana cigaba da abinda yake yi.
Sun juma suna kallan juna kana a hankali ya sanya hannunsa ya zame mata d'an kwallinta,
cikin wani irin salo ya sanya hannunsa ta k'ark'ashin wuyanta,
ya zame reborn d'in data d'aure gashin kanta dashi,
ya saki gashin ya zuba gadan bayanta,
while idansu na cikin na juna,
cikin nutsuwa ya zura duka hannunsa ta k'ark'arshen wuyanta,
ya tallafe fuskarta, a hankali yayi k'asa da kansa,
ya had'e bakinsu, ya shiga tsotsar bakinta,
yana shan harshensa had'i da tsotsar lips d'inta,
idanuwansu duka lumshe daga shi har ita,
a hankali yanayinsu ya fara sauyawa,
suka fara mance a duniyar da suke,
hannunsa ya sanya yana shafa jikinta ta ko'ina a gaggauce kamar wani mara hankali,
while d'aya hannun yana cikin gashin kanta yana aikin yamutsawa,
k'asa yayi da hannunsa ya d'aga rigarta ta k'asa ya zura hannunsa,
yana shafa shafaffen jikinsa,
kana cikin salo yayi baya da hannunsa yana shafawa a hankali,
bayanta ya shiga shafawa ya sanya yatsansa cikin kwarmin bayanta,
yana yi mata tafiyar tsotsa had'i da shafawa,
still bakinsu na manne dana juna suna aikin tsotsar lips da harshen junansu,
idansu duk rufe suna sauke nauyayyan numfashi,
had'i da ajiyar zuciya kamar wad'anda sukayi tsare,
gaba d'aya basa cikin hayyacinsu,
sun dad'e da shigewa cikin wata duniya ta musamman,
hannunsa ya ciro daga cikin rigarta,
ya zaya yana neman zip zai zuge,
a hankali ya fara yin k'asa da zip d'in,
while baibar abinda yake yi ba,
hannunsa d'aya na cikin gashin kanta,
bakinsa kuma yana tsotsar nata,
hannunsa ya zura ta cikin zip d'in,
yana shafa gadan bayanta cikin salo mai mantar da mutum duniyar da yake,
bakinsa ya zame daga cikin nata,
ya mayar wuyanta ya shiga tsotsar wuyanta zuwa saman k'irjinta,
yayinda d'aya hannun ke aikin shafa gadon bayanta zuwa cikinta da cibiyarta,
babu abinda suke fitarwa sai nishi,
da wani irin sauti,
sama Sir Moli yayi da hannunsa ta bayanta cikin salo yana k'ok'arin b'alle bra d'in jikinta,
dan gaba d'ayansu basu cikin nutsuwarsu,
daga waje akayi knocking glass d'in motar,
daga shi har ita babu wanda yaji,
k'ara kwankwansa glass d'in akayi a karo na biyu da d'an k'arfi,
wanda yasa Sanah dawowa cikin hayyacinta,
aiko a zabure tayi saurin yin baya,
had'i da d'ora hannunta akan bakinta ta rufe cikin tsoro,
k'ara biyota Sir Moli yayi yana k'ok'arin sake had'e bakinsu,
hannunta ta saka a k'irjinsa ta tura shi baya,
idanuwanta duk waje saboda tsoro da fargaba,
yana k'ok'arin sake matsowa kasancewar har lokacin bai dawo cikin hayyacinsa ba,
yaji an kuma buga k'ofar da k'arfi,
wanda yasa shi dawowa cikin nutsuwarsa,
red eyes d'insa ya d'ago ya kalleta,
ganin irin kallan datake yi masa a tsorace ne yasa shi,
d'an matsawa baya kana ya gyara jikinsa,
ya saita kansa da nutsuwarsa.
Muryarsa na rawa yace " koma gaba,
ya fad'a a tak'aice, da sauri ta mayar da ribbon d'inta ta d'aure gashinta,
kana ta d'aura d'an kwalinta had'i da yafa mayafinta,
jikinta na kerrrma kamar mazari ta fita ta koma gaba kamar yadda ya umarce ta,
sai ta zauna kana ya bud'e bayan ya fito,
sojoji ya gani tsaye, suna ganinshi yasa sukayi saurin sara masa had'i da cewa " sorry Sir bamu san kai ban.........
hannu ya d'aga musu kawai batare dayace komai ba,
yayi shigewarsa cikin mota yaja,
kasancewar motar tint ce yasa basu ganshi ba,
a hankali Sanah ta saci kallansa tana mamakin dalilin dayasa shi fitowa yanzu cikin daren nan,
dan taga dare yayi sosai,
tana mamakin meyasa duk sanda ta shiga cikin matsala Allah yake turo mata shi dan ya ceceta,
tunani taitayi cikin ranta tana yiwa kanta tambayoyi ganin babu mai bata amsa yasata tab'e bakinta had'i da cewa " anyway komai dai yaya ne shi kamar GARKUWA ta ne,
saboda Allah yana kawo shi gare ni a lokacin daya dace,
ta fad'a cikin ranta,
" kinci abinci!
ya tambaye ta,
kanta ta d'aga ta kalle shi taga kamar bashi yayi maganar ba,
dan haka itama ta share, bai kuma yi mata magana ba,
yayi parking a k'ofar USA restaurant,
batare dayace mata komai ba ya fita,
oder ya bayar kana ya tsaya yana amsa wayar,
tana daga cikin motar ta k'ura mishi ido,
duk da bata jiyo abinda yake cewa,
wani mutum taga ya zo batare da yayi mishi magana ba,
ya mik'a mishi wani abu, kamar splash disk kamar memory card,
dayake tana daga nesa yasa bata ga ko meye sosai ba,
shima Sir Moli taga ya amsa batare da yayiwa mutumin magana ba,
mutumin ya juya da sauri yabar wajen,
shi kuma Sir Moli ya nufo motar,
tambayar kanta tayi waye wannan mutumin?
"Me ya bashi?
" Ko shine dalilin fitowarsa cikin dare?
tambayoyi taitayiwa kanta, wanda babu mai bata amsarsu,
motar ya bud'e ya shiga ya zaune had'i da lumshe idanuwansa yace " ke bakiga inda nazo bane?
Kanta ta d'aga kana tace " na gani,
yace " meya hanaki fitowa ko ni kike so na zab'ar mike abinda zaki ci?
Ya fad'a still idanshi rufe, banza tayi dashi bata bashi amsa ba,
can wajen 5 minutes dayin maganar yace " daga yau idan kikaga na fita kema ki fita dan ban san yawan magana,
idanta na kanshi ta amsa masa da " to!
bai kuma cewa komai ba,
har aka kawo masa oder da yayi,
baya bud'ewa wanda ya kawo ya aje a bayan motar,
kana yaja motar, a k'ofar gidansu yayi parking,
baiko d'aga kanshi ya kalle ba,
" nagode tace, cikin sanyin murya,
bai kalle ta ba, yace " ki d'auka ya fad'a a tak'aice,
tace " me!?
Bayyi mata magana ba, ya kalle ta,
baki ta tura had'i da cewa " ni fa ban gane abinda kake nufi ba,
" gasu nan a baya,
ya fad'a yana kallanta,
" kabarshi nagode, ta fad'a,
tsawa ya daka mata a zafafe yace " ke! ni sa'anki ne, ko abokin wasanki ne?
Jikinta na rawa ta bud'e bayan ta d'auka,
kana ta shiga gida,
part d'in Mamu Sanah tayi direct ta shiga bedroom d'insu,
taga yayi mata girma sosai, take kewar Khulud ta dawo mata sabuwa fil,
kan bed ta fad'a had'i da fashewa da kuka ta jawo pillow ta rungume,
sai da tayi kuka mai isarta kana ta mik'e ta shiga bathroom tayi wanka ta sanya kaya mara nauyi,
ji tayi duk jikinta ba dad'i dan haka kwanciya tayi batare databi takan abincin ba.
Sir Moli yayi parking a makeken harabar gidansa,
ya fito da nufin shiga cikin gida,
daga bayan motar yaji waya na ringing,
cike da mamaki ya koma ya d'auki wayar,
wayar ya zubawa ido yana kallanta,
har kiran ya tsinke aka sake kira,
sunan wanda ke kiran wayar ya kalla yaga Yaya Aarib,
baki ya tab'e kana ya shiga gida,
shima wanka yayi ya shafa lotion ya sanya boxer ya kwanta kan makeken royal bed d'insa,
har ya kwanta ya tuna da wayar Sanah,
a hankali ya mik'e ya d'auko wayar ya dawo ya kwanta,
pictures ya shiga, yana kallan pictures,
dariya yayi sosai ganin irin tab'arar datake tsulawa,
wasu daga ita sai bra,
wani saga ita sai bom short da half best,
wasu daga ita sai towel, wasu 3 quarter,
wasu sleep dress nema kad'ai a jikinta,
videos ya shiga nan ma yaga yadda take tsula tsiyarta san ranta,
yayi dariya sosai.
Tsakar dare yunwa ya tashi Sanah,
ta farka a gigice kasancewar duk yinin ranar bata ci komai ba,
da sauri tayi bathroom ta wanke bakinta,
ta dawo fresh milk d'in ta fara sha sosai kana taci gashashshan naman daya siyo mata,
sosai yayi mata dad'i,
tana gama ci ta baje ta cigaba da bacci,
da safe da Sir Moli zai fita ya biya ya kaiwa me gadin su Sanah wayarta,
karb'a yayi ya kai mata cikin gida,
ya bawa Mamu, tayi mamaki amma bata tambayeshi ya akayi wayar tazo hannunsa,
takai mata cikin bedroom, koda Sanah ta tashi daga bacci taga wayarta kusa da ita batayi tunanin komai ba.
Rungume da Khulud Hanash ya kwana a kirjinsa yana ta faman lallashi,
da tarairayarta,
da asuba da kanshi ya tashi ya had'a mata ruwa,
ya gasa ta sosai kana yayi mata wanka sukayi sallah,
da gari ya waye daga gidan Mimmee aka kawo musu breakfast,
mai rai da lafiya sai da suka sake wanka suka shirya cikin shiga ta alfarma,
kana sukayi breakfast,
kasancewar Hanash ya gasata sosai yasa ta warke,
tare suka yini Hanash yana lallab'a ta,
yana nan da nan da ita kamar ransa,
da yamma ya shirya zai fita zaije gaida su Mimmee,
ya kalleta yace " my zanje gaida su Mimmee,
fuska ta kwab'e kana cikin shagwab'a Khulud tace " nima zani,
ido ya zaro waje yace " da wannan tafiyar taki?
" Kamar kina koyan tafiya, kin rufa mana asiri kar su Mimmee su gane,
baki ta d'an tura tace " ni dai zan je please,
ido ya zuba mata kana yace " to tafiyarki taki fa?
Baki ta kuma turowa had'i da sanya hannunta ta rufe fuskarta tana murmushi,
shima murmushin yayi kana ya shiga bedroom ya d'auko mata hijab,
da kanshi ya saka mata kana d'auketa cak,
bai aje ta ako'ina ba sai sai cikin mota,
kana yayiwa motar key,
bai tsaya ko'ina ba sai harabar gidansu,
tana k'ok'arin fitowa yayi saurin dakatar da ita,
kana ya zagayo tana ganin yana niyyar d'aukarta,
tayi saurin girgiza mishi kanta,
bai saurare ta ya sungume ta cak,
tana ta mutsu-mutsu had'i da waige-waige,
Jaddah na kallansu ta window,
murmushi tayi had'i da cewa " yaran zamani babu kunya,
tana ganin yana k'ok'arin shiga main parlor da ita tayi saurin direwa tana dariya,
dariya shima yayi suka shiga ciki,
a parlor suka iske Mimmee tana ganinsu tayi saurin mik'ewa,
had'i da nufar Khulud tayi hugging d'inta,
cike da murna tace " you are welcome dear,
murmushi Khulud tayi kana ta zame har k'asa ta gaida ita,
Mimmee na murmushi ta d'agota had'i da zaunar da ita akan sofa,
kana ta kwalawa su Zohal kira,
da dugu suka fito suna ganin Khulud sukayi wajenta suna murmushi had'i da cewa " Khulud Rawan,
tsawa Mimmee ta daka musu had'i da cewa " kul! karna sake ji, Anuty sunanta daga yau,
jikinsu a sanyaye suka amsa da " to,
kana ta umarce su dasu akawo mata abinci,
kana Mimmee ta mik'e ta nufi sama wajen Papu,
Hanash na ganin Mimmee ta tabar wajen ya dawo kusa da Khulud ya zauna,
ya mik'a hannunsa zai jawo ta jikinsa,
tayi saurin zaro ido had'i da d'an matsawa,
tace " please ka koma can ka zauna kar Mimmee ta dawo ta ganka anan,
" to sai me?
" Ba kusa da matata na zauna ba?
Zatayi magana Papu da Mimmee suka sauko,
a hankali ta fara k'ok'arin mik'ewa Mimmee data gane halin datake ciki tayi saurin dakatar da ita,
" a'a ba saikin mik'e ba, kiyi zamanki,
ta fad'a suna zama ita da Papu kan sofa,
har k'asa Khulud ta durk'usa ta gaida Papu,
ya amsa cikin fara'a yana tambayarta ya bak'unci,
ta amsa da Alhamdulillah,
Papu ya kalle ta yace " Khulud! ta d'ago kanta a hankali ta kalle shi,
" na'am ta amsa,
yace " ki d'auke ni tambakar Abbu da Didi,
saboda duk d'aya ne ni da su, abokaina ne tun na yarinta,
tare muka taso dasu, ki d'auke ni kamar su,
ni ma zan d'aukeke ki tamkar Zohal da Wajnah bawai surukata ba,
ki tambaye ni duk abinda kike so,
nayi miki alk'awarin zan yi miki duk abinda kike so in sha Allah,
a hankali ta amsa " to Papu in sha Allah zanyi yadda kace,
yayi murmushin jin dad'i,
Mimmee zatayi magana Jaddah ta shigo,
" to daba'a je an gaidani ko ankai min amaryar ba,
ni nazo ganinta da kaita,
Hanash yayi saurin mik'ewa had'i da zuwa inda take ya rik'o hannunta,
yana dariya yace " yi hak'uri na d'auka kina bacci ne,
shiyasa ban shiga ba, kema kin san ai bazan tab'a wuce ki nazo nan ba,
kece fa ta k'arfen,
ya fad'a yana dariya, dariya itama tayi kana tace " kaji sarkin wayo,
nice ta k'arfen ka d'auko matarka,
da sauri Khulud ta rufe fuskarta,
cikin jin kunya, Papu ya mik'e yana dariya yabar wajen,
Jaddah ta zauna kusa da Khulud ta dafata kana tace " amarya Allah ya sanya alkhairi,
Ubangiji ya bada rabo mai amfani,
fuska Khulud ta sunne, cikin jin kunya,
Jadda tace " ai kima daina jin kunya dan nayi miki maganar haihuwa,
dan babu abinda nake san gani kamar yaran Hanash a duniya,
dan haka ki shirya haihuwa duk shekara,
Hanash yayi dariya kana yace " Jadda itama tasan muna san yara dan tasan babban burin Hanash shine yaga yaransa,
Jaddah ta mik'e had'i da cewa " atoh! kama gaya mata ta shirya dan in sha Allah ban mutuwa sai na ga yaran Hanash,
ta fad'a tana k'ok'arin fita, har takai bakin k'ofa ta juyo tana dariya,
tace " yanzu ma sai ka d'auke ta,
Hanash ya mik'e yana dariya yace " tom Jaddah yanzu kuwa,
ya fad'a yana k'ok'arin d'aukar Khulud,
ido Khulud ta zaro had'i da girgiza mishi kanta,
fuskarta kamar zatayi kuka,
Jaddah tace " jama'a kuji man yaro mara kunya,
cikin dariya Hanash yace " kefa kika ce na d'auke ta,
sai dare su Hanash suka koma gidan su,
ranar ma Hanash bai sararawa Khulud ba sai da yayi,
sai da akayi sati biyu kullum daga gidan Mimmee ake kawo musu abinci,
kana bayan 2 weeks Khulud ta fara girki,
yayinda kullum suna cikin waya da Sanah ko chart,
a rana sai suyi waya fiye da goma.
Tuni Sanah ta koma makaranta ta cigaba