Author : AMMEY LAYLERH Category : Complete Novels
dai komai na karasa lalacewa ne. Ga shi kusan kullum seya amsa waya daga family nashi kan cewar sun bashi go ahead ɗin dawowa, in yaso kowa yayi addininsa, yayi rayuwarsa amma ya dawo kusa dasu ɗin zai fi, in da ganan sun dawo masa da duk komai daya rasa nashi, Ga Yasmine najin maganar komawar tayi tsallen ala tsine uwar mai ƙarya tace sai sun koma.
*TO ALHAMDULILLAH DUKA DUKA NAN ZAMU DAKATA A BOOK ONE NA WANNAN LITTAFIN KUMA FREE PAGE'S... *
_Shin kuna tunanin cewar John (IBRAHIMUL KHALEEL) zai koma mension nasu?_
_Shin kuna tunanin cewa haka rayuwarsu zata ji gaba da tafiya da YASMINE ba tare da wani sauyi ba? _
_ababuwan dai suna da yawan da ni kaina ba zan iya furta su cikin sauri ko gaggawa haka ba, dole dai sai an bini a sannu cikin tafiyar DUHU NA DUKAN DUHU kashi na biyu_
_And Ana ina son mu sani cewar wasu ƙaddarorin basa zuwa da wuri… saboda ALLAH yana fara gyara zuciyar wanda zai ɗaukesu ne kafin su iso gare shi_
_Kuma ina son mu sani cewar ba duk jinkiri bane rashin dacewa… wani lokacin ALLAH yana ɓoye maka alkhairi ne har sai lokacin da zuciyarka zata iya riƙe shi ba tare da ta lalace ba kana yake bayyana a gare ka. Kuma mu sani wasu Mutane suna ganin shiru a rayuwar ka ne kawai… alhalin a sama ana rubuta maka labarin da zai girgiza zukata ne_
*Wani lokacin ƙaddara tana zuwa maka ne ta cikin DUHU… saboda idan haske ya bayyana zaka gane cewa duk hawayenka ba a banza suka zubo ba*
_Domin anan ina mu sani ne cewar Akwai mutane da duniya ke rainawa yau… amma gobe su ne darasin da duniya zata koya cewa jinkiri baya hana daraja. Ta inda wasu zuciyoyin sai bayan sun karye ne suke iya gane hanyar ALLAH._
*Masu kaddarar jinkirin aure ku sani ba kowanne ciwo bane azaba… wasu ciwon gyaran ƙaddara ne. Domin Mutum baya rasa abin da ALLAH ya rubuta masa… ko da duniya ta rufe masa ƙofofi, ƙaddara tana da hanyar da zata riskeshi*
_Wani lokacin ALLAH yana hana ka abin da kake so ne saboda akwai abin da zai girgiza rayuwarka da yafi shi alkhairi wanda ya tanajar maka.Duk wanda ya koya jira saboda ALLAH… wata rana zai ga dalilin da yasa aka hana masa abubuwansa da wuri_
_Akwai hawayen da mutane ke gani suce rauni ne… alhalin a wajen ALLAH su ne matakan ɗaukaka. Ba kowa bane zai fahimci ƙaddararka saboda wasu labaran sai bayan sun cika ake gane hikimar su. Don haka ku tausaya wa zuciyar da take jira cikin halal… domin akwai yaƙin da take yi da kanta wanda mutane basa gani. Wacce wata rana zaka waiwayi rayuwarka ka gane cewa abubuwan da suka karya ka su ne suka kai ka inda addu’arka take_
_Ku daina kallon rashin aure tamkar rashin daraja ne domin ba kowacce mace bace take makara, ku sani cewar wasu ƙaddarorin ne kawai basu iso lokacinsu ba. Ku daina tambayar mace dalilin da yasa bata yi aure ba… wataƙila tana cikin yaƙin da ita kanta bata iya furta wa ba_
*A dai wannan zamanin ba duk wanda yayi aure bane ya dace… kuma ba duk wanda bai yi ba ne ya rasa dacewa, ku tuna cewa ƙaddara bata bin agogon mutane. Wata macen zata iya zama ita kaɗai shekaru… amma tana tare da ALLAH fiye da matar da take cikin aure babu nutsuwa! *
_Ku daina ɗora wa mata nauyin aure kamar shi ne ma’aunin kimarsu… domin darajar mace tana cikin mutuncinta ba cikin sunan matar wani ba_
*Ku tuna cewa abin da ALLAH ya rubuta baya wucewa. Ba kawai Auren da yazo da wuri ba ne alkhairi ba… wani lokacin jinkiri shine ceton rayuwa.
Ku daina kallon mace marar aure da idanun tausayi… wataƙila ita ce mafi nutsuwar zuciya a cikin ku, domin ba laifinta bane idan ƙaddararta bata zo da wuri ba… kuma ba laifinta bane idan ta zaɓi mutunci akan saurin aure*
_Don ALLAH ku dena karya zukatan mata da maganganunku, domin wasu murmushin da kuke gani yana ɓoye hawaye ne masu nauyi a cikinsa, akwai matan da suka zaɓi jiran halal duk da zafin kaɗaici… saboda sun fi son hawaye na duniya akan nadamar lahira tamkar dai *HAFSAT MUHAMMAD ALIYU (JANNEERH)*_
︎⠀
_HUMMM Kai kar dai na cikaku da surutu ku shirya kawai tsaff domin warware muku zare da abawar dake cakuɗe cikin wannan littafin_
_Duk zamu samu amsoshin waɗannan tarin tambayoyi namu ne idan mun shiga book 2 da yardar Allah. Nan muka kawo ƙarshen BOOK 1 DUHU NA DUKAN DUHU Wanda basu biya ba su hanzarta don kar ayi tafiyar babu su littafin DUHU NA DUKAN DUHU 1K NE, Amma ga mutanen farko zu biya 700 Hundred kacal babu yawa..._
_Ga duk mai son biya kai tsaye zai tuntuɓeni a wannan number_
👇
08104493215
Wanda suke sun biya zasu turo kuɗin su cikin wannan asusun bankin
👇
8104493215
Maryam Nasiru
Opay
Or
3206656358
Maryam Nasiru
First Bank
A turo shedar biya ta wannan number
08104493215
_Masoya na amana a nuna min kauna sai najiku masoya karku sake ayi tafiyar PART 2 na DUHU NA DUKAN DUHU babu ku, domin anan ne hasalin kaddara da labarin yake, na haduwar John ko nace IBRAHEEM IBRAHIMUL KHALEEL da kuma JANNEERH wacce itace zata kawo haske cikin rayuwarsa. Shin ya kuke tunanin wasa zata fara ne ma wai?, Manyan Malamai manyan mutane kowa na shakkar furta mata kalmar SO ɗin da take ta mafarkin samu, to don ALLAH ta ya kuke ganin John zai iya shiga cikin rayuwarta, shin mutane sun fara gane zauren cen mu na DUHU NA DUKAN DUHU KUWA?, Su waye suka gane cewar YASMINE itace hasalin duhu na dukan duhu din data shiga rayuwar John kamar da ƙarfi da yaji, da kuma yaudara da cin amana?_
_MASU TAMBAYANA JERIN SUNAYEN LITTATTAFAINA TO GASU KAMAR YACCE NA MUKU ALƘAWARI ZAN LISSAFO MUKU...._
*KAREN BANA FREE*
*JALAAL AREEF FREE*
*ƘAUNA BIYU FREE*
*MIKIYA PAID ONLY 500 HUNDRED*
*TA DABAN ONLY 500 HUNDRED*
*DUNIYARMU ME CIKE DA TARIN ƘALUBALE ONLY 1K*
*SO DAN RAYUWA ONLY 500 HUNDRED*
*RAMIN KURA ONLY 1K*
*DUHU na DUKAN duhu ONLY 1K*
*ƘARSHEN ƘADDARAR 500 HUNDRED ONLY *
*SAI KUMA DUHU NA DUKAN DUHU WANDA YAZO A KAN 1K AMMA GA NA FARKO FARKON 700 HUNDRED *
Ku sani waɗan nan litattafan suna jerin sunayen littattafan nawa ngd👏👏👏....
*BY AMMEY LAYLERH ✍️*
ᴬᴹᴹᴱʸ ᴸᴬʸᴸᴱᴿᴴ🤫😶🤐😥😢😩✍️🙏
BAKINA DA GORO AMMA NAYI SHIRU HAKA NAN.
AMMA DUK DA NACE NACE TA INA WANNAN ZAZZAFAR KADDARAR ZATA FARA HAƊA IBRAHEEM IBRAHIMUL KHALEEL DA KUMA HAFSAT MUHAMMAD ALIYU?...
08104493215