Author : Ayshatuuu Category : Complete Novels
ba meye Kawu Sa'idu ke
fada Haka? Ni da way zamu sasanta? Haba ba dai Junaidu ba wannan mafarki ne ma,
mummunan gaske ma kuwa. Dad ya dubi Kawu Sa'idu yace
" Ban zo gurinnan Dan na hada aure ba, nazo na bawa yata kariya ne, ni ne ubanta ni
ne me hakkin zaba Mata abinda nake ganin ya dace da ita. Junaidu kace kana son
ganin Afiyya gata Ina sauraronka"
Naji dadin maganganun shi, naji karfin gwiwa da Kuma Jin Dadi a raina. Junaidu ya
taso yazo ya tsugunna har gabana inda nake zaune ya dira gwiwar shi biyu a kasa
sannan ya fara roko na na yafe masa, yasan ya cutar dani...bla..bla...bla...
Tunda ya fara magana nake kallon shi, he seems moody, dukda dama bantaba ganin
faraar shi ba Amma nasan da gaske shi din se a hankali, but yanzun akwai sabon Abu
a tattare dashi. Kaina na girgiza nace
" Duk abinda ka min, son ranka ne ban maka komai ba, Amma kayi min komai, Dan Haka
yafe maka bakai zaka ce ba ni ce Zan gani idan ka cancanci hakan."
Kowa yayi tsit nasan mamaki suke, Kawu Sa'idu ya fara kokarin magana Dad ya dakatar
dashi
" Right dinta ne idan taga zata yafe to? Ni bazan matsa Mata ba saboda ita kadai
tasan wahalar da Tasha"
Kawu Tijjani ya gyada Kai yayinda na dubi Junaidu he looks disturbed abin tausayi
kawai Baki daya, da idanu na pleading I'm sure da su zaiyi amfani wajen plead din,
na dauke kaina se naji muryar Dad na fadin
" Ni fa na Gama magana ba zata koma gidan shi ba"
Malam da se lokacin yayi magana yace
"Aji ta bakinta tukunna"
Dad yayi dariya yace
" Afiyya Zaki koma gidan Junaidu?"
Kafin ya karasa na girgiza kaina na Kuma bude Baki nace a'a Dole Haka Suka tashi
Sika tafi sannan Dad yace min Hasher yazo musu da batun Yana sona, Yana son na
nutsu sub bani kwana biyu na zaba ko Hasher ko Shehu, banma motsa ba kaina a kasa
nace
" Yaya Shehu na zaba!"58
Bamu dawo gida ba se yamma Dan Muna shigowa ko Zama bamuyi ba aka fara Kiran
sallah, na wuce daki nayi alwala nai sallah na zauna bare gift dina, na Dad da Mom
da Nanny se Kuma nashi, kowanne content din yayi min kyau ba ma kamar nashi. Na
Adana komai sannan na fito Jin Nanny na Kirana, na rungume ta Ina Mata adduar
kyautar da tayi min, tace Mom Dina ke Kirana. Tana Kitchen na sameta tayi packaging
slice cake da sauran finger foods tace na dauka na kaiwa su Sheriffa tunda ban
gayyace su ba, Haka na dauka na fita anan inda muka zauna dazun na ganshi shi da
Dad in a serious conversation kamar yadda fuskokin su ya nuna, na hadiye yawu Dan
kawai jikina na bani something is fishy, akwai Dole abinda yake faruwa a Nigeria,
ban wani maida hankali ba na fadawa Dad inda zanje sannan na wuce, ban Jima ba na
dawo dukda Sheriffa kamar zata yanka ni saboda ban fada Mata ba, nace Mata Nima na
manta gaba daya da hakan. Ina dawowa mukai dinner sannan na zauna kujeran Dake
kallon wadda yake zaune yace
" 2am ne flight dina"
Confusingly nace
" Zuwa Ina kenan?"
Yace
" Nigeria, Dad yace min jibi zaku taho ko?"
Na gyada Kai trying hard Kar na nuna na damu so kawai muka Shiga hira yau da gobe
Bai ce min komai ba balle Kuma ni da bansan ma abinda ke faruwa ba. A Daren ya wuce
airport banma rakashi ba saboda na gaji ga bacci se kawai na kwanta Bayan munyi
sallama. Washegari ya kasance duk hada Kaya ne, ranar Monday da sassafe karfe shida
jirgin mu ya tashi zuwa Malaysia Dan se mun fara trans in acan kafin Kuma mu wuce
gida wato Nigeria. Abinda yafi min dadi a wañnan tafiyar kasancewar dukka zamu hadu
acan su Rooks ma sun riga da sun wuce.
Agogon hannun shi ya kalla sannan Kuma ya samu guri ya zauna gefen Ummiey wadda ke
kallon duk wani Abu da yake Yi, daga ita se shi a gidan Dan Nads da Harith sun tafi
gidan su Rooks sarki da Daddy Kuma suna fada. Ummiey ta dube shi tace
" Yaushe ne saukar su Afiyya din? Na zata zakaje Kano taho dasu"
Yayi dariya yace
" Ai Kawu Tijjani zai dakko su shiyasa"
Ta gyada Kai tace
" So da kaje Lancaster kayi Mata magana akan Hasher dinne?"
Ya girgiza Kai yace
" Ni ban Mata ba, bana son taji maganar a bakina Amma munyi magana da Mummy da Kuma
Uncle Babawo yace min wai wannan tsohon mijin nata shima yazo Wai da family
dinsa..."
Da sauri Ummiey tace
" Wai Junaidu? Amma ma dai a gaida Tijjani me karfin zuciya shi wannan yaron har ya
Isa ayi Masa second glance."
With lot of humor a muryar Shehu yace
" Ummiey ni nasan afiyy ba zata taba zabar wani miji Bayan ni ba, so shiyasa banma
bi takan maganar ba shi Kuma Hasher yayi contacting Dina akan maganar nace Masa ni
bazan Yi fada da kowa akan ta ba nasan idan har ita zata zaba mijin ta Bata da wani
se ni se Kuma idan Allah ne Bai nufa ba"
Ta Dan bugi kafadar shi kadan tare da gyada Masa Kai tace
" You have so much faith in her"
Yayi murmushi Yace
" I believe in her Ummiey"
Ta musu adduoi sannan ya wuce daki Dan ya huta kafin karasowar su Afiyya.
Karfe Tara na dare muka shigo garin Ringim, tun daga gate din legal nake ta kalle
kalle ko Ina se Ina tuna memory that's lingered a wañnan gurin, har seda muka shigo
cikin gari mukai parking kofar gidan da yake mallakin na uncle Babawo ne. Shekara
biyu kenan da na bar garinnan gashi na Kara dawowa, sede I'm no more that naive
girl wannan din wata sabuwar yarinya ce wadda ta Kara fahimtar rayuwa da Kuma zaman
duniya. Muka fito zuwa ciki a matukar gajiye, Ina shiga nayi daki na fada Kan gado
ko veil Dina ban cire ba, nayi shiru Ina lumshe idanuna a take kuwa bacci yayi gaba
dani, nasan Ina baccin naji shigowar Mom da Nanny Amma banji fitar su ba, se Sha
biyu sannan na farka idanuna har lokacin akwai bacci, na tashi na gyara kwanciyata
na cigaba da bacci.
Washegari da wurwuri mukai gyaran gida komai ya koma muhallin shi sannan nayi wanka
naci abinci na koma daki ko wayata ban nema ba na sake komawa bacci. Wajen daya na
farka nayi sallah sannan na fito parlor nayi kicibis da Nads da Rooks, suka yo
kaina kamar zasu kayar Dani na fara musu ihun su sake ni Zan Fadi kafin Kuma na
zauna
" Mom dinki ta fita tun dazun kema tashi zakiyi mu tafi"
Nace
" Ina zamuje?"
Nads race
" Gidan Ummiey mana!"
" Ummiey fa? A'a wallahi bazan je ba"
"Kunyar surukai!"
Na wuce daki na canja Kaya sannan na fito muka fita, iska na kadawa a hankali muka
nufi gidan Mummy kamar yadda nace musu sede da mukaje Bata gidan, na Ciro wayata na
saka Sim Dina na Nigeria sannan muka fara Hira se tsokana ta suke Wai jikin su na
Basu kafin a Gama hutunnan zaayi min aure. Nayi dariya nace
" Da an rage min wahala wallahi dama so nake na kasance da Honey kullum"
.
Rooks bakin ta kamar zai yage Dan mamaki yayinda Nads ke fadin
" Lallai in law kice a matse kike"
Na Harare ta
" Ke Nads I'm your elder sister yanzun stop teasing me"
Kafin ta bani amsa wayatta tayi ringing ta dauka Babu jimawa ta dubeni tace
" Dad dinki na Neman ki acan gidan Waziri"
Nace
" Toooo!"
Na mike Ina musu kashedin su jirani na dawo sannan su sayo Mana Dan malili muci
idan na dawo se suka ce kawai idan na Gama na same su a gidan mu can zasu koma. A
hankali na cigaba da tafiya har nazo kofar gidan Kawu Sa'idu, na tsaya ba tareda na
shiga ba Amma se kallon zauren gidan nake rayuwa kenan. Komai ya wuce se tashin
labari,na tuna lokacin da nake ganin rayuwa ba zata taba komawa daidai ba, na tuna
lokacin da nake ganin Babu wani Jin Dadi a rayuwa , lokacin da nayi giving up akan
rayuwar ma Baki daya lokacin gani nake banida wani hope na kara samun yancin but
Allah ya nunamin shike da iko bani ba. Na juya na cigaba da tafiya nayi niyya Zan
Shiga Amma ba yanzun ba se na dawo daga Kiran Dad. Na danyi nisa kadan naji muryar
Hafsisi tana kwala min Kira, a sukwane na juya ita din ce kuwan da Sahib a hannun
ta yaron Siyama, na saki murmushi lokacin da ta karaso tana fadin
" Afiyya kin ganki kuwa?"
Nace
" Me nayi?"
Tace
" Innanlillahi se wani haskawa kike kin Kara kyau"
Nayi dariya nace taje gida zanzo yanzun jirana ake, ta ruko hannuna tana tambayata
kp da gaske zanzo nace Mata ai alkawari nayi.sannan na samu ta tafi ni Kuma na
hanzarta naje. Shima gidan an gyara shi sede Ina iya hango guraren da mukai wasan
kasa, guje gujen da komai, Allah sarki Hajiya kakata. Kofar parlon takalma me sunfi
biyar hakan yasa gabana faduwa Amma na daure bakina dauke da sallama kaina Kuma a
kasa na shiga, Mummy ta fara fadin
" Mashaaa Allah Afiy xo nan"
Na saki murmushi na Isa gareta tare da rungumar ta nace
" Mummy Ashe kina nan? Ina wuni?"
Ta amsa sannan na gaida Dad da Kawu Tijjani, Ina daga kaina Naga Kawu Sa'idu a
zaune ya zuba min idanun shi, nayi saurin janye nawa na gaishe shi a ciki ciki
kafin Kuma na Kai idanuna kan sauran occupant din, subhannallah! Kadan ne zuciayata
Bata fito ba ganin Junaidu wani dattijo da Kuma wasu su biyu da ban San su ba.
Gaban ya Fadi na dubi Mummy se Naga ta min alamar na gaishe su, bakina na Dan rawa
na gaishe su, dattijon yace
" Amina kece?"
Na Dan gyada kaina kadan sannan Kuma na sunkuyar da kaina. Kawu Sa'idu Dake gefe
yace
" Tunda tazo se mu Basu guri Dan su sasanta kansu ko?"
Da mamaki na dago cikin sauri na kalla Kawu Sa'idu, na kalla Junaidu da yaki dauke
idanun shi daga kaina, se lokacin na lura da sauyi a tattare dashi, Naga wata irin
nutsuwa da ban taba gami a tare dashi ba Amma duk ba wannan ba meye Kawu Sa'idu ke
fada Haka? Ni da way zamu sasanta? Haba ba dai Junaidu ba wannan mafarki ne ma,
mummunan gaske ma kuwa. Dad ya dubi Kawu Sa'idu yace
" Ban zo gurinnan Dan na hada aure ba, nazo na bawa yata kariya ne, ni ne ubanta ni
ne me hakkin zaba Mata abinda nake ganin ya dace da ita. Junaidu kace kana son
ganin Afiyya gata Ina sauraronka"
Naji dadin maganganun shi, naji karfin gwiwa da Kuma Jin Dadi a raina. Junaidu ya
taso yazo ya tsugunna har gabana inda nake zaune ya dira gwiwar shi biyu a kasa
sannan ya fara roko na na yafe masa, yasan ya cutar dani...bla..bla...bla...
Tunda ya fara magana nake kallon shi, he seems moody, dukda dama bantaba ganin
faraar shi ba Amma nasan da gaske shi din se a hankali, but yanzun akwai sabon Abu
a tattare dashi. Kaina na girgiza nace
" Duk abinda ka min, son ranka ne ban maka komai ba, Amma kayi min komai, Dan Haka
yafe maka bakai zaka ce ba ni ce Zan gani idan ka cancanci hakan."
Kowa yayi tsit nasan mamaki suke, Kawu Sa'idu ya fara kokarin magana Dad ya dakatar
dashi
" Right dinta ne idan taga zata yafe to? Ni bazan matsa Mata ba saboda ita kadai
tasan wahalar da Tasha"
Kawu Tijjani ya gyada Kai yayinda na dubi Junaidu he looks disturbed abin tausayi
kawai Baki daya, da idanu na pleading I'm sure da su zaiyi amfani wajen plead din,
na dauke kaina se naji muryar Dad na fadin
" Ni fa na Gama magana ba zata koma gidan shi ba"
Malam da se lokacin yayi magana yace
"Aji ta bakinta tukunna"
Dad yayi dariya yace
" Afiyya Zaki koma gidan Junaidu?"
Kafin ya karasa na girgiza kaina na Kuma bude Baki nace a'a Dole Haka Suka tashi
Sika tafi sannan Dad yace min Hasher yazo musu da batun Yana sona, Yana son na
nutsu sub bani kwana biyu na zaba ko Hasher ko Shehu, banma motsa ba kaina a kasa
nace
" Yaya Shehu na zaba!"
Afiyya is not free pay 300 to A'isha Hassan kwalam First bank of Nigeria and send
evidence of payment to 09063467258
59
Labban Dad sukai curving alamar sakin murmushi da yayi a ranshi Yana ayyana Afiyya
my daughter, na kalli kowa naga yadda dukka suke kallona Mummy ma mamaki ne kwance
a fuskarta Amma Kuma she looks impressed. Ka u Tijjani ya dubeni yace
" Know that wannan din is final, ba Zaki zo kice wani Abu ba Kuma"
Na gyada Kai na nace
" Na yadda Abiey"
Yace
" Tashi kije"
Nayi musu godiya fuskata dauke da murmushi na fito zuwa tsakar gidan Ina shakar
numfashi me dadi, Ina jin tamkar nayuwa kaina babban zabi, se yau naji inada yanci
da aka barni na zaba abinda nake muradi da kaina. Ina zuwa kofar gida Junaidu ya
taso tare da nufo inda nake, ganin ya Sha gabana se kawai na tsaya tare da kallon
shi fuskata a hade nace
" Menene?"
Yace cikin marairaice fuska
" Amina ki bani dama Dan Allah na Kara Zama mijin ki a Karo na biyu, wallahi bazan
Kara yin abinda nayi ba"
Nayi mishi wani mugun kallo me cikeda tsana, I can't deny the fact that I hate him,
seeing him makes me sick, irin sick dinnan fa, yanzun ma da nake tsaye dashi nasan
se nayi zazzabi ko mura, nasan Rukayya Amin zatace samun guri, to Amma Rayyanatu
tasan cewar ko lokacin Ina gidan shi bana son shi bana kaunar shi kawai Ina jurewa
ne saboda a lokacin banida mafita, Kuma lokacin shi din mijina ne Dole na Masa
biyayya!
" Junaidu inaga baka ma fahimce ni ba ko? Ka kalla idanuna kaga me Nene a cikin
shi. Ka sani wancan Lokacin da na zauna da Kai Babu yadda zanyi ne, ni idan ni ce
Kai emphasizing zanyi akan na yafe maka Amma ba Wai kokarin maida ni ba, ni din na
maka nisa"
" Amina Dan Allah ki bani dama na gwada Miki yadda son ki yayi tasiri cikin
zuciyata, a dalilin ki na gyara halayena..."
" Ina maka murna"
Na fada Ina waving hannuna me wayata a rike, juyawa nayi na wuce Dan na gaji da Jin
maganganun shi. Har na like Yana tsaye Yana kallona yayinda nake tafiya cikin
nishadi da farin ciki. Wayar shi Dake cikin aljihun shi ta fara kara alamar Kira ya
shigo yayi saurin Ciro ta sede number ma baayi saving dinta ba, ya kura ma lambar
idanu kafin Kuma ya dauka Yana sallama se Kuma ya Kara marairaice fuska Jin muryar
Safiyyu,
" Mutumin se ka fito ka bace a duniya! Ko tambayar wanne Hali nake bakai ba"
Safiyyu ya fada cikeda nishadi, Junaidu yayi wani furza yace
" Ba kanta fa alamura sun rincabe anan din"
Cikeda rashin fahimta Safiyyu yace
" Me ya faru? Badai wani abun bane Kuma"
Junaidu ya Dan jinjina Kai yace
" Akan Amina ne..."
" Wacece Amina? Tukun yaushe ka Bari har mace ta Shiga rayuwar ka har kake tunanin
ta. Kaga wannan maganar mu hadu a kazaure kawai"
Ya kashe wayar, Junaidu yayi shiru yana kallon wayar wani irin azaba yake ji cikin
zuciyar shi, gani yake matsawar Afiyya ta kubce Masa to zauce wa zaiyi, Dan Haka
yake ganin kawai zai amsa tayin zuwa ya hadu da Safiyyu, Dan yasan zai sama Masa
shortcut din komai.
Ban Jima ba na karasa gidan mu, tun daga gate nasan Hafsisi da Mino na gidan, Nima
da farin ciki na na shiga bakina dauke da murmushi, a tare suka zo suka rungume ni
Ina yin sallama, Nima na rungume su, seda muka zauna Nads tace
" What a reunion"
Nayi murmushi na zauna muka gaisa nace
" Mino Ina Siyama? Ita ya bata zo ba"
Ta tabe bakinta tace
" Tana gida auren ta ya mutu"
Na jajanta musu da gaske har Raina banji dadi ba, mun Jima muna Hira kafin Kuma
Suka min sallama Suka tafi, na dawo wajen su Rooks a daki na zauna Ina kallon Nads
nace Mata
" Nads Kan Yaya Hasher daya yake kuwa? Me yasa zaije yace Yana Sona Bayan na fada
Masa Honey nake so"
Nads ta kalla Rooks tace
" Ke Baki San waye Yaya Hasher ba, su fa Haka Yan gidan su suke. Kinsan brother din
shi Ya Hussein Haka ya so Yar Anty Ya Kaka, do you remember her?"
Na gyada Kai na, ta cigaba da fadin
" Asiya wadda ta fada mishi ita tana da Wanda zata aura Amma da yayi blowing
maganar a family seda kowa ya fara ganin laifin ya Asiya har yau zancen da nake
Miki Basu shiri"
Nayi tsaki nace
" Tabdi ni Kam I'm no match for that nonsense, ko a gaban waye zan fada nace
Honey.."
Ban ma karasa ba Sega wayar shi ta shigo, na saki murmushi me ainahin kyau daga
karkashin zuciyata na dauka
" Ni nayi fushi ma! Tun jiya baka neme ni ba"
Ya Dan marairaice fuska yace
" I'm sorry my Darl! Kin dawo a gajiye nasan kina bukatar hutu shiyasa. Where are
you? Can I see you?"
Na kallesu kowacce hankalin ta akaina yake nace Masa Ina gida , se yace to zai zo
zuwa yamma. Babu jimawa Mom da Dad har Nanny Suka dawo, Dad ya kirani dakin shi
gashi gani ga Kuma Mom yace
" Can you find a soft place a zuciyar ki ki yafawa Junaidu?'
Na gyada Kai yayi murmushi yace
" Can I ask a favor?"
Na sunkuyar da kaina nace
"Babu favor Dad, just order me I'll comply"
Yayi murmushi na Jin Dadi yace
" Zanyi fixing date din aurenki kafin mu koma Lancaster, saboda wannan abubuwan sun
fara damuna, bana son yadda kowa ke cewa Yana son ya aureki"
Na Dan kalleshi saboda abin yazo min a bazata ban Yi planning aure kwana kusa ba,
Amma ya zanyi hakan yasa nace
" Dad duk yadda kayi is ok!"
Ya gyada Kai yace
" I'm sorry yazo abruptly, mutane na threatening position din Shehu, so zamuyi
magana dasu duk yadda ake ciki Zaki jini"
Na gyada Kai na fita na samu Rooks zasu tafi gida hakan yasa Mom tace na bisu tasan
Zan Dan ji dadi, Babu musu na bisu Amma se na kasa fada musu abinda aka ce. Muna
zuwa mummy ta Gama girki tasa aka zuba Mana ta zaunar damu muka ci kafin ta kirani
dakin ta
* Hope baa takura Miki ba zancen auren?"
Na girgiza kaina nace
" A'a Mummy kawai banyi expecting din shi close Haka ba"
Tace
" Eh, muma ba Haka muka so ba, Kinga shi Shehu ba yaro bane, na tabbatar aure yake
so but Yana Kara ne, idan ma Istanbul zaku zauna we can transfer you makarantar ki
can, se Kuma Kinga Junaidu har yanzun ban aminta dashi ba ke har Sa'idu they can do
and undo,dukda muna addua Amma ya kamata mu Zama wary of them. Kiyi addua nasan
banida matsala da Shehu Ina Miki fatan farin ciki me daurewa