Author : ummu maryam Category : Complete Novels
yake, da sauri
ta matsa kusa da Salem, muryan ta na rawa tace
"Ife..inane nan?" Ahankali ya kama mata hannu
"Gidan brother na" itama rike hannunshi tayi gam, tawa cigaba da kallon wurin tayi
tana juye2, Abdul parking yayi, da sauri guys 5 suka taho wurin motan, tawa kara
rike mashi hannu tayi sosai
"Ife...who are this guys"
"He's bodyguards" budewa Salem motan sukayi don ya fita Amman tawa kara matsawa
tayi kusa dashi tare da rikeshi sosai
"Ife...am are afraid...please let's go back" kallon fuskanta yayi yaga yanda eyes
dinta suka fito don tsoro
"Habibty...calm down... Ko kinason in kaiki hotel?" Ido tazaro kaman zatayi kuka
"Ka maidani Kano...banason kudin" dariya Salem yayi, sai kara shisshige mashi take
"To ina family din brothern ka?" Cikin daria Salem yace
"Suna abroad..." Fashewa tayi da kuka
"Wallahi bazamu saukaba..ka maidani Kano.. Ko ka kaini wani gidan mai mutane" Salem
kam sai daria yake
"Wayan nan ba mutane bane?" Su majed sai kallon juna suke,
"Ki bari mu fita sai in kaiki wurin neighbors dinsu" sai lokacin tabari ya fita,
yana fita itama ta fito da sauri ta kara rike mashi hannu, duka guys gaida Salem
sukayi cikin respect, amsawa yayi hannunshi cikin na tawa, itakuma sai boyewa take
bayanshi don gani take kaman muggan mutane ne, part din dake kusa da dashi yayi
daita, sai taka mashi kafa take don yanda ta shige mashi jikin, suna zuwa ya bude
suka shiga , tawa kallon ikon Allah kawai take,
"Habibty ki shiga bathroom kiyi wanka sannan ki chanza kaya, kiyi sallan, dinner
will be serve" rikeshi tayi sosai
"Wallahi baka barina nan wajen..." Sai
"Please stop... Ki zauna..babu abinda zai faru...besides ina nan..kawai zanje inyi
wanka in chanza ne" cikin kuka tace
"Tsoro nakeji... Mutafi tare" kura mata ido yayi
"Mu tafi muyi wankan tare?" Da sauri ta girgiza mashi
"Then wait here..zansa akawo maki abinci..in kina bukatan wani abu.. Just call me"
da kyar ya cire hannunta daga jikin shi ya fita, tawa kam sai kuka take don gani
take yaune rananta na karshe aduniya.
Bayan fitanshi wani ya shigo ya jera mata abinci kan dinning, tana takure waje
daya.
Shikuma Salem fita yayi yana jin wani irin dadi cikin ranshi don ji yake inama ace
ya riga ya aureta
[10/8, 12:06 AM] Fadila S. Takko: ❤
ZAKISAN KONI WAYE
❤
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣3⃣
Salem na komawa part dinshi ya goge fuskanshi sannan ya shiga wanka, yana gamawa
yayi alwalla sannan ya fito sanye da jallabiya fari tas, fitowa yayi ya samu guys
dinshi suna jiranshi su tafi masjid, shi kuma cook sai jera abinci kan grass carpet
yake, kallon majed yayi
"Ka kaimata kayan danace ka sayo?"
"No..sir"
"Hurry ka kaimata sa samemu kan Hanya" majed part dinsu ya tafi ya dauki kayan
Tawa kam banda kuka babu abinda take yi , da taga kai ta kalli katon falon sai ta
kara fashewa da kuka
"Wayyo.. Na aminta da yan yankan mutane" take ta fada cikin zuciyanta, wayanta ta
dauka ta so kiran mami Amman tasan yin haka na nufin kashe maminta da kanta, kuka
take taji an bude kofa, da sauri ta mike tsaye don gani take kaman wanda zai
yankata ne ya shigo,
"Ma'am you dress" majed ya fada mata sannan ya ajiye kayan ya fita, yana fita
takoma kasa inda take ta cigaba da kukanta.
Suna dawowa daga masjid direct inda aka jera abinci suka wuce suka fara cin abinci,
Amman Salem babu abinda yake sai kallon side din da tawa take, kawai tunanin abinda
zai faru yake, yana tunanin shin zata amshe shi cikin murna dukda ya boye mata
koshi waye? Bai wani ci abincin kirki ba har lokacin sallan ishai yayi. Masjid suka
koma sannan suka dawo, direct mansion din da tawa take ya nufa, yana zuwa ya rasa
courage din shiga, duk sai ya rasa abinda zai fada mata, yafi minti biyar wajen
sannan yayi karfin halin knocking, sau biyu yayi knocking dukda yasan ba response
zai samuba, ahankali ya bude ya shiga, ganin ta yayi takure kusa da wani kujera
tana kuka, tana ganinshi ta mike, kura mashi ido tadanyi tayi saurin dauke idonta
tana tunanin kilan brother shi da yake magana ne
"Meyasa bakici abinci kiba?" Ya tambayeta ahankali, da sauri takara daga kai ta
kalleshi
"Please take your bath, change, pray then eat..." Da sauri tace
"Please ina sir Salem?" Dan murmushi yayi
"Do what I said.. Zan gaya maki inda yake" Dan kura mashi ido tayi for a moment
"Please WAYE kai?".
" kije kiyi abinda nace ZAKISAN KONI WAYE " kuka tacigaba dayi
"Na koshi..nidai please ka Kiramin sir Salem" gani yayi kozai kwana rokonta ba
zatayi abinda yake so ba, Ahankali yace
"Ifemi please eat..its your first time in my house" tawa tsaya kallonshi tayi, bako
kiftawa
"Please" yakara cewa
"Please who are you?" Bai ce komaiba ya tunkareta, itakuma ta tsaya tana ganewa ko
Salem dinta ne, bata ankaraba taji ya riketa ya zaunar daita kan kujera, shima zama
yayi kusa daita,
"Ni Salem" da sauri ta girgiza kanta tare da matsawa baya
"Ba kai bane Salem dina" Dan murmushi jin dadi yayi
"Nine..I am Salem" deep down tana tunanin shine cos da idanuwa da muryan duk
nashi,Amman she can believe Salem dinta is as handsome as the Arabs, runtse
idanuwanta tayi tana girgiza kanta
"No..you are not" da sauri ya rike kanta
"Stop it habibty kanki zaiyi maki ciwo.. Nine Salem.. Its me your Ife...please just
listen to me" bude ido tayi tana kallon shi, shima kura mata ido yayi,
"It's me" tana kuka tace
"How comes?" Ta tambayeshi, har lokacin yana rike da fuskanta itakuma rike da
hannunshi dake kan fuskanta, kallon juna suke kaman basu taba ganin junaba, kaman
mai rada yace
"Please at least eat and pray..then zan gaya maki komai" girgiza kanta takara yi
"I can only pray"
"Muje in rakaki bathroom" dan dauke hannunshi tayi daga gefen fuskanta,
"Please show me the bathroom" mikewa yayi itakuma tabi bayan shi, suna tafiya tana
kallon dakin
"Kaman baa mutuba?" Ta fada cikin ranta, wani kofa ya bude tabi shi, wani makeken
bedroom apartment ne mai dauke da silk bedsheets, kallon girman wurin kawai take,
don yayi takwas din ciki da falonsu, kofan bathroom yabude mata,
"Ki shiga" ya fada sannan ya koma yaje ya zauna bakin gado yana jiranta, shiga tayi
tana tunanin
"Allah yasa mafarki nake" jitayi Salem nacewa
"Please habibty take a shower" kallon swimming pool dake gabanta tayi, bata taba
swimming ba Amman tason tashiga, wani bathroom tub tagani, komawa tayi ta kulle
kofan, sannan ta cire kayanta tayi wanka da wani sabulu mai shegen kamshi. Allah
ya taimaketa ta iya kunna kan shower
Salem najin shower yayi murmushi sannan ya mike ya dauko Arabian gown din da majed
yasayo ya ajiye mata kan gado tare da yimata fixing din praying mat sannan ya fita
ya koma falo yana cewa
"Am going to try and be a perfect gentleman".
Tana gamawa tayi alwallah Sannan ta goge jikin ta ta maida kayanta ta fito, ko
kallon gown din batayiba ta yafa gyalenta tafara rama sallolin da ake binta.
Bayan 30 minutes ta kammala Amman ta kasa mikewa , tunanin iri2 ne cikin ranta,
Salem gani yayi har nine bata fitoba, mikewa yayi ya Dan bude dakin, hangota yayi
zaune ta hada kai da kwaiwa. Takawa yayi Ahankali yazauna kusa daita, har lokacin
batasan yana wajen na, tabata yayi ta dago kanta da sauri fuskanta sharkaf da
hawaye
" haba habibty.. Meye haka.. Please change and come and eat..remember kina bani
abinci inaci..why not bazaki ci na gidana ba?" Yayi magana kaman mai whispering,
Dan goge hawayenta tayi
"Please tell me who you are.. Am scared" tafada cikin kuka, dawowa yayi gabanta ya
zauna tare da yin gammo da kafanshi, hannu yasa ya dago habarta, sannan yafara cewa
"Sunana Salem Yusuf sulaiman..." Da sauri tawa ta daga kai ta kalleshi tana Dan
maimaita
"Salem Yusuf sulaiman.." Kaman tanason tuna inda taji sunan, Salem yacigaba dacewa
"I am the son of former Nigeria President Yusuf sulaiman..." Da sauri tawa ta matsa
baya tana kara fashewa da kuka at the same time tana dukan kanta tana cewa
"Please wake from this dream" da sauri Salem ya rike mata hannu
"Stop.. You are not dreaming.. Its real" kara matsawa kusa daita yayi ya rike two
hands dinta cikin nashi sannan yafara bata labarin duk abinda ya faru har zuwa
yanzu, Amman bai kara dana abinci da kuma kudin Mtn ba, tawa Dan goge hawaye
fuskanta tayi, sannan ta daga idanuwanta da suka koma kaman garwashi tace
"So kai nake yiwa abinci" ahankali ya daga mata kai, tacigaba dacewa
"kuma Kaine sanadin kudin Mtn" kara daga mata kai yayi, sabon kuka tafara tana cewa
"How can I be so fooled?..."
"Am sorry... Am just searching for true love" da sauri ta zare hannunta daga nashi
sannan tayi cupping fuskanshi a hannunta
"Sir look at me and look at your self... What makes you think it will work?..." Da
sauri shima Salem yayi cupping fuskanta, yana girgiza kanshi yana cewa
"No..you are the person I love.. And I am 100% sure you love me too..."
"Please sir stop talking about love...you are powerful am not... You are somebody
am nobody... You are educated am not... You are the richest man in Africa I am a
poor helpless girl..." Girgiza mata kai kawai yake
"All those things basu da maana awurina...I love you and that's the most important
thing.. This is meant to be..don't think about it..." Girgiza mashi kai kawai take
still hannunta kan fuskanshi
"Baka ganeba...mutane kaman mu don't last in such stories.. We are insulted...
Maltreated... Humiliated..."
"Please habibty stop it..your words are hurting me" kuka tafarayi sosai, baisan
sanda yajata ya rungume ta ba, tacigaba dacewa
"I shouldn't have love you sir..." Rungume ta yayi gam yana cewa
"You are mine..nothing... Nobody is stopping it...I love you.. You deserve
more..you are kind...you are special.. You are beautiful..." Tawa ma rungume shi
tayi tana kuka mai ratsa zuciyan mai saurare, Salem jiyake kaman ya tayata kuka
Amman shi ba mutum bane mai saurin kuka, shafa bayan ta yake
"Enough.. Ki bar kuka haka nan" tawa girgiza kanta ta dinga yi
"Barni inyi kuka...naso abinda yafi karfina..before ina tunanin zan lallashi mami
ta amince in aure ka.. Amman yanzu...I don't want to die.."
"Please stop saying those horrible words.. Bantaba son abu ban samubae..kuma you
won't be an exception.." Dan zame jikin ta tayi daga nashi , shikuma yasa hannu ya
goge mata hawayenta
"Please nasan Kana Iya sawa amaidani Kano..please ask somebody to take me back to
mami...banason kudin..please" ahankali yace
"zan maidaki da kaina..but please wait until tomorrow" girgiza mashi kai tayi
"I want to be with mami now" mikewa yayi ya dagata,
"Muje kici abinci"
"No..I want to go home.."
"Please.. Follow me..ko kuma in daukeki...kinsan we're alone..in this big house..
Anything can happen" daga kai tayi ta kalleshi ya kashe mata ido daya, kuka ta
shigaba dayi,
"Ashe daman you are a cry baby.. Then tsaya in daukeki" dukawa yayi zai dauketa ta
koma baya, kaman an chunkuleta tace
"Oh my Allah.. You are married"
[10/8, 12:06 AM] Fadila S. Takko: ❤
ZAKISAN KONI WAYE
❤
®zuwairat(ummu maryam)
3⃣4⃣
"Me kikace?" Ya tambayeta pretending, dan goge hawaye tayi
"Kana da aure mana...last week was your wedding... Am together with another woman's
husband..."
"Habibty stop it...ni bani da aure..am single for you alone..."
"Nasani...shiyasa ka bar Kano ranar Friday..."
"In nayi aure last week me zanyi a nan?...please enough.. Muje kici abinci" komawa
tayi ta durkusa kasa
"Nidai ka maidani Kano...bansan kwana gidan nan..." Daria yayi
"Nan ne fa gidanki nan gaba..taso kici abinci" da sauri ta girgiza kanta tana kuka
"Please take me to mami..." Bai kara cewa Komaiba ya nufeta, daukan ta yayi, kara
fashewa tayi da kuka,
"Please drop me..its not proper" banza yayi daita har saida suka isa dinning table
sannan ya ajiye ta,
"Sit" girgiza mashi kai tayi
"Na koshi.."
"Ashe kina da kafiya ban saniba?..haba habibty... Just relax..everything will be
alright..." Cikin kuka ta fara cewa
"You are not getting me...wannan soyayya ba me yuwa bane...nasan kana da
aure...sannan nasan iyayenka won't like me...we are two different people" matsawa
yayi kusa da ita sosai tare da rike shoulder dinta
"Look at me.." Ya umarce ta, ahankali ta daga kai ta kalleshi
"Believe me..bani da aure"
"Then waye dan tsohon shugaban kasa da yayi aure last week?"
"Da akwai yayan tsohon shugaban kasa dayawa...and about my parent..nayi masu magana
kuma sun amince...." Da sauri ta girgiza mashi
"No ban yarda ba..I remember ranar Friday you were sad when I called you..ashw
abinda ya sa ranka ya baci ne...."
"Oh tawa..stop it...I am the man..in da akwai matsala I should be the one to
say..." Ya fada cikin fada
"No!" Itama ta fada a tsawace, tureshi tayi, ta je kan kujeran da bag dinta ke kai
ta dauka sannan tayi hanyan fita, Salem tsaya kallon ikon Allah yayi, gani yayi da
gaske take, da gudu ya bi bayan ta,
"Where are you going?"
"Home" ta amsa mashi a takaice, da sauri ya rike ta, kwace kanta tafara kokarin yi
Amman a banza, amshe jakkan yayi ya yarda ya rungume ta, wani sabon kuka ta
farayi , cikin kuka ta dinga cewa
"Please let me go...we can be together... People will laugh if they see us
together..." Daga fuskanta yayi
"Nobody will laugh at us...you don't know how special you are... Please I love
you.. If you love me too then forget about every body..." Tawa kura mashi ido tayi
tana tunanin abubuwa kala2, goshinshi ya kai kan nata yana kallon long eye lashes
dinta, cikin whisper yace
"If you don't want us to start our honeymoon early kije kici abinci" yafada yana
lumshe idanuwa, itama cikin shessheka tace
"Na koshi..."
"Please" yafada kaman mai jin bacci,
"Na koshi...gida zani..."
Cikin rada yace
"I have learnt that you are stubborn... Since you are not eating...muje kibani
virginity dinki..kinga that will make you bond to me..." Sabon kuka ta farayi,
hancinshi ya fara gogawa kan hancinta,
"Please ka bari...." Idanuwanshi rufe sai ya maidata ya rungume, yana yi kaman masu
rawa, kadan2 yake dan juyata kaman yana lulu baby, tawa sai ajiyan zuciya take, don
tasan bazata karason wani danamiji kaman yanda ta so Salem Amman kuma tasan
tarayyansu bamai dorewa bane.
Tasha kallon film din da mai kudi zaiso talaka Amman daga karshe talakan ke wahala,
at times har kashe talakan ake, she loves him,but she don't want to be a victim.
Shima Salem tunani yake, yasan in har bai samu tawaba rayuwanshi na iya zuwa
karshe, ya iyawa kanshi alkawarin samunta at all means....hannu yasa yana shafa
bayan wuyanta zuwa bayanta, cikin rawan murya tace
"Sir please stop..." Shima cikin whisper yace
"Please don't stop me..." Kuka tafara yi tana cewa
"You promise mami you will take care of me"
"Kin ki in kula dake...abincin gidana kinci kikayi" yafada yana hada bakin su waje
daya, passionate kiss yafara yi mata, tawa babu bakin kuka sai hawaye, hannunshi
yasa kasan riganta yana shafa bear warm, and tender skin dinta, da sauri tawa ta
zare bakinta tana cewa
"Zanci abinci.." Yanda tayi maganan yasa Salem yin daria,
"To muje kici" ba musu tayi saurin komawa kan dinning shima Salem da sauri ya zauna
kan kujera yana daga gaban jallabiyanshi don kada taga joystick dinshi dake tsaye
❤
Bayan hinde ta gama ta dawo, lokacin ameera ta gama cin abinci ta koma ta kwanta,
sallama tayi daga ciki ameera ta amsa mata
"Badai kin kara kwantawa ba" hinde ta cemata
"Eh..har kin dawo?" Ameera ta tambayeta tana mikewa zaune
"In shigo?" Ameera dan hararan kofan tayi sannan taja karamin tsaki
"Ki shigo mana" tafada tana kara kwantawa kan katifan data maido falo, hinde
shigowa tayi ta zauna tana cewa
"Wannan kwanciyan da kike yawan yi..ko dai kina da juna biyu?" Tsaki ta kara ja
"Kin taba ganin mara miji da ciki?"
"Nasani ko Wanda kuka yi baya ya zama ciki?" Hararanta tayi tana tunanin
"Wannan banza Matan ma ta iya iskanci...look at dirty foot" tafada cikin ranta,
sannan tace
"Inzo kiji kwakwaf..ban taba kwanciya da namijiba" kallon mamaki hinde tayi mata
tare da gyara zamanta
"Amman mijinki sakarene...ga ki kaman madubi?... Ko mace na ganin kyanki balle
namiji" tabe baki ameera tayi
"Bayasona.. Ya aureni ne saboda ya dauki fansa"
"Fansa kuma?.. Koma wane irin fansa ne bai cika na mijiba...ko ma meye kyau yayi
hakuri ya mori wannan jikin" ameera saita tsinci kanta tana daria
"Ke dai kice kinason gulma kuma bazan fada maki ba"
"Nayi shuru...Amman in kinason Akira maki shi ina iya fadawa babana..." Da sauri ta
mike zaune
"Ban gane ba"
"Babana malamine..yana iya kira maki mijinki.."
"Kina nufin akirawoshi ya dawo nan gurina?..ko kuma ya daukeni daga nan gidan?"
"Sosai kam" dirty look ameera ta watsa mata
"Kuma cikin wannan dajin Amman baku bar mugun abuba...wai in tambayeki mana" hinde
da aka gwalace tace
"Inajinki"
"Da akwai inda ake saida zinari nan wurin..ko kuma ince inda ake sayan zanari"
"Gaskiya ba nan kusa ba..sai cikin gari"
"To in na baki awarwaro na daya zaki Iya saidamin ki sayo min waya da layi?"
"Sosai kam.."
"Gobe zan baki ki saidomin sai ki sayo min waya da kayan shayi"
"Allah ya kaimu" ameera komawa tayi ta kwanta, Sai bayan magrub hinde ta tashi
tafiya, ameera kaman zatayi kuka tace
"Dan Allah.. Ki turomin wata yarki ta tayani kwana..tsoro nakeji"
"Zan turo maki wata yara da auren ta ya mutu ta tayaki kwana" dadi ameera taji
Amman Mara kunya cewa tayi
"Dan Allah in sabulun dazu da sauran ki bata ta wanke kanta da jikin ta kafin tazo"
❤
Tawa tana cin abinci tana hawaye, Salem kam sai kallon ta yake with adorations..
Imagining yake kawai insuyi aure, irin rayuwa dazasuyi, ko quarter pepper chicken
bata cinyeba tace
"Na koshi" tafada tana goge hawaye, Dan murmushi yayi sannan ya mike ya bude sabon
wine ya zuba mata cikin cup, shima zubawa kanshi yayi
"Drink my choice" Dan hararanshi tayi
"Bana shan alcohol.." Daria yayi
"Nima ban taba shaba..its an non alcoholic wine" yafada yana kama hannunta, amsa
tayi ta kai bakinta, shima Dan sha yayi sannan ya kalleta yaga ta bata fuska
alaman bata jin dadinshi, cikin zolaya yace
"Nima haka naji lokacin da kika bani wannan drink mai suna maltina" tawa bata San
lokacin da daria ya kufce mataba, Salem dadi yaji, sai kuma ta fashe da kuka, dan
ajiye tumbler dinshi yayi ya amshi nata ya ajiye, sannan ya juya kujeranshi yana
kallon ta
"Habibty gayamin Wanda zan yiwa magana yaje wurin mami.." Tawa shuru tayi bata ce
komaiba
"Please habibty tell me.. I know they is someone mami respect.. Someone she doesn't
turn down..we should get married soon..." Yafada cikin whisper, still bata bashi
amsa ba
"Then meye sunan grandpa dinki..." Bata bashi amsa ba, ahankali tace
"Sir if you can take me home.. Zan kwanta" hannuwanta biyu ya rike yana massaging
dinsu ahankali
"Kullum muna waya da dare, yau tunda muna tare muyi hira mana..."
"I want to sleep"
Mikar da ita yayi, ya zagaye hannunshi kan waist dinta, ahankali tace
"Amman ka saba da taba mata..." Daria ya karayi, bai amsa ba ya duka ya dauketa in
a bridal style
"Please drop me..."
"Haba love...bari in rage maki hanya..inason in nuna maki I will be a romantic
hubby" yafada yana kaita bedroom, kwantar daita yayi ya kwanta gefen ta, da sauri
ta mike
"What are you doing?" Tafada arazane, dan rufe feet dinshi yayi da blanket
"Let's sleep.. I promise I will be a gentleman"
"No..." Tafada tana mikewa, riketa yayi tare da jawota jikinshi, ahankali yace
"Habibty sleep... Nasan bazaki iya kwana ke kadaiba" da sauri tace
"Wallahi ina iyawa" mikewa yayi zaune tare da kwantar daita sannan tashi daga kan
gadon, blanket ya rufa mata
"In kashe maki wutan?" Banza tayi dashi, tsayawa