Advertisements
Chapter 38 Reading MASIFAFFAN NAMIJI by Jamilaumar BookTok Hausa Novels
Advertisements



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

MASIFAFFAN NAMIJI by Jamilaumar

Author :  Jamilaumar Category :  Complete Novels

Chapter   38 / 48

111K to 114K   out of 143.7K words

kamar ya saka Dariya sai dai kuma ya kanne Cikin Dakiya da bada Umarni yace mata"Ki Dauki hijabinki Sallah zamuyi..? Allah sa kin Dauro dai alwala..?

Kanta na kasa ta Dagamai kai Baki kawai ya Tabe ya Dauke kai ganin baya Kallonta yasa ta Raba ta Gefenshi ta Bude Wardrope ta Dauko Hijabinta ta Saka kana ta Cire lifayan ta maida Cikin Wardrope dinta Tazo ya Jasu Sallar Wacce sukayi Raka"a Hudu kana ya Cika da Sauran Addu"o'in zaman lafiya bayan ya Dafa kanta ya mata addu'an Suna Idarwa ita ta Fara Tashi ta koma kan Gado ta kwanta wai tana Jin Barci bai ce mata komai ba sai yama ya Tashi ya Kashe Wutar Dakin,ya cire Rigansa ya Saka Cikin Wardrope wandon ma Cire ya bar kanshi Dagashi sai Gajeren Wando Barkat na Hangenshi ta Dan Hasken Dakin Gabanta kawai ke faduwa ta Tuna Shakiyancin da kawayenta ke ta mata Dazu wai yau Abdullahi zai yi Hawan Daushe harda na Bariki ma akanta kuma Dai Taga alaman haka.

Sai da ya kashe wayarsa ya ijiyeta nan saman Dressing mirror kana ya Fesa Turare Spry na Jiki kana ya Hayo gadon,da Sauri Barkat ta matsa Shima ya matso har suka kai karshen gado ya Kureta Cikin Tsoro Take Fadin"My Man y...! Shiii...yace mata yana kallonta ta Cikin Duhun Dakin Tsit tayi Tana jinTana gani ya Jawota Jikinsa ya Rumgume Lokaci Daya yana Cire mata Hijabin Datayi Sallah Dashi Lokaci Daya yana Fadin"Kema dai kinsan bazan iya kyaleki ba..Kina Wani kira na My Man..Ammh kina kokarin Hanani zama My Man din na gaske.."

Yafada yana yawo da Hannunshi a Gadon bayanta,Tsoro ya kama Barkat ta Fara Rawan Jiki Dago kanta yayi yana Fadin"Are u Ready...? Bata samu zarafin mgana ba sai Daga kai da Zuma da Farinciki ya Hade Bakinsu Waje Daya Yana Kissing Dinta Hannu Daya ya Tallabi kanta Hannu Daya kuma yana karakaina Bisa Jikinta,up Side dowan yayi mata sai gata a kasansa Shi kuma yana samanta Rigar Barcin mai Budewar gaba ce yana Saka Hannu ta Bude ta Bayyana mai Komai Tudun Nonowan Barkat sun kara Saka Abdullahi ya Fita Daga Hayyacinshi,ya Shiga murzashi Lokaci Daya Cikin Wani Shauki Ita kanta Barkat din Sakarmai Jiki Tayi tana Bankaromai Kirji,bata kara Fita Daga Hayyacinta ba sai ya kafa baki yana Shan Daya yana wasa Da Daya ai sai ta Rude ta Rike kanshi Tana wani Sakin Numfashi sama sama kamar mai Asthama.

Tuni Barkat ta saki Jiki ta zata iya Abun kenan Bata ankara ba Taji Abdullahi yayi Kasa da pant Dinta kafin tayi wani yunkuri ya Bude mata kafafu ita dai Daganan bazata Dora komai bayan Addu"an saduwa da iyali Dataji yana karantowa sai kuma Dunfarun wani Abu zuwa gabanta mai kama da icce ko wani Abu dai mai karfi Ihu take so ta saki Shi kuma sai yayi Saurin Dade baki,Ya tura na kofar ba hanya ya Dawo baya ya Sake yunkura nan ba Hanya kawai sai ya Dadaddage ya koma da Baya ya Sawo kai da karfi sai gashi ya Shige Dukkansu wani Numfashi Suka saki Kamar Wasu Wanda Shooking ya Shigesu Cikin Wani yanayin Fitan Hayyaci Abdullahi ke Driving Din Barkat Domin dai ya Riga ya Shiga Wata Duniya ta Dabam..

Shafewar Mintuna Talatin kafin ya Daga mata kafa,Tana ta kuka ya Jawota jikinsa yana Ta lallashi da sakamata albarka a Daran ya Taimaka mata ta gyara kanta ta Gasa kanta Allah ya Taimake su an Dawo da Wuta sukayi amfani da Kittle dinta suka saka Ruwan Zafi,Shi yayi mata wanka ya maidota Daki Zanin gadon kuma ya Cire ya wanke a bayin Cikin Daran Duk da batayi wani Jini Sosai bai Damu ba sanin Mata kala kala ne ammh ai Shi Shaida ne yau din ya Cika MAN din da Barkat din ke Kiransa Shima wanka yayi bayan yayi wankan ya Tsarki ya Dawo Dakin,Wandom kayansa ya maida ya koma ya kwanta bayan ya Jawota Jikinsa Cikin Farimciki da Annushuwa barci Dukkansu ya kwashesu mai Cike da Kaunar Junansu da kuma Farincikin Mallakan Junansu har Abada.


*****

*Washegari...*


Tun Safe Subai tatashi da aiki Daga Sallar Asuba bata koma ba ta Share Dakunan Hafsah,ta Saka Ruwa a kittle tayi ma yara wanka ta Shiryasu Hana Hafsah komai Tayi Bayan Ta Surkamata Ruwan Wanka Tace taje Tayi tace ta kwanta ta Huta kafin Rana ta Fito Domin Tana lura da ita Jiya Sai gabanin Asuba Barci ya Dauketa,Komawa Hafsah tayi ta kwanta Subai ta kada yaran Zuwa Falo ta kunna Musu Mbc3 suna kallon Cartoon Ita kuma ta Fita Tsakar gidan Kitchen Tashiga Domin Samar da Breakfast ko Ba Domin su ba Domin Amarya da angon Dake gidan..


Dankalin Turawa ta Fara Ferawa Sai Taji Buga Gida ta Saki Abunda Take yi Taje ta Bude sai ga Yunusa ne almajiri gaisheta yayi ta amsa kana ya Shigo Sharan Tsakar gidan ya Fara kana yaje ya Zubar da Bola yazo ya Zuba Ruwa ya wanke Tsakar Gidan Saboda ayyukin dayasha Jiya kana Ya Cika Bambinan Ruwan Dake nan Waje wanke wanke kuma Tun Jiya kafin su Jidda suka Tafi suka wanke komai Suka aadana Sauran ayyukan kuma makota suka Karisa kafin su Tafi.


Dankali Ta Soya mai Dan yawa kana ta Soya kwai Sai ta Dafa Ruwan Tea,Awani Food Flaks ta Sakama Barkat da ya Abdullahi Ruwan zafin ma ta Sake musu Cikin karamin FlaksDin Ruwan Zafin Hafsah nan kitchen din ta Bar musu komai ganin basu ma Tashi ba nasu Ta Dibar musu ta Zubama Yunusu nashi Ta Sallameshi kana ta Dauki nasu Zuwa Dakin Yaran ta Fara Hadama su Tea din da Zuba musu Dankali da kwai din sai kazan Jiya Ta Sakama kowa Tsokar naman a gabansa da Ruwa nasu kuma ta Dauka Ta Shiga Ciki ta Iske Hafsah Tatashi Har ta Shirya Cikin Riga da zani na Atamfa Cikin Wanda Abdullahi yayimata ne,Tayi kyau Sai dai Tayi Rama kuma Idanuwanta Sun Kumbura kamar yadda Kafafuwanta suka Haye Sukayi Sumtum.

Tare da Subai suka karya Kiri kiri Hafsah taki Cin kazan nan sai da Subai taci ita Madaran Hollandian din kadai tace ta Dauko mata Shi tasha,Falo suka koma Bayan Subai Ta Tattara komai da suka Bata Zuwa Kitchen ta Dawo Daki Ruwan Wanka ta Juye ta Shiga Tayi ganin Har Goma Saura yau take som komawa Gidanta.

Itama Das ta Shirya Cikin Doguwar Rigar Shadda Wacce Taji aiki,Tazo nan Falo suka Hadu da yara suna Kallo Lokaci Daya suna Hira da Hafsah Wacce ke zaune Dirshan a kasa ta Mike kafa Saboda kumburin Kafarta ya Saki.

Bangaran Amarya da ango kuwa Dakyar suka iya tashi suka gabatar da Sallar asuba Ranar Abdullahi bai iya zuwa masallaci ba Bayan sun idar da sallah suka kara manne Juna suka koma Barci Basu suka Tashi ba sai Pass 9 shima Wayar barkat ce Ta tadasu,Bahiya ce ta Kirata tana Shaida mata suna nan zuwa zasu kawo mata Sauran kayanta anjuma Jin Haka yasa Abdullahi ya Sunkuci Barkat din zuwa Bandaki Duk Nokewarta Tare sukayi Wanka Tun Tana Jin kunyar Har ta Saki Jikinta Bayan Sun Fito ya shafa mata mai shima ya shafa sai ya tuna baida kayan Saawa a Dakin Barkat kayansa na Jiya ya maida yana kallon Barkat Dake gaban madubi Tana Daura Dankwali Bayan ta Saka Wani Less Dinta Dinkin Riga da Sikat Cikin Shawa'awa yake kallonta kafin ya karya Wuya yana Fadin"Baby na Bari naje na gaida Hafsah da kwana naga ya kwanan yara Daganan zan Debe kayana Tunda bani da ko Jallabiya a Dakin ki.."

Bata Waigo ba tace"Ya kamata My man.."Tafada tana wani Rangwada bai iya Wucewa ba sai da ya karisa ya Rumgumota yana Kissing Din Wuyanta Nokewa tayi tana mai Shagwaba ganin kamar yana so ya Zarce ne yasa ta marairaice Tana Fadin'"Ban fa warke ba Wajen yana min zafi Har yanzu..'Shima a marairaican yace"Ah bakin Shiga Ruwan Zafi ba Baby Man dinta..?

Hararansa Tayi Lokaci Daya Tana Turesa Daga Jikinsa Mirmishi yayi yana Fadin"Zan kamaki ne..Bari naje.."Ta Rakashi da Fadin'Sai ka dawo My man.."Waigowa yayi ya Huramata Kiss tayi Salon karba Tana Dariya nan ya Fice ya barta Tana kallonsa Wani Farinciki na Dibanta yana Fita ta Fara gyaran Besdroom din Duk Da Tana Jin Zafi Daga kasanta ammh ta Daure.

Yadda yaga Tsakar gidan ko"ina Fes Sai Abun ya bashi Sha"awa ya sani Ko abaya Hafsah bamai kazanta ba Da sallama ya Tura kanshi Dakin Hafsah yaran na ganinshi Suka Taso suka Dabaibayeshi Amir da Mahsin Dake kanana ya Dauka Muhsina kuma da Amira ya Riko Hannayensu kan Daya Daga Cikin Kujerun Falon ya zauna yana amsa gaisuwan Subai Hafsah kuwa kanta na Gefe ta gaisheshi Cikin Sanyin Murya ya amsa yana Tambayanta ya karfin Jikinta tace Da Sauki,Daganan Shuru ya Biyo baya Ganin haka yasa Subai tatashi ta basu Waje zuwa Dayan Dakin Hafsah ma Gefe ta maida kanta taki kallon Barayinsa yana lura da ita kai kawai ya Girgiza batare Da yayi mgana ba,Ya Dade yana Biyema yaran kafin ya Turasu Daki Wajen Anty Subai"a Mikewa yayi Lokaci Daya yana kallon Kumburin kafar Hafsah Cikin kulawa ya Duka yana Taba Kofar Lokaci Daya yana Fadin"Meya Faru ne..?naga kafarki ta Kumbura ne..?

Saurin Janyen kafarta Tayi Batare data ma kallonse ba Ballatana ya saka Ran zatamai mgana sai ma Kokarin Tashi Da take ganin Tana ta Dafe Dafen kujera yasa ya Mike tsaye ya saka Hannu ya Dagata Tsaye kallon kallonsu sukama Juna na Wani Lokacin kafin ta Kauda kai Tana Cije baki Lokaci Daya Tana Fadin"Nagode.."Tafada tana kokarin Rabawa ta gefenshi Bake Hanyar yayi Lokaci Daya yana kallonta kanta kawai ta Daga Sama batare da ta bari sun kara Hada ido ba kada kwallar Idanuwanta su Zubo,Sunfi Minto Goma ahaka ganin ta Fara gajiya ne yasa ta samu Bakin kujera ta Zauna tana Dafe baya Lokaci Daya tana Cije baki Ajiyar Zuciya ya saki Yana Fadin'"Don Allah karki Saka Damuwa aranki Hafsatuna kinga bake kadai bane..? Kada damuwarki Tama Abunda ke Cikin ki illah..".


Akarkace ta kalleshi kafin tace"Damuwar me Abban Amira..? Wai saboda kayi Aure..?hmm ina ce baga ka nan agabana ba babu Inda ya Ragu Daga Jikinka ba.? Allah na Tuba me zai saka na Damu ai ba kaina Farau Kishiya ba kuma ba kaina gamau ba.."Ta Fada tana kokarin maida kwallar Data kawo mata Mirmishi kawai yayi kafin ya kada kai yana Fadin"Naji Dadin haka..Bari na Shiga na Sauya kaya..Sannan zan Dibi Wasu kayana na kai Dakin Barkat ko Jallabiya bani Dashi achan."Tak Hafsah batacr mai ba ganin taki ta Tankashi ne yasa ya Shiga ya Bude Wardrope ya Dibi kayan Nashi Da Duk Abunda zai Bukata Ya Fito Tana nan inda ya Barta ganinsa da kaya A hannu yasa ta kalleshi Lokaci Daya ta kauda kanta Shima Kallon nata yayi yana Fadin"Ina Abun karyawa..? Ko kuma baku karyan bane..?

Kamar Bakinta na Ciwo tace'"Mun karya mana..Kayi ma Subai mgana ita ta Samar mana Abunda muka karya awannan Halin Nima neman Taimako nake.."Ta Fada tana Gintse Fuska Bai yi Gaddama ba illah ya Daga kafa zai Wuce yana Fadin"Allah baki Hakuri.."Daga haka ya wuce sai da yakai kayan ya Dawo kana ya kwalama Subai Kira ta Fito yace ina Abun karyawansu tace yana Kitchen yace ta kwasa ta kai musu Dakin Barkat din Bata da yadda Zatayi Ammh acikin Ranta bata So ba Shi kuma ya Kwashi yaran zuwa Dakin,Dama su Amira ba Bakinta bane su Muhsin bata sani ba Shi yayi mata Bayani Dayake tana son yara ta Shiga Ciki ta Dauko musu Sweet Duk Ta Raba musu Falo Suka Dawo Gabadayansu Har da ita suka bar Abdullahi acikina yana Shiryawa Sauran kayan nashi Barkat ta karba ta Jeramai Cikin Wardrope dinta yana Ciki yaji Shigowar Subai sama sama suka gaisa ta Ijiye musu Farantin kayan karyawan nasu Tayi ma su Amira Tsawa tace su Wuce su barsu su karya Tana ta Rabu Dasu Ammh Subai taki Ta Tarasu suka Fice yana Ciki yana Jinta sai da yayi yar Dariya aransa yana Jinjina ma mata wai nan Taya Kawarta Hafsah Kishi take Lalle iska na Wahalar da mai kayan kara.

Tare suka karya agurguje Tunda Nazifi sai Kiranshi yake,Zasu Fita Wajen 12:30pm na Rana ya Fito Daga Dakin Barkat bayan ya gama Shanye Duka Janbakin da aka sakamai ya kuma bata Kwalliyar ta da nashi,wanda sai da ya Sauya kaya Dakin Hafsah ya Shiya ya manta bai Dauki agogonansa ba ya saka yayimata Sallama ya Fita Nazifi na Waje yana Jiransa shi ya Daukesa suka Fita Tare yana ta Tsokanar sa da ango kasha kamshi shi kuma yana ta Dariya.

Tunda ya Fita Barkat ta Maida kofarta ta Rufe,Sai Wajen 2pm da wani Abu ta Bude shima Subai ne ta kwankwasa mata ta mika mata kulan Abinci Babba wanda ta Girka ta karba ta Shiga Dashi ta maida kofarta ta Rufe,Misalin 3 da wani Abu sai gasu Jidda,da Mariya dasu Jamila dasu madina Anty Zannira kuma Tare da Anty Hadiza suka zo Sunzo ba Dadewa sai ga Dangin Su Barkat din sun zo Da kannenta da kawayenta da wasu Daga Cikin iyayenta,nan fa kika ji Shewa na Tashi Hafsah dai suna Dakinsu basu Fito ba Da Mariya ne ma ta Fita Wanke Hannu Bahijjat ta Fito da Kulan Abinci da Filet Filet da kayan da sukayi amfani suka karya Suna Wankewa ita da Bahiya,Sun gaisa da mariya sama sama ta Dawo Daki Tana Basu Labari.

Sai Wajen yammah suka gama Abunda ya kawosu,Da zasu Tafi suka kawo Hafsah kula Saiti Daya da su Cincin da Dublan Sauran kuma suka Dauka suka ce Gidan Mama zasu Tafi Dagachan zasu Wuce gida Suma su Jidda ba su Zauna ba kafin mangariba Duk Suka Tafi Har subai Domin Ita Daganan ma Gidan Mijinta ta Wuce Anty Hadiza da Jidda Duk Gobe zasu koma,Zannira ce sai Talata ita da Umman Sadiq Goggo Habiba ma sunce gobe zata koma ammh Tace kafin Tatafi zata Shigo gidan...


Koda Bayan mangariba tayi Gidan Yayi Tsit Barkat na Ciki Ta Kulle Kofarta Hafsah ma ta Sakayo Daga ita sai su Amira suma Sun Natsu ganin Abokan wasan nasu suma Sun Tafi Tun 9pm sukayi Barci Ganin Amira ta Fara gyangyadi yasa tace ta kama Amir ta kaishi yayi Fitsari tazo ta kwanta Domin in sukayi Barci bata iya Daukan su Saboda itama Tayi Nauyi.

Ita kadai ce Zaune afalo Tana Kallon Tashar Arewa24 suna Haska wani Sabon Film Kallon kawai Take ba Domin Tana Fahimta ba Tana Jin karan Dirin Mota Ranta ya bata Nazifi ne ya kawo Abdullahi Domin Dazu Jidda tace Nazifi ya gayamata gidansu Barkat zasu gaisuwan Surukai kila Daganan suka yada Zango Gidan Mama Daga Dakinta tana jin Tashin muryoyinsu shida Nazifin sun Dauki Lokaci mai Dan Tsawo suna mgana kafin suyi Sallama ya Tada Motarshi ya Wuce Shi kuma Abdullahi ya saka makulli ya Bude gidan ya Shigo Yana Duba Wayarsa karfe 10pm Daidai Dole Barkat ta Dinga Kiranshi tana mai kukan ya barta ita kadai ashe Dare yayi Sosai..


*Domin Biyan Kudin Karatu akan Littafin Ra"ayi ne ko Buri..? Zaku iya Tura kudin karatunku ₦200 Kachal akan wannan asusun bankin 0552179550...JAMILA UMAR GTB,Sai a turo Shedar Biya ta wannan layin wayar 09069067488,In kuma Katin Waya ne zaku iya Turowa ta wannan Layin 09027767783 kai Tsaye Bayan Mutum ya Dauki Hoton katin...Ga masu Bukatar VIP zasu Biya ₦500 ne ta Lambar asusun Dana bada a sama....! Mutanenmu na Niger kuma Zaku iya Tuntumbar My Jika aglan Nissa ta wannan Layin +22794131747....Sai kunzo Masoyana*





*Janafty...*
4/9/21, 1:59 PM - 😂😂: *MASIFAFFAN NAMIJI..!*

*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty💞*

*Dedicated To:My Habibaty💞 Aisha Idris Abdullahi..*!


*Plz Take Note masu Turomin kudi Suna Fadin kudin karatun Littafin Masifaffan Namiji ne,Ya kamata ku kara sani kuma ku gane Masifaffan Namiji bana kudi bane Free Novel ne,Ra"ayi ne Buri..? Na kudi kan Farashi mai Sauki ₦200 Vip ₦500,So ku Hanzarta Payment Free page sun kusa barinku Shima ina mai Tabbatar muku Zaku ji Dadinsa Fiye da Masifaffan Namiji ma,Domin neman karin Bayani Juz Contact Me ta wannan Layin 09069067488..Ina Maraba da Masoyana aduk inda suke...*


*035*


"Dakin Hafsah ya Fara Shiga,Da sallama abakinsa ya sawo kansa Dakin Hafsah na Zaune Tayi Rashe Rashe a kasa ta kurama Tibi Ido ammh ba Domin Tana Fahimta ba.

Dagowa tayi ta amsa Sallamansa Lokaci Daya Tana kallonsa Karisowa yayi nan kusa da ita ya Zauna akasa Sannu da zuwa tamai ya amsa yana Fadin"Yauwa..ya Karfin jikin nakin..? Tace "Da sauki Alhamdulillah..."Tafada Tana yamutsa Fuska Dakin yabi da kallo kafin yace"Naji Gidan Tsint..Ina yaran nan suke ne..? Kai Tsaye tace"Sun Dade da yin Barci.."

Kada kai yayi kafin yace"Ina kawarki..? Tatafi ne itama..? Da mamaki Ta kallesa kafin Tace"Kawata kuma..? Yace"Eh Subai mana Babbar kawarki ce ai ko... ? Yafada yana yar Dariya Daure Fuska Hafsah tayi kafin tace"Eh mana ai tama wuce kawa a wajena Subai Matsayin yar"uwata nake kallonta.."Kai ya gyada yana Fadin"Tabbas naga alama Tunda Har tana Tayaki Kishi an Miki Kishiya Tana gaba dani Mama tace ko Gida bata Jeba Duk Saboda an yi miki Abokiyar Zama na Shaida wannan Kaunar.."Yafada yana Wani Mirmishi Hafsah ta saki baki kawai Tana kallonsa bata samu Zarafin mgana ba yace"Wannan kayan fa..? yafada yana Nuna Kulan da kayan su Cincin Din Da Dangin su Barkat suka Kawo mata kai ta kauda gefe kafin tace,"Yan"Uwan amaryanka suka kawo kafin su Tafi.."

Abdullahi yace"Ok..Naga ma sun kai Gidan Mama,Harda na Goggo Habiba da Umman Sadiq da mama Harda Turamen Zannuwa suka Hada musu.."Hafsah tace"Allah Sarki angode Allah ya Bar Zumunci.."Ya amsa da Ameen yana Taba kafarta Lokaci Daya yana Fadin"Kumburin nan yana Damuna fa..? Last awonki me suka ce miki..? In ban manta Lissafin ba kina Watan Haihuwanki ne ko..?

Tana kallon Cikin kwayan Idanuwansa tace"Eh...Basu ce komai ba Sunce zai Sauka Ahankali."Bai kara mgana ba illah matsamata Kafar da ya Fara matsa mata yana Fadin"Rashin Matsa ta din da ba"ayi ne ammh ai da yanzu ta sauka.."Mirmishin Dayafi kuka Ciwo Hafsah tayi kafin tace"Wa nake Dashi da zai matsamin kafar..?bani dashi Abban Amira.."! Tafada idanuwanta na cika da kwallah Kallonta yayi ido Cikin ido Kafin ya Dakata da Abunda yake Itama Shi Take kallo Saurin Danne Abun Yaji aransa yayi kafin ya Riko Hannunata yana Fadin"Meyasa kike Fadin wannan mganar..? Wakike dashi fa kika ce..? Ni ba wani Abu bane awajenki Hafsatu..?

Sabule Hannunta tayi kafin Tace"Ba haka nake nufi ba...Nufina ina

38 / 48