Advertisements
Chapter 18 Reading MASIFAFFAN NAMIJI by Jamilaumar BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

MASIFAFFAN NAMIJI by Jamilaumar

Author :  Jamilaumar Category :  Complete Novels

Chapter   18 / 48

51K to 54K   out of 143.7K words

Towel ta isa gaban madubi ta shafa Lotion ta Fesa Tuare Humra ta gabansa tazo ta wuce ta isa ga wardrope ta Bude ta Daukowata karamar Rigar Barcinta mai Hannun Vest ta Yaye Towel din Jikinta ta Zura Abdullhi Dake satar kallonta Ta wutsiyar ido sai da yaji Numfashinsa ya Dauke ko akarin Banza Hafsah bata yarda ya ganta Haka naked indai ba a acikin Duhu ba ammh yau saboda Tana jin Tsiya agabaansa ta Sabule Towel din ta saka Rigar Barcin da marabanta da Tsirara kadan ne gashi ko pant da Bra bata saka ba Kowani Motsi tayi mazauntanta sai sun Juya ga Nonuwanta sun tsaya kyam suna Kallonsa suna sawa yana jin wani iri acikin Jikinsa.

Tana lura da irin kallonta Daya ke Binta Dashi Tun yana Kokarin Kauce ma kallonta har ya Daina Aiki Bisa System dinsa,ya koma yana kallonta ganin Haka yasa ta Dinga mai Barin Duwawunka nata Daga Wajen wardrope zuwa Bakin madubi kuma Babu Abunda zata Dauka sai dai tayi ta Tabe Tabe Lokaci Daya tana sakarmai Bayan Hade da Karkada mai da kyau saboda yagani Tana mai kwalele,Shikuma sai ya kasa jurewa ganin Reaction dinsa Har ta kumbura tayi Fam kamar ta Fasa wandon ta Fito da Hanzari ya mike ya Ture System dinsa Zuwa saman Side Drower din gadon ya mike da Hanzari Tana gabam madubi taga Tasowarsa sai tayi Sauri zata bar Dakin ammh sai ya nuna mata Zafin Nama kafin tayi wani yunkuri sai gata a hannunsa Sun Tsaya Suna kallon Juna.


Lumshe idanuwanta tayi Tana kokarin kwace kanta Cak ya Dagata yana Fadin"Wannan kwalelen da ake min Madam ya isa Haka...ataimaka abani Hakkina wajen kwana goma An barni ni kadai ba wani mai Debemin kewa Yakamata atsausayamim Madam.."Yafada yana Direta saman makeken gadonsu Tana Shirin Tashi yayi Saurin Danneta Lokaci Daya yana sakar mata Nauyinsa Kansa ya saka cikin Wuyanta yana Shakar kamshinta Nishi Ta Fara saki Saboda nauyin daya sakar mata Riko Bayansa tayi tana Kokarin Turesa,jin haka yasa ya Damke Duka Hannuwanta Ya Hada Ya tsuke cikim Nashi ya Kwantar da Hannayenta Suna kallon Cikin Idanuwan Juna Cikin wani yanayi da Fizgar Hankali Abdullahi yace"Nasan Dama wannan Fushin naki na Rashin Jin Dumin Abdullahin ki ne ko..? Toh gani yau har sai kin gaji Dani Till Down zanyi sai na samo ma Amir kani ko kanwa awannan Daran Insha Allahu.."

Tana kokarin mgana yayi Saurin Tushe Bakinta Danashi yana mata wani irin Tsotsa na musamman Tun tana Ture ture Harshensa Har ta Hakura ta sakarmai Bakin yayi ta Tsotsa Ganin Itama bazata Jure wannan Salon ba yasa itama ta Shiga Kissing Dinsa ba kama hannun yaro ganin haka yasa ya sakin mata Hannayen,lokaci Daya yakai ma Kirjinta wawaso ita kuma sai ta Saka Hannunta kan Kirjinsa tana wasa da Nipples Dinsa.
Cikin Lokaci kalilan suka Rikata Junansu da wasanninsu Nishinsu kadai ke tashi Lokacin da Abdullahi ya Shiga Hafsah sai da Tayi wani kara mai Hade da wani Irin kuka Shima din gurnani yaja Jinsa Cikin Duniyar Hausinsa Daya saba Shiga yana kwalfar Ruwan Dadi itama kara manne kanta Dashi tayi tana jin wani Irin gardin Dadi na Dibanta Jin yadda gwarzon nata ke pipun Dinta Cikin kwarewa dajarumta gashi ya Cikata Fam fam ta ko'ina Shiyasa Dadin yayi mata yawa Tana ji kamar zata Haukace.

Kamar yadda Abdullahi ya Fada Till Down sukayi Round 4 sai da Abdullahi yaga Ta Jigata kana ya Saurara mata,tare sukayi wankan Tsarki suka Dawo suka kwanta Suna Ramuwar Barci washegari sai da Abdullahi ya makara zuwa Office,Domin da safen ma sai da ya kara yace wai Duk yana Famshe kwanakinsa ne Duk Kumburin Hafsah da Fushinta nemansa tayi ta rasa Domin wanda Take Fushin Domin Shi bai san Tanayi ba wannan karon bai biyemata sun yi zaman Doya da manjan ba ya nuna mata Cewa wanda ya Riga ka kwana Dole ya Riga ka tashi.

Taso ma ya barta Taje gidan Mama ta gaida Umman Sadiq yace ta bari ya dawo da yammah sai ya kaita toh daya dawon basu samu sun Fita ba yana nanike da ita yana Kwasan Dadi in tace ya kyaleta tagaji sai ya marairaice mata yace kwana nawa bata gida,in yace haka bata iya mai gaddama sai ta sakarmai Jikin yana ta Bidirinsa sai washegari ya barta taje gidan Mama ta Wuni,sai dare ya Daukota suka koma Gida.

******

Bikin Autan Goggo Habiba ya taso wannan karon Abdullahi bai wata mgana ba Tun ana Jibi Biki suka Tafi,Da Subai"atu,Da Umman Sadiq,sai Mariya da Jidda,wanda Dakyar Abdullahi ya barsu sai da Goggo Habiban ta Kirashi tamai mgana,Harda kannen Nazifi Suka tafi,Zannira sai da tazo,Duk da bata gama wanka ba ana gobe biki sai gata,Ranar Biki kuma Sai ga Ammi tazo ita da Hajiya gaje da Inna Abu Mama dai na Gidan an barta da yara su Muhsina da Su Amira da ya"yan Zannira,Dukkansu sun sha ankon Less yan Zaria wanda Subai"atu da Hafsah suka Fito dashi Kuma Leshin yayi musu kyau kalan Blue da Pick,Su kuma yan chan Danja ankon Atamfa sukayi.

Abdullahi da Nazifi da Baba wada sai Auwal suka zo Daurin Auran Wanda aka Daura 1:00pm na Rana,Su Abdullahi basu samu Shiga Cikin Gidan ba sai da Mutanen yan Daurin Aure suka Ragu kama suka Shiga Gidan suka Gaishe da goggo Habiba suka mata Allah sanya alheri,Basu ga su Hafsah ba Su Ammi Kadai suka gani da Inna Abu sai Umman Sadiq Agidan su Zannira kuma dasu Hafsah suna Gidan da Madina ke zama da yanmata.

Daki Guda aka ware ma su Abdullahi sukaci abinci suka Sha Ruwa,Auwal dama Tuni yabi abokansa Ya"yan Mijin Goggo Habiba sun Shiga gari,Sai da sukayi Sallar La"sar kana sukama Goggo Habiba sallama zasu Tafi Ammi kuwa Tun wajen uku suka koma ita da Hajiya gaje,Da farko Abdullahi yaso su wuce ne Auwal ne ya Tsaidasu akace yana Gidan da Madinan ke zama sai Nazifi yace bari su Biya su Daukesa Dagachan sai su wuce.


Wajen ba Nisa da Gidan Goggo Habiban,Baya ne kadan suna Shan kwana sai ga Gidan Tundaga Nesa Nazifi da Abdullahi Dake gaban Mota suka Hango Jidda Tsaye akofar Gidan wanda yara ke ta wasa,ga kuma yan Mata nan nata Shige da Fice da Samari,Jidda na Tsaye da wani Saurayi ajikin wata Bakar Mota 306 Abdullahi Tundaga nesan yaji Ransa ya baci Zuciyarsa ta Fara zafi yana Tunanin wani irin mari zai bama Jidda matukar suka karisa kofar gidan.









*Anitha..*
4/9/21, 1:55 PM - 😂😂: *MASIFAFFAN NAMIJI..!*

*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty💞*

*Dedicated To:My Habibaty💞 Aisha Idris Abdullahi..*!



_Wannan Sadaukarwan Ta *MUSAMMAN NE* kamar yadda Duka Shafin na yau ya kasance Shima na *MUSAMMAN NE* Tabbas Ita Kanta Din ta *MUSAMMANCE..* The person Of *KHADIJAT SALISU YUSUF....UMMINA..❤️🤩😘🔐* Ina Rokon Allah ya iya miki Abunda kika gaza Uwa Tagari,Allah kuma yayi Riko Da Duka Hannayenki,Allah ya Cigaba Da Dafa miki Duniya da Lahira Ya kasance Dake aDukkan Inda kika Sanya kafa...ALHERIN ALLAH YA KAI MIKI ADUK INDA KIKE AMEEN..._




*018*



  ""kusa dasu Nazifi yayi parking Din motar tun kafin ya gama Daidaita parking Abdullahi ya Bude Murfin Mota ya Fice da Sauri yana Huci Fuskar nan ba Annuri ya Hade Giran Sama Data kasa.

Baba wada ne ya Lura da yanayinshi Cikin Sauri yace"Kai Nazifi Rike Yaro chan Abdullahi kar yace zai Dagi yarinyar nan a Bainar Jama"a kasan Halinshi da Saurin Fusata maza ka Dakatar dashi.."Da sauri Nazifi ya Bude Murfin Motan ya Fice yana Fadin"Tom Baba..."


Jidda Bata ma lura da Tsayuwar Mota ba ballatana ta Lura da Abdullahi Dayake Tahowa,Sai da Nazifi ya Fito Daga Motan ne,idanuwanta suka Nuna mata Shi Ido ta zaro,Bata gama Zarosu ba ta Diresu kan Abdullahi Dake gabanta yana Jifanta da wani kallon Zaki gane Kuranki Gabadaya sai Taji Zufa na ketomata Daurin Da mariya tayi mata na Zahra Buhari Dakr kanta yana neman kwancewa Saboda Tsoro idanuwanta Duka Sun Firfito waje saboda Tsoro.

Saurayin kuwa Abun sai ya bashi mamakin ganin yadda Jidda tayi Lokaci Daya ganin Abdullahi Cikin Duniyanci yace'Beb wannan fa..? Wani kaukkauran Miyau Jidda ta Hadiye kafin tace"Ya...ya..yaya ne.."Tafada a Rarrabe ganin kawai ya Fara Tattara Hannun Rigan Shaddarsa Sai Cikinta ya bada wani kara ta waiga Taga yara sun Fara Taruwa abunga ga kauye Cikin Fusata Abdullahi ke kallonta yana Fadin"Wato Daman ke ba Hidimar Biki ta kawo ki ba ko..? Kiran Samari ne da Tadi ya Kawoki Tunda chan na Hanaki Shine kika zo nan kika Bude Gari ko..? U are stupit in Dakikiyar kwakwakwarki bata Fadamiki zan zo garin ba kuma zan iya ganinki ba..'

Yafada Lokaci Daya yana Jifanta da wani Mummunar kallo Kafin ya kara Daka mata Tsawa yana Fadin"Waye wannan..? Wani d'an iska ne kika gayyato Har garin da ba naku ba..? Ya Fada Cikin Tsawa da Hargowa wanda yayi Sanadiyar Zubowar Hawayen Jidda Ta matsa baya Jikinta na Rawa Saurayin kuwa Sai ma Abun ya bashi mamaki Abunga ga Yan karya Kaduna gyara Tsayuwa yayi yana Fadin"Ah Beb ki Fadamai mana..Ki fadamai ni Boyfriend dinki ne mene don kuna Biki nazo na ganki naji Dadi"

Yafada kai Tsaye yana kallon Abdullahi wanda wani Takaichi ya kara kumeshi kamar ya Tsinke yaron da Mari sama da kasa ya kalli yaron sai da Yaji Haushin kansa,Aransa kuwa yana Tunanin yaron bai wuce sa'an Jiddan ba,Yaran dai masu kudi ne,Masu girman Jiki,Karamin Tsaki yaja yana jin gwara ya make Jidda agabansa sai ya gane Yana da iko da ita,Cikin zafin nama yakai mata Hannu Kawai sai Nazifi daya kariso ya Rikemai Hannun yana Fadin'A"a mutumina karka fara Fa..kyaleta ba Mutumcinka bane ka Daketa acikim mutane."

Yafada yana Nuna mai Jama"ar da suka Taru awajen suna kallon Abunda ke Faruwa da idanuwansa,Sauke Hannunsa Abdullahi yayi yana Fadin"Nazifi ka bari na karairaya wannan Shegiyar yarinyar mara Jin mgana.."

Kai Nazifi ya girgiza kafin ma yayi Mgana Jidda tayi Zumbur da Gudunta ta koma Bayansa ta Lafeshi ta Dora Duka Hannuwanta saman kafadunsa Tana Fadin"Ya Nazifii....!!! Ta fada Cikin kuka ammh sai da yaji Sunan har tsakar kansa,Tudun Nonuwanta da suka Daki Bayansa sai da kansa ya amsa Tsikar Jikinsa ya tashi,ido ya Lumshe kafin ya Bude Waiwaiya yayi yana kallon Jiddan wacce ke Sharban Hawaye,kwalliyarta Duk ta Baci da Hawaye Cikin kasala yace"Ke kuma Dallah Shoutup kin damemu da kukan ki na Banza."

Yafada Cikin Fada ammh Muryansa Cikin sanyi da Kasala Baki Jidda ta kama tana zaro Ido Nazifi ya maida kallonsa kan Abdullahi yana Fadin"Bance karka Hukunta taba ammh ka bari mu koma Gida ni da kaina ma sai na Zaneta Tunda tamim alkwarin bazata kara ba sai gashi kuma ta kara plz Cool ur mine kaji mutumina.."Yafada yana Dafa kadansa kai kawai Abdullahi ya Kada bayan ya gama Hararan Jidda dashi kanshi Saurayin Daya koma gefe yana kallon Ikon Allah acikin Ranshi kuwa yana mamakin yadda wasu ke son Takurama wasu kawai Don Suna gaba dasu juz ya kyale yarinya taji Dadin rayuwarta ya Hanata Shi Uban wa yasan me ya aikata yana kamarta.

Tsaki yayi ya koma gefe ya Ciro wayarsa yana Laluban layin Zannira Shi kuwa Nazifi Saurayin ya kallah Cikin Lokaci kalilan yayi Nazarinsa Hannu ya bashi sukayi musabaha kafin Nazifi yace"Yaro miye Sunanka..? Yana Shafa Dandazon Sumar kansa yace"Sunana Anas ammh Friends dina suna Kirana Starboy."Baki Nazifi ya Tabe kafin yace"Anas ko nace Starboy am sorry to Say ammh bana so na kara ganinka da wannan yarinya kana jina..?

Ya karkace kai yana Fadin"Saboda mene..?beb kinjisa wai kar na kulaki kina sona ina sonki waht else..? Nazifi yace"Eh haka nace Duk da bansan komai a kanka na san a yadda kake iyayenka basu yarda kayi Aure ba so kaga kuwa bai kamata kana bata mata Lokaci ba infact ma mun Hanata tsayawa da kowani Namiji sai ta gama Candy" Fuska ya yamutsa yana kallon Jidda yace"Tabdijam.Dama beb aure zaki yi yanzu..?Nifa i tot sai nan da Shekaru goma Lokacin na Dawo daga South africa na gama Masters dina na samu aiki...?

Ya karishe Fada yana ma Jidda wani kallo wacce ba bakin mgana Sai dai ta sadda kanta kasa Kafada ya Daga yana Fadin"Olrty Is ok...Ni daman ba nike Sonta ba ita ke Bibiyana ko nam dim ma Daka ganni ita ta gyyatoni ba Domin haka ba bana zuwa irin wannan Local wajen She Know aie..Ka Fadama yayanta yabi a Hankali yana Takurama yarinya ya barta taji Dadi ta More ko Beby..?Yafada yana wani Dariya kafin ya fara Tafiya yana Fadin"Bye Beb...I hv to go Tunda ga Abunda Yayyinki suka ce..So Ni badagani bane Buh ko yaushe kika kirani am Here for u ok..? Yafada yana waigowa Lokaci Daya yana kashe mata ido Daya Motarsa ya Bude yayi mata key yata da yafigeta da gudu ya bar wajen har yana Badama Nazifi kuran Jar kasa Dake wajen Abdullahi na gefe yana ganin komai Acikin Ranshi kuwa zafi yake ji Kamar yatashi ya kama Jidda yayi ta Duka sai ta Suma.

Kakkarfa ajiyar Zuciya Nazifi ya saki kafin ya waigo ga Jidda wacce kunya suka mata ga Tsoro Baya Taja tana wani Fiki Fiki da ido kallonta yake yi Tundaga sama Har kasa,Aransa kuma yana ayyana yadda Leshin da dinkin suka amshi Jikinta Sosai,Ido ya lumshe kafin ya Bude yana Fadin"Aure kike so ne Jidda..? A bazata taji mganar sai tayi Sauri ta Dago Tana kallonsa Cikin narkakkun idanuwanta tace"Ah.."a..."Tafada Muryanta na Rawa,Kai ya kada kafin yace"In ba Haka ba Toh me yasa kike gayyato samarin Banza..? Wanman dai ba dan gidan mutumci bane Daga ganinsa in Aure kike so ki Fadamin zan Fadama yayanki da kin gama Candy ya samu wani ya Hadaki Dashi kije Chan ki karata Tunda baki jim mgana.."Yafada yana Sakarmata Idanuwansa.

Hawaye suka Zubomata ta Share tana Fadin"Ni bana son Aure yanzu Ya Nazifi.'Tafada Cikin kuka sai ta bashi Dariya Cikin Mamaki yace"Kuma kike son Samari..? Har kina gayyatosu Biki..? Kwalkwal tayi da ido Tana Goge kwallarta ganin haka yasa kawai ya kada kai yana Fadin"Shiga Ciki...Bari nayi ma Abdullahin mgana.."Daga haka ya Juya ya nufi Abdullahi ita kuma ta Shige Ciki da Sauri tana Goge kwallarta Ranta ya Sosu ganin yadda Yara harda manya suka Tsaya suna kallonta.


Nazifi na karisawa kusa da Abdullahi ya Jisa yana waya yana Fadin"Zannira dake da Subai"atu ku Fito gani kofar gidan da kuke Tare da Amarya ina Jiranku.."Yafada Cikin Bacin Rai Dagachan Bangaren Zannira tace"Lafiya kuwa Ya Abdullahi.? Tsaki yajamata yana Fadin"Dillah malama ku Fito in zaku Fito kuna Batamin Lokaci muna kan Hanya ne.."Daga haka ya yanke Kiran Zannira tabi wayar da kallo Sororo Tana Fadin"Topha.."

Dama duk suna Daki Dayane dasu Subai da Hafsah da manyan Ya"yan Goggon Habiba ita kuma Madina amarya tana Dayan Dakin Ita da kawayenta Chan Jidda ta wuce dataShigo saboda bataso Su Anty Zannira su Fahimci tayi kuka har su Fara Tambayanta Dalili,har Suma su gano Abunda ya Faru suma tasha nasu Fadan da Hargowa ai kuwa bata Tsira ba tana Shiga sai da Mariya ta mata mganar Taga kamar tayi kuka sai ta mata karyan wani karo ne ya Fadamata a ido mariya harda mata Sannu


Subai"atu ta kalli Zannira tana Fadin"Yadai Madam...?Zannira ta mike tana Fadin"Ina na sani..Yanzu dai Ya Abdullahi ya Kirani Cikin Fada yace mu fito yana Kofar gida yana son ganinmu Ni dake.."Ido Subai ta Zaro Tana Fadin"Har da ni kuma?Me kuma nayi ni Subai"atu na Shiga uku..? Dariya tabama yan Dakin Hafsah tace"Kidai ki tashi ki bita kuje kuji ko lafiya Kada ku batamai Lokaci ku kara laifi.."

Zannira ta Yafa mayafinta ita kuma Subai ta mike tana Fadin"Wai yana kofar gidan goggo ne ko nan kofar gidan.
? Zannira tace"Cewa yayi yana Kofar gidan da muke tare da Amarya mu mufito yana Jiranmu Dana ma tsaya Mgana cemin yayi Dallah in zamu fito mu mu fito karmu Batamai Lokaci yana kan Hanyane"Subai ta kara Tsorata Cikin Zaro Ido tace"Don Allah..Mun bani.."

Tafada tana mikama Hafsah Saleem Lokaci Daya tana Fadin"Bai ce da Hafsah ba..?Zannira Taja tsaki ta Fice Daga Dakin Tana Fadin"Nayi gaba sai kin fito..Inda da ita ai wayarta zai Kira Tunda Matarsace yafi ki saninta bar ganinta kawarki.."Dariya ta kama Hafsah Daga cikin Ya"yan goggo Habiba,Jamila ta kada baki tace"Kwarai Tunda tana bashi Abunda Ba macen Duniyan dake bashi Bayam ita.."Tare gabadaya Dakin suka saka Dariya Harda subai'atu wanda Fargaba ya hanata tofa wani abu ta zari mayafinta tabi bayan Zannira da Sauri.

Azaure ta ganta sai suka Jera tare Har Waje suna Fita suka gansu su uku Harda Auwal,koda suka karisa Bambamin Fada ake mai Cikin Ladabi da Biyayyah yace"Kayi Hakuri ya Abdullahi ban zata zamu koma da wuri bane.."Wata uwar Harara Abdullahi ya makamai yana Fadin"Tunda mu irinka ne marasa aikinyi ko..? Daga zuwa Daurin aure sai mu shantake ko..? Daka san wannan bakin yawon naka zaka zo kayi da ka Biyo Taka Hanyar"..Ya karishe fada yana sakim karamin Tsaki Shidai Auwal kansa na kasa yana Bada Hakuri,Subai'atu jin fadan da ake ma Auwal yasa Fargabanta ya karu Nazifi ne yace"Toh miye wai aciki ba gashi ya Dawo ba sai mu wuce in kuma nan zai kwana sai mu barsa mu tafi ai duk gida ne.."

Abdullahi ya kalli Nazifi yana Fadin"Wa..? Wlh bazai kwana garin nan ba Kajima na Rantse.."Nazifi yace"Ikon Allah To saboda mene..? Naga gobe ba School balle kace saboda makaranta.."Kai Tsaye Abdullahi yace'Saboda banga uwar da zai Zauna yayi ba in ya kwana banda Garari,kai baka gani ba Tunda muka zo ana gama Daura aure ya zare Jiki ya Shiga gari yawo,haka zai yi ma in mun barsa saboda haka ya wuce mu koma gida Mama ita kadai ce agida sai Yara kawai da wadanan Sakarkarun yaran suka kaimata aiki kamar Itace tace suyi ta Haihuwa ba Tsari."

Dariya ta kama Nazifi sai da ya Dara,Subai'atu da Zannira kuwa Juna suka Kallah suna Mganata ta Ido Auwal kuwa zare Jiki yayi ya Yi wajen Mota inda Baba wada ke Ciki Ashe Tundazu yana daga zaune sai barcinsa yake Cikin,Mota ya Bude gidan Baya ya Shige yana sauke Ajiyar rai na Allah daya ceceshi da Fadan ya Abdullahi Nazifi kuwa yana Dariya yace"'kaji ka da wani mgana kaima har da ya"yanka matarka ta zubema Maman ko..?

Abdullahi yace"Duka nawan nawa ne Abokina..? Biyu fa Daga Amira sai Amir,kuma yaushe rabonsu da gidan mama sai da suka kwashi wata Daya gidan Ammi kafin su dawo,kuma ni namace tazo dasu itace ta matsama

18 / 48