Advertisements
Chapter 5 Reading RASHIN SANI Abokantaka Mai Gwada Ƙaddara by HAUWA A USMAN BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

RASHIN SANI Abokantaka Mai Gwada Ƙaddara by HAUWA A USMAN

Author :  HAUWA A USMAN Category :  Complete Novels

Chapter   5 / 38

12K to 15K   out of 111.2K words

danna kai, Khulud tayi saurin rik'o ta had'i da cewa " ke wai meyasa kike haka ne?


Baki Sanah ta zumb'uro had'i da cewa " me kuma nayi?


Khulud tace " amma sanin kanki ne ba'a shigar masa office kai tsaye ko?


"Tunda a gabanki ko head girl ce tazo tsayawa take a bakin k'ofa, ta fara yin sallama kafin ta shiga ,
sannan ta tsaya har sai ya bata izinin shiga,
kuma ma ko ba haka ba ai bai dace ace kin shigar masa office kai tsaye ba,
Sanah tace " to amma kema ai kina ganin yadda yake shanya mutane a cikin rana, sai ya mula ya mulmule kafin ya bawa mutane damar shiga office d'in,
kuma ni gaskiya kin san ban iya jira a rana saboda tana iya sani ciwon kai,
ta k'arasa maganar tana zumb'uro baki,
"ko ma dai miye ai sai mubi doka da k'a'idarsa dan mu zauna lafiya dashi,
tunda haka muka ga sauran students nayi, ba kuma fin su mukayi ba,
rolling idanta tayi sama had'i da dafe goshinta, tace " to naji yanzu dai sai kiyi masa sallamar,
mu kuma muyi ta zama anan har sai sanda yaga damar damu izinin shiga,
duk abinda ke faruwa tsakanin Sanah da Khulud Sir Moli na jinsu,
murmushin takaici yayi cike da mamakinta,
girgiza kai kawai Khulud tayi batare data kuma cewa komai ba ta k'arasa gaf da k'ofar tayi sallama,
ga mamkin Sanah sai ji tayi ya amsa had'i da bada izinin shiga,
kallanta Khulud tayi tana yi mata alamar kinga ni ko, da idanta.


"Assalamu Alaikuma Khulud ta kuma fad'a lokacin da suke shiga,
batare daya d'ago ya kalle su ba ya amsa,
baki Sanah ta tab'e a ranta tace " majhulil hali,
duk abinda take yana kallanta,
dakyar ya bud'e baki yace " meya hana ku zuwa d'azu?


Kai tsaye Sanah tace " gani nayi during class hrs ne shiyasa nace kar muzo,
batare daya bud'e idansa ba ya kuma cewa " uban wa ya ku izinin tafiya jiya?


Nan ma kai tsaye Sanah tace " ni ce!"
saboda me? ya tambaye ta a tak'aice,
"Lokacin salla ne yayi, shiyasa nace, ya kamata ace muje muyi sallah, sannan munci abinci,, ta k'arishe maganar kanta a k'asa.
A hankali ya bud'e idansa ya zuba mata batare daya ce komai ba,
leb'e ya cije saboda yadda take bashi amsa kai tsaye, wani irin tsanarta yakeji na ratsashi, dan ya tsani rashin tarbiya, ya kuma lura yarinyar bata da kunya, cikin isa ya mik'e zaune daga kishingid'en dayake ya kalle ta,
yace " ke 'yar iska ce ?


Ido itama ta zuba masa batare data ce komai ba,
ya kuma cewa " ke wacce iriyar fitsarerriya ce?
a gidan ku babu manya ne?ko suma iyayen naku basu iya magana da manya ba?
balle su koyar daku tarbiyyar iya magana da manya?" Fuska ya kumatsukewa tare da cewa:
"Amma ina ganin kamar a gidan ku kowa zaman kansa yake yi ba babba ba yaro ko!?"
yayi maganar duka a lokaci d'aya,
ba Sanah mai bak'ar zuciya da zafin rai ba,
dai-dai da Khulud mai sanyin rai sai da maganganunsa suka saukar mata bak'in ciki da b'acin rai,
take idanuwan Sanah suka canja launin su daga fari zuwa jajaye,
ya kuma kallanta yace " fool an idiot,
stupid girl kawai, ke har wata shegiya kike d'aukar kanki ko?, to bari kiji ba gagarerre sai barerre,
ke a cikinfitsararrun ma wacece ke?
'yar tatsitsiya dake sai fitsara, shigiya empty head,
kanki ba komai sai rawar kan banza,
daman k'anan yaran nan kunfi manyan 'yan mata iya iskanci,
'yar iska ko majinar hancinki baki gama iya cireta ba, amma har kin fara zubdawa wasu jini a jiki, woto ke gaki yar sara suka, zaki b'ata mana tarbiyar yaran makaranta daga zuwanki ko,
wannan iyayenki idan basu da gaske ba, Uwar yan daba zaki zama,
jacakar banza".
iya bak'in ciki da takaici Sanah ta k'unsa,
saboda tsabar yadda take jin zuciyarta na tafasa,
jikinta har tsuma yake, mak'ogwaronta ya bushe rak'ayau, idanuwanta suka koma asalin red,
ta kafe shi da ido cike da tsantsar fitsara bata ko k'ifta idanta,
ya kalli Khulud dake durk'ushe tana hawaye, yace " Jeki kira min head girl, da Era,
cikin sanyin jiki ta mik'e ta fita,
ya mayar da kallansa ga Sanah yaga har lokacin kallansa take yi kurrrr ko k'iftawa batayi,
ganin yadda lokaci d'aya ta birkice, kamanninta suka sauya ne ya d'aure masa kai,,
a ransa yace " lalle yarinyar nan nada bak'ar zuciya.


Yace " ke daina kallo na mayya kawai,
karki cinye ni, ni ba d'an daba irinki bane"
yayi maganar yana kowa kishingid'ar,
yana daga kishingid'en yace, "Kinci sa'a banadabanci irin naki,da wallahi sai na sauke miki rawar kan nan naki
to sai dai kici kanki witch!".

Sallamar su Khulud ce ta katse shi,
a dak'ile ya basu izinin shigowa,
daga gefe suka rakub'e ya kalli Khulud yace " meya had'a ku?


Yayi maganar a tak'aice, su Era da suka shigo da suka ga yanayin Sanah, suka kuma ga Khulud na kuka sai sukayi zaton dukan su Sir Moli yayi,
aiko take mugun farin ciki ya lullub'e Era,
cikin sanyin murya Khulud ta shiga bashi labarin duk abinda ya faru tun daga farko har k'arshe,
shiru yayi na wani d'an lokaci yana nazari,
murmushi yayi a cikin ransa dan ya gano logon Sanah yanzu,
a ransa yace " Era Khulud ta tab'a shiyasa zuciyar Sanah tayi zafi har idanta ya rufe ta dake ta,
wato daka tab'a Khulud gwara a tab'a ta kenan?


Murmushin gefe baki yayi, wato wannan dalilin ne yasa d'azo dana zage ta bataji haushi ba amma dana zagi Khulud take yanayinta ya canja?


Kai ya girgiza cike da matsanancin farin cikin gano lagwanta,
ya kalli Khulud yace " ke idan na bincika naga kinyi min k'arya sai naci uwarki, yayi maganar yana satar kallan Sanah,
aiko ido ta runtse da k'arfi,
ya kuma yin murmushin mugunta,
ya kalli su Era yace " haka akayi?


Kanta a k'asa tace " eh Sir,
yace " ba'an hana ku aiken JSS ba?


Shiru Era tayi kanta a k'asa, ya kalli Head Girl yace " ba an hana ku dueling ba?


Itama shiru tayi had'i da sadda kanta k'asa,
ya cigaba da cewa " ina tunanin kamar principal ta hana ku koda aiken 'yan JSS musamman JSS1 ko?


Duk sukayi shiru, a fusace ya daka musu gigitacciyar tsawa " bada ku nake magana ba?


Yayi maganar cikin b'acin rai, take cikin su ya d'auki kerrrma yana b'ari,
a tsorace Head Girl tace " wallahi Sir ban san hakan ta faru ba,
ina class ina karatun test, aka kira ni,
ita kuma Era tace " am so sorry Sir,
cikin b'acin rai ya daka musu tsawa " get out!,
zanyi bincike akan mate d'inku,
wallahi matuk'ar na gano kuna zaluntar na k'asa daku sai kun raina kanku,
jiki na b'ari suka fita, Era na cewa " na shiga uku, kashi na bushe,
dan nasan muddin Sir Moli yayi bincike akan mu sai buzuna,
Head Girl tace " kuma kin san shi magana d'aya yake yi,
muddin yace " zayyi abu to sai yayi babu kuma uban daya isa ya hana shi sai Allah.


Sir Moli ya mayar da kallansa ga Khulud yace " ke ku 'yan daba ne?



"A'a ta bashi amsa cikin sanyin magana,
idansa nakan Khulud ya kuma cewa shaye-shaye kuke yi?


Ta kuma cewa a'a,
yace " abinda kuka taso kuga ana yi a gidan ku kenan, ko shi iyyen na ku suka koya muku fad'a da makami har da fasa kai?


Kai ta girgiza masa tana kanne kukan ta,
ganin halin da Khulud ke ciki yayi masifar d'agawa Sanah hankali
duk abinda take yi Sir Moli yana lura da ita,
ya kuma cewa " to amma gidan ku akwai 'yan daba masu sare-sare da yanka mutane da wuk'a ko?


Kukan da Khulud take dannewa ne ya kufce mata,
tana k'ok'arin yin magana Sanah tayi saurin cewa,
" ni ce nayi laifi ba ita ba, dan haka ni zaka yiwa hukunci ko ka tsare da tambayoyi ba ita ba,
Khulud tayi saurin cewa " a'a Sir tare mukayi komai dan haka duk hukuncin da zakayi kayi mana tare,
Sanah tace " wai meyasa kike haka ne Ulud,
please ki bari ni danayi laifi ya hukunta ni dai-dai da abinda nayi,
Khulud tace " kin fara ko?


"Amma ai sanin kanki ne tare mukayi amma shine kike san zamewa,
Sir Moli ido ya zuba musu yana ganin ikon Allah,
kowacce na k'ok'arin kare 'yar uwarta,
Sir Moli ya kalli Khulud yace " ashe kema 'yar iskarce,
da k'arfi Khulud ta saka kukan bak'in ciki,
aiko zuciyar Sanah ta hasala,
a tsawace cike da tsantsar masifa tace " don't say it again,
haba kai wanne irin d'an Ada.......


Kafin ta k'arasa Sir Moli ya d'auke ta gigitaccen mari,
tassssssssssssssss
a razane Khulud ta d'ago kanta,
ganin Sanah aka mara yasata fita daga hayyacinta ta nufi Sanah d'in
da sauri Sanah ta fad'o jikinta, bak'in ciki ne yasa Khulud durk'ushewa had'i da saka gigitaccen kuka,
a hankali Sanah ta durk'usa a gabanta tasa hannu ta d'ago kanta,
hannu Sanah tasa hana gogewa Khulud hawayen dake zubawa daga idanta tace " Uludi na ki daina kuka please,
kai Khulud ta girgiza mata alamar a'a,
ido Sanah ta zaro tace " meyasa?


Cikin rawa murya tana danne kukan bak'in cikin dake cinta,
Khulud tace " marinki fa akayi a gaba amma bani da yadda zanyi,
please barni nayi kukan kona samu sassaucin abinda nake ji,
murmushin bak'in ciki Sanah tayi tace " wallahi marin da akayi min bai kai kwatankwacin zafin zubar hawayenki a cikin rai na ba,,
da sauri Khulud ta share hawayenta had'i da yin murmushi tace " na dai na kukan to,
Sanah na murmushi tace " kinyi alk'awari?


Dariya Khulud tayi had'i da cewa " eh nayi alk'awarin daga nan har k'arshen rayuwar mu duk abinda kika ce na bari zan bari,
duk kuma abinda kikace nayi zanyi,
in sha Allahu,
Sanah ta kuma yin dariya tace " ni kuma nayi miki alk'awarin daga nan har mutuwar mu bazan tab'a bari kiyi kuka ba,
ba kuma zan tab'a barin ki cikin damuwa da matsala ba in sha Allah,
dariya sukayi a tare had'i cewa alk'awari,
Sir Moli na gefe yana kallan yadda yara k'anana ke k'aunar junansu,
ashe ba Sanah ce kad'ai ke san Khulud d'in ba,
itama tana santa,
yayi maganar cikin ransa, dan yadda ta taso a haukace badan Sanah ta rik'e ta ba, tana iya fad'a masa,
can k'asan mak'ogwaro yace "aiko da kinci ubanki yarinya da kinga ne shayi ruwa ne.


Jin an shiga Sallar Magrib ne yasa shi fita da sauri dan ko kiran sallar bai ji ba,
sai da ya tsaya yayi sallar ishsha kafin ya tafi gida,
kwance yake rufe da ido amma ba bacci yake ba,
tunani da mamakin yaran yake yi,
babu abinda yafi d'aure masa kai sai tarin so da k'aunar da suke yiwa junan su,
ya kuma san ba uwarsu d'aya uban su d'aya ba,
saboda ita SANAH GANEZ sunanta,
ita kuma KHULUD HAMRAZ,,,
a fili yace " so halitta ne dan ko uwa d'aya uwa bazasu yi wa junan su irin wannan mugun son ba,
yasan k'aunar da suke yiwa juna daga Allah ne,
ido ya runtse yana tunanin shi yaushe ne zai san so?


Yaushe zai san zafin so, zai san abinda ake ji a cikin so,
dan shi a iya tsayin rayuwarsa bai tab'a yin soyayya ko ya so wata 'ya mace ba,
asalima bai san abinda ake kira da so ba, tunda aka haife shi har zuwa yanzu da yake da 22yrs,
yana da 3yrs aka saka shi a primary school,
ya gama yana da 10yrs saboda yayi nursery 1&2,
yana da 16yrs ya gama secondary school,
sai yanzu dayake service, amma idan ka ganshi sai ka rantse ya haura 30yrs,
saboda tsabar kwarjini da kamalarsa,
had'i da nutsuwarsa,
yana cikin tunani bacci yayi awon gaba dashi batare daya sani ba.


Su Khulud ganin ya fita yasa Sanah rik'o hannun Khulud tace " tashi mu tafi hostel,
Khulud bata ko motsa ba, ta kafe Sanah da ido,
kana tace " muje ina Sanah?


" Salan ya dawo bai iske mu ba ya samu abinda yake so,
ya kuma samun damar zagin iyayen mu da ahalin mu,
ya kuma ci mana fuska da mutunci,
yanzu ke zagin da yayiwa iyayen mu da ahalin mu damu kanmu kinji dad'insa?


Shiru Sanah tayi bata furta kalma ko d'aya ba,
Khulud ta cigaba " ke yake zaga amma ni nake jin k'unar abin a zuciya ta,
ke yake jifa da munanan kalaman amma ni nake jin zafi da bak'i ciki a rai na,
dan girman Allah my Sanah ki daina shiga sabgar mutumin nan,
mu lallab'a mu rabu dashi lafiya,
ido Sanah ta zaro had'i da cewa " wacce sabgar tasa nake shiga?


"Wacce idan yace kiyi abu kike k'inyi,
please daga yau duk abinda ya saki ko ya umarce dayi muddin bai sab'awa shari'a ba kiyi,
idan kina yin abinda yace ai sai yaci kansa,
muga kuma ta inda zai b'ollo ganin yadda Khulud ke magana ne yasa cikin sanyin jiki Sanah tace " to in sha Allah zanyi k'ok'arin kiyaye duk abinda zai kawo sab'ani a tsakani na dashi,
saboda ke kodan hankalinki ya kwanta ki samu nutsuwa.


Amma wallahi badan ke ba da sai dai ya kashe ni,
idan shi k'aramin d'an iska ne,
da sai na nuna masa ni babba ce,
shege d'an iska mai girman kan tsiya,
muskilin banza, wai harshi zai cewa wani d'an iska bayan shine cikkekken kwarto,
ja'irin yaro kullum bashi da aiki sai ya kwanta haka, ta kwanta akan sofa tana kwaikwayon yadda yake kishingid'a,
ta kwaikwayi maganar sa tace " ke kina shaye-shaye ne?


Tayi maganar kamar yadda yake yi,
tace kaji munafuki shida yayi kama da masu shaye-shayen ma ba'a ce yana yi ba sai shine zai cewa wani yana yi,
wama ya sani ko irin sune masu lab'ewa a uncompleted buildings suna 'yan kurb'e-kurb'e da zuk'e-zuk'e,
zata kuma magana Khulud ta rok'o hannunta tana nuna mata agogon bangon dake manne a office d'in,
tace kalli har 10:05pm na dare,
zo mu tafi nasan shima ya tafi,
Sanah tace " mugu azzalumi kawa ya ajiye mu kamar ba mutane ya jibge ba,
ba ci ba sha balle bacci, sai gobe yazo yana tare late comers,
shi yana can saki baki yana bacci har da munshari,
Khulud taja hannunta tana cewa " mu tafi ni dai yunwa da bacci nake ji,
kuma nasan hankalin Aunty Halan nacan a tashe.


Washe gari bayan an kad'a break Sir Moli ya tafi office, har ya kishingid'a ya tuna da voice recorder daya kunna ya aje ye dazai fita yabar su Sanah a office d'in sa,
dan ya tabbatar da sai sunyi wata magana a kansa,
d'aukowa yayi daga inda ya b'oyeta a gefen table d'insa yana murmushi ya koma kan sofa had'i da kunnawa.





MOMYN ZARAH_*RASHIN SANI.......*_




*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_



```Wattpad:HauwaAUsmanjiddarh```



4⃣



Suna isa k'ofar office d'in gabanta yayi muguwar fad'uwa,
amma ta dake dan kar Khulud ta fahimci halin datake ciki,
Sanah na niyyar danna kai, Khulud tayi saurin rik'o ta had'i da cewa " ke wai meyasa kike haka ne?


Baki Sanah ta zumb'uro had'i da cewa " me kuma nayi?


Khulud tace " amma sanin kanki ne ba'a shigar masa office kai tsaye ko?


"Tunda a gabanki ko head girl ce tazo tsayawa take a bakin k'ofa, ta fara yin sallama kafin ta shiga ,
sannan ta tsaya har sai ya bata izinin shiga,
kuma ma ko ba haka ba ai bai dace ace kin shigar masa office kai tsaye ba,
Sanah tace " to amma kema ai kina ganin yadda yake shanya mutane a cikin rana, sai ya mula ya mulmule kafin ya bawa mutane damar shiga office d'in,
kuma ni gaskiya kin san ban iya jira a rana saboda tana iya sani ciwon kai,
ta k'arasa maganar tana zumb'uro baki,
"ko ma dai miye ai sai mubi doka da k'a'idarsa dan mu zauna lafiya dashi,
tunda haka muka ga sauran students nayi, ba kuma fin su mukayi ba,
rolling idanta tayi sama had'i da dafe goshinta, tace " to naji yanzu dai sai kiyi masa sallamar,
mu kuma muyi ta zama anan har sai sanda yaga damar damu izinin shiga,
duk abinda ke faruwa tsakanin Sanah da Khulud Sir Moli na jinsu,
murmushin takaici yayi cike da mamakinta,
girgiza kai kawai Khulud tayi batare data kuma cewa komai ba ta k'arasa gaf da k'ofar tayi sallama,
ga mamkin Sanah sai ji tayi ya amsa had'i da bada izinin shiga,
kallanta Khulud tayi tana yi mata alamar kinga ni ko, da idanta.


"Assalamu Alaikuma Khulud ta kuma fad'a lokacin da suke shiga,
batare daya d'ago ya kalle su ba ya amsa,
baki Sanah ta tab'e a ranta tace " majhulil hali,
duk abinda take yana kallanta,
dakyar ya bud'e baki yace " meya hana ku zuwa d'azu?


Kai tsaye Sanah tace " gani nayi during class hrs ne shiyasa nace kar muzo,
batare daya bud'e idansa ba ya kuma cewa " uban wa ya ku izinin tafiya jiya?


Nan ma kai tsaye Sanah tace " ni ce,
saboda me? ya tambaye ta a tak'aice,
"saboda muma mutane ne kuma musulmai ya kamata ace munyi sallah munci abinci,,
a hankali ya bud'e idansa ya zuba masa batare daya ce komai ba,
leb'e ya cije saboda yadda take bashi amsa kai tsaye, cikin isa ya mik'e zaune daga kishingid'en dayake ya kalle ta,
yace " ke 'yar iska ce ?


Ido itama ta zuba masa batare data ce komai ba,
ya kuma cewa " ke wacce irin dabba jaka ce?


"A gidan ku babu manya ne, ko suma iyayen naku basu iya magana da manya ba?


Balle su koyar daku tarbiyyar iya magana da manya,
amma ina ganin kamar a gidan ku kowa zaman kansa yake yi ba babba ba yaro ko?


yayi maganar duka a

5 / 38