Advertisements
Chapter 11 Reading ZAKISAN KONI WAYE by ummu maryam BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

ZAKISAN KONI WAYE by ummu maryam

Author :  ummu maryam Category :  Complete Novels

Chapter   11 / 44

30K to 33K   out of 130.5K words

Iya kaiwa Monday ban ganiba..yau Friday and am
missing you die.."
"Nima jinake kaman nayi wata ban gankaba"
"Zan dawo gobe..."
"Aa...kar ka dawo..wahalan zama mota zaiyi maka yawa..sannan su first love zasu iya
fushi da kai..."
"Alright.. Zan kiraki later"
"OK...bye" kiss yayi blowing cikin wayan sannan ya katse wayan.
Relaxing yayi yana tunanin abin duniya.

Suna zuwa abuja yayi sallan magrub, sannan ya koma gida, sai yaga Sam gidan baya yi
mashi dadi,gidan sai yayi mashi mugun girma,
"Allah kabani tawa ta shikamin gidan nan da joy and happiness.."
Guys dinshi murna wurin su baa magana. Amman Salem baibi ta Kansu ba. Direct
bedroom dinshi yawuce ya kwanta yana tunanin maganan Umma.

Yauma kusan kwana sukayi suna waya da tawa, duk yanda yaso tawa ta fada mashi
maanan ifemi ki tayi, wani manager dinshi ya kira ya tambayeshi meye ifemi sai
mutumin ya gayamashi my love kasancewan mitumin Yoruba ne.

Wacegari Saturday yaso yayi surprising tawa ya koma Kano don kwata2 abuja batayi
mashi dadi Amman sai ya tunani yau zaa kawo ameera, tunda wuri agent dinshi ya
rakashi ya gano gidan, yafi minti 30 yana daria don exactly yanda yakeson gidan
haka yake, don ko cement baa shafa cikin gidan ba, kuma dubawa yayi yaga anzuba
dukan abubuwan daya ce azuba, wani gefen gidan ya kalla yaga itace lode da murhu,
wani sabon daria ya karayi, kallon agent din yayi
"Kasamo min guys guda biyu suyi guarding gate din nan.. And make sure you get them
before 4pm"
"Yes sir"


[10/8, 12:06 AM] Fadila S. Takko: ❤
ZAKISAN KONI WAYE

®zuwairat(ummu maryam )

2⃣5⃣

Yau Friday da misalin karfe biyu aka daura auren ameera da Salem kan sadakin 100k
Wanda dad dinta ne ya bada, duk wurin babu wani dangin ango ko daya amma still
wurin ya shika sosai, Amman yan gulma sai magana suke wai aure ba dangin ango ko
daya acikinsu har yanuwan dad wanda basu shiri, shikam dad cewa yake
"Yan bakin ciki saidai Ku mutu"

Around 4pm jet yaisa gidansu ameera, yan gidan baki suka bude suna kallon ikon
Allah, ameera tasha gayu cikin Arabian gown mai duwatsu from head to toe, tana
wurin mom tana bata shawara kan zaman aure Amman tanajin ance jet yazo babu kunya
babu tsoron Allah ta mike, kallon mamaki mom tayi mata
"Saurin meye haka?" Mom ta tambayeta, karaf anty Sadiya dake gefen ameera tace
"Ki kyaleta...ta biye maki dare yayi masu?..ki tunafa Lagos zasu daga nan su wuce"
haka anty Sadiya ta rike mata hannu ta fidda ta daga cikin dakin. Wani daki suka
shiga sai sauri take ta hada mata wani Maganin jaraban ta bata, kafa kai tayi ta
shanye, sannan suka fita wajen jet, agaban jet Abdul da pilot ne sai aka budewa
ameera bayan ta zauna, Abdul kallon ta yayi ta cikin madubi
"Anya wannan kyau sir yana Iya aikata abinda yayi niyyan kusa?" Yafada cikin
ranshi. Mutane sai bye sukewa ameera Amman don girma kai ko kallon inda suke bata
yiba, bakin kofan affan ya tsaya daga nesa, suna hada ido da ameera sai yayi mata
gwalo, nace affan ko kasan abinda zai faru ne. Pilot daga jet yayi sakuyi sama.
Mom dake kallo ta window ta fashe da kuka, don tamkar ta yarda yarta takeji gashi
bata da bakin magana.

Baa bata lokaci ba sukazo gidan Salem na Kano akayi landing, ameera sai kallon ikon
Allah take don atunaninta straight to lasgidi, su Abdul na fitowa suka bude mata
kofa ta fito, gaban taxi dayayi ready yana jiran su shiga ayi gaba Abdul ya tafi ya
bude mata, ameera tsayawa tayi kaman batasan abinda yake nufiba
"Ma'am ki shiga mu kara gaba..." Wani irin ashar ta saki tare da watsa mashi
irritating look
"Kana haukane?.. Ya zaayi kace in hau wannan dirty..disgusting.. Crippy looking
car" dan daria Abdul yayi
"Ma'am please ki shiga time is not on our side..muna da long journey ahead.."
Ameera bata kalli inda yake ba koma ta zauna cikin jet sai lokacin ta tuna da bata
dauki wayanta daga gidaba.

Abdul yafi minti ashirin yana magiya Amman banda zagi na uwa da uwa babu abinda
takeyi mashi, shikam Abdul yasan da umarnin Salem zaibi da tuni an wuce wurin don
cewa yayi
"Drag her ass to abuja" Amman Sam Abdul bayason taba Matan da ba nashiba, komawa
yayi cikin motan ya dauki wayan shi ya kira Salem
"What?" Salem ya ce mashi sanda yayi picking
"Sir she is not cooperating"
"What do you mean" ya tambayeshi, ahankali Abdul yace
"Sir taki shiga taxi..." Bai idaba yaji Salem nacewa
"Who the fuck give you the order of asking her?..Abdul kafara ketara umarni na
ko?..in baka kiyayeniba zaka rasa aikinka...and don't forget to come along with the
makeup artist" yana kaiwa nan ya katse wayanshi.
Ahankali Abdul yafito daga cikin motan ya nufi inda ameera ta kame cikin jet kaman
na ubanta yace."ma'am Dan Allah kiyi hakuri ki fito mutafi...sir yana chan yana
jiranki...babu mai cikin jet..kuma nan da hour 4 jirginku zai tashi... Please we
have to go" ameera zama tayi kaman mai tunani sannan tace
"Ka sake wani motan don kallon wannan motan yana sani jin amai.." Dan tabe baki
Abdul yayi Amman bai bari ta ganiba
"Kiyi hakuri ranki ya Dade, dukkan motocin suna abuja kuma babu time da zaa zo daga
abuja daukanki..please muje kar sir ya koreni daga aiki" yakara yi mata wani
karyan.
"Ai hakan zai fi cos you look worthless" tafada tana fitowa daga cikin jet, bakin
motan ta tsaya tana jiran abdul ya bude mata, babu musu ya bude mata ta shiga
sannan ya maida ta rufe.
Shiga Yayi gaban motan yatafara tuki sannan yace
"Ma'am kiyi hakuri zan dauki pilot din dazai yi tukin jirgin" ya kara dapka mata
wani karyan.
"Go to hell its not my business kawai take me to my husband" shidai baice komaiba
ya jata suka tafi yabi ta gidan makeup artist ya daukeshi, shima saida ya amshi
rabonshi na zagi gurin ameera.



Aranan kam tawa basu samu zamaba a restaurant saboda gari daya cika saboda bikin da
ake, Allah Allah take ta amshi wayanta daga gurin shaji dake kusa dasu ta kira
Salem tabashi labarin abinda ke faruwa, sai wajen karfe uku mutane suka Dan rage
shagonsu ta amshi wayanta ta kunna, number Salem ta kira
"My angel meyasa number ki baya shiga tunda safe?" Salem ya fada,
"Wallahi ifemi badi da battery shine na kai chaji kuma tunda safe bamu zauna ba.."
Ahankali Salem yace.
"Saboda me habibty"
"Hmmm...ifemi..dan former President yayi aure yau...kaji labarin auren?" Murmushi
yayi.
"Ina talaka kammani zaiji labarin auren dan tsohon shugaban kasa?..."
"Ifemi ka bar cewa talaka kamka...ai talaka shine Wanda bashi da cin yau balle na
gobe..."
"Hmm habibty you always know the right thing to say...yau kin gaji sosai kenan"
"Sosai.. Kaman inje in kwanta nakeji" Salem lumshe idanuwa yayi yana imagining
dinta kwance kusa dashi
"Sorry my love..kin kusa daina wannan wahalan.. "
"Hmmm Allah yasa"
"yama sa"
"Saboda me kace haka?" Ta tambayeshi, Salem shuru yayi don ya rasa karyan da zai
shirga mata, sai few seconds later yace
"Nayi mafarkin nidake cikin daula Mara iyaka..." Karaf itama tace
"Nima nasha irin wannan mafarkin."
"Wane iri kenan?" Ahankali tafara cewa
"Tuntuni nake mafarkin gani cikin wani babban gida" daria Salem yayi
"Allah ya maida maki shi gaskiya"
"Yadai maida mana" haka suka cigaba da hiransu har sanda madam ta kirata. Acikin
ran Salem kam saiji yake inama tawace zaa kawo gidanshi yau da babu abinda zai
hanashi angwancewa yau.



Sai goma saura su Abdul suka isa abuja, ameera har bacci tayi ta farka, Abdul kiran
Salem yayi yasanar dashi isowansu, Abdul ya hadashi da agent dinshi yayi masu
discription din inda zai kai ameera.
Duk kwatancen da agent din yayi wa Abdul bai ganeba, cos ba sanin garin yayi ba
sosai, kuma wurin wajen garine, Salem ya kira.

Abangaren Salem kam ya kame kan wani kujera na alfarma yana jiran Abdul ya fada
mashi ankai ameera, yana ganin kiran Abdul yayi picking
"Kun isa?"
"No sir..ban gane wurin ba.." Shuru Abdul yayi kaman mai tunani sannan yace.
"Ka kawota estate.. Ka kaita dakin baki, shikuma Artist din ka kawomin shi"
"Yes sir" ya katse wayanshi sannan ya mike ya tafi bedroom dinshi yayi
kwanciyanshi.
10:50 suka isa gidan, yana shiga yayi parking ya bude mata mota tafito tana kallon
gidan, dukda darene gidan kaman rana, don koina kal yake , ita amarya bude baki
tayi tana kallon wannan aljannan duniya.
"Ma'am follow me" yace mata, kallon shi tayi kaman mai gani kashi sannan tabi
bayan shi, wane part na gidan ya kaita yabude mata kofan,ameera kallonshi tayi
"Idiot does this place looks like an airport?"
"No ma'am.. Sir ne yace kin gaji abari sai gobe zaku wuce" tsaki taja
"Ina ogan"
"Zan kirashi yanzu"
"No entity kawai" tafada sannan tafara kallon wurin.. Abdul na fita ya saki ajiyan
zuciya
"Na dai kusa gama aikina...duk ni najawa kaina wallahi" yafada lokacin daya iso
wurin artist dake tsaye jikin mota yana karewa slim estate kallo,
"Muje " Abdul ya fada mashi sannan ya dauki bag dinshi sukayi mansion din Salem.

Kofan falo yabude suka shiga sannan yaisa bakin kofan bedroom yayi knocking, Salem
daya fara bacci ya dauki wayanshi ya mike ya bude kofa ya fito sanye da three
quarter tare da armless.

Baa bata lokaci ba guy din ya chanza mashi kamanni kaman yanda ya saba, fita
sukayi, shikuma Salem yabi bayan su, yana tafiya cikin kasaita.

Ameera kara kwantawa tayi kanwani doguwar kujera, Sai matse kafafuwa take, Salem na
budewa ya hangeta kwance, kara takawa yayi kusa daita ya kura mata ido
"Ga kyawun fuska Amman babu kyawun hali," yafada cikin ranshi, kallon yanda
fuskanta ke kyali yayi sannan ya kalli kafanta sunsha nails ga leglace, kallon
yanda take ta faman Matse kafafuwa yayi, hannu ya daga ya sharara mata wani
mahaukacin mari, nan take tafarka tare da faduwa daga kujeran datake, hannunta kan
cheeks dinta tafara karewa Wanda ya mareta kallo, gani tayi fuskanshi na Wanda ta
taba mari Amman daga kwaiwanshi kasa tas
"Surprised?" Salem ya tambayeta hannuwanshi biyu cikin aljihunshi, har lokacin
ameera bata dawo normal ba don gani take mafarki take, Dan dukan kanta tayi ko zata
farka daga bacci, Salem daria yayi
"Do you think you are dreaming?... Well you are not.. This is reality" ameera kara
ware idanuwa tayi
"Remember me?" Yafada yana kara tunkaran inda take, ameera ta fara ja da baya, tana
tunanin abinda ke faruwa, ahankali tace
"Please WAYE kai" har lokacin hannunta na kan kumatunta
"The bitch can say please... Well am Salem Yusuf sulaiman" idanuwa tazaro
"Kaine ka taba zuwa gidanmu?" Daria Salem yayi
"Nine Wanda kika mara..nine Wanda kika watsawa ruwa a jiki...please in tambayeki
meye cikin abinda kika watsa min" ameera kuka ta fara tana yarfe hannuwa, daria
Salem ya karayi
"Why are you crying...answer my question.. I don't have all night" cikin kuka
ameera ta fara cewa
"Pepper.." Da sauri tayi kneeling tana kuka ta cigaba dacewa
"Don Allah kayi..."
"Wato kin zuba min yaji don ki Kashe min ido kaman yanda kika kashewa maigadin
gidan Ku ido"
"Don Allah kayi hakuri bansan kai bane.."
"Eh dakin san nine bakiyin haka..da kin boyemin halinki na gaskiya.."
"Wallahi sharin shaitan ne...ba halina bane" tafada tana kuka kaman ranta zai fita,
daria Salem ya karayi
"Gaskiya ba halinki bane..Amman bakijin tsoron ki daga hannu ki mari Wanda ya
girmeki..."
"Shaidan ne...please kayi hakuri"
"haba young lady it's too early to apologize.. Zan baki dama ki bada hakuri...Amman
sai nan da shekara daya..." Yana kaiwa nan ya juya, da sauri ameera ta kama
kafanshi
"Please forgive me.. Wallahi bazan karaba..." Bata idaba Salem yayi ball daita tayi
rolling daga inda take, barin dakin yayi tare da jawo kafan. Ameera mikewa zaune
tayi tana kuka, bayan kaman minti biyar ta goge hawayenta sannan tace
"Nasan with time zai huce..."kara kallon dakin tayi
" ko me zakayi min bazai hanani bearing Mrs Salem Yusuf ba"
[10/8, 12:06 AM] Fadila S. Takko: ❤
ZAKISAN KONI WAYE


®zuwairat(ummu maryam)

2⃣6⃣

Ameera komawa tayi tsaye tana kallon kofofin dake dakin, daya daga cikin dakin ta
bude ta shiga ta ga wani katon gado dayasha expensive bedsheets, takawa tayi ta
kwanta sai lokacin shaawa ya kara taso mata
"Kin cuceni anty Sadiya... Wayyo na shiga uku" tafada tana Kara matse kafafuwanta,
shafa bedsheets din tayi tana cewa
"Ko abinda ke gidan nan yaisa debemin kewa...do what ever you want.. But am not
letting you go" hamma tayi, sai lokacin ta tuna cewa rabonta da abinci tun pepper
soup din nama da anty Sadiya ta bata tun safe shima na magani ne. Ji tayi cikin ta
na ruri don yunwa, mikewa ta karayi
"Nasan baa rasa abinci cikin wannan katon gidan.." Bata karasaba wutan side din da
take ya dauke, kamewa tayi waje daya tafara kuka don babu abinda ke sata cikin
damuwa kaman duhu. Ahankali ta taka taje bakin window gani tayi dukan estate din
da akwai wuta Amman banda inda take.

Salem yana komawa ya bada umarnin akashe wutan part din datake, zama yayi palour
yana son jin muryan tawa, gashi bayason kiranta saboda tace mashi yau ta wahala
wajen aiki. Zama yayi yana tunanin hanyan dazai tsayar da wahalan rayuwa tawa, bai
gama tunanin ba tayi mashi flashing, kaman yana jira ya dauki wayan ya kirata
"Habibty bakiyi bacci ba?" Dan daria tayi
"Ifemi na kwanta Amman na kasa bacci.."
"Why? my choice"
"Saboda banji muryan ka da Daren nan ba...kasan kasaba min jin muryan ka ko wane
dare...da in mami ta yimin tausa sai inyi bacci yanzu kam kotayimin ban iya bacci
sai naji muryan ka.." Tunda ta fara magana Salem ke cije lower lip dinshi mussanman
datace tausa, Dan daria yayi
"Ashe har tausa mami take yi maki?" "
"Eh mana...agajiye nake dawo wa daga wurin aiki.. In bata yimin ba ban iya bacci".
" kice INA da aiki kenan..don na kusa hutar da mami...tawan in fada maki wani abu?
" ahankali tace
"Eh.."
"You are special.. You are lucky....kinsan tunda nayi kissing dinki ban bar jin
bakinki cikin nawaba?..."
"Zaka fara ko?" Da sauri Salem yace.
"No please.. Am just telling you how I feel... I still feel your body in my arm.."
Shuru yayi itama tawa shuru tayi ta rufe idanuwa tana sauraron shi, Salem kwantawa
yayi kan dogon kujera yana samun desires
"Habibty I love you..in ni my kudine ranar dana aureki sai na bawa mutane hamsin
kujeran Mecca... Sai nabawa talakawa hamsin 2 million each.." Ahankali tawa tace
"Please stop it..."
"Why..I want to say it out loud"
"But you don't have such money..besides iyayenmu bazasu yardaba.." Da sauri Salem
yace
"Kina nufin mami bazata yarda in aurekiba?"
"Gaskiya bazata yarda yarta daya ta bawa bahauce ba..gani take wata rana yana iya
juya mata baya..."
"Haba...habibty in mami bata amince ba ke baki cewa saini?..don ni babu Wanda yaisa
hanani zabina.."
"Koda iyayenka sunce basu so?"
"Eh mana?"
"Gaskiya hakan babu kyau..zai zama disrespect.. Ni in mami batason abu ban
iyayi.." Sai duk jikin Salem yayi sanyi
"Nasan mami zata Iya kine Dan bani da naira..."
"Ohoo please stop talking about money.. Besides money is not every thing... Sannan
mami is not a money person... Don in kasan waye baban mami zakayi mamaki..."
"Tell me more" yafada yana jin dadi hiran
"Grandpa dina shine oba na garin su.." Da sauri Salem yace
"You mean grandpa dinki sarki ne?"
"Yes sir" ido Salem ya kwalo
"What happens?" Ji yayi tawa ta kara kwantar da murya da alaman batason wani yaji
labarin dazata bashi
"Lokaci da mami take budurwa ta kamu da son bami, kuma bami dan talakawa ne..sai
grandpa yayi2 ya rabasu Amman mami taki tace saishi..sai grandpa yace ta zaba
tsakanin shi da bami daita zabi bami sai grandpa yace ta tafi kar ta kara
dawowa.."
"Hmmm..ashe princess ceke? Shiyasa kike da nobility.. Wane garine?" Don babu
sarakunan dabai saniba
"Bazan fada makaba..Amman he's a very powerful king in the west"
"Meyasa mami bata komaba?"
"Nima ban saniba kuma the annoying part shine tunda bami ya rasu basu
nemanmu..."ahankali Salem yace
" karki damu zasu nemeki..yanzu habibty kinsan mami tabi so shine ke kike cewa sai
abinda mami tace..."
"Ina amfani hakan?..kawai mutum yabi maganan iyayenshi yafi..."
"To naji..nasan when we get to that bridge we cross insha Allah.. Yanzu gayamin
meye abinda zaki fiso a wurin namiji dazaki aura?" Tawa shuru tayi don batasan
abinda zatace ba
"Please love am listening.." Ahankali tafara cewa
"Inason mutumin my addini, mai tsoron Allah, respect, intelligent, truth worthy,..I
think shikenan."
"Baki fada ko kinason mai jiki ko mara jiki ba sannan kyau...fari ko baki..sannan
dogo ko gajere?" Tawa daria tayi sosai
"Gaskiya ban son mai jiki, kyau yana gushewa, inason fari Amman kilan bazan samuba
tunda ni bakace sannan banason dogon over ko gajere over" Salem daria yayi yana
kallon hannuwanshi da suke kal kaman jini zasu fito
"Wai bazata samuba tunda ita bakace...anyway ni ki tambayeni abinda nakeso jikin
mace" tawa shuru tayi bata tambayeshi ba,
"Am waiting.." Kin tambayan shi tayi don tasan yana iya baro magana babu ruwanshi,
"To bari in fada maki tunda baki tambayan ta, na daya inason figure 8 ..mai up and
down..." Daria tawa ta farayi sannan ta katse wayan ta batare data ji karashen
abinda zai ceba, shima mikewa yayi yana daria, kallon joystick dinshi dake tsaye
yayi sannan yace
"Am disappointed in you.." Yafada tare da kaiwa wurin dan duka, nan take ya saki
Dan kara yana rike wurin har lokacin bai bar daria ba.
Haka ya kwanta yana juye2 duk desire na damunshi, nikam nace ango kaje wajen amarya
tabaka hakkinka mana.. Wani irin dirty look ya watsa min sannan ya mike ya balli
magani daga first aid box yasha sannan ya samu bacci.

Amaryakam haka ta kwana rakube jikin window saboda hasken dake reflecting wajen,
batayi bacci kirkiba Ga yunwa ga tsoro sannan ga son sex.

Salem na dawowa daga masjid ya shiga swimming pool din bathroom dinshi yayi
swimming har kusan hour daya sannan yayi wankan sabulu ya fito, shiryawa yayi
cikin Gucci suit sannan ya fesa turaruka masu dauke hankali, saida ya tsaya yayi
selfie ya saka Instagram sannan ya fito, wasu BMW MRI guda uku ne tsaye sakar
gidan suna jiranshi, yana zuwa ya shiga cikin daya majeed yashiga cikin Wanda
yashiga daga gaba sai driver, dayan Abdul da Jibril sai na karshen isah da Mahmud ,
Salem kallon Majed yayi
"Alh kaje sasshen baki ka fiddo yarinyan dake gurin" Abdul fita yayi ya tafi, Abdul
kallon shi yayi tacikin mirror
"Allah ya kiyayeni..kaje abaka na karyawa...saidai majed bashi da mutunci" yafada
cikin ranshi.
Ameera tashi tayi tashiga bathroom sannan ta fito falo adaidai lokacin da majed
ya shiga falon
"Kan buro uban nan... Kai wane irin kafirine baka sallama?... Ku jimin jakki..$"
bata karasaba ya karaso inda take ya rike hannunta yayi waje daita don shi baisan
Matan oga bane sannan koya Sani umarnin oganshi yake bi,ameera salati ta fara tana
burma mashi zagi, suna fitowa waje Allah ya bata saa kwace hannunta aikam bata bata
lokaci ba ta daukeshi da mari, shima tabkeken hannunshi ya daga ya sharara mata
mari, nan take wuta ya dauke mata ,Salem na zaune cikin mota yana kallon abinda ke
faruwa, daria ya farayi, shikam Abdul dake cikin dayan motan cewa yake
"Ai wannan ba irina bane mai daukan raini"
Majed ya dinga cewa
"You dey cry?..you dey mad?..who be your father for Niger?...who born you?..."
Salem Dan fitowa waje yayi sannan yace
"Alh majeed drag her to that taxi" yana kaiwa nan ya koma cikin mota, itakam ameera
har lokacin hannunta na kan cheeks dinta, don tunda take wannan ne karo na biyu da
babban mutum ya mareta, nafarko Salem yanzu kuma wannan, haka yashaida mata daakwai
matsala.

Ingizata majeed yafara yi, batayi musu ba

11 / 44