Author : Queenmerh Category : Complete Novels
kina bata fuskarki,“
Sai a lokacin ta dan lafa da hawayen nata idanun sunyi jajawur, “yanxu fada min meya faru?”
Shuru maya tayi tana kissa abubuwan da zata fada aranta.
“Mummy wannan yarinyar bana kaunar ta bana son ganinta, yar iska ce wallahi, kuma makira ce, saboda an sakata school dinmu gani take kanmu daya, duk abunda aka mana yana kan idanunta, musamman ma ni, gasa take dani a komai, tana bakin ciki dani,is that how is supposed to be? Itafa yar aiki ce, Wacece ita da har anne zata hadata school damu? Duk wani abu da ake mana ana hadata damu?“
Daga yanda take maganganu bahijja ta lura mayan ta fuskanshi wani abu, kodai idanun taj nakan yarinyar kuma tayi imani yarinyar ke cusa kanta, jinin hadiza kenan,batayi mamaki ba.
Kwafa bahijja tayi tana mai duban mayan tace “shikenan, zansan yanda zanyi game da yarinyar nan, yanxu dai zanje nama nanna maganar shi taj din”
Tana fadin hka ta miqe ta fuce daga part din maya ta bita da kallo, sai zazzare idanu takeyi tana huci kamar zaki.
Bahijja na futowa bata wuce ko’ina ba sai sama part din nanna, da sallama tayi knocking sannan ta bude kofar ta shiga daga ciki.
Babu kowa a sitting room wannan yasa ta shiga main bedroom din nanna, nanna nadaga zaune gefen gadonta tana kokarin bude bottle water zata sha maganin sallamar bahijja da shugowarta yasa ta dago.
“Nanna…”
“Naam bahijja bismillah”
Karasawa bahijja tayi bakin gadon ta zauna gefenta tana mai duban magungunan dake gefen nanna tace “zan iya magana dake”
“Yes bismillah…” nanna ta bata amsa da murmushin manya.
Dan nunfasawa bahijja tayi, tana tunanin ta inda zata fara magana, “bahijja lafiya dai? Akwai abunda ke damunki?”
“Bansan ta inda zan fara ba nanna, don magana ce mai nauyi a wajena, banida wani zabi daya wuce nazo na sameki”
“Subhanallahi…”
Bata karasa ba bahijja ta dakatar da ita, “ina neman alfarma nanna, badan ni ba, kuma bawai don son kai ba nanna”
“Haba bahijja me zaki nema a wajena da har zakiyi tunani irin haka? Fada min menene”
“Inason na hada maya da taj don karfafa zumunci mu nanna, maya ta nuna tana son taj, kuma nayi imanin babu wanda ya chanchanci ya aureta kamarshi don shi dan uwanta ne jininta ne, ayau kona fadi na mutu nasan bazata wulaqanta ba, kuma she’s on a safe hands..nason akwai sonkai a ciki don shi bai nuna yana sonta ba, amma….”
Tunda ta fara magana nanna ke kallonta, har saida takai aya, abunda ya faru dazu saida yasa ta ayyana a ranta ko maya sonshi take gashi abun ya tabbata, toh ay wannan ba abun qi bane abun so ne, kuma zai karfafa zumuncin su sosai, saidai kuma….
“Babu abun sonkai a ciki bahijja, indai ta nuna tana son shi ba laifi bane, abu ne mai kyau, kuma idan har allah ya kaddara akwai alkahiri a ciki saikiga albarka a cikinsa, babu wanda ya kaini son ganin zumuncin mu nida yar uwata ya karfafa, kuma yayi qarko bahijja, ina farin ciki da wannan abu, abu ne na cikin gida,kuma ina fatan allah ya shiga lamarin”
Cikin murna bahijja ta dubi nanna harda dan hawayenta cause she’s desperate ta kama hannunta tace “nagode nanna, nagode daman nasan bazaki qi wannan zancen ba,Allah yasa wannan ya zame mana dalilin karfafuwar zumunci mu''
''ameen ya allah, allah ya tabbatar da alkairi, ay bazaka qi naka ba, wannan abun farin ciki ne a wajen mu bahijja, ke yata ce, shima dana ne, mesa zanqi jininki bahijjar nanna'' nanna ta karashe magana tana kallonta tana murmushi, harga allah har cikin zuciyarta taji dadin wannan magana, kowa yana da flawss dinshi a duniyar nan dukda maya bata da kunya kuma kanta na rawa amma wannan abu ne na farin ciki, kuma dubaga yanda bahijja tazo ta sameta da maganar tasan maganar tajema anne kuma bata bada amincewarta ba.
dan dakatawa bahijja tayi, yanayin fuskanta ya dan sauya tunawa da yanda sukayi da anne, ''nasan kinyi magana da anne ko?kuma bata nuna amincewarta ba?' nanna ta tambayeta
dagowa bahijja tayi kamar zatayi kuka tace ''nanna bansan meysa anne take kin maya da majeed ba, ni ce na mata laifi na bujire mata bai kamata ace laifiina ya shafe su ba, komai mukaddari ne daga allah, wallahi har cikin zuciyata inajin guilt din abubuwan da suka faru a baya, yau shekara wajen ashirin da uku kenan, har yau babu abunda ya sauya.
''karki damu kanki kinji? yaya bazata taba qin abunda kika haifa ba harma mijinki, duk wani abu daya faru a baya yariga da ya wuce bahijja, babu wanda ya kaita murna da farin ciki turo maya da kukayi nan, kuma auren maya da taj idan allah allah ya rubuta alkairi ne saitafi kowa murna kinji ko''
da haka sukayi sallama, bayan bahijja ta mata godiya sosai kuma nanna ta bata assurance din cewa komai zaizo da sauqi idan suka hada da addua.
bayan futar bahijja nanna tayi shuru, aiki take sonyi daga gida daya shafi office dinta amma ta kasa, harga allah maganganun su da bahijja abun ya mata dadi har zuciya saidai kuma ta wani bangaren tanajin fargabar yanda abun zai kasance idan ya nuna bayaso don daga abunda ya faru a dining da safe kamar they are not on a good side shida mayar, kwata kwata bata kawo akwai wani abu dake tsakanin shi da sabeeha ba.
itafa uwace, babu yanda za'ayi tayi mashi dole inya nuna bayason mayar,saitake ganin abun kamar tarihi ne ke kokarin maimaita kanshi, ta tuna da lokacin databi zabinta taqi karbar wanda mahaifinta ya bata, kuma babu wanda ya mata dole, saidai bacin ran qin bin umarnin zabi da akayi mata daya biyo haka zalika bahijjar ma, shiyasa har yanxu zafin abun ke cikin zuciyar anne har bahijjar ke ganin kamar har yanxu bata hakura ba, anne macece tsayyayiya mai magana daya, idan har ta nuna rashin amincewarta abun zaiyi wuya.
after few hours.
Bangaren sabeeha..
Bayan tabar dining din jikinta na rawa daki ta koma ta zauna ta doka tagumi hawaye ya soma sauka kan fuskanta, daman abunda take gudun faruwa kenan,ita kanta batasan matsayar auren su ba balle waenda basu san da auren ba, idan aka ga kusancin su dole za ayi tsammanin akwai wani abu tsakaninsu shida ita, don babu wanda zai kawo akwai aure tsakaninsu, gashi yanxu maya ta gansu, fadin irin yanayin data shiga bata lokaci ne,dubaga irin kallon da suke mata gaba dayansu lokacin da maya tace wai ita yar iskace kuma bin taj take,hankalinta yayi nisa sosai a tunani, gaba daya batajin dadin rayuwarta, qila batada rabon jin dadi a duniya shiyasa gaba daya rayuwarta a karkarce take ba kamar ta kowa ba…
Ahankali ya soma bude kofar da instint din ya bashi tana ciki,ba tare da wani fargaba ba ko tsoro, gaba daya abunda ya faru daxu ya tsaya mashi arai, reaction dinta kawai yake tunawa yanda hankalinta gaba daya ya tashi sanda maya ta gansu.
Tundaga nesa ya hangota zaune a kasa,ta juya ma kofar baya sannan ta hade jikinta waje daya.
A natse ya rufe kofar sannan ya fara takowa zuwa cikin dakin, sabeeha da hankalinta gaba daya yayi nisa ga tunanin da take batasan ya shugo ba kwata kwata, yanda ta rankwafar da kanta ga kafafunta ta juya baya babu abund atake sai tunani mai zurfi tana hawaye, unexpectedly kawai taji an dafata daga baya, a tunaninta ko rabi ce wannan yasa bata furgita ba saida ta dago ta ganshi tsugunne gabanta, tuni gabanta ya bada wani irin damm tayi saurin yin baya, tuni idanunta ya sake karadewa tsabar furgice kmar taga dodo, “dan allah ka futa, meya kawoka nan? So kake a sake ganinmu a haka? Wai meysa kake kokarin saka rayuwata cikin hadari? Kasan halin da zan shiga idan mama ta san da wani abu tsakanina dakai? Dan allah taj ka futa daga rayuwata ka rabu dani, abunda ke taakanina dakai bashida wani amfani, dan allah ka sakeni” ta karashe tana fashe da matsanancin kuka har zuwa lokacin jikinta tsuma yake sosai, gaba daya sai yaji jikinshi yayi sanyi don da larabci tayi magana kuka yaji maganganunta yanda ya kamata, baiyi wata wata ba kawai ya jawota jikinshi ya rungumeta ta soma kokarin kwacewa, duk yanda yaso ta natsu qin natsuwa tayi saida ya soma mata magana cikin kunnenta ahankali, “shiii,stop crying”
“Dan allah ka sakeni, idan aka shugo aka ganmu
Haka…”
Saurin katseta yayi da sanyayiyar muryarshi mai sanya natsuwa, “meysa kikeda tsoro?who cares idan an ganmu? …”
girgiza kanta ta soma yi, gaba daya ya kasa understanding dinta,
Bai gama rufe bakiba aka soma kokarin bude kofar dakin nata, tuni ta sandare gabanta ya tsananta bugawa, shikenan tata ta kare, za azo a gansu a haka, innalillahi wa inna ilaihi rajiun, batasan sanda ta wani turashi ba ta miqe kamar zata zauce tana waige waige, kamar yasan za a iya shugowa dakin yana shugowa ya saka padlock daga ciki, wannan yasa koda rabi ta murda kofar a rufe ta jita.
“Fatim!! Fatimaa!!”
Rabin ta soma kiranta da karfi don a tunaninta ko barci take.
“Kagani ko? Na shiga uku..” ta sake fashewa da kuka ahankli, gaba daya ta wani sauya ta koma kamar jan kosai, jijiyoyin kanta duk sun tashi rudu rudu, ganin haka yasashi dagowa ya dubi dakin gaba daya kafin ya wuce ta gabanta zuwa bathroom, yana shiga ya karo kofar, daidai nan rabi ta sake knocking da karfi, wanda yasa ta dawo hayyacinta ta tunkari kofar tana gyara tsayuwarta ta bude kofar.
Kallonta rabi tayi, tace “meysa kika rufe kofa?”
“Yi hkuri, naga idan na karo kofar bata rufuwa da kanta saidai na saka locks”
Kallon dakin rabi ta soma yi, gaba daya dakin wani irin kamshi yake na daban ba kamar yanda yake ba.
Karo kofar sabeeha tayi bayan ta shugo gabanta na faduwa kar rabi ta gano akwai wani bayan ita a dakin.
Rabi na kalle kallen dakin kamar wadda she’s suspicious of something tace, “babu wanda ya nemeni daga cikin gida??”
Cikin sauri tace “eh babu”
Shuru rabin tayi tama rasa me zata ce ma sabeehar sai faman kalle kallen dakin take, itama dai sabeehar a taorace take kar ta rafko ta,wata dabara tazoma rabi tace “yauwa bari na shiga bandakin ku nayi alwala fanfon bandakina ruwan baya zuwa dole a kira masu gyara gashi kince kofa bata rufuwa ko?”
Tan fadin haka ta nufi kofar toilet sabeeha ta bita da gudu tasha gabanta, hannunta na karkarwa tace “laa ba a wanke yake ba, anty rabi, ko zaki shiga na chan dayan dakin mu”
Binta da ido rabi tayi don a qage take da shiga bandakin tace “ba komai ay alwala zanyi”
Tana fadin haka ta shanmaceta ta bude kofar bathroom din, tuni sabeeha ta sulale a kasa, kirjinta na dukan uku uku, shikenan tata ta kare innalilillahi wa inna ialihir rajiun, ko shiga bandakin kasawa tayi, jira kwai take su futo dashi da rabi,
“Bari na shiga na chan dakin kawai”
Rabi data futo ko second talatin batayi ba ta fada.
Cikin sauri sabeeha ta miqe tana goge fuskanta tace “toh!!!”
Rabi tayi sauri ta fuce daga dakin, ita kuma ta shiga bathroom din, ta soma dubanshi, chan ta hangoshi ga cikin shower, dake ta rataye wani dan zani datake wanka dashi kan karafunnan shower glass din wannan yasa bazaka san da mutun ciki ba, invadan ka kura idanu ka ga kafafunshi ba a wajen, futowa yayi daga wajen hannunshi harde a kirjinshi, ya wani bata fuska, ya nemi giftawa ta gaban ta tayi saurin dakatar dashi, “taj!!!!!!….”
Unexpectedly yaji yanda ta fadi sunan daga bakinta, “dan..allah ka sakeni”
Chak ya tsaya shi bai juyoba shi bai bata amsa ba, saida ya dauka wajen minti biyu a haka kafin ya juyo ya mata kallo daya, sannan ya fuce daga bathroom din.
Yana futa cikin ikon allah baici karo da kowa ba ya wuce part dinshi, tambayar kanshi yakeyi meysa bazaiyi abunda take so ba tunda ba sonta yake ba, daidai nan tunaninshi ya tsaya chak, idan ba sonta yake ba? Me yake da ita? Ya tambayi kanshi, wata zuciyar ta bashi amsa, he’s obsessed with her, kuma yanajin batada kowa yanxu bandashi so how can he leave her? Bazai iya abunda take so ba don he sworn on taking care of her, and protecting her yanda tayi mashi,
halarcin da bai mata ba yake son yayi mata aynxu, kuma abu daya zaiyi a yanxu shine ya nemo asalinta koda kuwa iyayenta abandoning dinta sukayi,koda kuwa ba a sameta ta hanya madaidaiciya ba.
Chan bangaren bahijja tana barin wajen nanna ta dawo part dinsu, ta dauka wayanta ta soma neman majeed, yana dauka suka danyi maganganun su sannan ta tamabyeshi dawowanshi, ya shiada mata zai dawo da wuri, ganin yanda take magana ya gane she’s pressed kamar wani abu na damunta, nan ya tambayeta if anything ia wrong tace mashi tana son suyi wata muhimmiyar magana dashi amma saiya dawo.
Da haka sukayi sallama ta kashe wayar, tana katsew call din fadila ya shugo, tana ganin call din ta daga tare da sallama, suna gana gaisawa ta miqama anne wayar, tunda taji anne ta karba wayar gabanta ya soma faduwa, ta soma tuna maganganunsu kan maganar data kawo na hadin taj da maya, gashi anne tayi warning dinta kan karta sake ta samu nanna da maganar.
“Bahijja!!!!”
Anne ta kirata tare da katse tunanin data shiga, “naam, ina wuni ya jiki??”
“inason kibar abunda kike kizo asibiti yanxun nan”
Daga yanda anne ke magana dole gabanta ya fadi, don babu wasa cikin maganr nata, macece mai magana daya and she’s very hard on kowa,shiyasa when it comes to her basa wasa da maganar ta, a karo na biyu tayi abunda zai shiga tsakaninta da mahaifiyarta amma babu yanda ta iya bata da option ba kowa ne zai fuskanshi what shes going through ba akan maya, dole ta aurar da ita kawai doj shine mafita kawai.
Ahankali ta amsa da “toh!!” Daga chan aka katse wayar.
Jiki a mace bahijja ta shirya cikin gaggawa ta futo, dakin maya ta shiga tana bude kofar jin saukar ruwa daga bathroom yasa ta gane wanka take, zama tayi bakin gado har ta futo daga bandakin da towel a kirjinta, kallonta tayi daga sama har kasa ganin kanta a jike yasa tace “ wanka kikayi?”
Maya dake goge gashinta da towel ta amsa da eh, gaban bahijja ne ya dan fadi, dalilin wani tunani daya ratsa zuciyarta, saikuka taga bai dace ta zargi yar tata ba wannan yasa tace “zanje asibiti, take care of your self baby okay?”
“Okay, mummy saikin dawo”
Bahijja na futa ta gama shafe shafenta ta saka wasu tsinannun kaya da suka dameta ta futo.
Yaufa duk yanda za ayi saita sanar dashi abund ake cikin zuciyarta, ita yar uwarshi ce yayi yanda zq ayi yayi turning dinta down.
Wannan yasa ta futo kai tsaye daga part dinsu zuwa nashi, daman babu wani nisa sosai haka ta karaso kai tsaye ta bude kofar sannan ta shugo, sanyi da kamshin parlorn ne ya bugeta ta , ta lumshe ido sannan ta karaso cikin parlorn,
kai tsaye sama ta nufa tana taku daidai, gabanta na dan fadu, yaune karo na biyu data hauro saman, babu tsoro ko wani fargaba kawai ta bude kofar bedroom din ba tare da knocking ba, hasken fitilun bedroom din duk a kunne suke wannan yasa ta bi ko’ina da kallo, baya cikin bedroom din amma tanajin motsi daga wajen bathroom da closet.
Takowa ta somayi zuwa wajen bata kaiga karasawa ba ta hangoshi tsaye closet don bai karo kofar ba yana kokarin saka riga, dagashi da shorts ya juya mata baya.
Bin jikinshi ta soma yi da kallo tundaga kanshi zuwa gadon bayanahi dake a fadade zuwa ga kugunshi, har kafafunshi da suke a murde, take ta hadiye wani irin mugun miyau ta sake kifta idanunta, wato duk samarinta bata taba ganin mai irin halitta kamar tashi ba, innalillahi, “oh my gawddd” ta furta ahankali tana matse kafafunta waje guda, kallon bayanshi kawai tayi ta fara imaging yanda gabanshi zai kasance wannan yasa ta shiga shauqi, ay da bata gama fadawa koqin sonshi ba sai yanxu, like whattt!!! This is what she has been missing??? Wannan huge pleasure din? Tun a kallo kawai ya sata shiga yanayi balle kuma ta sameshi?.
Ay wallahi indai bata mallaki taj ba saidia idan mutuwa yayi, son wallahi wallahi bazata taba bari wata mace ta mallekeshi ba bayan ita, dan zata iya yin komai akanshi.
Tana cikin tunanin gaba daya hankalinta yayi nisa batasan ya juyo ba, da mamaki yake kallonta, ita ko gaba daya tama gama sandarewa, “what…the…f***” ta furta da dan karfi tana jan nishi don ya ji kalmomin da ta fada sosai a kunenshi, rai a bace ya kama handle din kofar ya banko gam cikin bacin rai ya saka kayanshi sannan ya futo, yanda ya hangota bata motsaba ko inch daya, saima murmuahi datake mashi, a duniyar nan babu abunda ya tsana kamar ayi invading privacy dinshi, and it looks like raini ya fara shugowa tsakaninshi da wannan yaran, inbadan hakan ba how dare she enters his room, peeping him while yana sauya kaya.
Yanda ya hade rai da yanda gaba daya yanayinshi ya sauya yasa gabanta faduwa amma haka ta danne zuciyarta, ya futo daga wajen dan nesa kadan da ita ya tsaya, harshly ya soma magana “ waya baki iznin shugowa nan?”
Koda yayi magana sai taji yau muryanshi yafi mata dadi, its about time yasan cewa itafa ba yarinya bace, a goge take, kuma idanunta a bude suke, tayi mu’amala da waenda suka fishi shekaru ma, idan yana mata kallon yar cousin dinshi toh fah bazai yuwu ba, ita sonshi take kuma dole ta sameshi.
“Ra’ayina nabi na shigo,” ta karashe tana nufar gadonshi ta zauna harda daura kafa daya kan daya.
Da mamaki yake kallonta, ay baisan futsararri bace ba ta karshe sai yanxu, “inason magana dakai”
Ranshi inyakai kololuwa ya gama baci sosai, yama rasa me zaice mata, sai aika mata da wasu irin disgusting kallo da yakeyi, “ba komai ne ya kawoni nan wajen ka ba sai don na fada maka abunda yake cikin zuciyata”
Tana fadin haka ta miqe tare da takowa har inda yake ta taaya gabanshi tana kallon cikin idanunshi, “ina sonka uncle taj,”
Hannayenshi na cikin aljihunsa ya sake kallonta da mamakin futsararta, gashi wani irin mugun kallo yake aika mata, “wallahi inasonka fiye da raina uncle taj, idan